SAI'KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole Godiya ga dukkanin yabo sun tabbata ga ubangiji talikai mamallakin sammai da Kasai Allah . tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w) *godiya mara iyaka* GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah. ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata. *Jinjina gareku aminan kirki* hauwa A usaman hauwan baranda Hassan Dan larabawa huseena Dan larabawa the only my khadeey pinky murja (Mrs fa,al ) fateema abuje bagudo Fatima inusa, mmn ilima Hadiza, mmn twins Maryam kalgo. zeey labbo gwandu naratu Ibrahim yauri nafeesa Ahmed badamasi . maimuna matar abdullahi mrs Adam ummu sulaimu maryam tijjani Adam maryam kalgo Billy shantali ta surbajo jiddatulkhairi tu ijjani Adam, *Gaisuwa gareku auntys dina* aunty salamu aunty Laila aunty mother abug ummu atfal aunty sadaer danlarabawa Aunty sadaer mmn afreen *sadaukar*: na sadaukar da wannan labarin nawa gabadayansa ga my hrt zuciyata hauwa'u A usman yar baiwa daga Allah . Allah ya bar kaunar dake tsakaninmu har karshen numfashinmu . ina kyawun yinki irin sosai din nan kaunarki gareni babu karya cikin lamarinta.domin kaunarki acikin zuciyata da jinin jikina yake ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH Allah's messenger (s. A. W) said: " the religion of (Islam) is simple " Page 1 SPAIN A babban birnin Barcelona dake kasar Spain me dauke da yawan tarin jama'a tare da wayan tarihi ,a can kasar yake zaune. alhaji Adam cikakken bahaushe ne Dan Boko ne, km tsohon ambassador Nigeria . a can kasar Spain yana da mata daya tal tmkr rai hjy baraka tare da ya'ya guda biyu abdulkabir da hauwa'u wace ake kira da ( iman) kasancewar Sunan mahaifiyar alhj Adam gareta. Iman itace kebin abdulkabir byn shekaru masu yawa da hjy baraka da alhj Adam suka dauka byn haihuwar abdulkabir sannan suka sake samun haihuwarta. " tun byn sanda aka sauke alhj Adam daga kan mukaminsa na ambassador . sai jami'ar dake kasar Barcelona ta dauke shi amatsayin babban lectura . sbd kwarewarsa sosai ata fanin rayuwar yau data kullun . mutun ne shi me tsananin son hutawa da jin dadin arayuwarshi. kwata kwata baya son damuwa da takura, sannan yakasance mutun Mara son hayaniya da rashin son mgn . a duk sanda zaga ganshi cikin nazari lamura yau da kullun yake akan aikinsa ko karanta magazine, yana koyar da darasin English language ne a jami'ar Spain . Lokacin da jami'ar Spain ta daukeshi aiki bai haifi daya daga cikin ya'yansa ba kasancewar bai samu haihuwa da wuri ba . acan kasar ta Spain ya haifi AK da iman. Burinsa arayuwa bai wuce 'dan'sa tilo daya daya mallaka abdulkabir ya samu nagartaccen ilimi ME zurfi ba. hkn yasa ya samar masa admission anan cikin makarantar dayake koyarwa, domin ya dinga kula da movement dinsa da duk wani motsinsa . sbd yana mugu mugun son abdulkabir kmr ranshi km yana son yakasance yagajeshi takowani Fanni . koma ya zartashi akomai na rayuwar duniya. Sai dai kashi hakan bai samu ba domin kuwa abdulkabir (AK) ma'abocin holewa da emmata turawa ne. mafiya tarin lokuta yana tare da matan turawa domin jin dadin rayuwarsa. sai dai duk da wannan tarin iskancin nashi hkn bai hanashi meida hankali akan karatunsa na yau da kullun ba . gashi da tsananin tarin ilimi maramisaltuwa. karatu ko ba'abiya masa ba, da zarar yakaranta litafin shikennan ya dauke tare da gamsuwa . km ko sau daya malami yabiya masa darasi ya dauka Kennan acikin brain dinsa baya bukatar kari bayani ,sbd Allah yabashi wankakkiyar kwalkwaluwa me saurin daukar kowani irin abu. Ganin hk yasa alhj adam bai takura masa ba . domin daman shi dai burinsa bai wuce Dan nasa yasamu wadataccen ilimi me zurfi ta kowani bangare ba km yana kan samu . mgnr holewa km daman yasan ba'a raba baturen mutun daita. aganinsa tunda suna cikinsu Sun rigada 'sun zama daya. shiyasa ya kyaleshi sai dai wani lokacin ya kan zaunar dashi yayi masa fada sosai. sai km ta bangaren iman wacce take ss 1 alokacin alhj Adam bai yardar mata saka kananun kaya English wears ba kmr yadda matan can ke Yi ,sai dai tasaka na gida nigeria irinsu atamfa da shadda wanda ake dinko mata daga kasar Nigeria. gashi ita km Allah yayita da mugu mugun son kananun kaya . Iman ta kasance tana son wannan shigar ta English wears , musamman idan suka matseta ajiki Amman dole tasa duk lokacin data saka kayan sai ta suturta jikinta da afterdress a saman kayan . sbd gudun bacin ran mahaifinta. hkn ke saka dakayi mata kallo daya acikin shigarta zaka dauka ko ta fito daga cikin jinsin larabawa ne. kasancewarta farace Sol gwanin sha'awa tmkr uwarta . Duk da zaman alhj Adam akasar Turai hkn bai hanashi sada zumunci da yan'uwansa ba domin Duk karshen shekarar duniya agida Lagos yake yinta tare da iyalinsa hjy baraka da danta abdulkabir Da matashiyar diyarsu alokacin iman Kennan . Cikin haka alhj Adam yayi retire, ya ajiye akinsa dayake matsannancin kauna arayuwa ,adadai wannan lokacin ne shima A K wato abdulkabir ya kammala da karatunsa na digirinsa na farko akan tattalin arziki kasa .. Yayinda itama iman ta kammala da Karatunta na gaba da primary school . Kmr kowace shekara da suka saba zuwa Nigeria hkn ce wannan Karon takasance garesu. yanzu ma sauran kwanaki uku kacal su iso kasar iyayensu ta gado kwata kwata batare da komawa kasar ba. sai dai bisa wani dalili na daban . hkn yasa abdulkabir tsaiguntawa manya abokanshi da km yan'uwa da suke Lagos cewar Suna nan zuwa .itama hjy baraka wace suke kira da ammi ta sanarwa ma'aikatan gidansu dawowarsu domin gyara gidan duk ba gidan suke sauka ba inda Sun sauka akasar . Kai tsaye kmr yadda yaba gidan yar'uwarsa alhj Adam ya sauka unguwar morocas dake karamar hukumar agege ,Duk yana da katanfarin gidansa dake gra ikeja Amman sbd shi din ME tsananin son zumuncine yasa yake sauka acikin daya daga cikin bangarorin gidanta. aiko ana bude get din gidan ,ahlin gidan suka nufo motar dasu AK suke ciki gabayansu sai murna ganin juna suke Amman ita zeey sam bata tare dasu domin tuni hankalinta ya karkata ga gogan nata AK dake kokarin fitowa daga gaban mota. take ma'aikatan gidan suka fara kwaso kayayyakinsu suna shiga dasu cikin gidan . AK ya dubi zeey yana bata rai yace wai ke wannan wani irin kallon ne hk? Sai wani cika kike kina batsewa. Zeey tayi fari da idanunta tare da yin murmushi me tattare da tsantsar farincikin ganinsa. kana tace kallon farinciki da dawowarka nike gabadaya kasar nan batare da sake komawa koina ba. Sannan abinda kake ci shi nike ci shiyasa kaga nike cika nike batsewa . Ak yayi murmushi iya gefen baki yana cizon lip's dinsa na Kasa. Hum yaja numfashi da ajiyar zuciya at the same time yace Allah na tuba ai abinda nike ci har ki mutu wani ko ganinsa bazakiyi ba yarinya ballantana har kici. zeey tarausayar da idanunta tace sarkin cika baki kawai .kana nan yadda nasanka baka canza ba. AK ba dai kuri ba . yanzu dai muje kashiga ciki ka samu ka kaci abinci ka huta. sannan saika bani labarin turawan yammatanka wayanda kuke soyewa dasu. , take AK ya hade rai tmkr bashine yake mgn da murmushi ba yanzu yashiga jifanta da wani irin kallo wanda shi kadai yabarwa kanshi sani,ma'anarsa sannan km yasan abinda kallon nan nasa yake nufi. Abdulkabir matukar Hadadden gaye NE me jini ajika daka ganshi dole ya birgeka sannan yana da matukar daukar hankali .. domin ko ba komai da akwai tsantsar wayewa atattare dashi . dogo ne sosai me dagon fuska da hanci kmr Biro chocolate colour me matsakancin jiki wanda hakan yasanya tswon nashi yayi masa das ajikinsa . kallo daya zaka masa kasan yagama hadewa ta koina wannan dalilin ne yasa dayawa yammata suke matowa akan sonsa. AK Allah ya hada jininsa Dana zeey sosai fiyye da tunanin me karatu wanda har mutane gidan suke tunanin ko akwai wani Abu ne atsakaninsu .yayinda cikin su babu wanda ya taba kuskuren furtawa dan'uwansa wata kalma wacce ta danganci so.... Zeey ma ba Fari bace sai dai kalar fatar coffee colour gareta sai dai itama babu laifi Allah yayi mata diri me kyau daidai jikinta. Kanwar mahaifin AK ce mahaifiyarta sai dai tun suna kanana mahaifinsu ya rigamu gidan gsky . hkn Yasa kulawarsu take karkashin dady km shiyasa Duk sanda alhj Adam yazo kasar yake sauka gidanta tare da iyalinsa. Musty Malik akil duk abokan juna ne da AK kowace shekara tare suke kasancewa domin shagulgulan hutun karshen shekara, musty dan abokin dad din AK ne su km suna zauna ne agarin Abuja. sai dai asalinsu mutane wasagu ne dake jahar kebbi dake karamar humumar zuru. Akil da Malik makotan AK ne dasuke zaune gra AK yayi waya dasu a inda musty yake sanarwa AK yazo masu da manyan kudi wanda zasu fancama. Kwanansu biyu suka tarkata suka koma gidansu na gra har zeey wanda yasha gyara daga ma'aikatan gidan ta koina ka kalli gidan kasan ya tsaru iya tsaruwa. tafakeken gida ne wanda yake dauke da different part guda shida ga Duk mazauna gidan , Part din me gidan zaka soma gani daga hannu dama idan kashigo gida sai dai shima zagaye yake da sauran part din domin daga part dinsa zaka iya shiga kowane part. sai part din ukku dake jere da juna na ammi da iman sai na masu aikinta sai part din AK dake ta baya wanda yake da hanya ME bullewa waje kai tsaye, sai part din masu gadi gidan . gidan zagaye yake da manyan bishiyoyi can gefe guda km gurin part din AK tafkaken swimming pool ne wanda dominsa alhj Adam yayi kasancewar yaronsa me matukar son swimming ne. A wannan dawowar da sukayi ,ya saka dayawa daga cikin yan'uwa murna . yayinda gidansu dake gra ya cika makil da dangi da abokan arziki yan sannu da zuwa. Ta kowani Fanni murna ake da dawowarsu abinci da abin sha gasu nan birjik baa mgn daga yan'uwa da abokan arxiki alhj Adam yana zaune babban falonsa shida wani causing dinsa suna tsutaunawa akan lamuran yau da kullun inda yake tmbyrs game da yanayin AK din . dady ya numafasa kana ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yace to alhamdullahi zamu ce yanzu domin komai yana tafiya normal babu wata damuwa. OK ga wannan sakon tsawon wata shida Kennan dana amsoshi daga wani kauyen yarbawa ance zai Yi maganin matsalar idan Allah yaso ya yarda. alhj garba yakarasa mgnrsa yana kokarin mika masa bakar laidar dake cikin aljihunsa . dady yasa hannu ya karba yana masa godiya. haba haba godiya atsakaninmu km nima fa abdulkabir dana ne halak malak ko babu kai aduniya ni me tsayawa ne tsayin daka akan lamuransa. sukayi murmushi tare. dady nacewa ai Godiya dole ce kayiwa wanda ya kyautata maka . nan dai suka bar zance AK suka sake shiga wata hirar duniya sai gurin la'asar suka rabu da juna har bakin get dady ya rakashi kana ya dawo. shigewarsa dakisa kasancewar baya son hayaniya. Gashi km hayaniya ta cike gidan. Tun biyar abokan AK musty da akil da malik suka gama shirinsu na xuwa sheka ayarsu . AK kawai suke jira a fasa Dare . shima AK nagama shirinsa ya samesu, tuni suka bazama cikin gari yawo zuwa Club cikin BMW din AK .. gurin buduwar akil aka soma zuwa domin shine zaunane gari .suka dauketa zuwa club . tunda suka shiga cikin club din AK ya nemi akil yarasa Shida yarinyarsa sai gurin awa uku ta wuce sai gasu sun jero da alamun MA har wanka suka yo. AK yayi murmushi yana girgiza yana dubansu sannan yace Amman fa mutumina kana hutawa agurin yarinyar nan. ina son dealing da mayan baby's wannan ko aina tayi ,akil ya dube AK sosai yace ko kaima zaka shiga daga ciki ne? AK yayi saurin girgiza kai har yana kwarewa da ruwan wing din da tsiyaye cikin glas cup yana sha. OK to kabari asamo maka daidai kai wacce tafita zata baka kulawa sannan zata gamsar dakai sosai . dan har kuka sai ta saka ka . yakarasa mgnr yana kwashewa da wata uwar dariya . uhmmmmm AK yaja numfashi yana daga masa hannu banda muguwar fahimata akil ni duk iskancina da harakata da mata. bana yarda na taka budurwa nidai just romancing kawai ya isheni. Malik yace AI idan dai ana yin romancing kadai yaisa, sukayi dry gabadayansu daga nan sukayi wani hadadden hotel . inda suka dinga cin karo da manya karuwai different types cikin shiga ta fitsara . Suna kawowa AK hari,, yana sharesu. Daga can nesa AK ya hango wasu empty sit yaje ya zauna tare dayin balance da kafafunsa yana duban yadda matan kasarsa suma suke da wayewa . gabadaya hankalinsa ya tattara gurin wata fine bby dake tsaye sanye da wasu matsiyanta kaya ajikinta wayanda dasu da babu duk daya . ta kafeshi da idanunta tana kallonsa tana girgiza masa body tana taunar cumgu kas kas ya dauke kanshi daga kallonta ya ciro wayarsa yasoma lallasawa am still hankalinsa yana kanta cike da kwarewa da kwarkwasa wannan yarinyar takaraso inda yake zaune tana wani irin rausaya da jiki da idanu tare da cewa hii guy. AK yaki dagowa yayi mata banza tmkr bai San da tsayuwarta ba har sai da ta sake mgn . sannan ya dago idanunshi yana dubanta daga samanta har Kasanta . ya lumshe idanunshi zuwa na wasu second kana ya budesu fess akanta game da yin murmushin gefen baki tana tsaye tana jiran yayi mata tayin gurin zama Amman taga ya waske ya sake dauke kanshi daga kanta yacigaba da latsa wayar hannushi. ganin hk yasa onye jan kujera baya kadan ta zauna tana sake fuskantarsahi tare da kafeshi da mayataccen kallonta me fizgar mutun gareta. muryarta a sanyaye tace ina son mgn da kai idan bazaka damu ba. yayi shr tare da tsaida abinda yake yana satar kallonta KasA kasa cif cif tayi masa 💯 percent km irin Mace dayake bukata Kennan Amman baxai Yi saurin bada kanshi ba. shiyasa ,ya dake yashareta tun farkon shigowarsu. kina son mgn Dani ya nuna kirjinsa? tace yes of course . Akan me Kennan ?yana daura hannushi kan round table din dake tsakaninsa daita ,hkn yabawa onye damar daura nata hannuta saman nashi tana tashafawa ahankali da shafa kwantaccen gashin dake kwance a hannunshi domin kashe masa jiki. muryarta a raunane tace Please mgn kawai zamuyi ta fadi hk tana Me zamo da rigar jikinta kasa kadan . saman nonuwanta suka sake bayayana fiyye dazu yayi saurin Jan numfashi yana rinse idanunshi gam domin jin yanayinsa yasoma mahaukacin sauyawa. ta riko tafin hannushi cikin nata tana yunkurin mikewa tsaye Tare dashi ,aiko babu musu AK yashiga binta ta nufi zuwa dakinta dashi . babu abinda babu acikin dakin kama daga gado wardrobe da jakunkuna ratayawa da sauran su. ta dubeshi cike da shauki tana sake turo masa kirjinta cikin zakakkiyar muryarta tace ykk? sai da ya jima yana nazarinta kana ya bata amsa da lfy ya kasuwancinki? murmushi tayi tace kasuwancina me tsananin zafi sai dai kai zan iya baka kaina kyauta babu ko kwandalarka. shine abinda yasa kika kawoni nan ya katse mata hanzarinta ya nuna mata dakin da yatsansa?tayi masa farrrrrrrrr da idanun alamun hk ne tunda kashigo hotel din nan. na daura idanuna akanka naji bazan iya hakura da kai ba,sbd mugun tafiya dakayi dani.... 👌 yashiga dubanta yana nanata kalmarta cikin ranshi . shi ganinsa ma mgnr datayi ta xubda ajinta ne domin ta wuce nan, ta katse masa hanzari da tunani ta hanyar cewa ,ko bazaka bani hadin kai bane? ta fadi hk tana kokarin yaye rigar jikinta gabadaya da nuna nasa kirjinta Dan kawai ta sake dauke masa hankali da tada masa tsuminsa. sannan ta daura santala santalar yatsun hannuta akan kafadarsa tana murnushi yake. ya hadiye wani busashen yawu dayake makale cikin bakinsa. Ya girgiza mata kanshi yace karki damu nima me son aji dadi ne ya fadi hk yana aika mata da wani shu'umin kallo ta wani rausayar da kanta tana goga masa nonuwanta da suka Gama bayyana a fuskarsa tare da sanya hannu duka ta gyara gashin ataciment din kanta baya ,daya zubo gefen fuskarta ta kada idanu tana sake turo masa kirjinta da goga masa nonuwanta. wowwwwww kace yau zanji dadina, na hadu da daidai ni me son jin dadi irina To zaka iya biya min bukatata sau biyar rak....? bakinsa ya kai ya tsotse kan nipples dinta duka biyu kana ya saka Hannunsa cikin aljihunsa yaci bandir din kudin kasar waje dana gida Nigeria ya aware tafin hannuta ya daura mata duka cikin tafin hannuta.. kana yace Zan iya cinki fiye da sau goma alokaci daya sai dai ni din ba mazinaci bane, abinda kawai nike so dagare ki.ki lasheni from head to toe that's ol I need from you. take onye tacika da mamakin wannan Hadadden gayen haba haba baby kar ka min hk iya romancing kawai byn na kwadaitu da kai domin da dukkanin alamun zakayi dadi ta fadi hk tana meida idanunta kan kudin hannuta .. ajiye kudin tayi tasoma cire masa kayan jikinsa tana ruda masa tsantsar jiki da turo masa nonuwanta tana lasarshi kmr wata tsohuwar mayya . yasa duka hannushi ya damka nonuwanta yana goga mata gashin dake kwance a fuskarsa yana mammatsa kan nipples dinta sosai suka shiga ruda juna har tazo kan joystic dinsa tasa hannu tana mammatasawa dakai bakinta tana sha cikin kwarewa kmr zata shide sai data sha sosai iya son ranta yana zaune yana fidda numafashi sannan ta zare bakinta tacigaba da shafawa up and down shi km yana aikin wasa da nonuwanta da murza kan nipples dinta cikin kwarewa irinta ma zauna turai. yana kiran ashiiiiii ashiiiiii ashiiiiii uhmm....mmm yana sake shafo nonuwanta da kyau ta yadda zai ji dadi ,ahankali itama take aikin shafa masa joystick dinsa kmr yana yin sex daita. da wani irin dadi NE ya ratsa shi bai sanda ya damke kan nipples dinta da dan karfi ba jikinsa na wani irin kirma .......,ahaka sai ga ruwan spam dinsa yasamu nasarar fitowa. yaja ajiyar zuciya da karfe ya futar yana sauke naunauyen numfashi. uhmmmmm Rayuwa Kennan akan kudi wannan matashiyar yarinyar tabari AK yaga kyakkwar surar da Allah yayi mata, km tabar shi ya tabata har ya gamsu da kanshi. byn komai yagama wakana atsakaninsu har yana kokarin mayar da kayan jikinsa ita km tana kwance agefe daya . ya kyalleta tsirara haihuwar mahaifiyarta yayinda itama take masa wani irin karuwan kallo me rikitar da tunanin wanda akayiwa shi. Ki tashi Ki saka kayanki Man .ya fadi hkn ne sbd yadda yake jin kanshi zai iya farmata alokacin .yayinda shi kam ba abinda yake sOn aikatawa Kennan ba. yafi son sai da matarsa ta sunnan wacce zata zamo halaliyarsa. Ta lumshe idanuta ta bude su ta sake kallonsa sbd gabadaya wani irin yanayi ta tsincin kanta ciki me cike da tsantsar bukatuwa da " da" nmj gashi shi km gwarxon data kama yace shi bai bukatar sex . ga dare yayi kasuwarsu tasoma watsewa acikin hotel din. sai dayday ku mutane sukayi saura , sai dai km idan ko fita Zatayi, kozata samu wanda zai rage mata zafi. tana kwance tana wannan bazan tunanin nata taji bai sake cewa daita komai ba ,yasa tace zan tashi Amman man na zuwa kemins, muryarsa a sarke yace me zakiyo akemis km by this time? zan siyo mgni ne nasha kasan bakayi sex dani ba.... oh! to dole Kennan sai kin sha magani idan ba'a yi sex dake ba? dole mana bakaji yadda nike jin wata uwar kasala ba a dukkanin sansar jikina, gabadaya jikina ya mutu murusssss. Alokacin ta mike tsaye da kyar tana kokarin sanya rigarta. ok yakamata to ki hanzarta Ki sha domin samun natsuwa, ni zan wuce friends dina suna can suna jirana " tace su baza su caskare bane? ya dubeta cikin rashin fahimtar abinda take nufi kmr ya ya Kennan ? Ya tmbyeta. Kmr fiyye da abinda mukayi yanzu. take yagane abinda take nufi, yace ai su sun kashe gobararsu tun kafin muzo nan ,yana gama fadar hk ya juya yasoma tafiya yana cewa ni zan wuce sai km wani lokaci , tayi dry tana kallon bayansa tare da cewa Mr man .....arashin sanin sunansa yasa ta fadi hk . AK yaja ya tsaya cak batare da juyowa ba sbd yasan dashi take . ahankali takaso xuwa gurin dayake tsaye tasha gabansa ta riko hannayensa duka cikin nata tana kada masa idanuta tace da gaske zaka dawo gareni wani lokaci? yace me zai hana? OK inda kadawo sunana onye kada kashiga dakin wata..... sbd ina da matsanancin Ki...... katseta yayi ta hanyar ce mata bakece zaki tsara min yadda zanyi ba ni ne zanyi abinda yadace ya fadi hk yana kokarin bude kofar dakin. tayi hanzarta bude masa tayi masa rakiya. Tana tsaye har sai dataga tashin motarsu.ta dawo zuciyarta cike da tunanin AK sannsn tana jin ajinin jikinta bazata iya rabuwa da shi ba. ko ta wani hali sai tabari ya ratsa cikin jikinta suyi mu'amula dashi ta lashi zumar dake tattare dashi.da wannan tunanin tashige dakinta tana tattera kudin da AK yabata, ta saba Jakarta tare da kullo kofarta tayi waje tana rangwada tkmr wata bugagiya. akil suka fara saukewa . Sannan suka dauki hanyar gidan. Karfe goma sha biyu daidai. aka danna hon da wani irin matsancin karfi Wanda ya kusan frigita alhalin gidan dan lokacin tuni iman da zeey sun Dade da yin bacci. alhj Adam da hjy baraka ne zaune zaman jiran shigowar AK wanda tun byn fitarsa suke kiran layinsa Amman baya shiga. azabure suka mike tare da dady sakamakon jin wannan razananniyar hon din ake faman yi . suka zuge labulayen parlour 'n windows suna son sanin abinda ke faruwa . wanda shi get man din gida oready tuni ya isa ga hujin get din gidan. ganin motar dake tsaye akofar gidan yasaka shi hanzarta soma zuge get din gidan jikinsa na rawa rawa . ai yanagama zuge get din a guje motar AK ta sanyo kai cikin compound gidan. abokannensa guda biyu suka fito aguje suna kokarin kamoshi su fito dashi wannan abun dake faruwa .. yasa ammi da dady fitowa da sauri km agigice suna kokarin zuwa inda motar AK take parke da mugun sauri suke daga kafafunsu kowanensu na addua cikin ransa Allah yasa bawani mugun abu ne ya faru da tilon dan nasu daidai conal da zata kai mutun ainihin compound 'n din gida suka ci karo da musty da Malik tallabe da Ak wanda yake samkame kunfa na fitowa ta bakinsa idanunsa gabadaya Sun kakkafe . yayinda koina ajikinsa ke kirrma ai ammi naganin hk batasan sanda takarasa da wani irin matsayacin gudu takarasa zuwa inda suke tana kiran sunan danta abdul...kabir .... Abdul...Abdul... shima dady yakaraso yayi yana kiran sunansa . da furta Kalmar Inna lillahi inna wa inna ilaihi rajiun sbd yadda yaji zuciyarsa ta amsa tasoma bugawa da sauri ya bakinsa dayasoma rawa yana tmbyrsu. meyasa meshi? Me kuka Yi masa hk? Gabadaya ya rude ya dinga maimaita tmbyr daya ganin yadda kumfa ke fita daga bakin AK ne yasa shi tsayawa cak yana dubansa domin ganowa da yayi ciwonsa NE yatashi. ammi ce dake durkushe rungume dashi ajikinta Tana kuka tana cewa Meyasa ..meyasa.. ciwon nan baya tashi sai sanda muka zo Nigeria....? Wai meke shirin faruwa da yarona ne...? Wani irin masefaffen ciwo ne wannan me shirin tarwatsa min rayuwar Dana? Dayaki ci yaki cinyewa yana son ganin baya na da rayuwar dana.. ..... Kuka take sosai tana sambatu. gabadaya tsoro da frigici suka taru suka shiga Zariya da musty da Malik daKe tsaye. suka rasa me zasu ce da ammi da dady . banda kirma da rawar baki, babu abinda suke Sun rasa me zasu ce sai da kyar musty ya iya karfin halin cewa wlh Ammi Yana driving ne kawai muka GA ya mimike jikinsa na rawa bakinsa na fidda wannan kunfar shikennan muga ya sankame gurin daya, shine mukayo gida dashi . ammi wace gabadaya jikinta ya dauki rawa hk shima dady dake tsaye yana kallon yaronsa cikin mawuyacin hali ,cike da tsananin tsoro ganin yadda ,idanunsa suka firfito cikin matsanancin ciwo. tausayi da kaunar dansa suka taru suka raunata zuciyarsa. Ya dinga ina ma zai iya daya cire masa wannan mugun ciwon ya daurawa kansa domin yaronsa yasamu yayi rayuwa me inganci wasu siraran hawaye suka samu nasarar zubo masa. yayi saurin gogewa , jikinsa a sanyaye yakarso ya rike hannun AK yace ku kama mana shi mushiga ciki dashi. Take su musty Suka kama AK dake samkame still kunfa na aikin fitowa daga bakinsa suka nufi cikin gida dashi akan kujera three star suka kwantar dashi ammi ta nufi dakinta da wani irin mugu mugun sauri shima dady dakinsa ya nufa shima domin dauko maganin gurinsa wanda kaninsa ya kawo masa dazu dayazo . atare suka sake fitowa shi da ammi kowanensu narige rige karasowa gurin AK dake kwance yana shure shure still kumfa na fitowa daga bakinsa . Suka shiga shafa masa magani takoina ajikinsa suna cire masa rigar dake sanye ajikinsa. tundaga kansa har zuwa kafafunsa kana rawar jikin ya dan daina sai kumfar dake fita ta bakinsa.. musty da Malik suka ce su zasu wuce gida sbd dare yayi. dady dake tsaye daidai kan AK. yace OK mun gode sosai ku gaida gida . suka fice suna cewa zasu zo gobe Inshaallahu. suga yadda jikinsa yayi.. Kuka kawai ammi take tana adduar samun lafiyar danta.. AK bai dawo haiyacinsa ba. sai gurin ukun dare wanda kafin lokacin ammi taci kuka har ta gaji ta godewa Allah. dady ne ma ME kokarin rarrashinta. Koda AK ya farfado yaganshi cikin wani hali da bazai iya tuna when last daya kasancewa ciki wannan yanayin ba. ahankali ya mike zaune hade da yin salati yana kallon amminsa da dady'nsa .bakinsa mgn yake son Yi amman ya Kasa bude baki yace komai ,idanu kawai ya tsurawa ammi da dady'nsa sbd yadda yaga alamun rashin kwanciyar hankali atattare da iyayen nasa, kmr koda yaushe idan ya tsinci kanshi cikin wannan yanayin me wuyar fassaltuwa . runtse idanunshi yayi wanda gabadaya bai san sanda yayi hakan ba. ammi ta mike zumbur daga inda take zata karaso gareshi . dady ya dakatar daita ta hanyar taga mata hannu aiko ta tsaya cak tana dubansa shi da Ak. zuciyarta tmkr zata buga tsabar rudanin datake ciki . wasu zafafan hawayen tausayin tilon Dan nata ne sukashiga zubo mata tasa hannuta tana gogewa wasu na sake biyo kuncinta. yayiwa dady yayiwa AK umarnin ya mike tsaye daga inda yake. Ahankali ya mike tsaye da kyar jikinsa babu kwari. Ammi tayi saurin rikoshi zuwa jikinta ta nufi dakinsa . shi km dady ya dauko wata robar me cike da ruwan magani ya yayyafa akan kujerar da AK ya tashi. Ammin kuwa tana shiga dakin AK . bathroom ta nufa dashi tana ganin yashiga takoma parlour'n wanda zuwa lokacin tuni dady yaga abimda yake har gurin yasoma bushewa. zama tayi jikinta a matukar sanyaye tare da zabga uban tagumi . dady yakaraso gurin datake zaune ya zauna akan kujerar dake facing dinta tare da riko hannuta duka cikin nashi yace Ki daina damuwa kiyi hakuri da wannan ciwon daga Allah ne. babu yadda bawa zai Yi da kaddarsa, km har yau muna iyakacin bakin kokarin akai .. nasani dady'n Abdul Amman ni rasa dalilin dayasa ciwonsa baya tashi sai munzo Nigeria. nima abinda ke damuna kennan ammi .dayake shima hk yake ce mata kmr yadda ya'yanta ke kiranta dashi . Shiru sukayi tare kowane da abinda zuciyarsa ke saka masa akan ciwon AK. Byn kmr minti shabiyar ammi da dady suka nufi dakin Ak wanda tuni har yayi wanka ya fito ya saka wasu kayan yana zaune gefen gado jikinsa a matukar sanyaye yana tunani . suka karaso gareshi suna Yi masa sannu da kyar ya iya bude bakiNsa ya amsa. Magani ammi ta mika masa cikin cup tace yayi bismillah yasha . ya karba yana duban iyayen nasa cike da matsanancin tausayinsu sbd yadda suke mugun sonshi da son duk wani abinda yake so . sannan da kin Duk wani abinda baya so byn yasha maganin ammi tace suje yaci abinci muryasa cike da rauni ciwo yace ammi banajin cin komai yanzu. cikina akoshe yake ya kwanta yana me runtse idanunsa kusan minti goma suka mike shima dan sunga alamun yasoma samun bacci ne. Daren rana daga ammi har dady babu wanda yasamu damar iya runtsawa. gabadaya tunaninsu ya ta'allaka ne akan yadda tilon dansu zai warke , yarabu da wannan mugun ciwon me digresing din mutun cikin mutane sannan yake fama dashi sama da shekara goma sha iya magani sun nema akai wannan ciwion Amman har yanzu basu dace da magani ba . ko sanda suke Spain an sha aiko musu da magani km duk sunayi masa amfani dashi yadda aka ce. Washegari AK ya Mike sumul dashi tmkr bashi ba . jikinsa sanye da riga long-sleeve fara Sol da Wando ,ya Dan nade hannun rigar Wanda ya bayyana tsadadden agogon Rolex din dake daure a tsintsiyar hannushi sai kamshi turaren ameeral oud yake, zubawa takoina ajikinsa . gashin kan nan shi yana kwanshe luf luf sbd mugun gyara dayake samu akai akai wani irin sihirtaccen kyau yayi tmkr ba asalin dan Nigeria ba . gabansa system ne yake aikin sarrafawa Ta hanyar turawa abokansa dake Spain sakonni . harkokin gabansa kawai yake hankali kwance tmkr ba wanda yayi wata lalura bA jiya. yayinda daga ammi har dady suke binsa da wani irin mayataccen kallon Duk ta yadda ya motsa daman km hk ce take kasancewa dasu, a duk sanda irin hk ta faru dashi ,sai suyita kafa kafa dashi ko fita basa barinsa yayi, ammi ta mike jikinta a raunane tashiga kitchen sbd lokacin girkin rana yayi domin batason mavaikatan gidan yimata duk abinda ya danganci kitchen dinta. byn ita da diyarta iman ko zeey Inda tazo , sai dai dan abinda baza rasa ba kmr abinci masu gadi. AK ya dago sexy eyes dinsa yana duban dady'nsa daya koma can daf da kofar fita ya zauna yana karanta magazine din dailytrust kana a shagwabe yashiga kiran sunan ammi.. Yes my son me kake da bukata ta amsa masa tana daga kitchen. sake shagwabe fuskarsa yayi tmkr wani karamin yaro yace ammi coffee...ok Dan albarka ganinan zuwa bani 5 minti. bai ce komai ba ya meida idanunshi kan system dinsa yacigaba da abinda yake . 5 minti din ma bata cika ba ammi ta fiTo hannuta rike da Dan karami tire me dauke da cup din coffee da plet din jolllof din fried Rice wacce Tasha kayan hadi . tuni parlour 'n ya dauki kamshi takoina ta nufo inda Dan nata yake zaune tana mgn ba coffee kawai zakasha ba har da abinci. gashin nan hado maka dashi rabon da idanuna su ganemin kaci abinci tun safiyar jiya kana ta yawo da wunya acikinka ko ajikinka Dan kasan idan wani abu yasa meka bakada harasa takarasa mgnr tana janyo wata karamar stood gefensa ta ajiye oya state eating oh!.... Ammi meyasa kike Yi min hk NE ? ni yaro ne dazaki dinga Yi min irin hk yakarasa fadar hk cike da shagwaba..... shiiiiiii kamin shr da baki kaci abinci kawai tun raina bai sake baci Ba akanka . ya bude baki Kennan zai sake Yi mgn suka hada Ido da dady, yayi masa alamun yayi shr kawai yayi abinda tace. take ya runtse idanunshi yana fidda numfashi ahankali ahankali dominshi ya tsnani wannan takurawar da amminsa take masa a duk sanda suka zo kasar. gabadaya wannnan runtse idanun dayayi yasa abubuwan da suka faru a Daren jiya suka shiga dawo masa daki daki kusan minti goma ya dauka yana tunani wanda tuni ammi ta jima da barin gurin . ya Mike tsaye yana sake gyara zaman kayan jikinsa batare da ko kallon inda abincin da ammi ta'ajiye masa ba. ,ya kama hanyar fito dady ya dakatar dashi tare da cewa koma ka zauna Abdul ina zaka tun baki ci abincin da amminka tasha wahala tagama dafawa domin farincikinmu, hatta shi kanshi coffee da kai ne kabukace akawo maka Bakasha.... kana kokarin barin gidan. gabadaya muryarsa a harzuke yace dady fita nike son Yi. xuwa ina by this time yana kallon agogon dake manne da parlour'n a Dan sanyaye yace gurinsu musty ya fadi hk sbd ganowa da yayi dady'nsa bayason ya fita ... dady yace no no no.. Koma ka zauna yau babu inda zaka fita muna tare da kai ko bakaga baka da Lfy bane . akwai matsala sosai akan barinka fita ahalin yanzu Dan hk banason jin komai daga bakinka go back and start eating ur food right now hk ya juya ba Dan ranshi yaso ba yaje yasoma tsukuran abinci . Su kansu musty da akil Malik basu nemeshi ba ranar ganin abinda yasameshi jiya Sun dai xo da safe duba jikinsa. zeey kwance akan doguwar kujera a parlour'n tana latsa wayarta hankalinta yayi matukar daukewa akan charting din datake AK yashigo cikin parlour 'n har yazagayo ta byn kujerar datake kwance akai yayi tsaye akanta Tare da zuba mata mayyataccen idanunsa. Ganin bata da niyyar kallonsa yasa ya kai hannu ya kwace wayar hannuta. ai ko tayi saurin frigita ta dawo cikin hayacinta, tayi wata irin wuntsulowa daga kan kujerar dake kwance tayo kasa AK yace me zaiyi idan ba dariya ba . aiko har yasoma yayi saurin meidata ya sanya hannunsa ya shafo saman kanshi zuwa goshinsa yana kallonta tare da watsa mata idanunshi yace Kai gsky anyi muguwar matsoraciya km yar kauye . kalli dan Allah yadda kika koma kmr wata kwance hauka. Tayi murnushi cike da shagwaba tace Haba yaya aikaine wlh ka tsorata ,AI jin tsoro halak ne dazaka ce min kmr wata kwance hauka. wlh km nima sai na rama yaja tsarki tare da cewa haba yarinya idan dai nine sai dai ki rame " Hk kace? Yesssss na fada da babbar murya bazaki taba iya yin galaba akaina ba, yakarasa fadar hk yana zagayowa ya zauna akan kujera agajiye yana cewa washhhhh Allah tace kagaji ne? Sosai ma ko zaki min tausa ne.......? Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam: ittakillaha haisuma kunta* *Allah 's messenger (s.a.w) said :fear Allah wherever you are* Page 2 Murmushin jin dadi zeey tayi tana ME lumshe idanunta, domin jin dadin abinda yace. ita inda ma zai yarda din da gaske . AI da zata iya yi masa fiyye da tausar daya nema daga gareta ,Amman dayake itama yar Duniya kanta ce sai girgiza Masa Brest dinta tayi tana sanya hannuwanta duka kan bakinta ta rufe tare da Dan zaro idanu waje tace kai yaya AK ka rufa min asiri ina ni ina maka wata tausa . wannan aikin AI sai matarka, yayi murmushin yake shima tare da cewa na rufa miki asiri ,tashi Ki kawo min abinci yunwa nike ji.. Zeey ta Mike tsaye tana girgiza masa jiki ta nufi zuwa hanyar kitchen har takusan shiga kitchen din ya kwalla mata kira. taja da baya ta Tsaya ta me juyo ahankali suna fuskantar juna shr Tayi tana jira daga gareshi .can kasa kasa taji Muryarsa amatukar raunane yace zo nan yana yafutota da hannunshi, kinsa abinda nike so dake ? Ta girgiza masa kai batare da ta ce dashi komai ba. Ya hade rai sosai kana yace Bakinki na ciwo ne da bazaki iya amsawa ba? Tayi masa farrrrr da idanu sannan tace ina jinka fadi abinda kake so. Shima runtse idanunshi yayi tare da laso lips dinsa na Kasa ,yace kada Ki kawo min abinci me nauyi . Ki kawo coslow sai Ki hado da drinks ya isa. tace to Tana me juyowa ahankali tacigaba da bada step cikin daukar hankali. cikin kankanin lokaci zeey takammala da komai ta kawo masa yana daga kwance akan kujera tace na hada gashi can akan dining table ya Dan juyo ahankali gefen datake Tsaye yana harararta muryarsa a mace yace bazan iya hawa wani dining ba yanzu . sbd me? Xeey ta tmbyeshi bakiji nace miki nagaji ba. OK Bari na dauko maka dadduma na shifidamaka anan yace better. Babbar darduma ta shinfida masa tare da jera kayan abinci . "AK ya mike tsaye da kyar yana mika tare da yin salati da sake kiran washhhhh Allahnah ....kana ya zauna kan darduma ya bararraje yasoma cin coslow wani irin lumshe idanushi yake tsabar jin dadin coslow din dayake.ya dago cike da natsuwa ya tsura mata mayataccen idanunshi masu saurin kashewa mutun sansar jiki ,da tsayawa a zuciya yace tabbas duk namiji da yayi sa'ar mallakarki amatsayin mata. Ina me yin masa tabbacin zai more da samun macen data iya girki .. zeey tayi mgn cike da nata salon kisar tace nagode dear... Byn ya gama ci zeey ta kwashe kayan ta Kai kitchen sai data gyara komai sannan ta dawo ta zauna tana janshi hira sama sama . Yayinda kira yayita shigowa wayarta tana danna number busy . har AK yagaji ya tmbyeta wanda ke kiranta hk ? ta yatsina fuska tare da cewa wata kawatace wlh.ke damuna takarasa fadar hk Tana tasaka wayar a silent suka cigaba hirarsu. Washegari misalin karfe goma na safe zeey tagama hadawa AK breakfast dinsa kasancewa tun dawowarsa kasar itace ke shirya masa breakfast domin ace warsa baya jin dadin abincin kowa sai nata yayinda hkn yayi mugu mugun faranta zuciyarta. Sanye take cikin wata atamfar super exclusive dinki riga da siket wanda sukayi mugun kama akirji, dinki yayi matukar amsar surar jikinta kai kace daman dan ita aka kirkiri dinki . kayan Sun kama jikinta sosai har ana hango tudun nonuwanta. Ahankali ta tura kofar dakin AK tare da yin sallama. Akwance yake a saman makeken royal blue bed dinsa jikinsa daga shi sai Wando short niker iya cinyarsa, gashin jikinsa gabadaya suna kwance sai sheki suke zubawa da daukar hankali masu raunin sha'awa irinsu zeey take km taji hankalinta yasoma tashi akansa ta dinga jin wani irin feeling from no where, ganin yanayin yadda take jin kanta da yadda taganshi tasan muddin tashiga komai zai iya faruwa tsakaninsu wannan tunanin da zeey tayi yasan ta Dan yo baya zata koma da sauri. AK da oready yaga ganinta ya yunkura ya tashi zaune da kyar yana cewa meyye hk km byn kin rigada kin shigo kin gama karemin kallon tsab . zaki wani koma da sauri sai kace wace taga wani abin tsoro kufa tsiyata daku matan Hausa Fulani nan kun cika gidadanci. Ki shigo kawai . taki shigowa tana nan tsaye zuciyarta na wani irin mahaukacin bugawa da sauri, muryarta na rawa tace ba zan shigo ba sai ka tashi ka saKa kaya ajikinka sai nashigo. AK yayi murmushin mugunta yana mikewa gabadaya yasoma lalubar kayansa kmr gaske sawa zaiyi, zeey bata Ankare ba taji ya fixgota gabadaya zuwa fadadden kirjinsa me cike da yallawar gashi ya rungume tsam tsam yana fidda numfashi sama Sama tmkr wanda yayi gudun tsira kirjinsu ya hade da juna sosai idanunsu suka tsarke cikin juna atare zuciyoyinsu ya buga sun Dan jima tsaye suna shakar numfashin juna jin dirar tundun nonuwanta bisa kirjinsa yasa kadan yarage brain dinsa bai juye ba tsabar shauki , batare da yace mata komai ya zaunar daita kan doguwar kujerar dake dakin sananan yasoma kintsa jikinsa ji tayi kmr kada ru rabu yacigaba da rungumarta. tana kallonsa yana sanya doguwar rigar jallabiya taji kmr tadakarta dashi daga sanyawa domin taso ne yayi zamansa hk dan tafi kaunar ganinsa hk, akan saka wasu kaya tana dai nuna masa bata son ganinsa hk ne domin karawa kanta kima acikin idanunshi. mikewa tayi ahankali taje ta Dauko farantin kulolin abinci ta'ajiye masa ta juya zata bar dakin yace ke ....ina km zakije? Aikinsa karya kike Ki kawo min abinci kice zaki tafi bazaki zuba muci tare ba . kinsa duk zuwana garin nan bana cin abinci kowa daga na ammi sai naki zeey tayi murmushin jin dadi tace OK Bari na xuba maka kaci Dan ni bazan ci ba sbd akoshe Nike. ta durkusa agabansa tana zuba masa abincin Duk rabin nonuwanta awaje yana kallonta yana hadiyar yawu har tagama zubawa tare da turo masa plet din Abincin gabansa ta yunkura zata mike tsaye yayi saurin cafko hannuta cikin nashi ya riko yatsunta sosai yana murzawa ahankali, ta dago idanunta ta kalleshi tare da kokarin son kwace hannuta cikin nashi Amman iyayinta ta kasa kwacewa ,ya kalleta sosai yace haba yarinya yaza'ayi na rikeki Ki iya kwacewa? AI kinsa karfi badaya Ba daya . ta marairaice murya cike da shagwaba tace OK naji kayi hkr ka sakar min hannuna zan zauna Amman bazan ci komai ba. ya tsura mata mayataccen idanunsa sosai yace sai dai idan kin amince zaki zauna muci abincin tare. tayi shr itama tare da tsura masa nata idon tana kallonsa tacigaba da jin wani irin sauyi ajikinta ita kanta batasan meyyesa Duk sanda zasu kebance daahi take jin wanNan sauyi ajikinta sosai fiyye da sauran lokkuta ba. hakan da AK yagani ne yasa ya km matse hannu sosai ta Dan Saki yar siriyar kara me cike da sautin dadi Sannan a shagwabe tace kayi hkr zanci Yace OK oya fara ci mugani yasaka mata spoon cikin plet din abincin data zuba masa ahankali tasoma ci yasakar mata hannu shima yasoma ci . "sungama cin abin suna zaune suna hira sama sama sukajiyo ana nocking din kofa. AK Yace who is that... Daga can bangaren Aka amsa da its me akil OK yace tare da cewa come in.. Akil ya turo kofar yashigo tare da sallamarsa .. AK dake zaune ya gyara zamansa yana dubansa cike murmushi yayinda ita kuwa zeey take taji gabanta yashiga faduwa da dukan uku uku . tashiga kokarin kokuwa da nunfashinta. Akil shima faduwar gaba yaji sanda yashigo yaga zeey ga duwawunta gana AK Amman sanin dayayiwa AK baya amfana da mata sai sai dai romancing yasa hankalinsa ya Dan kwanta ahankali yakaraso har zuwa inda AK yake zaune tare da mika masa hannu suka gaisa yana duba gefensa in da zeey ke zaune zuciyar na kokarin bugawa sakamakon irin kallon da akil din ke jifanta dashi . akil yace yammata ya'akayi ko gaisuwa babu? ta Dan daure ta sanyowa jikinta jarumta kana tace ina wuni... ya amsa da lfy ya gida ya kwana biyu ? tace lfy atakaice . "sannu ahankali hira ta barke tsakanin AK da akil ita dai zeey tana zaune tmkr an dasata har sanda AK ya mike tsaye ahankali daga zaune dayake ya nufi kofar bathroom har ya bude zai shiga. Sai km ya juyo yace ina zuwa ka Dan Bani 30 yanzu zan fito . akil najin hk wani irin mugun dadi yakama shi. da Dan sauri yace OK badamuwa GA zeey nan zata debemin kewa kafin ka fito . AK bai sake cewa komai ba yakarasa shigewarsa. Yanashiga akil ya juyo yana karewa zeey kallo daga samanta har kasa Kafin daga baya yaje ya sanya kofar bathroom din key data shigowa ainihin dakin . yana dawo bai tsaya wata wata ba ya fixgo zeey zuwa jikinsa ya rungumeta yana rada mata I miss you baby so much a cikin kunnenta tare da manna mata kissing ta koina ajikinta tasoma yunkurin kwace jikinta daga nashi . Tana cewa Haba akil meyasa kake yin hk ne kmr wani tsohon mayye. karka manta fa da inda Muke . muna cikin dakin amininka ....ni km yayana. karki damu babu abinda zai faru baki ga duk na kulle kofofin da sada kowa damu ba. Wallahi gabadaya atakure nike da dawowar AK kasar nan Dan nasan bazamu samu free din biyawa juna bakuta ba.. yana mgnr nE yana soma shashshafa mata jiki da ruda mata jikinta da salonsa. muryarsa can Kasa Kasa yace meyasa jiya nayi takiran layinki kika Ki dauka? Da kyar ta fezgo mgn daga bakinta tace munatare da ya AK ne lokacin. shine lawai Dalilin dayasa aka Ki daukar kirana sbd banida mahimanci agurinki ko? Tayi shr taki cewa komai yaja numafashi ya fitar da kyar yace banason kebancewarki da AK guri daya sbd nasan halinki kwata kwata bakida hkr. Ta bude baki zatayi mgn Kennan domin bashi amsa taji saukar bakinsa cikin nata tare da cafko laulausar harshenta yasoma tsotsa yana sake shafo jikinta da saman dukiyar fulaninta sun dauki kmr minti 5 suna shan bakin juna. Kafin daga baya ya tura hannuwashi duka cikin rigarta byn ya Dan zuge zip din rigar Kasa kadan ya ciro brest dinta duka Ta saman rigarta ya hau sarrafasu , yana lumshe idanun yayinda jikin zeey yasoma sakewa ya dauki kirma tana karbar sakoninsa ,abinka da me raunin Sha'awa take ta birkece masa sosai barin ma sanda taji bakinsa kan nashanunta yana tsotsa .ahankali yacire bakinsa kansu ya meida hanunshi yana murzawa tare da sake hade bakinsu waje daya, ita km tana bangaro masa kirjinta sama. yadda yake murza kan nipples dinta still bakinsu na manne da juna yasa gabadaya ta fita cikin haiyacinta. cikin second da bai wuce biyu ba . suka birkewa juna suka manta da komai da inda suke suka dinga romancing din junansu da iyakacin karfinsu suna cirewa juna kayan jikinsu zeey ta saura daga ita sai dogon siket din atamfar jikinta . akil dake mike kwance akan gadon AK babu kaya ajikinsa yayi mata alamun tasha gabansa take ko ta kai bakinta tare da yin goho tana shan joystic dinsa tana kokarin tura masa Brest dinta cikin bakinsa aiko akil ya cafka yana sakin wani azababben numfashi, yasoma yacigaba da tsotsar nipples dinta ita km tana tsotsar joystic dinsa Dan siket din dayayi saura ajikinta yake kokarin rabata dashi tayi saurin rike hannu tana girgiza masa. da kyar ya fexgo mgn ahankali please ki Bari nacire zai takurani dayawa . ta sake girgiza masa tare da Yi masa alamun da hannunta ta hanyar nuna masa bathroom . karki damu bazai fito yanzu ba da alamun wanka yakeyi kinsa wankansa akwai taking time, yayi yayi tabar yacire siket din Amman taki yarda dan hk. ganin ta AK zai iya balla kofar yashigo. ya birkitota kasanshi cikin zafin nama yayi sama da siket dinta yasoma socking dinta yana shafarta , zeey takwallara karar dadi akil yayi saurin toshe mata bakinta danashi . yayinda AK dake cikin bathroom yace zeey are you OK? Daidai akil ya sakar mata baki tace uhmmmmm uhmmmmm...numfashinta . Na fita da kyar tace. am.. am... OK suka cigaba da jiyar da kansu dadi kafin AK yagama wankanshi ya fito har Sun kammala sunyi jiyar da kansu dadi ta hanyar romancing suna kokarin meida kayan jikinsu ne akil ya sake janyota zuwa jikinsa yana mata rada acikin kunne gsky. gsky baki isheni ba baby nah . ashiiiiii tace tare da daura Dan yatsanta kan bakinsa.bana son jin komai daga wannan bakin naka, je ka bude kofar kawai kafin ya gama nima baka isheni ba . Amman bana son yaya yagama abinda yake bamuga ba OK ki fito yau mu hadu acity Hotel Man gsky bazan samu damar fitowa yau ba sai dai Week end. shit baby kin fiyye yawa km wlh kina daukar hakina dayawa . InA mugun son gani gaki kullun Ina Morar fresh orange din nan naki yakarasa fadar hk yana shafo saman Brest dinta oooooo my God akil kafiye maita da matsala wlh kaje ka bude kofofin komai ake ciki zamuyi waya dakai . Yayi murmushi AI duk maitata wlh bankaiki ba zeenat, yana gama fadar hk ahankali yakarasa jikin kofa ya manne jikinsa Sosoi ya murda key din ahankali kana yaje ya bude wancan tashgo tare da Yi mata sigina da idonsa alamun shi zai wuce gabadayA sbd babu yadda za'a AK baxai gane wani abu ya faru atsakaninsa da xeey ba. itama da idanunta ta amsa masa tana sake gyara Zaman rigar jikinta. da gyara shifidar gadon Tana dauko wani piece ta goge digon ruwan spam dinsu, tsab ta yadda baxa'a taba gane anyi Abu akai ba. AK ya fito daga bathroom kugunsa daure da farin towel . wuyansa rataye da wani karami towel. yabi zeey da wani irin kallo me dauke da tmbyoyi Iri iri Sannan ya isa gaban mirrow yana goge fuskanshi da kanshi da karamin towel shima fari yace ina akil..?tmbyr data kusan tarwatsa zuciyarta da gangar jikinta, take Jikinta ya dauki shaking . Cikin rawar jiki bakin na rawa alamun rashin gsky tace yanzu ya fita kiransa akayi awaya ana nemansa... OK yace tare da yin Shiru ya dago kadan ta gefenshi ya janyo jallabiyarsa ya saka kana yasoma shafa mai a dukkanin ilahirin jikinsa da turare ,ta cikin mirrow idanunshi ya kai kan bed din shi, ya juyo ahankali cike da faduwar gaba yana me sake duban inda xeey take tsaye, sosai yake kallonta kusan minti goma ya dauka yana kare mata kallo tsab sbd tsantsar alamun rashin gskyr dayake hangowa acikin idanunta. ahankali yaja numfashi tare da sauke ajiyar zuciya atare kana yace yana ganki hk duk kinyi wani a hargetse kmr an kwatoki abakin kura? Tayi saurin cewa babu komai ya runtse idanunshi na 2 second ya budesu fesss cikin nata yana kallonta kana yace kince babu komai Amman kalli yadda zuciyarki ke beating da Sauri da sauri. still saurin girgiza kanta tayi batare da tace masa komai sbd batasan abinda zatace masa ba. ya wuceta yakarasa gaban gadonsa yana duban tsakiyaR gadon gabansa na sake wani irin matsanacin faduwa sakamakon digo digon ruwan dayagani take zuciyarsa tashiga kai kawo tare da kawo masa abubuwa dayawa kmr zai Yi mgn sai km ya fasa yace kai badai zeey dinsa ba domin asanin dayayiwa zeey dinsa baxata taba kasancewa cikin sahun masu hali irin na akil ba. shima km akil yasan baxai taba Yi masa hk ba. bazai taba aikata wani abu da jininsa mafi soyuwa aranshi ba . Dan hk take ya kawar da zargin abinda ya darsu cikin ranshi. sai kawai ya zarce da zame zanin gadon tare da mikawo zeey, dake tsaye zuciyarta na dokawa yace sakamin cikin washing machine. tasa hannu ta karba tana me dakewa da zuciyarta tashiga bathroom tasaka bedshit din cikin washing machine batar bashi ba ta wanke gabadaya tayi dreying dinsa ta fito rike dashi a hannuta ta nufi bayan gidan inda ake yin shanya Ta baza . ta sake dawowa dakin wanda xuwa lokacin natsuwarta ta dawo gangar jikinta sosai ta iske AK na kokarin shimfida wani bedshit dinta akan gado takarasa da hanzarinta ta karba tana cewa Haba yaya dakabari na dawo ai zan canza maka wani. tagama shifidawa shi km Ak yana zaune yana lallasa wayarsa datazame jiki zuciyarsa cike fal da tunani, gabadaya yakasa samun natsuwar zuciya. Yana cikin wannan halin yaji takira sunanshi ya AK.... ya Dan juyo yana Dunanta batare da amsawa ba . tace idan anjima zaka kai ni market? yace to kawai atakaice yacigaba da abinda yake can yana zaune bai sake cewa komai . ta mike zata bar dakin taji fitowar sautin muryarsa ahankali ta karade dakin kmr karfe nawa zan kaiki? Muryarta cike da fargaba sbd yadda taga kmr ya Dan sauya mata tace kmr karfe biyar sbd lokacin rana tayi sanyi km lokacin kasuwa tafi dadin shiga yace uhmmmmm kawai. tace zanje na gyarawa ammi dakinta shima uhm yabata amsa dashi . Da yamma falon cike yake da ahlin gidan hira zumunci suke cike da annashuwa tsakanin mahaifin AK da mahaifiyarsa hjy bilki sai maman zeey da suka kawo Masa ziyara tun safe. hira suke sosai hade da barkwanci zeey da AK suka fito da nufin zuwa kasuwa hjy bilki tace Sai ina km da yammacin nan? Zeey ta Kalli inda AK yake tsaye shima ya kalleta suka hada ido take suka sakar masa murnushi AK ya dauke kanshi yana cewa zamu dan je shopprite ne. daddy yace OK tare da fidda kudi masu yawa ya mikawa zeey yace gashi Kya Kara Ki sayi kayan kwalliya ta durkusa har Kasa agabanshi ta amsa game da yi masa godiya suka jera suka fice daga parlour? Sunyi matukar birge iyayen Nasu . sannan daga dady har mahaifiyar zeey din da ita kanta hjy bilki kakarsu sunji ina ma wannan shirin da suke zasu hade kansu ayi musu auren zumunci... Misalin karfe goma na dare ranar byn AK ya tabbar da hankalin iyayensa baya kanshi tunaninsa ma sunyi bacci ko suna kallon zeeyworld.. yayi shirinsa cikin kananan kaya sanye yake da riga harmless brawn colour me ratsin fari ajikinta sai Wando jean blue. fafunsa sanye cikin wasu haddadun kanbas ya saka bakin glass a idanunshi GA kamshi turare yana tashin a ilahirin sansar jikinsa .Gashin kan nan nashi na kwance luf luf tmkr Dan asalin bakin india. Ya fito daga part dinsa Yana wani irin taku na daukar hankali ya nufi inda aka tanada domin ajiye motoci gidan ya dauki daya daga cikin motacin yashiga tare da yiwa motar key yasoma Jan motar cike da nishadi hanyar hotel din da onye take zaune ya nufa domin tun wayewar garin yau babu abinda ke cin ransa da zuciyarsa irin shaawarta... yayi parking din motarsa ya fito cike da izza yatsaya ajikint motarsa rungume da hannuwansa duka akirji. mata ne karuwai birjiki atsaye kowace tayi shiga ta fitsara . da shiga ta rashin mutunci Duk Inda yabi ya wuce saiyasamu wacce tayi masa tallar kanta Amman Duk abanza suke a idanunsa domin ko dar babu wacce yaji koda digon sha'awarta ta tsarga masa cikin ranshi. Karuwar dake kusa da dakin onye nayin tozali da AK tayi Saurin saukowa daga kan barandar bakin kofarta takaraso gurinsa tana tafiya tare da wani salo na iskanci da son daukar hankalinsa tana girgiza kirji , tayi tsaye gabanshi tana yi masa hatsabibin kallo cikin salon Jan hankali zata daura hannayenta akan kafadarsa yayi saurin buge mata hannu yace ke meye hk? Bana son shashanci man " Ta kada masa idanunta tare da rausaya masa tace haba baby yazakamin hk kazo gurina zan maka komai Kake bukata zan Jiyar da kai dadi fiyye da zuma tana fadar hk tayi nufin rungume shi ajikinta yayi Saurin hankadeta, .ta fadi Kasa nan ya wuceta tana kallon bayansa. Kai tsaye kofar Dakin onye ya nufa yana isa ya yaye labulen dakin ya hangota kwance can karshen gado, sanye take Da riga shit me dagon hannu sai wando three quarter iya cinyarta irin me bin jiki din nan . hakan yabawa kugunta damar fitowa sosai tmkr daukarshi akayi aka daura mata . kanta yasha kitson kallaba kanana wata daguwar sarka fashion ta ratayawa wuyanta tayi matukar yin kyau GA kamshi da dakin da jikinta ke Yi. tana ganinsa tayi zumbur ta Mike tsaye da wani irin matsanancin sauri daga kan katifar datake kwance ta iso gareshi ta tsaya gabansa tana kallonsa tare da lumshe idanunta ta riko hannayensa duka tana murnushi jin dadi tace ban Yi tunanin dawowarka nan kusa ba....... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *(man qala LA'ailaha illallahu :muklisan dakhalaljanna)* *Allah 's messenger (s. A. W) said :* *whoever sincerely say :there is no God but Allah will surely admit paradise* Page 3 Byn tafiyarka hankalina yayi balain tashi. Sbd nayi, zaton bazaka sake dawo gareni ba .tayi shr tare da jin wani irin sanyayiyar dadi yana bin lungu da sako na ilahirin jikinta. ganinsa yanzu agabanta yasa komai nata ya tsaya cak tarasa me ma yakama tacigaba dace masa . oh my God takarasa fada cikin yanayi na tsantsar farincikin dawowarsa da Jan hankalinsa gareta . ta sake matsowa sosai tkmr zata shige cikin jikinsa ta daura hannayenta duka asaman kafadarsa tana lumshe masa idanu irin na gogaggun yan bariki nan wayanda suka gama kilewa cikin harakar karuwanci ,ta hade bakinsu guri daya tmkr dama AK jira yake yayi caraf ya amshe ya cafki laulausar harshenta sukashiga tsotsan harshen juna . Tun suna romancing din junansu a tsaye har kafafunsu ya soma rawa yagaza daukarsu. sukA fada kan makekiyar katifar onye. daidai cikin kunnesa ta kai bakinta hade da zira harshenta cikin tana sotsa cike da wani salo na daban tare da cewa I really miss you... ya lalibo nata kunne shima ya rada mata I miss you too . tayi murmushi suka cigaba aiwatar da abubuwansu . my gently man onye takera sunan AK ya dago mayatattun idanunshi da suka Gama canza kala zuwa wani Launi na daban. ya kalleta batare daya amsa kiran datayi masa ba. sai dai gabadaya idanunshi da hankalinsa Sun karkata ne akanta... Ta sanya Dan yatsanta ta shafo idanunsa dashi tare da cewa wannan kallon fa na menene hk? Ya runtse idanunshi yana jin ina ma zai iya daya aikata abinda ya dade yana kin aikatawa da kowace arayuwarsa yau daita ahankali muryarsa a sarke yace ai kece naji kin kirani Amman km banji kince danI komai ba. " taja karan hancinsa tana sake dry tana goga masa kirjinta a fuskarsa domin son rebatasan ya'aikata abinda tafi bukata daga gareshi, tana jin shi aranta tana kewarsa tana son ya dandamata zumarsa taji yadda kwarewarsa da wayewarsa take. tana son su gada karfi da karfi dashi taji yatashi baseerar iya sarrafa Mace yake ? tacigaba da goga masa kirjinta afuskarsa tana kokarin tura masa kan nipples dinta cikin bakinsa taji ya Kai hannusa ya rike tsintsiyar hannuta gam.....tayi wata irin kara tare da yin zillo ta fada kanshi gabadaya hade da tsabar makirci irin nasu na gogaggun karuwai. tasoma mgn cike da shagwaba gently so kake ka karya min hannu? Yace wane ni dana karya wannan sw....sai km yayi shr yakasa Karasa mgnr sakamakon abinda zai fada din bai dace da watsiyar Mace irinta ba.wannan kalmar tafi dacewa da kamilar mace wace take zaune gidansu irinta data fi yawon duniya ba, dan hk take ya sauya mgnrsa da cewa idan na karya wannan hannu da wanne za'a. dinga shafani inajin dadina? onye Tayi wani irin wal.....da idanunta sannan ta lumshesu tana jin wani irin shaukin kaunarsa cikin ranta,take tasoma masa salon datasan da wuya ya kufcewa muradinta gareshi.. wani irin salo take Yiwa AK na fitar da mutun cikin haiyacinsa da hankalinsa daki daki take binsa take sarrafa joystic dinsa idan tayi socking dinsa tagaji sai ta koma lasar kan kaciyarsa . Can km ta dawo tayi da hannunta daga karshe ta hade Brest dinta guri daya ta saka joystic dinsa tsakiyarsu ta dinga Yi masa wani salon mantar da mutun komai WA tunaninta hkn zai saka AK ya fuskanci abinda take so daga gareshi Amman taga ya biris daita ya share yana jin dadinsa tare da fidda nishin dadi dayake fitarwa sannu ahankali yana lumshe mata mayatattun idanunsa da shafa kitson kalabar dake kanta. Haka tacigaba da sarrafashi har zuwa lokacin data ga alamun bukatarsa tabiya ta yunkura samansa, zata Danna kan kaciyarsa cikin kasanta ya zabura ya mike zaune tare da hankadeta baya . yana aiko mata da wani irin kallo me cike da tsantsar tsana da nuni data kiyayeshi ..... kallonsa take a matukar gigice tare da matsowa sosai inda yake zaune tsirara haihuwar ammi babu komai ajikinsa itama hk take . Ta tsurawa murdaddiyar joystic dinsa idanuta tana karewa baiwar halittar da Allah yayi masa . maniji sak babu wata mishkila sai tarashin son yin sex dayake nunawa. ita fa tunda take muamula da mazaje bata taba ganin me kamala da baiwar halitar jiki kmr sa ba... shiyasa ta kudirtawa rayuwarta da iko Jesus Christ sai ta lashi zumarsa komai tsarewarsa da kamewarsa.. tunda har iya yakawo kanshi cikin bariki ita km ta rantse sai ya kwantar mata da kwadayinta akanshi. hannuta ta ciro zata kai kan joystic dinsa.. AK yayi saurin dakatar daita da hannushi kana yasoma mgn cikin zafin rai da hassala da abinda take kokarin yimasa yace. meye hk kike shirin Yi? Kina son dole sai na kusance ki ko me? Tayi saurin daga masa kanta alamun hk take nufi km tafi bukata daga gareshi tana kokarin shafo jikinsa kmr zatayi kuka, tace please gently kayi hkr dan Girman Allah lanka just make sex wit me.. wlh ina matukar bukatarka idan kabarni cikin wannan halin bansa yadda zanyi ba.... Ya mike tsaye a matukar fasace tare da cewa you are very stupid da bakisan yadda zakiyi ba. itama MIke tsaye jikinta sai tsuma yake tsabar jaraba tana mammatse cinyoyinta. Tana sake yunkurin kamo hannushi zuwa kirjinta ya buga mata wata uwar razananniyar tsawa tare da cewa Dan ubanki da can da baki hadu Dani ba ubanwa ke yin sex dake kiji dadi? da yanzu zaki zo min da salon iskancinku na karuwai, Jikinta na wani irin rawa tace da kace ni yanzu tunda muka hadu naji bana bukatar kowani nmj ya kusance sai kai. Kai kadai nike da bukatar mu'amula dakai yace baki da kai da hankali . Wlh brain dinki bai gaya miki gskiya ba . yanzu ke kinga alamun ni abdulkabir zan iya kusantaki da sunan sex ? na kare rayuwata cikin turawa bantaba taka diyar kowa ba sai yanzu ne zan aikata zina.... Itama ta harzuka iya harzuka cikin fushi tace ka daina wani cika baki banza da wofi akan bazakayi sex ba .sai dai ayi romancing dinka kaji dadi, yace that's all I need from ya fadi hk yana nunata da yatsan hannushi .kana Yacigaba Ki tsaya matsayinki na meneman kudi ni km ko nawa ne zan biya Akan sarrafani Amman Banda mu'amula ta yin sex. Murtayarta cike da rudani abinda yace itama tace ,AI dashi romancing din da kakeyi da zinar daka tsana Duk sunansu daya ne .... sbd Duk abu guda zaka fitar yayin romancing da yin sex ta fadi hk atakaice Dan ni bana bukatar kudinka kai nike da bukata.... bai km sauraronta ba ya janyo wandonsa jeans yasoma jirawa yana tsuke kugunsa da belt . ta sake matsowa gareshi har suna jin saukar numfashin juna, ta rike belt dinsa da bai gama sanyawa ba har hannuta yana tabo sumar gurin. kallon da taga yabi hannu nata dashi ne yasa tayi saurin sakin wandonsa tasoma ja da baya tana dubansa cike da kwadayinsa, shi km yakarasa sanya belt dinsa tare da sanya rigarsa ya ciro kudi masu yawa daga aljihunsa ya watsa mata tabi kudin da kallon tana kallonsa . Ya juya ranshi a matukar bace ya fice daga dakin.tabi bayansa da kallon har ya bace mata ta zauna jagwab tana cizon yatsa da tunani yadda zatayi da new catch dinta me shegen daurin kai da son jin dadi kawai ta Hanyar romancing. Ta jima zaune tana saka da waraarar hanyar dazata bi ta shawo kanshi.. Zeey wacce tun sanda AK ya fita akan idanunta bata runtsa ba tana nan zaune zaman jiransa,dawowarsa . sama da two hours tana zaune taji motsin shigowar motarsa tayi saurin fitowa waje domin tarbarsa. yana fitowa daga cikin motar, zeey tace. Ya AK ina kaje bayan kasan dady baya son fitarka kai kadai.. ? Yanzu gashi tunda kafita sama da awa 2 sai yanzu. Ta hade ranta sosai tana dubansa cike da tumar iri iri kana tacigaba ko ,zance kaje gurin buduemrwarka ? bai ce mata komai ba byn kallonta dayayi na 2second yayi gaba abinsa tabiyo bayansa da sauri tana yi masa nacin tmby. Sun iso parlon AK ya fada kan doguwar kujera ya zauna yana fidda numfashin gajiyar daya kwaso. zeey tayi tsaye agabanshi tana km kare masa kallo sama da kasa sannan tace ya AK magana nike maka fa Amman kayi min banza kaki kace min komai ko nayi Maka wani laifi ne? ya sake kallonta still bai ce daita komai ba hkn dataga yayI mata ne yasa tayi fishi ta juya fuuuuuuuu da nufin bar masa part dinsa . Yayi saurin riko gefen rigarta ta waigo hade da harararsa yayi murmushin yake please sisi kada kiyi fushi Dani. to sbd me ina Yi maka mgn zakayi banza Dani? Oh my God am very sorry wallahi duk na gaji ne that's why. da kayi me ka gaji? Ya ciza lips dinsa na kasa yana dubanta bai ce mata komai ba ta sake maimaita tmbyrta . ya lumshe idanunshi ya budesu tar.... Cikin nata yans yatsuna fuska yace bafa nason yawan surutu da tambaya. ni jeki kawomin coffee na sha. Zeey tayi shr tmkr bataji shi ba. AK ya kalleta yaga tayi wani irin kicin kicin da fuska ala dole wai ita fushi take. hakan datayi yayi mugu mugun bashi dry zeey ta sake cika ta kubura fammm tasoma mgn cikin shagwaba har da babbuga kafa Wanda hakan yabawa dukkanin ilahirin jikinta damar motsawa sbd me Kake tsokanata? Shima ya maimaita abinda tace yana kwaikwayon yadda take mgn yabata dry Dan hk zeey dry take sosai ta nufi kitchen domin ta kawo masa coffee daya bukata ta zauna yana sha suna hira har da kyakyala dariya acikin hirar tasu ne ma fada ya sarke tsakaninsu sai tsiya yake mata wai budurwarsa dayaje Zance gurinta tafita kyau sosai tace AI wlh ka dai fadi son ranka ne domin kaji dadin bakinka Amman nasan kowacece wannan jakar nafita kyau agurinka nesa ba kusa ba km nasan babu abinda zata nuna min ta Mike tsaye tana jujjuya masa jiki, AI bama ita ba wlh ko kai baka fini kyau ba ballantana ita din banza Tana gama fadar hk ta juya ta ruga da gudu sbd yunkurin mikewatmrsa data gani bata tsaya koina ba sai cikin part dinsu tashiga dakinsu na bacci ta Rufe kofar . Washegari da yammaci zeey cikin shirinta sanye take cikin atamfa Holland kalar ja sai ratsin baki baki ajiki, anyi mata dinkin riga da siket tayi matukar yin kyau daita . ta fito zuwa cikin parlour ammi babu kowa aciki sai AK wanda shima shigowarsa Kennan ya Kalli zeey sama da kasa Yace haduwa Kennan zeey tayi murmushi . ya AK nayi kyau? Yace sosai ma sai MA idan kinje gurin bikin nan dole nasa zaki zarta yammantan gurin sbd kin kasance tmkr Zarah acikin Taurari ta sake Yin murmushin jindadi yabon dayayi mata . Jakar hannuta ya riko yace muga Jakar tace bazan bada jakata ba sbd me? Sbd tana tawa AK yace OK aiko zan karba ko ta karfin tsiya ne. Yakama kiciniya amsar jaka ahannuta ganin yafi karfinta yasa ta sakar masa ya bude Jakarta ya kalleta yaja tsaki Ashe ma jakar babu komai aciki sai kayan kwaliya yasaka hannu cikin aljihun wandonsa ya ciro kudi rafa yan naira dari biyu biyu ya nuna mata tare da saka mata Cikin jakar yace ga wannan kin Yi liki dasu .. ta narkar masa da fuska kai yaya sunyi yawa ya mika mata jakar tare da cewa basuyi yawa ba sai Dai idan kin raina ne. murmush xeey tayi ta Dan hararesa nagode tace tana kada masa Brest dinta arayuwata AK yana matsanancin birgeta,irin AK shine burinta cikakken mnj ajin farko. ina ma zai furta mata Kalmar so ta tsigar aure . Dako ta morewa rayuwarta ta duniya domin kuwa tasan zai iya jiyar daita dadi fiyye da akil.. ya kada mata kai batare daya ce daita komai ba. Zeey tana fita bata zarce koina ba sai gurin akil wanda tun sanyi safiya ya uxira mata da kira. Tana shiga dakinsa ta hangoshi kwance akan gadonsa daga shi sai boxes da farar singlet kamshi turaren zeey shine ya sanar dashi zuwanta Dan hk yayi saurin waigowa dan daman tsumayin zuwanta yake . ya sakar mata murmushi na musamman daga bakin kofar shigowa dakin taja ta tsaya wai ita adole sai yazo ya tarbeta sarai yagane abinda take nufi Dan hk ya miki ya taso cikin wani irin taku ya iso gabanta ya Tsaya tare da riko hannuwanta duka cikin nashi yana murmushi kiss yayi mata akan lip's dinta daga nan Suka rungume juna suna cigaba da shashancinsu. Sun samu tsawon lokaci suna cikin wannan yanayi na sheidanci. (ubangiji Allah ka kara tsare mana imaninmu gabadaya). tana kwance a saman kirjinsa yana shafa sumar kanta tare da yi mata mgn cikin rada baby wlh na dauka bazaki zo ba ganin lokaci ya tafi sosai . ta dago idanunta ta kalleshi tare da Yi masa dry wlh rasa karyar da zanyi ce na fitowa . Da kyar Allah ya taimakeni nayi karyar zuwa gidan biki nasamu akar barni . Sun jima nan ma lullube cikin bargo suna romancing din junansu kmr bazasu rabu ba. dazata wuce akil yabata kudi masu yawa tace bazata karba tana me bude masa Jakarta kudi yagani ,take yayi mugun hade rai cike da alamun tmby. Tace ya AK ne yabani ya sake hade fuska tamau azuwan kishi. A Dan fusace yace wai sau nawa Zance miki banason kusancinki dash? banason kwata kwata kuna mannewa juna ke ba hakuri ba shima hk. muryarta cike da jin Haushin abinda yace tace naji Amman babu yadda za'a Yi yana zaman dan'uwana ka dinga kafamin sharadi akai .nifa nasoma gajiya da takurarka gareni gsky. Kai komai sai kayi naci akansa. Takarasa fadar hk tana me yafa mayafinta da rataya Jakarta zata fice, ta barshi tsaye. Ya fizgota da karfi yana watsata kan bed hade da yin tafi mara sauti da hannuwasa kana ya nuna mata da yatsansa kinsa Allah ki shiga hankalinki Dani wlh akanki zan iya illata kowa.. Nafa lura tunda AK ya diro kasar nan kike wani shishige masa kina masa tallar kanki, Amman bari na sanar da abinda baki sani ba irin ki AK yake bukata ba sbd nasanshi nasan halinsa fiyye dake dakike amatsayin yar'uwarsa. Tsaki taja tana sauke naunauyen ajiyar zuciya kana ta yunkura zata mike, ya meidaita yana tokareta da karfashi daya, ranta a bace tace akil Banson wulakanci kabarni na wuce, anki abarki Ki wuce kije ki nanukewa wanda ba aurenki zaiyi ba. Ina ruwanka da rashin aurena dabazai Yi ba. kai da kake kurin kullun Kana sona meyye amfaninka? saunawa ina gaya maka kafito muyi aure tun ba yau ba Amman kaki. wallahi wallahi wallahi kaji na ratse ko me gadin gidansu AK ne yace yana sona aurenshi zanyi balle AK da kanshi. Yayi saurin durkusawa kasa agabanta ya kamo hannuwanta yana bata hakuri please baby kiyi hkr karki min hk wlh ina matukar sonki raina ne ya baci shiyasa ni dai hk kawai bana son kebecewarki tare Da AK .haka dai yayita ribatarta har yasamu ya shawo kanta da kyar. Ranar Tuesday zeey byn Sun tashi daga makaranta Tana tsaye tana jiran zuwa AK wanda sukayi dashi zai zo ya dauke .. tana nan tsaye har wata friend dinta tayi mata tayin motarsau Amman taki shiga tace yayanta na nan zuwa daukarta muddin ta tafi zai ji babu dadi. tace OK shikennan Allah ya kawo shi lfy zeey tace ameen. suna barin gurin motor AK ta sanyo kai Amman tsabar haushi zeey Tasharesa tmkr bata ganshi ba AK yayi parking ya fito ya tako har zuwa inda take tsaye ta juya masa baya azuwan tayi fishi . AK ya tsaya yana kallon bayanta tare da saka hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa hade da langwabe kansa yana kiran sunanta Amman tayi masa shr . hkn dayagani yasanyashi janyo hannuta ta waigo da sauri game da fizge hannuta tana harararsa AK yayi murmushi still idanunsa akanta yarasa meyasa miskilancinsa baya tasiri akanta. akan duk abinda Zatayi masa cikin second daya yagano amsar hkn da bai wauce haduwar jini ba. duk cikin dagi jininsa yafi haduwa daita km yana sonta matsayin kanwarsa . muryarsa a kasalance yace am sorry zeey nagane abinda kike nufi kiyi hkr Dan Allah nasan na bata miki lokaci please sister ko sai na kama kunnena zeey tayi murmushi tana girgiza masa kai tace a'a ba sai kayi hkn ba nayi hkr. ai Kai sarki ne agurina AK yayi murmushi suka nufi gurin motarsa atare ya bude mata tashiga suka fice daga school . Mahaifiyar zeey na zaune a parlour ita da mahaifiyar AK da iman wace take karatun jamb. zeey tashigo agajiye tana yi musu sannu da gida zata wuce part dinsu ammi ta kirata zeey ta dawo Tana ME matsowa kusa da ammi sosai ,yayinda ammi ta janyo hannuta tace yanaganki hk ? halan yunwa kikeji naga Duk kinyi wani iri dake? Zeey tayi murnushi tace a'a ammi ba yunwa nike ji ba ammi ta sake ce ko yayanki ne yayi miki wani Abu ? Zeey tace aa ammi jikina dai ke min ciwo sakamakon muyi lecture me wuya yau. ammi tace OK kije kiyi wanka kizo kici abinci yanzu iman tagama saiki sha magani mahaifiyar xeey tace haba hjy Ki daina wani rarrashinta sai kace wata karamar yarinya? Ammi tace AI zainab har yanzu karamar yarinya ce maza kije kiyi wanka kinji diyata AK dai da iman suna zaune daga can gefe basu ce musu uffan ba. da dadere AK yakasa tsaye yakasa zaune kasa samun ishashiyar natsuwa, sbd jarabar dake cinsa . gabadaya jarabarsa tagama motsawa kwana shi uku Kennan rabonshi da zuwa gurin onye yakasa koma gurinta ne WA tunaninsa bazata sauraresa ba ballantana tayimasa abinda zaiji dadi . Amman daya tuna business take km Kudi ta fito nema yasashi yasoma yashirya cikin kananan kaya yayi matukar yin kyau GA kamshi yana tashi ajikinsa na turare disiner turaruka Kala Kala babu yadda ya mace zata kalleshi taji baitsarga mata ba . hotel din da onye take ya nufa .. Duk inda ratsa mata ne kmr zasu fizgoshi . kmr yadda ya Tarar daita last time yau ma kwance take daga ita sai wando short niker sai farar singlet dake jikinta,sbd zafin da'akeyi sautin kida ne yake tashi takoina tana Bin wakar ahankali ya daga labulen dakin tana ganinsa tayi zumbur ta mike tsaye ta nufo shi ta rungumeshi tsam tsam tsam ajikinta tana sakin numfashi shi ma hk rungumeta yayi ta dinga shafa bayansa tana fadar yadda tayi missing dinsa da yadda kewarsa ta hanata tsukuni . suna hk har suka fada kan gado yace meyasa kullun kike zaune cikin daki , baki son fita? murmushi tayi Tare da lakace masa hanci da Dan yatsanta muryarta cike da shaukinsa tace kwana biyu nan duk sai nike jin jikina bbu dadi ina jin kasala byn hk ma nafara gajiya da wannan harakar dani kiyi Duk da nasan ba lallai bane kaamince da abinda nace ya janyota jikinsa sosai yace da gske kike fada har cikin zuciyarki hk ne? Ganin yadda ya nuna farincikinsa yasa tacigaba Nagaji da harakar nan ne sbd Kai.... sbd ni fa ya maimaita yana nuna kansa ta daga masa kai . akan ME to? Sbd ina sonka ina son na tsaida kai Kadai mudinga muamula nasan May be Dan kana tunanin ba kai kadai nike taraya dashi ba yasa ka kasa sakar min jikinta. Takarasa mgnr tana shafoshi, yaja tsaki acikin ranshi yana mata kallon tababbiya ce ita kwata kwata bata tunanin abinda zai yiwu da Wanda bazai taba yiwuwa ba . kawai ya share da zanceta. yaci gaba da shafa jikinta suka cigaba da romancing din junansu kmr koda yaushe batare da biyawa juna bukata ba.... Suna zaune a main parlon din gidan ammi da mahaifiyar, zeey tare da alhj Adam abinci suke ci suna hira dady yace niko ina da wata shawara da nike son muyi daku? ammi da maman zeey sukace muna jinka. Dady ya gyara zamansa Sosai tare da cire medical glass dinsa dayake sanye dashi a idanunsa . yacigaba da cewa shawarar da nike son nayi daku shine na lura kmr akwai soyayya tsakanin AK da zainab hkn yasanya na yanke shawarar me zai hana mu hadasu aure Dan hk zamu sanar musu sukara fahimtar junansu da kyau kafin lokacin da nike son AK yakoma hado digirinsa na biyu. ammi tayi murmushi tace wlh kmr kasan abinda ke cikin raina Kennan domin koni na dade da fahimtar akwai soyayya me tsanani atsakaninsu wannan shawarar taka tayi daidai wlh sai dai ka tutubi mahaifiyar yarinya..... mahaifiyar, zeey tayi murmushi tace ai kai da kaya duk mallakar wuya ne dady ya sake numfasawa kana yace shikenann yanzu abinda ya ragemana sai mubisu da addua tare da fatan alkhairi ammi tace Allah ya tabbatar mana da alkhairi gabadayansu suka amsa da ameen. ...Inshaallahu da zarar ta kammala da karatunta Shima ya hada masters dinsa sai mgnr aure.... Mmn sudais ce : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:Athuhuru shathurul iman* *Allah's messenger (s. a. w) said :purification is haif of faith* Page 4 musty akil Malik sai aikin busa hakin sigari suke adakin AK hade da yin chapter's wanda ya danganci matches din da'a aka buga Daren jiya da Nigeria Spain .hira ball suke sosai . Amman Banda AK dake zaune can agefen daya sanye da boxes iya cinyarsa da white singlet system ce agabansa ya dukufa yana faman aikin browsing .. gefa gefa Yana dan dagowa da kanshi ya tsoma bakinsa cikin yar hirar da suke ta . Ahankali har suka gangaro da hirar tasu zuwa na shashancinsu da suke na yau da kullun inda akil yake tmbyr AK wai Kai Dan iskan duniya ina muniyarka onye NE? yakarasa fadar hk yana kyaljyalewa da wata uwar dariya . Ak yayi murnushinsa wanda ke sake bayyana ainihin sihirtaccen kyawun fuskarsa azahirance , kana ya dakatar da aikin dayake. ya jawo numfashi da kyar ya fitar ahankali yana Cizan lips dinsa sai dauki minti goma sannan yace tana nan .... Ahankali cike da tsanake yacigaba kai guy's beb din nan ta hadu iya haduwa Tagama hadewa to the intended ma bazan iya Corp wit her ba, ai ni Duk matan dana taba mu'amula dasu arayuwa tun daga kan turawa har zuwa kan bakar fata ban taba samun maccen Data iya irin abubuwan da take min ba irin onye. ingaya muku idan tafara lashe gabadaya ilahirin jikina babu inda baya amsar sakonta da gamsuwa da sakoninta shiyasa wlh nakasa rabuwa daita duk da raina baya bukatar mu'amula daita. Sbd yarinyar wawiyace yakarasa mgnr tare da fadar . dukkaninsu sukayi saurin gyara zamansu Dan jin karashen maganarsa. abinda inda sabo Sun saba suji AK Yanakira yan'matan shashancinsu da wannan sunan na wawanci... Amman basu tsamaci zai kira ita wannan onye da hk ba sbd yadda yace yana mugu mugun gamsuwa daita.. Atare suka hada baki gurin jeho masa tmbyr me tayi maka ? Ya bata fuska sosai yana me sauke naunauyen ajiyar zuciya kana ya mike tsaye daga zaunen dayake yana dubansu daya byn daya sannan yana duban kansa ,Kasa da sama yana nuna jikinsa da hannushi yace wai har kmr ni abdulkabir wacan wawiyar prostitute din yarinyar zata kalla tace wai ni.... yana Dan Tsaya yana rowar fitowar mgnrtasa sannan yacigaba yana runtse mayatattun idanunshi wai tana sona ... yakaraso garesu byn yagama mgnr yana bata rai. Akil da musty Suka tada hannu suna dariyar shakiyanci . lallai tacika katuwar wawiya.. ai inda akwai abinda yafi wawanci shi yakamata ka kirata dashi bawai wawiya ba kawai. yanzu bama cikinmu zata tsayawa ba. the most greatest AK fa.. the most greatest AK in this world zata kalla tace tana son inji cewar malik dake zaune agefe suka kwashe da wata uwar Dariya gabadayansu banda AK Dan shi bai fiyye yin dry ba sai murmushi. murmushin nasa daya zame masa jiki yayi wawancin nan kadai shine illatar Amman iya haduwa yarinyar tayi GA wani sirri dake tare da surar jikin yarinya nake gaya muku Fa wallahi babu mace dazata Yi romancing din cikin lokaci kankani ta gamsar Dani sai wannan wawiyar yarinyar .... AI dama tunda naga shegen garin ya nace ma wannan yarinyar har wannan tsawon lokacin nan bai canza sabbin zubi ba. nasan wlh da akwai zumar dayake lasa inji cewar akil suka Yi mugun kwashewa da wata dariya . AK yace bara ma kukagani in tafi gunta na kwashi dadi sbd ko ahalin yanzu da nake mgnr nan, babu abinda nake da bukata kmr najini acikin ajikinta tana sarrafani to the head to toe. dariya sosai akil yake har da buga kafa sbd AK ya soso masa inda ke masa kyakyayi yace wallahi idan aka leka wutar jahannama ba'aga aciki ba garwashi ne yajanka can kasa. Kai haba haba meyasa zaka min mugun fata ai kafin Lokacin ma in Allah llah yaso mun tuba ai muna cin darajar annabi Muhammad suka hada baki gurin cewa s. a. w km Duk iskancina garani akanku kuda kuke keta ya'yan mutane. kunji Dan iskan yaron nan ko.. AI babu mara barmu da kai tunda Duk abinda muke fitarwa shi kaima Kake fitarwa .. .mtsssss AK yaja tsaki yana Dan zama a gefen gadon yana cicizawa sbd haushin mgnr akil. hirar shashancinsu suka cigaba da Yi, yayinda AK yayi shr bai sake tsoma masu baki ba. Dan Dan wannan hirar dayayi gabadaya yasoma jin yanayinsa na kokarin sauyawa zuwa wani sauyin na daban .take gefen kanshi yasoma sarawa wasu abubuwa suka shiga yawo cikin kwalkwaluwarsa duk irin maganganun da akil ke fada tare da sauran abokanansa yana ji km yana sauraronsu har sanda akil yayi zumbur ya mike tsaye sanda ya duba wayarsa yaga reply din text din daya tura tun sama da awa daya ya shigo, yana gyara kwalar rigarsa. musty yace akil kana sha'aninka sai ina km naga ka mike hk ko tasamu? Kai Bari alhj kmr kasani tayi muguwar samuwa gara na shana kafin na canza sabbin zubi yana mgnr yana daddanna wayarsa domin sake tura wani sakon. Ak da gabadaya ilahirin jikinsa yagama sakewa miyon bakinsa suka canza launi Suka tsunke yayinda gabadaya hankalin abokansa bai Kai ga yanayinsa ba suka cigaba da shaftarsu suna dry, . AK ya yunkura yasoma kokarin mikewa tsaye yana dan jin wani abu luuuuuu ...zuwa wannan lokacin kwata kwata jinsa ya dauke hk MA ganinsa da hankalinsa . ai yana gama mikewa tsaye taku daya yayi bai karaba suka ji dimmmmm akasa take km yasoma shure shure kumfa na fitowa daga bakinsa ahankali ... ai take gabadayansu sukayo kanshi suna sallami da kiran sunansa. ganin yadda kumfar dake ambaliya daga bakinsa yasa gabadayansu sukayi saurin ja da baya sbd matsanancin tsoron daya xiyarci zukatansu shi kuwa akil tsoron daukar ciwon dake jikin AK ne yasashi saurin dawowa. "musty NE zai sake matsowa GA AK domin taimaka masa Amman akil ya buga masa tsawa tare da cewa baka da hankali NE kake kokarin sake kusantarshi acikin wannan halin dayake alhali kana kallon halin dayake ciki.... bakada hankali akil hk kake son mu tsaya muna kallonsa Kalli fa halin dayake ciki ,Kalli fa gani injicewar musty yana nunawa akil AK dake kwance. kai ne dai baka da hankali dakiki MA Damsum basiri kawai sau ake gayamana zamu iya daukar wannan mugun cinwon nasa well duk me son daukar ciwon yana iya karasawa gareshi babu ruwana Amman wallahi bandani domin ina matukar kaunar rayuwata . sannan bason nakare rayuwata ina wannan haukan sbd duniyar bata gama isata ba .. Kai ne dai Me shafaffiyar baseera bani ba . Kai mara hankali dakiki da bai san mutunci ba. Wai meyasa kake yin irin hk ne akil? Na lura ba tun yau kake irin hk ba aduk sanda matsalar AK ta tashi. Wanda nasa wallahi inda AK ne bazai taba Yi maka hk ba. ta ina ma akace bazamu iya taimaka masa ba acikin wannan halin dayake ciki. abinda akace inda me wannan ciwon yayi ciwon ya tashi ,nan NE kawai baa son mutun ya taka ko tsallakawa. km Duk wannan surutan da kake idan Allah bai gadama ba har mukare tsawon rayuwarmu dashi bazamu dauka ba. Kai km da kake gudun dauka bashi zai hana kaje katako ciwon a wani guri ba. AI akil najin hk ya damki wuyan musty nan fa dambe ya kware a tsakaninsu. Yayinda AK na kwance yana faman kirrrma da shure shure Malik ne yayi saurin shiga tsakaninsu haba dan Allah meyasa kuke yin hk? yanzu fa ba lokacin fada bane tunda muna cikin gidansu kamata yayi musanar da ammi asan solution din dauka. A matukar hassale akil yace Bakaji fatan da wannan stupid din yake Min bane . naji kayi hkr Dan Allah ku duba halin da abokinmu yake ciki ya fadi hk kmr zaiyi kuka da kyar da taimakon Allah yasanu ya rabasu . akil yana gyara zaman rigarsa yana kallon musty cike da tsantsar jin haushinsa kana ya juya fuuuuuuuu ya bar dakin dama gidan gabadaya . Malik yace kama shi mu daura bisa dago hk sukayi suna gamawa suka je suka sanarwa ammi tare suka dawo dakin daita hannuta rike da jakar magungunasa tana furta duk wata adduar datazo bakinta Dan neman sauki agurin Allah. Takasa cewa komai sai hawaye dake zubo mata domin idan tana kaunar mutuwarta to tana kaunar wannan mugun ciwon dake tare da tilon danta . Still batace kalla ba sabanin kowani lokaci tashiga shafa masa magani a gabadaya sansar jikinsa tana hawayen tausayinsa. su musty na tayata. iya dauriya tana Yi akan wannan lalurartasa. Ita kadai tasan yadda take jin Ciwon aranta. ahankali suka gama shafawa dukkanin ilahirin jikinsa magani Kana suka koma gefe suka zauna sukayi jugun jugun suna jiran tashin AK... Tsawon lokaci AK na kwance yana kirma bai farka ba hkn yabawa ammi damar cewa su malik su wuce abunsu kawai ,domin abinda ta lura dashi duk sanda Ciwon zai tashi cikin mutane yake tashi Amman baya barin jikinsa sai byn babu idanun mutane agurin . Tare suka fito daga cikin part din AK daga bisani km kowa ya hau motarsa suka nufi inda zasu.. Akil makake da zeey acikin Motarsa End of discussion suna tsotsar bakin juna tare da shafa jikin junansu, acikin kunneta yake rada mata baby nayi missing dinki irin sosai din nan abinda ke sake narkar da ruhinta gareshi Kennan bata jin sonshi can kololuwa Amman tana mugun jin dadin kasancewarta tare dashi. itama ahankali takai bakinta cikin kunneshi tace I miss you too ... sosai suka shiga nunawa junansu yadda sukayi missing din juna.daga karshe ya kwantar da kujerar me zaman banza datake zaune tayi baya tana lumshe masa ido sosai yashiga ruda mata jiki da salonsa yana cire mata rigar jikinta Brest dinta suka bayyana wani hadiyar zuciya ya fitar yana damkarsu . yasoma murzawa yana fidda numfashi ita km tana wasu irin abubuwa tana sake turo masa kirjinta tana shafa kanshi gabadaya akil ya gama ruda mata jiki da salon yaudarsa dayasaba yimata domin yayi mugun mugun sanin logon zeey . yasan Ta inda yake bi daita. Ya karanci inda yake tabawa ajikinta yasamu hadin kanta da biyan bukatarsa, sbd zeey irin matan nan NE marasa hakuri ,sannan tana da tsananin karfin sha'awa wanda ko abinci taci takoshi yanzu zakaga tana Mika tana gantsarewa, wannan yanayin nata ne da akil karanta ya saka yayi saurin amfani da kwarewar da Allah yayi masa hade da yaudarsa yasamu yashawo kanta ta amince dashi . Km ya ke GAmsar da kansa da ita.. Sama da shekara biyu Kennan Suna jiyar da kansu dadi batare da sanin kowa ba sbd Sun san abinda suke. Duk randa zeey ta shirtawa haduwa da akil tasan yadda take girba karya. Ko zata school tana da serious lectures ko zata biki ko ziyara hk s Dai da sauransu. byn sun natsu akil ya riko hannayenta yana wasa dasu yace wai nifa naga kwana biyu Duk yanayin jikinki sun sauya min ba kmr yadda na saba ganinki ba . zeey ta sago kanta tai masa wani duba wanda yayi sanadiyar janyowa akil wata maseefarfiyar kasala ajikinsa . suka sake tsumduma cikin Masha'a... Kmr zasu cinye juna *(WA iya zubillahi)* iyaye muyi hattara da yaranmu , mu daina sakaci da shige da fitar yaranmu Dan Allah. farkon abinda yakama ki dingayi Kennan. Ki sanya ido akai ina yarinyarki take zuwa dasuwa take mu'amula. Yariya ta girma ta isa aure Dan Allah ayi mata aure domin baki san awani jinsi yarinyar take ciki ba me yawon hakuri ce ko akasin hk bawai kawai Ki tura yarinyarki karatu uni ba. Km ko tana Xuwa karaTu jami'a ba shikennan tasanu independent din kanta she's mature enough ba.. Aa yakamata a dinga kaffa kaffa daita. Allah yasa mudace Allah shiryamana Zaria gabadaya . Muryar akil tasaka tsigar jikin zeey sake mikewa tsaye gabadaya sakamakon salon mgnr dayayi mata cikin kunneta . nifa banason in dinga ganinki cikin yanayin damuwa please ki fada min abinda ke damunki zeey tayi murmushi game da rausayar da idanu cikin nashi ..kana ta numfasa tace wlh bansan make damuna ba, kwana biyun nan Duk hk nike jina bana jin dadin Jikina. Hkn da akil yaji yasanya duk ya rude ya rungumota jikinsa yana tabo wasu wurare ajikinta domin sake dulmiyar daita sbd bata ishesa ba, yace ko dai asibiti zamu je? No kada ka damu zan sha magani kin tabbata? Ta daga masa Kai. Manage please aiki nike 👏🏻👏🏻👏🏻 Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *bayyanal Abdi wa bayyanal kufri tarkussalat* *Allah's messages (s. a. w) said :the difference between the servant of Allah and infinitely is to abandon prayers* Page 5 Ammi na nan zaune inda su Malik suka barta. idanu kawai ta zuba masa tana Kare masa kallo cike da tausayawa. wanda har zuwa lokacin AK bai dawo daidai ba.kwata kwata baya ma cikin hankalinsa. addu'oi tashiga karantowa tana tofa masa takoina a sansar jikinsa tare da zubawa sarautar Allah. "Ahankali ta mike tsaye jikinta a matukar sanyaye ta koma Kan daguwar kujerar dake dakin Ta zauna tayi facing dinsa tana cigaba da kallon danta.. Tunani tashiga Yi .Ta inda zata fara neman maganin wannan azzabben ciwon dake son yiwa rayuwar danta nakaso. Ajiyar zuciya Ta sauke da karfi Kana ta zarce da tunani tun daga lokacin da mummunar ciwon nan ya tsarki tilon danta nmj bata da kwanciyar hankali daidai da second 1 burinta arayuwa bai wuce tasamu inda zata samo maganin matsalarsa ba . adddua kullun cikin yinta take magani kuwa ta kota ina karbo masa ake takowani bangare daga daginta dana mahaifinsa .daman mutane sunce babu uwar da bata sha wahalar ya'yanta ba, kafin tazama uwa ba. Dan hk dole matsalar danta yazamo tata matsalar domin samun inganci lafiyar arayuwarsa da samun kwanciyar hankalin zuciyarsa shine nata kwanciyar hankali ita yanzu Duk yadda zata raba tilon danta namiji da wannan ciwon zatayi..... ...... Can kmr minti 30 tsakani ciwon yasoma sakinsa yana barin jikinsa,ahankali natsuwarsa da tunaninsa suka dawo gangar jikinsa. Cikin sanyin jiki ya yunkura ya tashi zaune bisa tsakiyar gadonsa tunani yashigayi. ina su musty da akil da Malik suke? iya tunaninsa suna tare suna hira atsakaninsu ne. sannan shiyasan basuyi sallama da junansu ba. to ina suke? Tmbyr da yayiwa kanshi Kennan wanda bashida me bashi amsa tmbyr.... Ahankali idanunshi suka sauka akan mahaifiyarsa dake zaune opposite dinsa tayi shr idanunta na kallon sama sannan fuskarta da alamun damuwa fal. sosai tayi zurfi cikin duniyar tunani abinda shi kanshi bai san dalilin jefawarta cikin wannan damuwar ba . da kyar yasamu ya iya bude bakinsa yakira sunanta cikin tautaushiyar muryarsa me cike da tsananin dadin da sauraro ammi ...... Firgigib ammi ta dawo cikin haiyacinta daga duniyar tunanin Data lula tana dubansa cike matsananciyar damuwa maramisaltuwa ,tana me mikewa tsaye da sauri jikinta na rawa tare da cewa na'am yarona sannu yakake jin jikin naka yanzu ? taso taso mike kabaro inda kake Atare tayi masa wannan tmbyr jikinta na tsananta rawa . mikewa yayi tsaye yana kokarin saukowa daga kan bed din kmr yadda ammi tace dashi . ta nuna masa kan kujera alamun ya zauna ita km tashiga yayyafa ruwan magani tun daga kan inda Ciwon yatasar masa har xuwa kan gado inda ciwon ya sakesa . duk AK na zaune yana kallonta . take km abinda ya faru yashiga xuwan masa daki daki cikin brain dinsa, shi dai yasan hira suke da abokansa daga nan suka sako hirar onye har zuwa sanda yaji kanshi yafara sarawa. Sannan yanzu gashi yaganshi daga shi sai amminsa km cikin wani yanayi na daban me wuyar fasaltawa. Duk sanda zai ga amminsa irin hk cikin halin tashin hankali da rashin natsuwar zuciya yasan akwai matsala. ko ciwonsa ne yatashi ko akasin hk . runtse mayatattun idanunshi yayi sosai yana jin bugun zuciyarsa a sarari, sbd zuwa yanzu yagama sanin ciwonsa ne ya tashi, sosai yake jin zafin Ciwon dake damunsa da son yiwa rayuwarsa barazana mara iyaka ... Wai meke faruwa dashi da rayuwarsa ne? Me yaka mata yayi akan wannan matsala dake neman dakushe farincikinsa ? Babu... babu abinda zakayi Abdulkabir hk Allah ya tsaro maka taka kaddarar rayuwa . wannan ciwon yana daga cikin jarabawar ubangijinka gareka baka da yadda zakayi addu'a kawai shine mafuta gareka . zuciyarsa tabashi amsa da hk.. hawayen tausayin kanshi da amminsa suka shiga xubowa bisa kuncinsa. yayi saurin saka tafin hannunsa ya dauke hawayen dake tsiyayo masa sbd bayason amminsa tagani zai kara mata damuwa. ahankali yashiga furta kalmar alhamdullahi alhamdullahi alhamdullahi I know this critical sickness is a geft from my God ...babu abinda, zan iya ko nace daya wuce godeya ga Allah .... Ammi tagama Duk abinda yadace taje Ta hada masa ruwan wanka Ta zuba magani ciki ta dawo inda yake zaune tana sake Yi masa sannu tana me boye tsananin damuwar datake ciki, tace abdulkabir kaje kayi wanka . Ga ruwan maganinka can na hada maka, da kyar ya iya mikewa ya nufi bathroom dinsa.hannushi rike da jallabiya. yaje yayi wanka zuciyarsa cike da tsoro da frigicin abinda ke damunsa. yanzu da a dakin onye da yayi niyar zuwa dazu wannan Ciwon ya tashi me zai faru Kennan ? da me zaicewa amminsa da dady'nsa da iman da zeeey dinsa...... ? da ina zai Kai wannan katuwar abun kunyar ciwonsa ya tashi a dakin karuwarsa ? Da wannan tunanin dayake tayi har yasamu yagama wanka . koda ya fito tuni ammi tagyara masa dakin tsab sai kamshi turaren wuta ke tashi takoina . gefen gado ya disina ya zauna sanye da jallabiya . yana kallon mahaifiyarasa . wani irin farinciki mara iyaka ne ya mamaye zuciyarsa da ruhinsa . ya dinga arashin duk wanda yayi rashin uwa bakaramar hasara yayi ba. sannan duk wanda yarasa uwa yayi kuka.... Uwa itace komai na arayuwar ya'ya. tausayinta yasa yaji kmr zai daina leifin dayake aikata a boye tun kafin wata rana Allah ya tomasa asiri,.. Ammi tace suwaye suka sha sigari adakin nan? Tayi tmbyr ne sbd tasan Danta baya cin ko goro ballantana wata aba sigari. muryarsa a kasalance irin ta marasa lfy Yace ammi su akil ne. sbd mene kai baka sha ka dinga barin ana sha maka a daki....? Sorry ammi bazasu sake ba better kar na sake ji nasake ganin ansha maka sigari adakinka ,ai tun baka kwadayin da ra'ayin shanta shansu anan zasu iya rebatanka... Ai bazan hadawa kaina fitina biyu Ba, ga neman mata ga shaye shaye ya fadi hk cikin ranshi kwanciya yayi yana me runtse idanunshi. Domin yasan hk kawai shi zai saka ammi tabar mgnr ta mike tsaye karkayi bacci katashi kasha magani Dan yunkurawa yayi ya manna bayan da jikin gado. Ammi Ta miko masa cup dake cike da ruwan magani ya amsa ya sha sosai domin shi kansa yana bukatar rabuwa da ciwon dake addabar gangar jikinsa sabanin da ,da kyar ammi take samun yasha magani . byn yagama sha ammi tace ya kwanta ya huta sannan tabar dakin. Zeey kuwa tana can tare da akil dinta suna sheke ayarsu son ransu suna jiyar da kansu dadi mara amfani . da kyar Zeey tasamu akil yabarta . ba ita ta dawo gidan ba sai daf da magariba takaraso da kyar duk tagaji sbd wata uwar muguwar kasala datake ji ajikinta. koda tashigo gidan taga AK wani iri wani iri dashi tmkr wani mutun mutumi. duk ta damu ta rude ta tada hankalinta sai tmbyrsa take meke damunsa yayi mata banza. sai da ammi tayi mata bayanin abinda ya faru . kuka Ta fashe dashi tana kiran wannan wace irin maseeface dataki taki cinyewa? tana kuka tana zuba sambatu iri iri na rashin hankali . AK nagani tasoma shirmenta na kuka ya mike ya koma dakinsa sai da ammi tai ta rarrashinta tukun tabar kukan. wasa wasa fa tsakanin AK da Zeey shakuwa ce me tsanani tashiga tsakaninsu kowanne yana ji da dan'uwansa cikin ranshi kmr me. bama kmr Zeey ba datake jin tabbas bazata iya rayuwa muddin babu AK ba Dan wani irin shaukin kaunarsa ke shigarta a duk kwanan duniya . Zeey na zaune a parlour tana yanke kumbarta tana kallon wani seizing film iron lady bataji sallamar AK ba sbd zurfin datayi gurin kallon sai dai kawai ta dago idanuta taganshi tsaye bisa kanta yana kare mata kallon kasa da sama . "Wani irin masefafiyar faduwar gaba taji from know where ta dira cikin tsakiyar kirjinta, wanda bata taba jin Irinsa ba a duk iya tsawon rayuwarta. take zuciyarta tashiga rawa da tsalle. sosai itama take kallonsa tmkr zata cinyesa sbd matsanancin kyawun dataga yayi mata yau fiyye da koda yaushe datake ganinsa yanayin kallon dataga yana mata yasa duk sai taji ta tsargu Dan hk tayi Saurin sunkuyar da kanta kasa tacigaba da gyaran kumbarta. AK ya tsugunna agabanta yana murmushi ya Kai hannu zai riko hannuta niyyar amsa abin gyaran kumbar yacigaba dayi mata. tayi saurin janyewa . ya dago da mayatattun idanunsa yana zabga mata katuwar harara meyye hk na wani zabura Dan zan rike hannuki. haka nan sai ka dinga tabani ? Ta fadi hk ne sbd duk lokacin da zai tabata din sai taji wani sauyi atare daita . muryarsa a kasalance yace to menene Dan natabaki ni ba yayanki bane? Tsiyata daku Hausawan nan Kennan kidahumanci da kauyanci na dawainiya daku . kwata kwata bansan sanda zaku waye ba. Ta hararesa tana cewa Allah yaso kaima duk asalinka Kennan . AK ya mike tsaye tare da yunkurawa yana Cewa banson shirye ni kawo abinci koda da indomi ce Babu komai acikina ta kalleshi sosai zuciyarta na tsananta bugawa da sauri akan shi. wani irin tsananin sonshi ne take jin yana sake ratsa kowani shashi na tsantsar jikinta . ta lumshe idanunta batare data mike ba. AK yaja tsaki tare da cewa wai meye kika wani sakani gaba sai kallona kike ko na canza miki ne? tayi murnushi tare da yunkurawa gabadaya ta tashi da hanzarinta. " cikin takunta kmr batason taka kasa tana motsa ilahirin jikinta Tukun tabar guri . bayaanta yabi da kallon har sai daya daina ganinta. bata dauki wani lokaci ba ta dawo hannuta rike da karamin faranti Ta ajiye akan center table takoma Ta dauko masa ruwa da drinks ta koma Ta zauna tana wani yatsina fuska wai ita ala dole tagaji. Ak yace sai Ki taso Ki zubamin ruwa. Ta Dan harareshi tare da yin mgn cikin shagwaba tace kai yaya wlh kacika son jiki da shagbawa ruwan ma bazaka iya zubawa kanka ba? Eh banzan iya ba ke km tsarkin kiyuwa ba? Tayi tsuguno agabansa har yana hango tudun nonuwanta yayi saurin runtse idanunshi yana cizan lip's dinsa. ta zuba masa ruwan tana ta mita yacika son jiki, da sauransu ya bude idanunshi ahankali yace kinga barshi kawai kixo muci abinci Ta dago idanunta tana kalloshi suka hada ido, tayi saurin janye nata idon sbd yadda ta dinga ji ajikinta game dashi. byn sun gama AK ya Mike Ta kalleshi tana cewa sai km ina yanzu? Zanje gurunsu Malik ne Zeey ta rausayar masa da idanunta tace kada ka Manta around 4 ina da lectures a school. Ya gyada kansa bazan manta ba sai na dawo. Shakuwa da nuna kulawa da juna tsakanin Zeey da AK sai gaba take hkn yasanya take kara jin sonsa yana mamaye Duk wani lungu da sako dake zuciyar har wani lokacin takanji kodai ta fada masa abinda ke cikin zuciyarta ne . Amman km sai taji wani shashi na zuciyarta tana gargadinta da kada ta kuskura domin dai da wuya ya amince Dan hk tasaka masa ido kawai tana jiran ranar da zai furta mata da Kanshi .domin ita kanta tana hango tsagwaron sonta acikin kwayar idanunshi. " Wasa wasa fa Zeey ta dinga jin sauyi ajikinta komai taci sai ta amayar dashi sannan bakomai take son kamshinsa da son cinsa, koda ammi tayi mata zance suje hospital yawo tashiga Yi mata da hankali da kame kame tace ai shawara ce kedamunta . km cutar shawara bayajin maganin hospital sai dai na gida zata je agege gobe idan Allah yaso,akwai wata mata a unguwarsu me saida maganinsa. zata siya Sha. juyin duniya ammi tayi daita Amman taki ........ hk ma AK shi har da bude mata wuta yayi shi kam har ta amince masa zabisa suje Amman km sai wani uziri na process din tafiyarsa yataso sai kawai ya shareta yasoma tsagar gabansa sbd duk kwananki bashida lokacin kanshi baya ma wani zaman gidan. Zeey kwance a dakin akil akan katifarsa . wacce bata jin dadin jikinta ,akil yadaga labulen dakin yashigo idanunshi akanta daman shine ya matsa mata Data zo yana son ganinta sbd kwana biyu basuga juna ba gashi shi baya iya hakuri daita. yadda yaganta kwance yasanya yayi saurin karasowa cikin dakin ya zauna kusa daita ya tarairayota zuwa jikinsa yana shafa jikinta da kaiwa kirjinta sumba tare da tmbyrta meke damunta yaganta wani iri . Tayi lum da idanunta tace zazzabi ne ke damuna ya kai hannu gefen wuyanta yataba. zafi ne yaziyarci tafin hannushi . tashi maza muje asibiti a duba min ke . Ta yunkura da nufin tashi ya sake kai hannushi ya tarairyota zuwa jikinsa ya manna mata kiss agefen kumatunta ita kanta tafi son suje hospital asan abinda ke damunta sbd tarasa ganewa kanta. ,.shine ya fara fitowa yana kakorin duba kannesa da bari suna wasa aharabar gidan sanda zai shigo yanzu babu kowa da alamun Duk Sun shige cikin gida itace tasoma fitowa zuciyarta cike da tsoron kar wanda yaga fitarta kmr yadda tashigo babu wanda yaga shigarta, shi km akil yana tsaye bakin kofar shiga cikin ainihin gidansu koda wani zai fito ya dakatar dashi. yana nan tsaye har sai dayaga alamun tashiga mota dayake Yabata key'n mota . Zaune suke gaban doctor dr yana yiwa Zeey tambayoyi tana bashi amsa doctor ya umarceta dataje ayo mata test din fitsari hkn dataji yasanya taji gabanta yayi muguwar faduwa jikinta a kasalance Ta nufi lab dan tayo gwaji da doctor yasanyata. byn kmr yan wasu mintina kadan ta dawo rike da resut Amman takasa budewa ta duba sbd zuciyarta datake dukan uku uku domin batasan wani mataki akil zai dauka ba muddin yasan abinda take zato ne ya faru daita . Ta isa office din doctor gabadaya gwiwowinta a sanyaye ta mikawa doctor result ya duba ya dago fuskarsa dauke da murmushi yana kallon gabadayansu . akil da bai fahimci yanayin da doctor yake ciki ba sbd ya meida hankalisa gabadaya akan Zeey dake zaune ta sunkuyar da kanta Kasa jikinta na wani irin matsanancin kirma.. dr yace yana ga kmr bakwa farinciki? Akil yace nifa bangane abinda kake nufi ba? Dr rotimi yayi murmushi yana sake gyara medical glas din idanunsa yace ina nufin nan da wasu yan watanni zaka zama Dady. Dammmmmmmm gabansa ya buga da karfi ya tsurawa doctor idanu yana cigaba da sauraronsa har doctor ya dasa aya. sannan akil ya ware idanuwansa yana kirkiri murmushin dole wanda yafi na kuka takaici abinda Zeey tagani akan fuska akil yayi matukar bata mamaki domin bata taba tunanin zai nuna farincikinsa azahirance dan jin abinda doctor yace . zatonta suman zaune zaiyi ko ya nuna damuwarsa akan samuwar wannan matsalar akil godiya yayiwa doctor . dr rotimi ya rubuta musu magunguna tare da basu shawarwari domin Zeey tasamu ishashiyar lfy sbd shi a tunaninsa sabbin aurene su . Sukar bar office din doctor. ko acikin mortar Zeey zaune take jugun akil ya dubeta ya Dan Yi tsaki Mtsssss zeey tayi saurin dubansa . Sbd me zaki damukanki da wani tunani? Royal hotel ya nufa daita tana rabe akafadarsa sai wani lallabata yake kmr gaske Sun karaso dakin daya kama musu suna shiga Zeey ta fada kan gado ta janyo pillow ta daura kanta ta sake janyo daya ta rungume shi akirjinta cikin kankanin lokaci hawayen datake boyewa suka samu nasarar zubowa daga cikin Kwarin idanunta . akil tsaye akanta yana kallonta tayi matukar bashi tausayi hkn yasanya yakaraso gareta inda take kwance tana kuka ya kai hannusa yana shafa kitson kanta ya janye pillow Data rungume yace sbd me zaki rungume pillow byn Gani kusa agabanki ni yakamata Ki rungume ba wani pillow ba ,sannan please ki daina yi min asarar hawayenki ta kalleshi ta lumshe ido hawayen idanunta suka sake tsiyayowa wai kukan me kikeyi ne ? Ya tmbyeta . tayi masa shr dan alokacin ji take tmkr ta makure wuyansa ya mutu sbd kwata kwata bai damu da damuwarta ba. Kanshi kawai yasani kullun. Kinyi min shr kinki min. kiyi min mgn man kada Ki tayar min da hankalitacigaba da kukanta. wai dan Allah kukan mene hk kikiyi ? Muryarta cike da kuka tace kana son kasan kukan me nike Yi? Ya gyada mata kai alamun eh . tace kukan mutuwata nike ..... akil yayi zumbur ya mike tsaye yana kallonta tacigaba ina kukan mutuwata domin wannan cikin zai Yi min katangar karfe da cikar burina farincikin rayuwata wanda nasan daga karshe mutuwa zany ..... waye yace miki wannan cikin zai rabamu dake? Tayi murmushi sbd ta fuskanci kwata kwata bai san inda mgnrta ta dosa ba. wannan baby da nike dauke dashi nasan shine silar komai gareni . yayi durkuso gabanta ya janyota zuwa jikinsa yana Shafa bayanta Tare da yi mata mgn akunneta cikin rada. tana son hanashi abinda yake mata sbd yanzu komai ya fita akanta Amman takasa. wannan baby bai isa yarabani dake ba sbd yanzu ma nasoma sonki Zeey ta dago idanunta ta kalleshi tace nasan hk abun yake cikin ranka. Duk hanyar da kasan zakabi gurin tattalin Mace kasan dashi . zance aure km shine babban makiyinka. ni bawani tattalinka nike da bukata ... kashirya min yadda Za'ayi na rabu da wannan cikin . zanYi iya yina naga narabaki dashi kmr yadda nasaba akowani lokaci, Amman kisani wannan Karon nima a shirye nike dana aureki mucigaba da rayuwarmu sbd na hanga na hango babu wace tayi size dina sake. ke kadai zaki iya dani..... taja tsaki tana me janye jikinta daga nashi karya ne akil karya Kake min kullun inda hk takasance hk kake cewa zaka aure ni, da zarar komai ya daidaita sai ka canza akalarka zuwa wani guri daban . nagaji nagaji da yaudararka gareni. wallahi wallahi wannan Karon I will not deceive you, I promise to marry you in a few months inji cewar akil. common stop talking nonsense here sau nawa kake cewa hk after all ni yanzu bana tataka domin zuciyarta bata tare da kai...... kawai kasan yadda zakayi da cikin Jikina that's all I need from you . bawai wasu mayaudaran kalamanka nike bukatar ji ba. sororo yayi yana kallonta yana nazarin kalaman dake fitowa daga cikin bakinta kafin daga baya yace OK cool down cool down Ki natsu Ki zauna muyi mgn, naji kin daina sona .........Amman kisani shima wanda kike son din bazai taba sonki ba har duniya ta nade km kowaye MA ya aurenki saurana ya Aura km wa ni ya aurawa ,Dan bazan taba barinki Ki zauna lafiya agidan mijinki ba matsawar bani kika Aura ba..... ranta a bace ta tasoma kimtsa inata inata tana kokarin barin dakin a fusace ya fezgota sai bisa kirjinsa Tare da fidda numfashi yana manana mata kis a kumatunta haba my zeey ina zaki gudu kije? Da wasa fa nike miki. duk maganar dana fada karya ce, kiyi hkr zance ya wuce nima tunda yanzu zuciyarki bata gareni takomawa wani na. babu abinda zanyi dole nabarki kiyi abinda kike so Amman kinsa bazan taba iya rabuwa dake ba? Kema km nasan hk ni kadai ne zan iya da jarabarki ... tayi masa banza taki cewa dashi komai sbd Duk cikin magangunansa babu wanda ya sanyaya ranta atakaice ma Duk shirme ta dauke su. Yaciga yanzu zan san abinyi akan cikin jikinki ni in banda ke wlh barin cikin nan zamuyi ke haifa min Amman babu komai za'a san yadda za'a Yi dashi yakarasa fadar hk yana shafa sansar jikinta domin rebatarta zuwa tafkin alfasha. ganin hk yasa tasoma yunkurin raba kanta dashi . Amman ya matseta gam yana tsarata da zantuttukansa marasa ma'ana da kangado wai a zuwan rarrashinta yake. sannu ahankali tun maganarsa batashiga cikin kunnuwanta har suka soma Tafsiri domin har yasoma rabata da kayan jikinta yana romancing kmr wani tsohon mayye bata fargaba sai daya rabata da komai na jikinta sannan ta ankare tasoma zuba masa maseefa. akil baka da imani.. bakada tausayi cikin wannan Yanayin da nike ciki har kana da kwarin gwiwar yin wani abu Dani...... why not Zeey abinda bai faru ba shi ake gudu wanda oready yarigada ya faru km shikennan Kibarmu kawai muyi , muji dadinmu sai aji dadin yin flowshing dinsa gabadaya ke kanki damuwar dake tattare dake zata ragu. wlh aa akil....... it can't be possible akil bazan iya yin komai ba ahalin da nike ciki zuciyarta cike take fal da tarin damuwa da nadama mara i.... ya janyota Jikinsa da iyakacin karfinsa ya matseta gam yana kokarin hade bakinsu guri daya tun kafin takarasa maganarta tsotsar bakinta yake yana Shafar jikinta. take ta fezge da kyar tana sauke naunauyen ajiyar zuciya da numfashi at the same time tace anya kuwa akil akwai digon imani acikin zuciyarka ? ya girgiza mata kanshi alamun babu yana sake janyota jikinsa . wlh wlh bantaba danasani haduwata da kai ba irin yau kai Kareni akil km dabba maci amana wanda bai san hakkin Dan Adam ba. da fari kazo min da tsigar aurena zakayi na amince da kai ka cutardani ka yaudareni ka hainceni... kadinga kwana dani tsawon shekaru batare da kacika alkwarin aurenmu da kai ba . yanzu km kana son shigomin da wani sabon salon yaudara, wacce hankali bazata iya dauka ba balle zuciya.......... zuciyarsa a matukar harzuke yashiga nuna kirjinsa da yatsan hannushi ni ne kare Dabba maci amana muryarta a fusace tace yes I said it idan akwai abinda yafi wannan ma zan kiraka dashi useles kawai.... kmr mayinwancin zaki ya fezgo ya makata bisa gado yau Kuwa zakiga aikin dabbanci dana karnukanci irina nawa............. Yau zaki gane kurenki agurina.... ....yau zakisan kin kira da yawan sunan......zeey yau zanganar dake kurenki na furta min Duk mgnr datazo bakinki.... ta zabura zata mike yasanya kafarsa ya danne kafafunta. yana kokarin cire boxes din jikinsa dayayi saura ajikinsa ta sake yunkurawa daidai ya Kai boxes dinsa zuwa gwiwarsa. hk yabarshi batare da karasa cirewa ba. ya Farmata kukuwa suka shigayi atsakaninsu tana cewa bataso ya kyaleta tare da auna masa zagi iri iri Amman ina karfinsu ba daya ba hk tana ji tana gani ya danneta da iyakacin karfinsa.... yasoma having sex daita tun tana bijirewa har Ta hakura ta sadsukar kanta gareshi domin bakaramin nuna mata karfi yayi ba . da mugunta haka yayita sex daita tmkr wani dabba . juyata kawai yake yadda ranshi ke so yayinda ita km sai aikin binshi da ido take tunda take arayuwarta bata taba jin rashin dadin sex ba kmr irin na yau . duk da kasancewarta me tsananin bukatar da bukatar da namiji Amman yau komai ya tsire mata. domin amadadin taji dadi wani azabben zafi ta dinga ji akasanta sbd yadda ya dinga yi mata gabadaya yacire imani acikin zuciyarsa ya dinga sassakarta. aiko iya azaba tasha agurinsa. sosai yacigaba sbd sonshi na ganar daita kurenta nakiransa Kare dabba mara Imani datayi shi kansa yasan yadda yayi mata bama shi ba ko wani bazata Yi kokarin kiransa da Kare dabba ba. sai daya tabbatar da ya galaibaitar daita sosai numfashi ma da kyar take fitarwa sannan ya barta km yashige toilet yabarta nan kwance. Tana numfashi. har ya fito tana nan kwance tana numfashin walaha da Yi masa Allah ya isa baadadi. yazo ya tsaya bisa kanta.. Ki tashi kije kiyi wanka Na saukeki. idan km baki da bukata baki tashi fine ni na wuce abina. dole tasa ta mike da kyar ba dan taso ba dan idan tabari ya tafi yabarta anan bazata iya fidda kanta daga cikin hotel din ba. tashge toilet tanadingishi da ware kafafunta shi km yana tsaye yana dubanta hannuwansa rike da jeans dinsa zai saka. Koda Ta fito yaga ma shirinsa tsab ita kawai yake jira ta goge jikinta tana jin mararta wani irin murda mata da karfi Ta dafe matarta tana cizon lips yana kallonta har ta gama yatsine yatsinenta bai ce mata komai ba dan wani irin takaicinta yake ji da haushinta . Ta sanya kayanta tare da ce masa tagama . wannan Karo ba manne suke da juna ba kmr yadda suka shigo da farko . kai tsaye inda yayi parking din motarsa suka nufa, motar ma ita Ta bude da kanta tashiga bai tsaya wani sauraronta ba ya tadda mota babu wanda ya tankawa danuwansa. Muryarsa a dake yace ina kika nufa?... Itama adake tace gra bai sake cewa daita komai ba. Ta bayan gidansu AK yabiyo daita a zuwan idan ya sauketa sai Ta zagaya Ta dayan street din.. Can nesa kadan da gidan su AK yayi parking yana jiran Ta fita ya ja motarsa sbd ko kashe motar baiyi ba. taki fitowa tana kallonsa bakinta cike da son yin mgn Amman Data daura idanunta akanshi sai dataji gabanta ya fadi sbd ganin yadda yayi da fuskarshi tmkr Wanda aka aikowa da sakon mutuwa .muryarta na rawa tace zance zubar da cikin fa? oh haka ne fa yakamata kinsa yadda za'a Yi da zance zubar da ciki .... karki damu abar shi cikin kawai sbd ni ina son abina km duk abinda yasamu cikina wlh cotu ce zata rabamu dake. Dan hk ki sauka please ina da abin Yi. wlh baka isa ba akil akan na haifi cikinka dake jikina gara narasa rayuwata . ya dage mata duka kafadunsa kana yace well ashe Kuwa mutuwarki ta kusa Kennan.... domin wallahi wallahi rantsuwa nawa kikaji nayi Zeey tayi tsuro tsuro tana kallonsa takasa mgn zuciyarta fal cike da matsanancin tsoron abinda zai ce. bazan taba zubar da cikin jikinki ba ina son asakamu acikin list din wayanda suka kafa tarihin haihuwar ya'yan zina. Amman kuwa akil kacika wawa dakiki km tantiri Mara mutunci da rashin jin tsoron Allah. km Inshaallahu baza'a taba kafa wannan banzan tarihin tsiyar Dani ba. , za'ayi......... baza'ayi ba sai kin haifi min cikin jikinki bazan taba haifa shege ba . tsinanne la'ananne banza. baka bata gamawa da Duniya lafiya ba mutuwar kasko zakayi daga nan xuwa hanyarka ta komawa gidanku . in allah ya yarda labarin mutuwarka ce zatazomin domin barin irinku a doron Kasa maseeface. irinki km fa? ai kema babbar maseeface a doron kasa GA km iyayenki Dan nasan da sun san irinki zasu haifa kina bin maza da tun kafin kizo duniya sun kasheki sun huta gaki nan mace kmr karya wallah wallahi Ki guji gaya min Duk abinda yazo bakinki domin ni din nan da kike gani naci uban tantirai wlh. ....Nasani ai tunda kayi sanadin rabani da yancina da sunan taimako ka kalallameni da suna kana sona. ka yaudari rayuwata. akil na dade dasani kai makiyina ne ba masoyi ba....... Duk MA abinda zakice kije kiyita cewa kema tsagwaron jarabarki ce tajawo miki. da kin rike maitarki da bansamu damar cin galaba akanki ba. kodayake cin galaba abincin ruhina ne... Allah ya isa tsakanina da Kai bazan taba yafemaka ba mahainci.... Takarasa mgnr hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka biyo..... ciki ne dai wallahi bazan sake zubarwa ba Am sorry to say kiyi hakuri kizama uwa koda sau daya NE arayuwarki 👌ni km ina nan amatsayina na uban cikin ....... Km aurenki ne bazan Yi sai dai muyi tazama hk ina dirka miki ciki kina haihuwa , Dan Allah ni fitar min a mota dakikiya kawai.. AK wanda yau ma ciwonsa ya tashi sosai fiyye da kowani lokaci byn yaji saukin jikinsa tun byn awa biyu da suka wuce ,ya fito ta karamin get din part dinsa, tsaye yayi akofar gidan yana neman abin hawa Dan zuwa gurin onye baya son ya dauki mota da hakan zai hankalta da hankaliN iyayensa. yana nan tsaye iskar weather na kadashi ahankali. machine nata wucewa Amman yakasa tsaidasu yanajin kmr karyaje sakamakon matsanancin tsoron daya ziyarci zuciyarsa .bai dade dasamun lfyr jikinsa ba zai Kai kanshi zuwa GA karuwa, karuwar mara aji.... Yana nan yana wannan tunanin da shawarar yaje ko karyaje. ya hango wata mota can nesa kadan da gidansu an parkata kmr ta abokinsa akil ......Amman bai hango ko su waye aciki ba ,har sanda Zeey ta fito daga cikin motar idanunshi na kan motar..yana kallo me motar yaja yayi gaba abinsa . sai datayo kusa dashi sosai kana yaganeta take yaji zuciyarsa ta buga shi dai idan ba getso idanushi yake masa tabbas motar da Zeey ta fito yanzu cikinta ta abokinsa Akil ne . to me hkn yake nufi? Meye tsakanin akil da Zeey da zasu kasance tare by this time ? Ya kai idanunshi kan agogon dake daure a tsintsiyar hannushi yana duba time karfe goma sauran wasu yan mintuna 4. Sanda takaraso inda yake tsaye itama gabanta yashiga dukan uku 3 addua kawai take Allah yasa yayanta bai ga fitowarta cikin motar akil ba . kallonsa tai cikin tsananin tsoro idanunta suka firfito cikin matsanancin mamakin ganinsa tsaye kofar bakin get abinda bata taba gani ba Kennan daurewa tayi tace yaya...... Kallonta yayi da mayatattun idanunshi bakinsa nason amsawa mata mgn Amman ya kasa sbd har lokacin akwai raunin ciwo tattare dashi idanu kawai ya tsura mata sai dai shi kam agurinsa yaga alamun rashin gsky karara a bayyane akan fuskarta da cikin idanunta . murmurshi yayi wanda gabadaya idan ka shakesa bazai ce ya iya irinsa ba sannan bazai ce ga manufarsa ba. Dan kyar ya iya jawo jarumtar mgn yace wace motar da kika fito acikinta yanzu fa? daga ma ina kike by this time? Yayi mata tmbyr ajere. Take zuciyarta tashiga dokawa da sauri da sauri Tana harbawa ba bisa kaida ba.. Kafin tayi yunkurin bashi amsa Ta sake jin sautin muryarsa ahankali cike da sanyi kmr motar akil ba..... Tayi saurin girgiza masa kanta Alamun a'a bakinta na rawa wanda kallo daya zaka masa kasan karya ne fal ke kokarin fitowa daga cikinsu . tace motar gidansu subby kawatace da zan dawo daga agege hoodup yayi yawa ahanya bansamu motar Hawa ba shine Allah ya hadani da yayanta ya taimaka ya kawoni . for first time da Zeey tayi mgn yaji zuciyarsa ta karyata hkn gabadaya yakasa yarda da mgnrta. OK kawai ya iya cewa tare da Juyawa yashige cikin . Zeey kam gabadaya takasa sake furta komai jikinta banda kirma babu abinda yake sbd tmbyr dayayi mata tazo mata abazata Sannam bata taba tunanin zai mata irinta ba. kallon karamin get din da zai Kai mutun kai tsaye cikin part dinsa tayi wacce ya rufota. dole tasa tabiyo bayansa badan tayi niyyar bi. tana kokarin Yi masa mgn taga yashige part dinsa da sauri . zeey kam tafi karfin minti 74 tsaye takasa motsawa daga inda take kafin tausayin kanta yakamata , Wai ma me tace masa ne dataga yayi wani iri hk take tashiga tuna abinda tace masa iya tunaninta mgnrta bata da aibu? To yanzu km me zata sake ce masa? Hanyar kofar part din ammi Ta nufa da sauri kar wani idon yaganta Ta taci sa'a ammi bata nan tana part din Dady Dan hk ta lallaba tashige part'nsu............. Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *balligu Anni alau ayat* *Allah messenger (s. a. w) said :convey of me even only an ayah of the qur'an* Page 6 Bakinta dauke da sallama ciki ciki tashigo cikin dakin nasu tare da soma cire jakar dake rataye a kafadarta Ta ajiye akan gefen dress mirrow . tana kokarin cire mayafin dake sanye a jikinta. iman wacce ke kwance ruf da ciki tana karatun jam dinta dazata rubuta acikin wannan shekarar. ta Dan gyara kwanciyarta Zuwa zaune tana amsa sallamar da Zeey tayi Tare da tsura mata ido tana kallonta kasa da sama sbd ganinta datayi kmr afrigice . Tsuke Dan karamin bakinta iman tai Tare da cewa aunty Zeey ......yes iman ya'akayi bakiyi bacci ba har yanzu? Karatu nike. Amman aunty Zeey daga ina kike by this time round ? atakaice Zeey Ta bata amsa da agege tana sanya kanta cikin bathroom din dakin sbd batason iman din Ta sake aikomata da wata tmbyr. bayanta iman tabi da kallon tana girgiza kai kawai tarasa meyasa aunt Zeey take irin hk ? Duk sanda zata je agege dare yayi mata acan bata iya Hakura Ta kwana har washegari Ta dawo sai ta dinga biyo dare ko tsoron haya bata bataji..... Tsaki taja da karfi Tacigaba da karatunta tana takaicin wannan hali irin na aunty Zeey..... Zeey acikin bathroom sama da awa 2 tana tsugunne tana murkusu ciwo byn tagama wanka da alwala. Mararta da cikinta da bayanta suka dauki wani irin azababben tsara. da kyar tasamu ta iya fitowa daga bayin Wanda zuwa lokacin tuni iman ta dade dayin bacci. gurin kayanta takarasa kai tsaye tashiga bincikewa har tagano inda ta'ajiye pill din postonu 3 ta dauko zuciyarta na tsananta bugawa, akil ne yakoyar daita shansa . domin shi yake bata pills din a duk sanda yayi having sex daita ko matsala irin wannan datake ciki takasance .. To yanzu ma Sauran ta ballesu gabadaya tare Da karasawa ahankali inda iman Ta ajiye sauran ruwan Data sha tarage. ta watsa kwayar maganin duka cikin bakinta Ta kora ruwa ta hadiye tana runtse idanunta. kana taje ta shimfida praymate tayi sallar magriba da ishai alokaci daya.. Sannan ta mike jikinta a matukar sanyaye Ta kwanta gefen iman dafe da mararta .. Ammi dake part din Dady zaune a gefensa tun idar da sallar isha'i . tautaunawa suke akan tafiyar Karo karatun AK akan digiri dinsa na biyu da zaije kasar haihuwarsa wato Spain. ammin Ta gyara zamanta byn ta mikawa Dady vitermilk tace ni dai da ason raina ne gskiya nafi son abarshi anan yayi master dinsa kodan lalurar ciwon dake damunsa . wallahi akullun wannan critical sickness dinsa na daga min hankali da dagulamin lisafi wanda nike jin ko nan da can bazan iya saka hannuna abdulkabir yaje ba. ni ason raina ma aure nafi bukatar abdulkabir yayi ahalin yanzu sbd halin rayuwa . "yaran namu guda nawa ne da har zamu sakacin tura daya wata kasa, wace bama zaune cikinta kasar ma kasar tantiranci da ashararanci . a'a dady mu canzawa kanmu tsari me bulewa takarasa mgnrta Tana sauke numfashi . yasani duk abinda Ta fada din gsky ne Amman shi abdulkabir din yafi ji . Ya rigada ya kwallafa ranshi akan tafiyarsa. Dady ya numfasa irin nasu na Manya kana yace Duk banki shawararki ba Amman kinfini sanin halin yaronki kinfini Sanin bazai taba yarda ya hada master dinsa a kasar nan ba..... Zai Yi.....Sbd zanyi iyayina akan haka. ni zan saka shi ya zauna anan yayi karatunsa dole Nice nan na haifeshi bashine ya haifeni ba. matukar ni din nan Nice uwar danayi sanadiyar kawoshi duniya yazame mishi dole yaji maganata km yabi umarnina. ....Dady yayi murmushi yana jin jinawa girman alamarinta akan ya'yanta ita din tsayayyiyar uwace akan yaranta, duk da kasancewar akasar turawa Ta haifesu hkn bai saka tabari ya'yanta sun dauki halaya da Al'adu irin ta yahudu da nasara ba . dan hk kullun yake kara jinjina mata bisa ga jajircewarta akansu.... . Ammi taja numfashi tana cewa sai km zance maganar auren da zamu hada tsakaninsa da Zainab. lokaci yayi da yakamata ace mun sanar musu.. Dady ya jinjina kai alamun yaji har 12 saura mintuna 30 suna tare da juna suna cigaba da tsara yadda abubuwa zasu kasance. Yayinda Zeey gabadaya takasa runtsawa a Daren sbd azabar ciwon dake kokarin halakata . murkususu kawai take tana yarfe hannu tare da cizon lip's dinta tana son yin kuka Amman ta danne sakamakon bata son tada iman, dake bacci. domin matsawar tasan halin datake ciki dole ne mutane gidan suma su sani ,Dan haka tacigaba da dauriya. burinta bai wuce kafin gari yawaye taga jininta yazo ta rabu da wannan alakakai cikin dake jikinta . banda tsautsayi ma ina ita Ina wani tantiri akil......Mummuna Mara mutunci dasanin darajar Dan Adam. ni Zainab me ya kaini mu'amula da akil Ta furta hk sanda Ta tuno da maganganunsa na daren jiya gareta . Take gabanta ya yanke rasssssssss yashiga dukan uku uku . "oh a she fa yakamata kisan yadda za'a Yi da zubar da cikin jikinki, karki damu Ki barmin cikina ina son abuna km duk abinda yasamu cikina bazan yarda ba dan wallahi kotu ce zata rabamu dake ............ Ahankali Ta dinga maimaita kalamansa daki daki .suna yawo cikin brain dinta da son tarwatsa mata rayuwa gefe daya km GA azabar ciwo na nukurkusanta wasu zafafan hawayen ne suka soma Zubo mata wanda bana komai bane sai na tsabar tausayin kanta da cutar kanta datayi,a tun farko gashi komai na neman tsaya mata. Yanzu idan Ta mutu a halin yanzu mezata cewa ubangijinta... Ta aikata zina da iliminta..... Wasu zafafan hawayen suka sake wanke mata fuska. ahalin yanzu idan akwai abinda takijini da tsana yana bayan akil da rayuwarsa gabadaya.. Akil ya cuci rayuwarta yagama daita... Meyasa meyasa na amincewa akil a dinga sex dani tmkr wata matarsa ta aure ...? Meyasa banyi hakuri da bukatata ba har sanda Allah zai kawomin mafuta ba ......? Meyasa Zainab ....meyasa kika fito da maitarki fili har akil yayi galaba akanki? Why why why Zeey why did you do this to ur self having sex wit someone else.... Da kyar Ciwon ya saketa sannan tasamu bacci barawo yayi nasarar daukarta zuciyarta cike fal da tarin damuwa Mara misaltuwa... washegari Zeey ta Mike sumul daita ko ciwon Kai batayi ba, asalima babu abinda ke damun jikinta sannan babu inda ke mata ciwo ajikinta. ,koda tashiga bayi tana expecting din ganin jini Amman taga wayam babu jini babu alamunsa. nan zuciyarta ta buga da matsanancin karfin gaske tunaninta irin azabar dataci daren jiya tana dubawa zata ga jini ..... Amman sai sabanin hk tagani .aiko take Ta fashe da kuka da iyakacin karfinta ...Tana kiran wayyohhly Allah Nashiga ukuna..... .. iman dake tsaye gaban mirrow kusa da bathroom takira Sunanta da saurin jin sautin kukanta aunty Zeey aunty Zeey lafiyarki kuwa Kukan me kike Yi hk..? Zeey tayi saurin tsaida kukanta tana goge hawaye jikinta na wani irin kirma dan gabadaya ta manta da wata iman adakin. Aunty Zeey are you OK iman ta sake maimaita fadar hk bakinta na rawa. tace Im OK iman....... Takarasa mgnr muryarta a raunace. iman tace kukan me kikeyi to. Babu wama yace miki kuka nike? , to mema zai sakani kuka..? Iman tayi jim tana tunani mgnr Zeey tabbas ita dai sautin kukan aunty Zeey taji daga cikin bayi Amman km ji yadda take karyatawa cike da pretending . Tabe bakinta tayi tare da cigaba da shirinta tama bar dakin gabadaya zuwa part din dady. Zeey najin fitarta Ta lallabo ta fito tana kuka hawayenta yaki tsayuwa wayarta Ta hasko tana fitar da wuta alamun kira nashigowa kadancewar wayar a silent take. Takarasa Inda wayar take tana sanya bayan hannuta tana goge hawayen idanunta Ta dauki wayar tana dubawa number tagani yana yawo akan screen din wayar ta Tsaya tana duba number Tare da tunanin daukar kiran Ta dauka ko kada ta dauka har wayar ta tsinke Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dafe goshinta datake jin yana mahaukacin tsara mata tashiga sintiri a dakin tana nemarwa kanta mafuta ..can kmr 2 second wani kiran ya sake shigowa Ta sake Bin wayar da kallon wannnan Karon jahadi tayi gurin dannan Koren madanni Ta manna wayar da kunneta zuciyarta na wani irin dokawa .hello baby nah... muryar dataji ya doki dodon kunneta shi yasa jikinta rawa kmr mazari tasamu guri gefen gado ta zauna sbd kada Ta zube kasa kina jina ko. Nakira kiji lafiyata ne kisan naje gida lafiya batare da sakon labarin mutuwata ya zo miki ba yakarasa mgn yana kwashewa da wata mahaukaciyar dry ....fine yanzu dai ya kike tashi ya baby nah yake yana kic Kuwa wallahi bakiji yadda na kamu da mugu mugun matsanancin son cikin jikinki ba tun daga lokacin da doctor ya sanar min. ni kaina naso azubar kodan tashin hankalin dazaki shiga Amman nasan akwai abinda Allah yake nufi da sanya min soyayyar abinda ke cikinki Dan hk ina umartarki da Kibarmin abuna ,sannan Ki Bani hadin Kai mucigba da sheke ayarmu kawai kinsa mace me ciki akwai tsantsar sugar da gardi ba hadasu da sauran mata. Km ababen bukatar da nmj, Kashedina da gargadi karki kuskura kice zaki sabawa umarni nah Ta hanyar zubar min da wahalata arariya kmr yadda muka saba ... are you deve? She shouted at him you are very stupid akil... are you the one to tell me what to do wit my personal life ? Wait pullushi goet hariznable animal let me ask you when did this stupid things happen between me and you ? Are mad akil let me tell you. you dont have that Gust to talk to me anyhow you like. bakinta na shaking tacigaba don't ever say those stupid and rubbish statement to me cause I'm not ur wife And I will never be... .this stupid pregnacy you are talking about I will make sure I flush it out Takarasa mgnr tana Huci hawayen takaicinsa na biyu kuncinta,... See ur life Zeey hawaye kike zubawar akan Dan wannan mgnr kodayake sorry fa na manta Ashe fa katuwar jakace ke..balama da batasan ciwon kanta ba, wacce batasan abinda zata fitar daga cikin bakinta ba ina son kisaka aranki ni ne nan zanga bayanki, bakiyi kuka ba tukun, Ki Ta nadi hawayenki. ko zuwa gaba zasuyi miki amfani. da ikon Allah sai ka hadu da maseefa wace tafi wanda nike ciki, sai wani mummunar abu ya sameka da ikon Allah tare da ke Zeey ya katseta yana busa mata iska cikin kunneta, sbd a yanzu ina tabbatar miki duk inda zaki ina biye dake ,matsawar baki bani hadi kai ba ,ke ko aure kikayi bazan barki ba sai adabi rayuwarki, ai tunda kika nuna baki sona, kika hadu da ciwon hawan jini da ulcer zan tabbatar miki ni akil baa min hk babu macen Data isa........ zan zame miki kaska rabi me jini ba dai ke kince karamar k... Tun bai karasa abinda zai fada ba tayi saurin hangin din kiran Tana kuka what I may going do..? Ta tmbyi kanta.. yakamata nasamowa kaina mafuta tun lokaci bai kure min ba. Ta dade zaune ahaka sai dataci kukanta takoshi sannan Ta shirya takira AK byn ya dauka take tmbyrsa abinda zaa girka masa. Ki dafa min any soft food Amman fita zanyi yanzu Ki hanzarta yana gama fadar hk ya kashe wayar. Zeey tana tsaye a kitchen Tana hadawa AK breakfast tajiyo sautin muryarsa yashigo parlour'n ammi suna gaisawa da ammi . yace mata fita zai Yi kan isue karatunsa . ammi ta hade ranta tamau kana tace zauna akwai mgn me mahimmamci da zamuyi kafin fitarka Ta fadi hk Tana nuna masa kujera zama da yatsunta. Jikinsa a sanyaye ya zauna yana fuskantar mahaifiyarsa take km yaki gabansa na faduwa sai Data numfasa tace kana jina? Ak ya jinjina mata kai alamun yana jinta. abdulkabir takirasa sunansa ya sake tattara hankalinsa da natsuwarsa gateta. ammi tacigaba Kabar shirin komawarka kasar Spain ana zaka cigaba da karantunka... Dammmm gabansa ya fadi A dan tsorace bai san sanda yace ammi akan ME byn komai nawa ya kusan kammala. Akan na isa da kai na isa na hanaka Abu km ka hanu. , dan hk matsawar kana son cigaba da karatunka sai dai kayi anan period ....Meyasa ammi zaki min hk? wallahi muddin kika hanani tafiyar nan kin rusa min gabadaya budget dina. Allah yasa duniyarka na rusa ba budget ba ana zaka cigaba ana tausayinka bakajin tausayin kanka . kama sawa ranka cewar nagama rusa komai.. abinda nike so agidan shi zaa Yi ,yau din nan kaje ka tsaida komai kasoma neman gurbi anan cikin Luthe . Kwantar da kai yayi sosai tare da , marairaicewa yayi fuskarsa tausayi yace Dan girman Allah kiyi hakuri kibarni kimin addua. Bafa zan yarda ba abdulkabir idan kai bakason rayuwarka ni tana da mahimanci gareni, idan wani abu ya same yakake son nayi takarasa mgnr kmr zatayi kuka. ..... Ya sake tausasa muryarsa cike da shagwaba yace ammi please karki min hk wlh akwai ab.....bafa zan yarda da tafiyarka wata kasa ba ammi ta sake katseshi tana juyar da kanta gefe. ok kawai ya iya cewa bai sake cewa daita kala ba yana me mikewa tsaye ranshi a matukar bace ya juya takira sunsnsa ya juyo ahankali fuskarsa babu yabo babu falsa breakfast din fa? Fuskasta a daure yace Bana ci ya sake juyawa tasan ranshi ne yabaci shiyasa. itama bata sake cewa dashi komai ba har yabar part din tunda tasamu ya amince zai Yi karatunsa anan ai shikenan.. Burinta yacika. Zeey wace ke kitchen datagama sausaron duk abinda ya faru tsakanin uwa da danta ta fito da sauri Amman ina har yabar part din . Batama kula da ammi ba, hanyar kofar fita ta nufa da hanzarinta ta fito daga bangaren ammi saukowa kasa tayi da sauri sai dai baya kasa fitowa harabar gidan tayi nan ma batagansa ba batamaga alamar motarsa ba . jikinta a matukar sanyaye ta Kalli inda aka tanada domin ajiye motaci.tana kallo. ta dade tsaye agurin tana tunani Aranta. sannan Ta juya ahankali . cikin mutuwar jiki takoma ciki iman wacce dawowarta Kennan daga part din dady tana zaune hannuta rike da plastic cup da spoon tana yuya tea dinta Data hado Ta dan saci kallonta kana tace aunty wai meke damunki tsakanin jiya da yau duk ahargitse nike ganinki ? Zeey Ta juyo inda iman take zaune tana fuskantar iman da kyau tare da yin murmushin yake Kawai tace babu komai sisina na gode da kulawarki gareni. tana takarasa mgnr muryarta cike da rauni ta nemi hanyar part dinsu ammi tace Zainab..... Juyowa tayi da sauri tare dawowa baya kadan ta Kalli ammi wace take daga zaune gefe tace zo nan diyata Ta yafutota da hannu. Zeey takarasa ga ammi .ammi ta kamo hannuwanta duka cikin nata ta zaunar daita gefenta, meke damunki diyata..? Karki boye min Nima tmkr mahaifiyarki ce duk abinda kedamunki kisanar min zan magance miki matsalarki da yarda Allah . Sharr... hawayen dake makale a kwarin idanunta suka samu nasarar zubowa uhmmmmm karki min kuka abinda ke damunki kawai na bukaci sani ba kuka ba. Zeey takasa tsaida hawayenta sannan takasa cewa komai gashi mgn take son Yi Amman tarasa me zata cewa ammi. ciki garenta ... Koko damuwarta na rashin nemanta da AK baiyi ba har yabar gidan..... ko soyayyar tilon danta dake neman haukatata da kokarin tarwatsa zuciyarta ... Tsawon lokaci suna a hk batare da kowannensu yayi yunkurin cewa komai ba . Sai ma Iman dake zaune can gefe tace Allah ammi akwai damuwa atattare da aunty Zeey tun jiya . yau fa da safe har kuka ta dinga yI acikin a bathroom .. Ammi ta tsareta da idanunta tana cewa hk ne zance iman .? Zeey ta girgiza kai sbd rashin sanin abinda zata ce. To meye dalilin kukanki , budar bakinta sai cewa tayi yaya ne naga gabadaya ya canza min ba kmr yadda muke da ba. Dan wanna shine zaki zauna cikin damuwa kmr bakisan hali abdulkabir ba? ai shi din tmkr hawainiya ne km karki sake saka kanki cikin damuwa . idan ya canza miki kema Ki canza masa domin idan yagane kina shiga damuwa akanshi akwai matsala sbd wata rana zaku kasance cikin inuwa daya, Dan hk ki dinga rike mutuncinki amatsayinki na diya mace me daraja. girgiza Kai Zeey tayi alamun taji . sai dai take zance ammi yashiga mata yawo cikin kwalkwaluwarta wata rana, zasu kasance inuwa daya to me hk yake nufi tun batayi zufi ba taji sautin muryar ammi. maza tashi kije Ki shiryo mana abinda kika dafa masa mu muci abinmu tunda shi wancan uban yan fushi yayi zuciya . Ammi abar masa zai dawo yaci. Ko yadawo nasan halin AK bazai ci ba ........ Hk ta mike jikinta a matukar sanyaye taje Ta shirya dining zaune suke gabadayansu har ita kowa nacin abinci Amman ban daita da takasa turawa cikinta komai tunani kawai take Ta yadda zata rabu da damuwarta.... Bayan Sun gama breakfast Zeey tashiga daki takira kawarta bolaji waCe suke kiranta da bj nurse ce Itama sosai ta mugun krewa aharakar abortion sbd asibitin data koyi aiki su aikin da sukeyi Kennan . byn bj ta dauki waya Zeey ta tmbyeta kota tana gida da Yaren yarbanci . Bj Ta bata amsa da mo'wale oremi sh'e kosi? Owa mofe riye fun e'n ko'ko MO bo'o nisi'sin injicewar Zeey tare da katse kiran. Tafi parlour tayiwa ammi sallama rataye da Jakarta Ta zuwa makaranta. ammi tace Allah yatsare a dawo lfy ki kula da kanki. takaraso gurin iman tare Ta ce mata Ni na wuce. iman tace sai kin dawo,yanzu gidan Zai Yi shr babu dadi idan baki nan shiyasa nima nike Allah Allah nazana jam wallahi suka Yi dariya atare ..karki damu ba Dadewa zanyi give 72 mints na dawo sing kawai zanyi.. Na Dai baki? 2 mint suka sake yin dariya sannan ta fito zuwa harabar gidan .. Zeey na barin gidan a madadin ta dauki hanyar yaba tac a'a kai tsaye hanyar bustop ta nufa taje tashiga motar me zuwa agege, cikin 15 ta sauka a daidai oniwaya jection kasancewar daga ikeja zuwa agege babu wani nisa da kafa MA idan mutun Yasa kanshi zai iya zuwa ..wani dan karamin lungu Ta shiga byn Ta wai waiga bataga idon sani ba . sbd kusa da area dinsu ne . Ahankali har Ta isa gidan datake Son zuwa zuciyarta na beating kada wani mugun ido yaganta ......... Mmn sudais SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *khairikum man Ta'allamal qur'ana wa'allamahu* *Allah's messenger (s. a. w) said the best amongst you is the one who learns the qur'an And teaches it* Page 7 Da hanzarinta ta afka cikin gidansu bolaji atsorace Wanda kadan ya rage basuyi karo da bolaji dake kokarin fitowa tsakar gidan nasu ba. gabadayansu suka ja baya . suna kallon juna sbd muguwar tsoron da sukaji alokacin domin on-expecting suka kusan ci karo . cike da rawar jiki Zeey tace (BJ ja'wo'le )ma'ana su shiga daga ciki. hannuta kawai BJ takamo suka shiga cikin dakin dake da Dan karamin madaidaicin gadon marasa lfy guda day sai Whit chairs guda biyu sai kujera Yar tsugune sai tarkacen kayan aikin likitoci . bj Ta ta nuna mata farar kujera alamun ta zauna. Zeey ta zauna tana sauke numafshi da toshe hancinta sbd mugun warin da dakin ke bugawa take takasa hadiye miyyo. bj tace ya'akayi ne ore naganki Duk wani afirgice atsoroce hk? , uhmmmmm ke dai Bari bj dole kiganni hk. ina Cikin matsala me tsanani wacce hankali bazai iya dauka ba.Numfawa tayi da karfi kana tace bj I have 3months pregnant,.... pregnant Zeey again? wai meyasa kike irin hk NE Ki dinga Yi Abu kmr wata dakikiyar yar kauye? ido fa ya bude yanzu an daina irin wannan iskancin. " idan kinsa baki shiryawa Bin maza ba is better Ki daina Kawai. I think wannan cikin shine Karo na goma ko sha da kikayi. , I know bj yanzu dai komai yazo karshe daga wannan cikin zan san abin Yi . nidai yanzu abinda yakawoni shine Ki taimaka Ki cire min wannan cikin wanda zai zama shine last cikin da zan sake cirewa arayuwata .. "yanzu ma wancan saurayin ne ya km dirka miki cikin ? Inji cewar bolaji. Zeey ta girgiza mata kanta alamun shine . wlh shine tantirin Dan shegiya ba gashi this time around iskanci yake ji dashi . Dan shi cewa yayi abar masa yanason abunsa dayake tsinan ne bakiga rashin mutunci da mukayiwa juna jiya ba ko yau da safe sai daya kirani yana min warning akan cikin tare da maganganunsa na bazan da wofi zeey takarasa mgnrta tana fitar da numfashi me dumin . ke kika bashi wannan chance din iskancin ta fadi hk tana gyara zamanta da sake cewa amman km tunda har ya nuna yana son abinsa while Ki Bar mi shi man? " kema kinsa wannan ba Abu ne me yiwuwa ba gareni kinsa mu bama aure da ciki . yarenmu na Hausa ba kmr naku yoroba bane da kuke yin aure da ciki . yasan da hk yace yanason cikin ? Ki Manta da wannan Dan tantirin Dan iskan karya yake kawai yana son tozartani ne a idon duniya, as ending inda cikin ya fito yace banashi bane ya barni cikin matsala, nifa nayi mugun karantar mugun nufin akil akaina ..koma ba Dan Hk. kwata kwata nifa bana son gayen.sbd akwai wanda zuciyarta take matsanancin kauna. kawai shi akil ina rage time ne dashi. OK OK yanzu nayi understand dinki Bari musoma aiki no westing of time sbd akwai mutun uku da zanyiwa abortion takarasa mgnr tana nunawa Zeey kan wannan madaidai cin gadon. Tare da ware kafafunta. ta daura dayan kafarta kan kujera yar tsugune byn ta matso da kayan aikinta kusa.karamin silver ne dauke da sizos da wasu kayayyikin aiki . Gaban Zeey ya yanke yashiga dukan uku uku yana faduwa sbd zafin azabar cire ciki Data tuno Wanda tayi last. runtse idanunta tayi sosai ahankali gabanta na matsanancin faduwa tare da fargaba. Bolaji Ta sanyawa duka hannuwanta handglop. Zeey naji tana gani bj ta tura mata wani karfe cikin gabanta ta tokare kasanta dashi wanda zai baiwa bj damar hango AI nihin bakin mahaifar Zeey . sake runtse idanunta tayi sosai kirjinta na tsananta bugawa hawayen tausayin kanta yashiga xubo mata sharrrrrrrr ..take bj tabaje baseerarta tashiga aikinta cike da kwarewa da iyawa, hanuta daya rike da sizos Dayan hannun km rike da wani abu shi ba sizos ba shi ba spoon ba tana aikin turawa Zeey cikin gabanta tana ciro jini daga mahaifar Zeey wani irin azababben azaba Zeey taji mara misltuwa from know where tmkr ana zare mata rai ...take jikinta yashiga shaking Ta dinga jan numfashi da kyar tana fitar dashi ahankali tana cizan lisp dinta cike da dauriya hawaye ne yacigaba da zubo mata bisa kuncinta yayinda bj take kan aikinta . fidda numfashin azaba da ihu Zeey take son Yi Amman babu dama sbd mutane gidan. sorry Ki Dan kara dauriya kadan kar mutane suji.... " hk Zeey ta dinga dauriyar walaha Duk da ba wannan bane Karo na farko da zatayi abortion Amman radadin azaba kam babu wani bamabamci gareta akan kowani time is all the same to her ...... Wani irin mahaukacin gudu akil yake shararawa akan titi tunda c. I. d dayasakawa Zeey akan yasa masa Ido akan fitar Zeey da shigarta da inda zataje. c. I. d nasa yakirasa byn fitar Zeey ya tabbatar masa da Zeey Ta fito km akan idanunshi tashiga motar agege. Dan hk know westing time .hanyar agege yakamo . "dai dai lokacin daya iso oniwaya jection har ta sauka acikin motar tashiga lungu su bj kokari yake ya samu gurin parking ya fito yabiyo bynta kafin Ta bace masa. aiko yana gama parking din motarsa ya fito da sauri tare da rufe motar gabadaya dayi mata key yashiga lungu da hanzari sama ko kasa ya nemeta yarasa . "gabadaya yarasa takamaimain gidan data shiga acikin gidajen dake jere acikin lungu . paturo yashiga Yi yana leken cikin gejen mutane ko zai ci sa'ar ganin gilmawarta Amman shr babu ita babu alamarta Wanda daga karshe ya yanke shawarar shiga wani madaidaicin gida da zuciyarsa Tai ta aiyana masa nan tashiga. , yana shiga yaga wata mata sanye da hijabi da alamun muslimace km bahaushiya Ya gaisheta tare da tmbyrta Dan Allah ko nan wata budurwa doguwa Amman ba can ba ,baka me Dan duma duman jiki. Ta girgiza masa kai gsky bata shigo nan ba . asalima tun safe nike zaune a nan babu wata bakuwar fuskar Data shiga . kana iya bincikan sauran gidajen ko zaka dace juyawa yayi cikin sauri yana mata godiya Dan yasan da yoroba ce bazata ma sauraresa hk ba. idan ma bai ci sa'a ba ihu zata Yi masa tace barawo ne ko me satar yara. Hk yakarasa fitowa waje yana dube dube da tunanin gidan da Zeey tashiga . da km ta inda zai ga fitowarta tabbas shi dai yasan ko tantama babu wannan lungu tashigo km yasan a Dan shigowarta bai isa ace ta kurewa yan gidajen Nan guda shida ba . jingine kanshi yayi da jikin bango wani gida dake facing din nasu bije yana tunani ta inda zai ganta.. Zeey Kuwa tana can taci uwar wuya ta hada matsanancin zufa sbd irin azababben azabar datake ci ...... wannan Karon Gani take Tmkr mutuwa zatayi tun tana kunshe sautin kukanta hawayenta na zuba har suka soma fitowa Fili tasoma kiran wayyohhly Allah nah ......wayyohhly zafi... Wayyohhly Allah mutuwa zanyi.... sorry sorry mungama AI Ki kara hakuri cikin tsakani lokacin da bai wuce 30 minti ba bj Ta kammala da aikinta Tana kara yiwa Zeey sannu kana ta dungule auduga me Dan girma ta cusa mata agaba tare da hade mata kafafunta tana nuna mata gudajin jinin Data fitar, da kyar zeey Ta iya kallo sannan tasaka pent dinta tana saukowa da zaninta kasa sosai. Ki kwanta Ki Dan Hutu kaFin zuwa anjima bari naje na kawo miki ruwan zafi kisha. kai kawai Zeey ta iya dagawa domin irin azabar datasha ko tace zatayi mgn baza iya ba. Tana nan kwance bj Ta dawo dakin hannuta rike da cup Ta kamota ta Dagota Ta zaunar kana tabata ruwan zafi tasha kadan Ta sake kwantar daita .. tace kina jina ko daga yanzu har zuwa dare ruwan dumi zaki Tai sha sbd kar jini ya balle miki . " sai lokacin Zeey Ta iya bude baki tace to ai nasani km nagode sosai bj dan nasan badan Allah yasa ina dake ba, da yanzu bansan yadda rayuwata zata kasance ba Da wannan cikin... Karki damu oremi ai tunda kina dani komai me sauki ne abinda nike so dake Ki daure Karki Bari wata mu'amula ta km shiga tsakaninki dashi gayen nan sbd ahalin yanzu mahaifarki a bude take zaki iya daukar wani cikin. the best thing Ki saka coyel ajikinki Dan tsaro karki km daukar wani ciki Dan nasan dai ba wai daina Harakar nan zakiyi ba tunda Ki rigada kinji dandani dadin dake ciki. " karkizo ki gama zubar da yayan dazaki Haifa a gurin Ron's kizo as ending kiyi aure Ki nemi haihuwa Ki rasa..... .... Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole kai Kai bj...... am think I have stop wit this rubbish thing banajin zan sake komawa wannan banzar rayuwar ballantana na cigaba da wannan cudanya tsakanina da akil . kinsa fa daman da shi kadai nikeyi.... Babu wata roba da zan saka sbd wannan cikin shine zai zama last.... well Allah yasa Ki iya rike kanki akan kwadayin maza inji cewar bj tana me juyawa zuwa Farfajiyar gidansu.. Akil Kuwa yana waje yana bulayin neman gidan da Zeey tashiga sama da minti 30 tuni km zuciyarsa tashiga tsara masa zubar masa da ciki zatayi......ya saki kara AI kuwa datagama dashi....dan idan hk takasance zaici uwarta har da ubanta, Dan wallahi bazai taba barinta ba. " anan inda tacire masa cikinsa anan zai km dirka mata wani ciki, zai tabbatar mata da shi yafita zama tantiri na bugawa ajarida, cikin daya kwallafawa rai yake ganin shine jigon abinda zai rike da bazai masa katangar karfe da kwasar gara dayake daita ba........... awa daya tsakani kawai yaji sautin muryarta sama sama ita da wata wace bai gama tantace kowace ce ba . daga wani tsakargida a harzike ya juyo yana baza idanu yaga ta inda zata fita. Daidai bakin kofar gidan Zeey Ta dauke wuta dip tare da tsaya cak sakamakon arba da idanunta sukayi da akil tsaye yana maxurai yana kare mata kallon sama da Kasa.....sama da minti 5 suna kallon kallo ita da Akil can taji saukar sautin Muryar bj tana cewa ya muje man na rakaki yana GA kin wani ja da baya kin tsaya kmr an dasaki ... ahankali akil Yasoma takowa zuwa inda suke tsaye a rude .. da ganinsa kasan yana cikin damuwa da tashin hankali.. take itama Zeey tasoma ja da baya tana neman gurin tsira. " da sauri akil yake daga kafafunsa zuwa garesu Zeey naganin hk ta sake matsawa baya sauri . "yayinda bj ke duban akil dake kusantosu tana kallon Zeey dake ja da baya, sannan bude baki tace kin sanshi ne cikin harshen yarbanci, ? itama Zeey cikin harshen yarbanci tabata amsa da tasanshi shine mutumin da yayi min ciki mtssss.. bj taja tsaki ...... aikin banza to meyye abin jin tsoro duk kinyi wani iri dake daga ganinsa. ciki ne dai kin rigada kin zubar sai me km, yanzu hk ma yagama narkewa cikin shelenga...... AI ba'a planing zuwa ya'ya duniya batare da amincew mutun biyu ba ta nuna masa yatsunta biyu. whichs uwa da uba idan shi ya shirya haihuwa AI ke baki shirya haihuwa dashi ba ko dole ne sai kece zaki haifa masa . a matukar harzuke akil ya Karaso garesu tmkr wani mayunwanci zaki yana zuwa bai tsaya wata wata ba yace an zubar min da cikin Kennan? Yes of course me ake jira inji cewar bolaji. garam kake ji akil ya buga kan Zeey dana bj alokaci daya . Wata irin gigitaccen kara Suka saki atare Suna dubansa a frigice kara buga kansu yayi yana dauke Zeey da wani mahaukacin Mari ta Saki kara tana ja da baya. razaniyyar tsawa ya buga mata yana facing dinta tare da furta . Dan ubanki me nace miki bana ce miki karki kuskura ki zubar ba.... ..? Ba nace miki ina son abina ba.... ? Yau Zakisan nafiki zama tantiranci da iya duniyanci . yau zaki san waye akil dan before you didn't know who is akil wallahi wallahi sai na canza miki kammami kafin nabar gurin nan. zatayi mgn ya sake dauketa da wani gigitaccen Mari wanda yasa tasaki kara tare da furta wayyohhly kutumar Ubanka akil ni kake Mari..? "Ya km daga hannu zai kara mata wani Marin bj tayi saurin rike tsintsiyar hannushi gam tana cewa .Kai wani irin mahaukaci ne? dole ne sai Ta haihu da Kai? sannan ta juya Ta kalli inda Zeey take tsaye rike da kuncinta tace kinga wuce abinki maza maza idan kika Yi hayaniya irin hk anything can happen to you still km hannuta na rike dana akil. Zeey tayi saurin zagayawa tabi gefen akil tasoma tafiya akil naganin hk ya fizge hannushi yana shirin cafko Zeey bolaji Ta km janyo rigarsa wanda hakan yabawa Zeey damar guduwa daga cikin gidan. shi Kuwa akil tsabar haushin daya ji akan abinda bj tayi masa yana juyowa ya dauke bj da wasu mahaukanta maruka , wanda yasoma ganin spac. AI jin wannan azabar marunka yasa baloji bata san sanda itama tacire hannu Ta dauke shi da mari ba nan dambe yakaure tsakaninsu . akil yace ni kike mara? an mareka useless waye kai dabaza'a mareka ba dole ne yarinya tace bata sonka . "Amman kace dole sai Ta haihu maka kai wani irin mahaukacin ne ? yau kuwa zaki GA aikin mahaukaci ganin idanunki Bari nagama da wacen karamar karuwar cikin gidan " sannan na dawo kanki guzuma tanturiya. yana fadar hk ya sake juyawa da sauri ya nufi kofar fita Dan ya samu yacima Zeey tare da yi mata dukan mutuwa . bolaji ta janyo shi da iyakacin karfinta dawo nan. Ina zaka matsoraci Nice daidai da kai ba Zeey ba Karamin tantire matsiyacin banza Jaki useless AI akil na juyowa ya dauke da wani irin Maruka yasoma yaryarfa mata tare da yin kwallo daita yana dukanta kmr Allah ya aikosa gurinta yana cewa Bari nasoma dake jaka tunda kema yar'uwarta ce mara kunya da rashin sani ciwon kai . "da gani ma da sanya hannuki cikin cire min cikina ya mikar daita tsaye tare da buga Kanta da bangon gidan grammmm mikewa tayi Da sauri jikinta na rawa tashiga kai masa duka takoina tasamu ajikinta. kai ni nafi Zeey zama tantiriya tasoma balbale botiran rigata tare da yin filinging daita ta saura daga ita sai fara singleting wacce Ta bayyana sai bra daga cikinta tana. Cewa oya zo nan karamin dan iskan monkey . zo nagama da kai Tana dunkule hannutlwanta alamun yazo suyi boxing shima kuwa balle botiran rigarsa yayi tare da dunkule hannushi kafin Yakai mata gula . "tuni takai masa a gefen cikinsa tana ja da baya ya matsota ta sake kai masa wani a gefen idonshi ai yana ganin hk ya dinga kai mata Naushi takota ina Ta hanci Ta baki Ta ido Ta ciki gabadaya ya raunata mata jiki. take tasoma fita haiyacinta. ta km cire hannuta babu wani ishashen karfi atare daita zata sake Kai masa wani naushi. ya motsa kusa daita sosai ya naushe ni yana nuna mata kirjinsa kwata kwata takasa tabuka komai, hannunta ya kamo yana kallon kumburarun idanunta ji Kake kat..... .ya balla tayi Kasa luuuuuuuuu.... Tana sakin matsananciyar tazananniyar kawar mutuwa wanda ya hankaltar da mutanen gidan . aiko take Suka fifirto daga dakunansu, zuwa waje sukayi cirko cirko. suna ganin abinda ke faru suka daura hannuwansu duka saman kansu suna kurma ihun yeeeeeee tani (ye' ofe'pa ).waye kai da zaka kasheta? Suka Yi masa tmbyr atare sannan a rude.. Take yacigaba da dukan bj yana ce musu daita aka hadu aka zubar min da cikina km wallahi police ne zasu rabani daita.. Ai mutane gidan najin hk suka soma sulalewa daya byn daya suna barin gurin ,tunda Sun san aikin da bolaji ke Yi Kennan. har daga cikin masu hayar gidan garin tsoro ta afka cikin bayin kashi batare danassni ba warin daya buso mata yasa Ta ankare tana juyo Ta hantsila ta zube kasa, Da sauri ta Mike tana kaikabe jikinta Ta nufi ciki tana kiran MO ma daron kya.. ga yorobawa da mugun tsoro take suka shiga fitowa daga gidan daya byn daya suna kiran ako'ba adaba o'lo'hun maje ri.. Ma'ana tsautsayin da basuji ba basugani ba kada Allah yasa sugani .garin fitarsu kan Sun ciro da junansu Dan hk suka dinga hantsilawa suna mikewa basu tsaya daukar komai ba byn kayan jikinsu suka watse sukar gidan... Zeey kuwa jiki na kirma takarasa bakin titi tana waigen lungunsu baolaji da tafito ,tsaye tayi a bakin titi tana neman abin hawa shr duk motar datazo acike take makil ga mugun hoodup tundaga car wash tana hangowa Wanda batasan iya inda ya tsaya ba. take jikinta yasoma rawa tashiga adduar neman dauki da kufuta daga sharrin akil.... Ina yakamata Ta nufa gidansu ko gidansu AK? take wata zuciyar tace ta wuce gidansu AK sbd nan kadai zata samu tsarewar Data dace akan gidansu ummanta nada saka ido yadda take din kallo daya zata fahimci akwai wani abu dake damunta Dan hk Taciga da tsayuwa sbd hango wata mota dake tawowa babu mutane ciki dayawa gashi motoci Sun fara move... Wannan dukan da akil ya dinga yiwa bolaji yasa ta zube Kasa summamiya idanunshi Sun kada sunyi jawur gabadaya ilahirin jikinsa rawa yake Duk da ta suma hakan bai sa akil ya daina dukanta ba wanda daga karshe ya sake yin Ball daita har ya daga kafa zai taka ruwan Cikinta ya fasa. tare da tsallaketa ya fice daga gidan cikin sauri Yasoma tafiya kmr zai tashi sama... Har ya kusan fitowa daga cikin lungun. tun daga nesa ya hango Zeey tsaye tana waigen lungunsu bolaji gaf da zai karasa fitowa. yaga wata mota taja birki gabanta yana me motar yana warning Din glass din motar yana mata mgn bai san ME yake ce mata ba...... Bangaren AK kuwa tun daga nesa ya hangota tsaye bakin titi babu alamun natsuwa atare daita balle kwanciyar hankali ,ce mata yayi ina zata sannan km daga ina take bakinta na rawa cike da in... Inna.. Tace yanzu na sauka gida zan karasa. OK shigo muje nima gidan zani yana fadar hk tare da bude mata kofa tana kokarin shiga idanunta ya sauka akan akil dake tsaye a danyan bangaren titi sai lokacin yagane mortar AK ce. ya dago yatsan hannunsa yayi mata gargadin irin rashin mutuncin da zai yi mata... Karasa shigar motar tayi tare da kullota tana adduar tsira daga sharrin akil tasan tasha daga wannan Inshaallahuu babu wata mu'amula da zata km shiga tsakaninta daahi har duniya Ta nade . AK yaja motar ya dauki hanyar shiga morcaz....... Akil na Tsaye yana kallon AK yaja mota jiyayi kmr yayi tsuntsu ya bisu yakamo Zeey saboda haushi da bakin cikin abinda tayi masa. " kallon Motarsu yayi not knowing what to do again . while ita km Zeey dake cikin mota sai lokacin tasoma samun natsuwarta na dawowa gangar jikinta sbd dazu datake tsaye tsoron akil ne ke tattare daita daskare da zuciyarta tana dawainiyya da ruhinta . numfashi Ta fitar ahankali.. Tana satar kallon AK dake driving. yayinda AK yacigaba direving dinsa batare yace mata komai ba Duk da ya lura da yanayinta. Amman ya shareta har suka shigo cikin area dinsu Zeey . hon yayi abakin get din gidan. me gadin gidan ya taso ya bude masa get yana gaisheshi AK ya amsa tare da sanya hancin motarsa cikin harabar gidan a parlour suka tadda maman Zeey tana aikin nike kayanta Data wanke tun jiya. AK yashigo da sallamarsa ya zauna yana kiran washhhhh Allah.. kagaji ko daga ina kuke hk? Injicewa maman Zeey. Ni dai daga egbeda nike ita kuwa wannan a jection muka hadu daita ya nuna inda Zeey ke tsaye wacce take neman gurin zama.... Mahaifiyar Zeey Ta mike tace Bari ,takawo maka abin sha tana tmbyrsa abinda zai ci ? muryarsa a kasalance yace ruwan ma ya isa ba sai kin dafa min komai ba daman nazo ne akan mgnr tafiya Spain nan dai ya zayye ne mata komai da yadda ammi taki amincewa ..... gsky abdulkabir mahaifiyarka Ta fika gsky km tayi tunani sosai bai kamata ace katafi wata kasa da wannan lalurar ba alhalin basa tare da kai. Zeey Ta mike cike da karfin hali tashiga kitchen Dan kar mamanta ta fahimci wani abu atattare daita. Sannan dasamawar wani abu ya sanyawa cikinsa. abinda tasan yafi bukata tasoma shirya masa duk da taji yace bai cin komai har gwaggonsa tagama mgn bai ce daita komai ba ,ganin itama ba Shawo masa kan amminsa zatayi ba .. sai ma bayanta daya lura tana kokarin bi . hakan daya gani yasa ya mike tsaye yana kakkabe jikinsa Tare da cewa to ni zan wuce daman abinda yabiyo dani Kennan gashi babu nasara anan din ma. Zeey tayi saurin lekowa daga kitchen Haba yaya kabari ka dan ci ko wani abu ne tun safe fa baka sanya komai cikin bakinka ba. Karki damu yar kanwata idan kin tashi kixo mu wuce kawai idan km kina nan fine ni zan wuce I have a lot of things to do... Kmr bazata bishi ba sai km wani tunani yazo mata.. Domin, zamanta zai iya haifar da matsala Dan tasan akil bazai taba barinta ba wannan tunanin Datayi ne yasa tace OK kaje ganinan fitowa yanzu.. Umma tace shikennan daga na fadi gsky shine, zakatafi ? damuwa da lamarinka Duk shi yakawo hk. kasanyawa zuciyarka salama kabi umarnin mahaifiyarka domin ganin daidai arayuwarka, mueyarsa a sanyaye yace shikennan Ummu na Hakura Allah yasa hkn shine mafi alkhairi. Inshaallahu ma alkhairi ne yayi mata sallama yana ficewa daga parlour 'n. Hk itema Zeey ta kimtsa kanta tasame shi a mota suka koma gida. Wunin ranar Zeey a kiran number bolaji ta Kare Amman ba'a pinking calling dinta nan fa hankali yayi mugu mugun dagawa tarasa yadda zatayi tunaninta ya karkata a wani guri daban.. ita kuwa bolaji mahaifinta ne ya dawo ya Isketa cikin wannan mawuyacin halin . afrigice yakaraso gareta yana kiran sunanta bolaji ...bolajimi ? kilo shiye omo mi. ta'lo'she iri kini fu'e yashiga tmby yana tarairayota jikinsa gabadaya kamaninta Yagama sauyawa da sauri ya ajiyeta yaje yibo ruwa ya tsaMata ganin kmr suma tayi yashiga kiran mutane gidan da karfi, yana me sake xuba mata ruwa aiko take Ta sauke naunayen Ajiyar zuciya da sauri ya fita waje ya nemo jamar unguwar suka taimaka masa suka nufi hospital da take aiki . take suka karbeta akashiga bata taimakon gaugawa atakaice sai da bolaji tayi kwana da kwana sannan tasamu kanta Wanda sai lokacin Zeey ta sameta awaya take bj Ta zayyanewa Zeey da abinda ya faru byn tafiyarta da irin dukan mutuwar da akil yayi mata kawo har yanzu da take kan gadon asibiti tana jiyar karayarta. Zeey tayi tai bata hakuri ai dabanci ke damunshi Amman dan girman Allah kiyi hakuri Ki dauka wannan kaskancin dayayi miki Nice nayi miki...karki damu ore kedai kiyi kokarin rabuwa da gayen nan domin zai iya kashe mutun har lahira.. Ki daina bata bakinki wallahi tuni na yanke rabuwa dashi ke akanshi tun randa naxo gidanku ban sake fita koina ba . common school bana zuwa yanzu . zan so nazo na duba jikinki Amman ina jin tsoro fita wlh . gsky wannan shedanin gayen abin tsoro ne.. KarKi damu kiyi zamanki Duk runtse ana mugun Tare ore nasan ke ba mutun ce me hk ba. na dai suka cigaba da tautaunawa akan halin akil da shi kanshi akil din Karon kanshi kafin daga baya suka Yi sallama.. Wasa Wasa Zeey ta daina fita konan da can sbd tsoron akil hatta karatunta ta jingine. A wata Safiyya tana part din AK tana yi masa gyaran dakinsa daya sakata. kawai taga shigowar mutun babu sallama sai tsayuwarsa bisa kanta taji... Kamshi turarensa Ta mike A zabure tare da yin wurgi da Moping stick din hannuta tana ware idanu sakamakon mutumin da take kallo tsaye agabanta fuskarsa a hade tmkr wanda yarasa kowa nashi dake Doron duniya. tmkr ta fashe da kuka sbd ritsata da yayi. gabadaya tsoro ne ke yawo a dukkanin ilahirin jikinta. ta tsura masa ido cike da tsoro, kallon kanshi yayi sannan ya kalleta yana murmushin mugunta tare da jin dadin ganinta ahalin dayake ciki daman sbd ita yazo gidan gashi km yataki sa'ar riskarta special. tun tuni yake neman duk hanyar da zai bi Domin Saduwa daita Amman gabadaya Ta kulle hanyar haduwarsu dashi. ahankali yasoma takowa yana motsawa zuwa inda take tsaye . afirgice tasoma ja da baya kana idanunta nakan kofar shigowa.na kokarin hade kirjinsu guri daya. muryarta cike da tsoro tadakar dashi karka kuskura akil....karka kuskura kakaraso gareni, kafita hanyata bana bukatarka arayuwata ..... sai km akayi sa'a ni inda bukatarki atawa rayuwar km dolenki kibi tsarina ko duniya tasan halin damuke ciki . wallahi Duk da kin zubar min da cikina bashi zai raba tsakaninmu Ba. zamu cigaba da Lasar zumar juna... Yakarasa fadar hk yana fixgota jikinsa ya rungumeta tsam yana lasar lips dinsa. a matukar tsorace Ta dago Jikinta na rawa zuciyarta na matsanancin bugawa idanunta na kokarin fitar da ruwan hawaye muryarta na shaking tace akil ka sakeni am telling you kafita hanyata ko dole sai sai.... Takasa karasa mgnrta . Ki karasa Man yana me matseta gam ajikinsa yana kainawa koina na jikinta kiss tare da cewa sohuwar tantiriya karuwar gida yau anan zan ciki inga takarewar rashin kunya. sannan na nuna miki akil tantire ne... domin marabarki da karuwan waje su suna zaman kansu Ta hanyar kama longing Amman bakida bambamci dasu. Wato kina jin tsoron wani yaji abinda zaki fada ko ganiki tare Dani ? kisani ko duniyar nan gabadaya gatanki ne babu Wanda ya isa yarabani dake matsawar bani ne da kaina nagadama barinki ba ..balle Wanda kike jin tsoron yaganmu tare shi kanshi idan yaganmu hk zai ji dadi . ya sake matso daita sosai har suna jin numfaahin juna tkmr ta fashe da kuka hk ta dinga ji sbd haushinsa da takaicinsa murmushin mugunta akil ya sake Yi mata yana tattaba jikinta tare da cewa I will make sure I deal with you to give you a lot of punishment an I will keep waiting for ur long life to enjoy each other yacigaba da Shafar jikinta yana hura mata iskar bakinsa . Tayi saurin kawar da fuskarta gefe tana buge masa hannu you are mad akil dakayi wannan banzan tunani zan yi kokarin sanar da yayana komai nasan zai min uxiri sannan Zai fahimceni takarasa fadar hk tana kokarin juyawa. da iyakacin karfinsa ya in gizata kan bed din AK dayasha gyara yana cewa fine dear abinda nike so Kennan kisanar masa yau adakinsa akil zai sake kafa tarihi km akan gadonsa . tsinane tantiri kare dan shegiya na rokeka karkayi wani abu dani anan, karkasa yayana yaga abinda bazan so yagani ba .stop this nonsense Banason jin wannan gulmar dakike fada I have oready kwno's abinda kike nufi kina son wancan Dan iskan ba...? Shiyasa bakison yaganki tare dani well AI tunda ya dawo ya diri akasar nan nasan da hk km abinda baki sani ba shima bazai taba aurenki ba . sai dai ki zauna matsayin karuwata babu aure . km ni zan tabbar miki dana yi nawa aure a gabanki idanunki shashar yarinya kawai. wlh nafi karfinka akil nima sautsayi ne ya kai ni hada hulda da kai dabba . Amman wallahi ko zan mutu ko sama da kasa zasu hade bazaka km cin gabala akaina ba ka fita hanyata akil...... Kabarni nacigaba rayuwata akil.... ka fita harkata ko dole ne sai wani mu'amula ya sake shiga atsakaninmu live me alone... Ya daura kafarsa daya a kan gefen gadon. ta yaya Zeey? I said ta yaya zan fita harkark Zeey kina son idan naganki kar na miki mgn ko me ta ? yes of course abinda nike da bukata Kennan daga gareka kama nuna kmr bakataba sanina ba. you are foooooooooool Zeey baki km isa ba small bitch banza kawai. ya karasa fada hk yana ware hannuwansa duka ..is not scared akan komai. ta Mike zaune da sauri tana kallon ido cikin idonsa da kallon kofar dakin sbd jin tsoron shigowar AK ya taddasu hk. , ranta abace tace kaine Katon kungurimin karuwan nmj LA'anan ne tabbabe Mara tausayi kaima sai an yiwa ya'yanka yadda kamin. ka cucuni kaci amanata ka lalata min rayuwa yanzu km kana neman sakani cikin tsaka May wuya menayi maka akil danayi desire din hk daga gareka....?hawaye suka shiga Bin kuncinta tasa bayan hannuta Tayi saurin dauke hawayen. OK baka kaina danayi kana amfana Dani shine laifina? katseta yayi Ta hanyar daga mata hannu alamun tayi masa shr yasoma sunce belt Dinsa tare da bude bakinsa zai Yi mgn keennan yajiyo motsin takun tafiya........ Mmn sudais ce : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:*thalibul ilmi fariydatun* *Allah's messengers (s. a. w) said seeking knowledge is compulsory* Page 8 Runtse idanunshi akil yayi gam, yana jin mugu mugun radadin kusancin dake tsakanin AK da Zeey arayuwa . Yana tsaye yana jin yadda zuciyarsa ke masa tafarfasa tkmr zata tarwatse akan Zeey . yaso ne xuwa yanzu tuni yagama waketa son ranshi Akan bed din AK kmr yadda yayi niyya tun farkon shigowarsa dakin. gashi nan ya tsaya shirmensa na banza da wofi har yakai ga rusawa kanshi budget ...shit ya furta a matukar fusace kana ya ja mugun tsaki, sannan ya soma kokari meida belt din kugunsa dayasoMA suncewa yana ja da baya da baya har ya kai ga bangon dakin ya jingina yana jifan Zeey din da wani matsayacin kallo me nuni da zasu km hadewa ne nan gaba. har yakarasa jingina jikinsa da bangon dakin sosai bai dauke idanunshi akanta ba kallonta yake ,yana cizon lips dinsa tare da tsinewa kowaye wannan wanda yadakatar dashi daga niyyarsa km yaso ko AK ne yashigo yasameshi akanta yana sex daita yaga karyar rashin mutunci da karuwanci irin Nata. Sannan yasan matsawar AK yaganewa idanunshi wannan ta'asar dake tsakaninsu ba zai km sauraranta da amincewa daita arayuwarsa ,koda kuwa da sunan Wasa ne sbd idan akwai abinda yasan AK ya tsana arayuwarsa yana bayan zina muraranta. Ballantana da kwanrsa ta jini wacce suka SHAKU iya shakuwa daita km yake mugu mugun sonta fiyye da sister dinsa wacce suka fito ciki daya. Km yasan hakan zai Yi mugu mugun batawa Zeey suna da record agurinsa wanda zai sa bazai sake amincewa daita ba bazai kara ganinta da wata kima ko daraja ba a idanunshi . daidai lokacin da akil yake tsaye yake wannan tunanin AK ya murda handily din kofar shigowa dakin tare da sanyo kanshi da ilahiri gangar jikinsa gabadaya , Tsai idanunshi ya soma sauka akan Zeey wacce ta bawa kofar shigowar dakin baya tana kokarin sake lailaye shimafidar gadon sbd har ya Dan Yi secuzing. " wasu zafafan hawaye masu dumi suka shiga tsiyayo mata. idanu kawai AK yabi akil da dashi Wanda acikin Dan wannan lokacin har yaciro wayarsa yana buga game hankalinsa kwance tmkr babu wata damuwa ko matsala atare dashi ... AK ya tsaya jimmmm yana masa kallon tsab tare da naxarinsa sosai sbd zuciyarsa datayi masa wani iri tare da zarginsa. kana ya bude bakinsa da kyar muryasa a sanyaye yace yaushe kashigo gidan ne? Murya a dake shima akil yabashi amsa da yanzu..... " To ya kaja kayi tsaye anan ka zauna Man ? am OK here ya fada atakaice yanacigaba da tsayuwarsa da lallasa wayarsa sai dai gabadaya hankalinsa na kan Zeey wacce take rukube cike da matsananci fargaban abinda zai biyo baya. Numfashi akil ya furzar yana tmkr ya fizgo Zeey gareshi yasoma tumumusheta agaban AK. Ahankali AK yakaraso inda Zeey take tsaye byn ta goge hawayen fuskarta ,Amman Duk da hk kallo daya zaka mata KA tantace yanayinta Sannan kasan tana cikin tsaka me wuya da matsanancin tashin hankali . Ya tsura mata mayatattun idanunsa yana mata wani irin kallo me cike da tarin tmbayoyi iri iri. sosai yake kallonta yakasa dauke idanunshi akanta ahankali ya kai hannuwansa duka yakamo nata cikin nasa ya zaunar daita gefen gado shi km ya janyo wata karamar stood ya zauna akai , suna facing din juna naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfi zuciyarta ta harbawa daf daf.... muryarsa cike da rauni da tausawaya yace. my Zeey.... meke damunki har da kikeyin hasarar hawayenki hk? Idan wani abu ke damunki tell me please I will know what to do? Banason ganinki cikin damuwa irin wannan wanda har zai kaiki ga zubda hawaye.. Muryarta a raunane tace babu komai fa .km ba kuka nayi ba, lokacin da nike kakkabe maka dakin ne wani abu ya fada min cikin ido takarasa mgnr hawayen dake boye cikin kwarnin idanunta suka sake ciciko suna shirin zubowa tayi saurin meidasu. Tana me tsunkuyar da kanta. Yayinda zuciyar akil kadan yarage bata buga ba tsabar haushi da takaicin iri kusancin AK da Zeey zaune guri daya har gwiwowinsu na tokare da juna.... tsaki yaja acikin zuciyarsa yana aiyana irin rashin mutuncin da zai shukawa Zeey...... cike da sanyin jiki AK ya dago habarta da hannushi daya yana kallon cikin idanunta sosai ,masu cike da ruwan hawaye . Wannan abubuwan danike hangowa cikin idanunki ya wuce ace abune kawai ya fada cikinsu, wannan abubuwan sunfi min kama da tarin damuwa da firgice Mara misaltuwa me shirin kashe zuciya da ruhi dan hk ina gaugauta umartaki da kisanar min da damuwarki sister nah ni km nayi miki awkwari ,zanyi iya kiokarina naga na magance miki ita da yarda Allah. On expected suka ji tsakin akil dake tsaye still rike da wayarsa yana danne dannensa . AK ya juyo a Dan sikwane yana karewa yanayinsa kallo. yayinda hkn yabawa Zeey damar duba sakon daya shigowa wayarta yanzu tana duba taga _Ki sanar masa abinda ke damunki Man tunda yadamu yana son yasan damuwarki km har yana ikirarin zai iya mangace miki damuwarki ,Amman ina son kisan wani abu idan har zai iya magance miki kowace irin matsala ce banda Ta akil ,akil tantiri ne wanda babu me iya maganinsa ko ganin bayansa sai Allah ,kin sanar masa koni nasar masa . Dan ni wallahi yanzu idan baki sanar masa da abinda ke tsakaninmu ba ni zan sanar masa da komai tun right from beinging stupid bitch kawai_ AK ya juyo gareta ahankali byn yagama kallon Akil batare da kowanensu yacewa dan'uwansa komai ba.. kinyi shr sister kinki cewa Dani komai alhalin ni ina hango tarin Damuwa da firgici atare dake please tell me now yakarasa mgnr muryasa a shagwabe yana Karyar mata da kai . Sannan ya kai hannu zai amshi wayar hannuta tayi saurin fita daga cikin inbox zuciyarta na wani irin mahaukacin bugawa. Sautin muryarsa ta sake ji ta doki dodon kunneta atsanake .ko akwai Wanda ke son takura miki ne har yasa kike kokarin rasa walwalarki? yayi mata tmbyr batare da yayi shayin komai ba. wannan yanayi naki har ni yana kokarin ya shafa kusan Narasa 70💯 na kulawar da kike bani. Dan hk tell who is disturbing your life. ? ko dan gidan uban waye zan miki maganinsa matsawar yana cikin wannan kasartamu.. hawayen Data boye suka samu nasarar zubowa bisa kuncinta sbd jin dadin kalmarsa gareta,ko babu komai furucinsa ya sanyaya ruhinta har da sanadin dawo da kuzarin datarasa dazu sanda akil ke neman cin zarafinta hakika mgnrsa tayi mata dadi sosai km ta Sanyaya mata zuciya da ruhinta da komai nata sannan ya tabomata inda ke mata kyaikyi a kirjinta.. ta lumshe idanunta tana cewa tkns yayana farincikina hasken idaniyana burin zuciyarta.damuwa dakake son me tsanani ce amman meyasa kadamu da son sanin damuwata sosai irin hk? Sbd I really care about you Zeey ina sonki sosai amatsayinki na sister dina. Km ina son farinciki fiyye da komai fiyye da tunaninki. bana son ganinki cikin duhu da damuwa , mu din mafi kusancin yan'uwan junane . Kinga yakamata mudinga kula da farincikin junanmu. Zeey nasan da nike cikin halin damuwa irin wanda kike ciki, nasan sai inda karfinki ya kare I know you and trust you with all my heart.... Dan hk na hadaki da girman Allah ki daure Ki fada min gskiyar abinda ke taba zuciyarki karki min karya. domin bana jin dadin yadda nake ganinki cikin yan kwanakin...... . A shirya nike da nayi maganin duk wani tantirin dake son damunki da hana zuciyarki sukuni.... . Da sauri ta dago idanunta, sukayi ido biyu da akil atake taji wata muguwar faduwar gaba from know where Ta caki kirjinta wata uwar harara ya watsamata Wanda yasa Take km zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri Wanda a iya tsakaninta da AK yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta. hankalinta yayi mugu mugun tashi ganin yadda idanun akil sukayi jawur dasu kmr Wanda aka watsawa garwashin wuta cikinsu. fuskarnan tashi adaure tamau babu wata alamun Wasa acikinta GA jijiyoyin kasa nan sun tashi rada'u da alamun ransa ya kai kolowar tashi. daga inda take zaune take karanta yanayinsa da karanta yanayin dayake ciki . tasan shi, tasan ko shi wanene. Tasan halinsa kmr yunwar cikinta tasan yadda yake Yi idan ranshi yabaci. tasan a wannan tsayuwar da yayi zai iya yin komai. Ita kuwa bata shiryawa kanta ganin wannan tashin hankalin ba. Zuciyarta bazata iya daukar wannan nauyin dayafi dutsen dala girma da mamaye gurbin yancin wasu. Tanason sanar da AK komai dake tsakaninta da akil yanzu kafin yaji komaI daga bakin tantiri Amman tafi son ko zata sanar masa da komai yakasance daga ita sai shi ne ,domin tasan zai fi fahimtarta sannan tagama tsarawa kanta irin karyar da zata shirya masa akan damuwarta da akil. Bangaren akil kuwa Lura da yayi sosai akwai wani sirri dake boye da zuciyar AK akan Zeey din yasa shi sake ja tsaki afili yana daga tsaye tabbas akwai wani abu aboye acikin zuciyar AK Wanda ya dangaci Zeey byn zumuncin dake tsakaninsu.....idan takasance hk ne she kuwa akwai katuwar matsala me girma da zata addabi kowa. Take abubuwa masu yawa suka shiga Zariya acikin zuciyarsa da tunaninsa tare da kitsimawa zuciyarsa tunani iri iri akan A K.. Tabbas ma babu tantama akwai komai .dayake tunani Km yasan hkn ba komai zai jawo ba sai maseeefa me girma mara iyaka. km komai zai iya faru Dan ba zai taba bar masa Zeey suyi rayuwar farinciki ba. zai iya yin komai akan wannan muguwar shakuwar dake tsakaninsu koma yasa wuka ya yanke kit..... Kowa ya huta . AK ya sake juyowa da nufin kai dubansa ga Akil km yayi masa mgn akan wannan tsayuwar dayayi musu aka yana tsaki why not ya tafi kawai abinsa yabasu guri. Amman Zeey tayi saurin janyo da fuskarsa garesa tana sanya kwayar idanunta cikin nashi tare da kashe masa su ta Hanyar kawar da hankalinsa akan akil. Sbd tasan Shima ba kanwar lasa bane zai iya haukacewa musu yanzu . domin Duk yadda akil yakai da zafin rai hade da jin kanshi AK yafishi zafin kai da tantiranci sai dai shi yasan yadda yake yin nasa cike wayewa ba kmr akil ba. tsadadden murmushinta ta sakar masa tana rausayar da kai tare da cewa yayana na kaina farincikina duniyata ....ni nasan banida yayan banza.. Yayana yakasance mutun ne me mutunci da hankali da natsuwa da kamala wanda samun irinsu keda wuya acikin duniyar tamu... Ka kasance mutumin kirki me damuwa da damuwar yan'uwansa ba kmr wasu tantirai ba. Ka kasance kana aikata abinda masu hankali da natsuwa suke sabanin wasu masu aikata abubuwa tmkr irin na dabbobi karnuka tabbabu jahi........ Wata uwar razananniyar tsawa akil ya buga mata tare da cewa silent here enough is enough yana nunata da Dan yatsan hanunshi sannan gabadaya ilahiri jikinsa kirma yake...... Muryasa tasoma fita cike da IN... Inna ke ke... Ko sai .. yayi shr ya dubanta tare da dunkule hannushi ya naushi iska yana me juya a fusace fuuuuuuu ya bude kofar ya fice yana bugo kofar da wani irin matsiyacin karfi garammmmmm kakeji har sai da Ak yayi saurin sakin hannuwan Zeey sanya hannuwansa duka ya toshe kunnuwansa yana kallon kofar da akil ya fita.. tunani abinda ke damun akil yashigayi definitely akwai abinda ke damun akil. ko km yace akwai abinda ke faruwa between akil da Zeey. Abinda yasoma zuwa zuciyarsa Kennan domin koda zai shigo dakin yana jin sautin muryar akil cikin hargagi yana fitar da maganganu Sannan ya dan jiyo muryarta kasa kasa cike da kuka Duk da dai bai ji abinda suke fada ba Amman tabbas sautinsu ne.. Sannan yashigo dakin ya tadda ita da akil kowanensu ranshi ajagule. Definitely Akwai wani sirri tsakaninsu wanda shi bai sani ba... To meyye shi wannan sirri? Yakamata ace yasan shi wannan sirrin... Bama sirri ba akwai alaka me karfi dayake tunani atsakaninsu . Take zuciyarsa Ta buga da matsanancin karfi tare da tsayawa cak. lokacin daya xuciyarsa tashiga lisafo masa who is akil and how he bee. Tundaga kan waye akil da irin munanan halaiyan akil .... da yadda idanun akil basa raina ganin manya . Sannan baya ganin manya mata ya kyale sai yayi kokari dandanasu ko ta wani hali. san da zuciyarsa tagama takaranto masa komai na akil... zumbur ya mike tsaye yana duban zeeey yana nunata da yatsan hannushi ga bakinsa na rawa gabadaya ilahirin jikinsa babu inda baya rawa. Gabadaya ji yayi Duk wata saliva dake cikin bakinsa ya kame ya daina sarrafa harshensa hatta numafashinsa neman tsayawa yake tmkr me cutar asthma . Gabadaya yagama tabbarwa kamshi something is between them. ballantana yanayin akil da suka nuna masa komai da moment din da ita kanta Zeey Ta nuna. kallonta yake sake Yi from head to toe lokaci daya yashiga adduar Allah yasa tunaninsa da zarginsa da hashashensa suzamanto karya ne ba gskiya ba. Da kyar yasamu ya tattaro jarumta ya sanyawa jikinsa da bakinsa ya kira completely din name dinta Zainab ........... meye Maye ....atsakanin ke da akil....... Mmn sudais ce : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:assiyamu junnat* *Allah's messenger (s. a. W) said :fasting is a shield against sin's* Page 9 Wata irin firgita tayi da jin kalmar Data fito daga cikin bakin AK . Ta yunkura, jikinta na matsancin kirma zuciyarta na harbawa da sauri , tmkr zata fasa kirjinta ta fito waje tsabar firgici da tashin hankalin Data tsinci kanta ayanzu. akideme takarasa mikewa tsaye tana duban AK dake tsaye gabanta ,kirjinta na bugawa, shima jikinsa rawa yake still yana kallonta cike da mamaki da zargi iri iri. magana take son yi akan ya natsu zata Yi Masa bayanin komai. Amman ina.. bakinta ya kasa furta komai sai ma idanunta Data tsura masa a matukar tsorace. bakinsa na cigaba da kirma yace Ki Ki gaya min meke tsakaninki da akil....? Ayau naga abubuwa dayawa atattare dashi Wanda bantaba ganin ba. sannan banta ganin reaction dinsa ya canza irin hk ba dan hk nike rokonki Ki sanar Dani. Meyye hadinki da kil Zainab....? Shiru tayi still Tana kallonsa tare da tunanin irin karyar dazata zabga masa ,wacce zai sa yayi saurin amincewa daita batare da wata zargi ba. Razananniyar tsawa ya buga mata yana cewa why are you looking at me like this kmr bakida hankali ,tmbyrki fa nike Ki Bude baki kice min wani Abu man... ko dai kema yana mu'amula dake ne kmr sauran matan danassni? Kina binshi ne Zainab? A firgice tayi saurin girgiza masa kanta alamun a'a jikinta na rawa gabanta na tsananta faduwa. to meye atsakaninsa dake, daya ji haushin furucinki gareni ? ya sake tambayarta Kai tsaye idanunshi cikin nata so yake ya gano gskiyar dayake nema atare daita.. Gskyr da tafi komai mahimmanci da bukata gareshi . Wannan kallon dayake mata ,da yadda take jin idanunshi na yawo sashi na santsar jikinta yasa jikinta yakama rawa Kar...kar.. azahirance yake ganin hk nan take zuciyarsa Ta buga da karfi sannan kwalkwaluwarsa Ta gano masa dukkanin abinda yake bukatar sani,daga gareta, km shine dalilin dayasa ya taddasu tare .zuciyarsa tasanar dashi hk Wama yasani ko sunyi wani Abu kafin shigowarsa. Inna lillahi WA inna ilaihi raji'un yashiga furtawa a kasan ranshi. muryarsa a matukar fusace yace Zainab kin fara Bin maza ko..........? Yakarasa fadar hk in a slow voice yana girgiza kanshi tare da Jin bugun zuciyarsa na karuwa . Ta kai hannuta dake rawa zata koma nashi da niyyar zaunar dashi . yaji tmkr ta jona masa electric ne daga kanshi har zuwa kasanshi . hkn yasa yayi saurin zame hannushi cikin nata..yana cigaba kallonta. Nace Ki sanar Dani gskiyar abinda ke tsakaninki da akil ....? ya sake fada mata hk a tsanake yana kallonta kasa kasa sbd har ya fara jin kazantarta cikin zuciyarsa. Please yayana ka natsu ka zauna muyi magana Ta fahimta, Ta fadi hk da kyar tana jin kmr ruwa da jinin dake aikin ajikinta tmkr suna daf da karewa NE Amman ko kadan bata Bari fuskarta ta nuna hkn ba . a yadda yake duban fuskarta tmkr tmbyr da yayi mata bata razana zuciyarta, ba sake kafeta yayi da mayatattun idanunshi yana kare mata kallo can wani bangare na zuciyarsa yabashi shawara yayi checking dinta babu musu ya amince da hk. Kai tsaye yasa hannushi duka ya janyota yana shinshina jikinta ko zai ji wani cent ko kamshi wani abu Wanda ya danganci akil.... ,hkn yabawa AK karewa nonuwanta kallon tsab shi fa soyake yagano gskyr lamarin da wani Abu da zai gamsar dashi abinda yake zargi, Gabadaya jitayi kmr kasa ta tsage Ta nutse ciki sbd matsananciyar kunyar dataji abinda bai taba faruwa tsakaninsa daita ba Kennan ,muryarsa a sanyaye yace akil yana yin wani Abu dake ko Zainab ? Ya fada yana kallon tudun nonuwanta? Idannuwata Ta bude da sauri hawaye na biyo sama kuncinta tana me girgiza masa Kai alamun a'a . Karya kikeyi Zainab ba kya son fadamin gsky ne kawai ,Kalli yadda yanayinki ya sauya daga soma yi miki mgnr? kalli yadda kika dawo Zeey dakiyarki bata hanawa tsoronki tasirin fitowa ba... Kigayamin idan akil ya fara amfana dake ne batare da sanina ba?.. Ta rude Ta gigice kana ji ko yaya babu komai tsakanina dashi.. Karya ne Zeey kina son boye min ne kawai amman akil ya fara se....tayi saurin toshe masa baki tun kan yakarasa tana girgiza masa kanta tare da fashewa da wani irin kuka me taba zuciya ..muryarta cike da kuka tace Dan Allah yaya karkayi wannan tunanin akaina, kasan bazan,taba kasancewa cikin wannan halin ba. Ka natsu zan sanar da kai komai Amman wallahi babu koma daya taba shiga tsakanina da akil takarasa mgnr tana astagfirllah akasan ranta ....... idanu AK ya lumshe sbd wannan rantsuwar datayi ta dan tsanyaya masa ruhinsa da zuciyarsa .... kamo hannushi tayi suka zauna gefen gado sannan tacigaba da mgn ahankali yayana gabadaya abinda kake tunani Sam ba hk bane. Da fari kasan mgn Ta fatar baki bata taba hadani da akil ba... Asalima babu mutumin danaji farat daya na tsana arayuwata km na tsani cudanya dashi kmr akil.... AK ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana furta alhamdullahi a kasan ranshi . Acikin kwanakin baya kafin dawowarka akil yasoma matsa min akan yana sona . shine ni km na fada masa banason shi me zanyi dashi. , wannan amsar dana bashi shine silar komai gareni. shine silar daya janyo ,yashiga takura min babu dare babu rana yana damuna akan dole sai na aureshi idan km bazan aureshi ba . nayi mu'amula dashi irin ta mata da miji. abinda ya daga Min hankalin kenan . na shiga kaucewa Duk hanyar danasan zata hadani dashi . To byn dawowarka ya km samun wannan damar sbd shigowarsa gidan nan akai akai. yasame da,zance Sam na nuna bana bukatar ko mgn Ta fatar baki ce dashi. Shine fa ya sakani gaba. gabadaya kwanakin nan ya hanani sukuni da kwanciyar hankali Wanda yanzu har takai takawo har school yake bina . yana kokarin hana rayuwata sukuni da walwala shiyasa yanzu kaga ko school banason zuwa ballantana fita zuwa wani guri ...takarasa mgnr tana kuka. janyota jikinsa yayi ya rungumeta tsam tsam yana sakin numfashin farinciki ,da ba abinda yake tunani da zargi bane yashiga tsakaninsu . abinda yasa ma ya sake yarda da mgnrta rashin jin tattibin kamshi jikin akil da turarensa ajikinta domin dole idan kana mu'amula da mutun za'a iya samu wannan cent din. abinda AK bai sani ba yaushe rabon akil da Zeey at least yanzu sunyi kusan 2weeks jikinsu bai hadu da juna ba, ta yaya zai samun gamsashiyar Amsar abinda yake nema ajikinta . bayanta yashiga shafawa ahankali yana rarrashinta am so.... sorry...ya fada voice dinsa na rawa.. Am very sorry nayi zargin sister dina wanda kwata kwata bai kamata ba. kinsa duniya tazama abin tsoro . km kinga akil abokina ne nasan halinsa kmr me dole hankalina ya tashi akan abinda yayi.. Yaci ace ma nayi abinda yafi hk akanki murmushi Zeey tayi tare da cewa sorry fa kace Yayana? Ta tmbyeshi . yes dole nace miki sorry sbd nayi zarginki,........ matsayinka ya zarta hk agurina kai tmkr uba ne gareni. Kai ne duniyata Yaya ina ina in... sai km takasa karasawa tayi saurin canza salon mgnrta zuwa ina jin dadin yadda kake sona da kulawa da Duk wani lamarina. ni dai ka taimaka kasan yadda zakayi karabani da akil acikin rayuwata . bana son ganinsa acikin duniyata . karki damu sister wannan AI ya rigada zama dole aikina ne naga na wargaza akil da mugun nufinsa akanki But am sorry the way I react without listing to you ..nan AK ya dinga rarrashinta yana nuna mata tsantsar kulawa kace sonta yake BIL Hakki ,Wanda har yasa zuciyar Zeey Tasoma amincewa da shima yasoma Sonta kmr yadda take mahaukacin sonshi, bari ma data tuno Halin dayashiga mintina shabiyar din da suka wuce sake lafewa Tayi ajikinsa tana shakar tsadadden kamshi turaren jikinsa . yayinda AK yashiga tunanin hanyar da zai bi ya kubutar da sister dinsa daga cikin sharrin akil, da raba tsakainsu. kwanciyar hankalisa ma yadda Zeey ta nuna bata ra'ayinsa shine komai garesa domin da'ansamu sabanin hk da bai san yadda zai Yi da rayuwarsa ba.. Da yamma lis ya fito cikin shirinsa na shigar kananan kaya bakin wandon jeans ne sanye da jikinsa sai farar T-shirt me gajeren hannu Tare yar samanta blue ,yayi toking din whit shirt din Wanda hkn yabayyanar belt dinsa . agogon Rolex ne daure da tsintsiyar hannushi blue black canvas sanye da fafunsa sai kamshi turare yake zubawa takoina a sansar jikinsa kana daura idanunka kanshi zakaji yayi mugun birgeka tare da shiga rai. Bai shiga motarsa kai tsaye ba gurin Baba me gadi ya nufa. Me gadi na hango tahowarsa km Yasan wajensa ya nufo . ya mike da sauri ya karaso gareshi . yana dan rusanawa Tare Ta cewa barka da fitowa yallabai. yauwa Baba ya kokari? Alhamdullahi . Sai da ya dan Sosa geyarsa sannan Yacewa Baba me gadi kasan wani abokina akil..? baba me gadi yayi shr yana Kallon sararin samaniyya Domin son yin tunani . can ya sauke dubansa bisa fuskar AK yace kwarai kuwa yallabai na sanshi km na ganeshi wani kaukaura matsakaici bai fiyye tsawo ba. Yauwa Shi injicewar AK duk sanda yazo gidan nan karkayi kuskuren barinsa ya sake shigowa cikin farfajiyar gidan nan . angama yallabai Allah yakara maka lfy da tsawon rai yasa kafi haka. Ameen baba Ak yaciro wallet dinsa daga bayan aljihun wandonsa ya zaro yan dubu day day guda biyar ya mikewa Baba me gadi.. Nan jikin Baba me gadi yasoma rawa yasanya hannu biyu biyu ya amsa yana sake zabga masa addua'r samun lfy da samun Mace tagari.. Nan dai AK ya barshi tsaye yaje inda aka tanada domin motocin gida BMW dinsa yashiga me gadi ya bude masa get ya cilla hancin motarsa waje. ya fice daga gidan Baba me gadi yana daga masa hannu .. Yau tsawon sati daya Kennan da AK ya kafa dokar kar a sake barin akil ya tako harabar gidan. yayinda ya dauki mutun biyu escort wayanda zasu dinga kai Zeey school kullun km su dawo daita Tare da sanya mata ido akan komai nata. yabasu gud warning akanta kar su kuskura suyi kuskuren da wani Abu yasa meta ,hkn yasanya zuciyar Zeey samun natsuwa kadan. yayinda hkn yasanya AKil shiga damuwa domin gabadaya rasa hanyar haduwarsa da Zeey yayi ,shi nashi ganin bai ga dalilin dayasa AK zai tsananta akan lamarinta har hk ba. a zuciyarsa yace idan yasan wata AI bai san wata ba. hanya me sauki akil yasamowa kanshi Ta hanyar turawa Zeey text masu firgitar da zuciya da turo mata hoton nonuwanta wanda take turo masa lokacin tana cikin ganiyar kwadaituwa dashi, . shima da Wanda yake tura mata . babu Wanda yafi daga mata hankali kmr Wanda ya turo mata yau video ne wanda sukayi tare dashi acikin bathtube din wani hotel suna wanka yana shafa manya bombom dinta da kirjinta ahankali take kallon komai daki daki har inda suke romancing din junansu byn ya tsaita camerar wayarsa akansu romancing din junansu suke sosai har hankalinsu ya gushe, anan cikin bathtube din ma sai da yayi sex daita byn komai ya wakana tsakaninsu hankalinsu ya dawo jikinsu . akil yake nuna mata . tace masa ya goge hkn bai dace ya barshi cikin wayarsa ba. yace yanaso abinsa zai dinga kallo a duk lokacin dayake cikin kewarta. tace Sam ita bata yarda sai dai ya goge is very risk. yace mata yaji yayi kmr ya goge Ashe dai Bai goge ba . gashi yanzu yana neman kasheta da ranta a she kwadayinta ba komai zai jawo mata ba facce tsagwaron wahala .... Ashe cikin maseefa ta dade tana rayuwa? yanzu dabata nuna tana son rabuwa dashi ba da Duk bata san komai akan wannan makircin nasa ba. jikinta ya dauki rawa ta Mike tsaye da wayar ahannuta tashiga zariya adakin ,tana tunanin mafuta da abinyi. me yakamata nayi yanzu ta tmbyi kanta. Ki nasanar da Ak kawai. what will I tell him nace masa akil still yana damu ko me .? Oh my God have mercy on me and my life .what will I do now sambatu kawai tashiga Yi tana zagaye dakin. Or I should call him. Kai wannan tantiri bashi da manners bazai taba saurarona ba cikin sauki . matsawar ba kanna zan sake bashi ba.... To ko lallabashi zanyi tlnabashi kaina. so that nasan dabarar natayi gurin goge komai dake cikin momery dinsa haka ma zanyi tabawa kanta amsa. uhmmmmm Ta sauke naunayen ajiyar zuciya sakomakon wannan shawarar Data bawa kanta, take tashiga dealing number sa, sai Data masa kira biyar sannan ya dauka a karo na shida yana dauka ya kwashe mata da mahaukaciyar dry me firgitarwa Wanda yasa Zeey tayi tsuru tsuru adaki .sannan yasoma mgn cike da kausashe I know you must be mad idan kikaga abinda na turo miki , km nasan zaki kira... tunda yanzu kin hadu da maseefar datafi karfinki, wai Duk akan akil akayi sorrounding dinki da escort.. Ido kawai nasanya muku daga ke har wancan dan iskan yayannaki . yau tsawon sati daya kenan ina kiranki no respond as ending kika sakani a devating well what do you call for? Ya tambaye muryarsa a kausashe . ta hadiye saliva din bakinta da kyar kana muryarta na shaking tace akil Dan girman allah.......dan girman Allah me...? Don't west my time I have alot of things to do... Uhmmmmm kana jina akil kayi hakuri da kuskurena na tuba bazan sake ba I realized my mistake ina son ka goge Duk wani Abu da kasan yadanganci tsakaninmu akan wani sharadi ya katseta cike da tsawa.... Tayi shr tana sauraronsa takasa cigaba da cewa komai. Sai dai idan Kin amince zaki sake bani kanki na tsawon wata daya tal ,than ni km zanyi abinda kike so km idan kinyi kuskuren sabawa sharadina yanzu haka a shirye nike nayi komai dana gadama... OK OK zanyi komai kace matsawar zaka gogem uhmmmmm ya fadi hk yana tabe baki yana kallon ceiling dakinsa tmkr ita yake kallo. Yanzu ina da bukatarki yaza'ayi kenan? OK bani 20 minti I will arrive. better yarinya.. Ya katse wayarsa yana lasar lips dinsa kmr wani tsohon mayye. cikin minti 20 Zeey takaraso gidansu akil tana yan dube dube Allah ya taimaketa bata iske kowa a farfajiyar gidansu ba, ta fada wuf cikin dakinsa tana shiga Ta iskeshi rigingine da jikin bagon dakin, daga shi sai gajeren short niker iya cinya da farar singlet yana ganinta ya mike tsaye da sauri, ya janyota jikinsa ya hadeta da kirjinshi ya rungumeta yana mammatsa bombom dinta da karfi. yana Kai mata kiss ta koina, runtse idanunta tayi gam tare da kamkame jikinta ,alamun bata son abinda yake mata. Sautin muryarsa taji is better kisaki jikinki idan km baki shiryawa bukatarki ba kina iya tafiya abinki. No no I ready for it tasoma yawo da hannuta jikinsa tana romancing dinshi. shima take yasoma shafa hade da cire mata kayan jikinta yana wurgi dashi tare da lasar jikinta son ranshi byn yasoma zaunatar daita suka fada kan katifarsa yana me Zame boxes dinsa ya Gyara mata kwanciya yana dauko hadaddiyar zumarsa daya tanada dan jin dadinsa ya ware kafafunta ya tsiyaya zumar cikin kasanta tare da kai bakinsa yana lasar gurin yana lumshe ido wani irin zillo Zeey tayi na dadi har Brest dinta suka kada ... akil yasanya hannuwansa duka ya damki nonuwanta yana matsawa still bakinsa na cikin kasanta yana tsotsanta kusan 20 minti ya dauka yana socking dinta daga karshe ya zare bakinsa kana yashafawa joystic dinsa zumar yace tasha masa...... Duk abinda akil yasan zai yi domin mallakar zuciyar Zeey yayi sai dai abinda bai sani ba yana jiyar daita dadi ne kawai Amman zuciyarta da ruhinta hade da gangar jikinta gabadaya suna gurin AK. sanda akil yafita cikin Hankalinsa itama Zeey tafita cikin nata ya afka mata suka sake dilmiya cikin duniyar Masha'arsu Allah ka shirya mana zuria. Sanda akil ya kai limit ya kusan yin release yana gurnani da yin wasu abubuwa kmr zaki muryarsa a zafafe yace zanyi ....nayi aciki ...na zuba spam dina ciki ? tayi saurin girgiza masa Kanta alamun kar yayi ya zare joystic dinsa yayi release din ajikinta.. Byn yagama yashiga bayi the nest thing wayarsa Ta raruma, tashiga daddana cord dinsa Amman taki budewa hkn ya tabbatar mata, daya canza cord din wayarsa. gashin kanta Ta damka tana cizan yatsa ta sake daukar wayar tasa sunanshi nan bai Yi ba na abokanansa danasani.kanneshi, Tana wannan rawar jikin dandanne ya fito ya risketa bukatarta bata biya gyaran murya yayi wanda yasa take ta dago tana jifa da wayar jikinta na kirma, yakarasa ya dauki wayar ya tako har gabanta inda take zaune ya janyota jikinsa tare da manna mata kiss ya juyo da fuskarta Kan screen din wayar sunanta ya rubuta sai GA wayar Ta bude nasan zaki dauki wayata shiyasa na Barta.nasan baki taba tunanin sunanki zan saka ba shiyasa kika Yi wahalar da kanki, ya Mike daga gefeta yana canza securities cord dinsa .. Tun daga wannan rana kullun sai Zeey ta saci hanya taje gurin akil yayi yadda yake so daita Duk da tana enjoy dinsa Amman zuciyarta naga masoyinta AK. yau ne tacika wata dayan da akil ya debar mata domin amfanuwa da jikinta byn komai ya lafa tsakaninsu tayi masa zance goge video's da pics dinta Wanda take niked Kallon uku sauran awo yayi mata yana cewa kawai Ki hakura mu cigaba da holewarmu idan naga ina iyawa zan iya aurenki sbd ina mugu mugun jin dadinki. idan km naga bazan iya ba zakiyi tazama amatsayin da kike agurina yanzu . Amman zance goge videos da pics bai taso ba. ..tanagama jin mgnrsa Ta fashe da kuka tarasa wacce irin maseefa take ciki, tarasa yadda zatayi da akil .. akil yazame mata maseefa anya kuwa bazata sanar da Ak ainihin gskyr lamari ba koda kuwa kasheta zaiyi.. Karki sake ki tafka wannan kuskuren kina hauka ne ko kin manta AK son... km kina son ya aurenki yanzu yana jin hk ta yaya zai aureki wata zuciyarta tagayama .gabadaya tarasa takamaiman abinda yakama tayi bata ce masa komai ba tashiga tartaro kayanta tana kuka tana tasanyawa jikinta Ta nufi kofar fita har ta daura hannuta kan handle taji yace gobe kizo da wuri sbd yan gidamu zasu tafi Hutu katsina . tsaki taja ranta a matukar bace ta bude kofar, ko bakizo da girma da arziki ba ,zaki zo Dan wannan Ta jiyo da sauri domin ganin abinda yace. take idanunta ya sauka a kan screen din system dinsa still video dinsu ne ke yawo aciki wato ba a iya wayarsa kadai yayi saving ba. Kina iya tafiya kixo da wuri Around 11am zasu bar gida ni km zan zauna zaman jiranki karasa fita tayi Tana bugo masa kofar da karfi. Ya mike ya biyo bayanta yana cewa kanki zaki tonawa asiri bani ba domin ni namiji ne... Wannan maseefar datake ciki yasa ta sake yin baki tarame kowa ya ganta yasan tana cikin damuwa wata rana byn taje wajen akil a sace kmr yadda tasaba ta dawo kawai tana shiga dakinta Ta fashe da kuka tsawon lokaci ta dauka tana zaune tana kukan rashin madafa da mafuta cikin hk AK yashigo dakin ya resketa tana ganinsa tayi zumbur ta mike tashiga goge hawayenta. Rufe kofar yayi ya jingina bayansa da kofar Tare da rungume hannushi duka bisa fadadden kirjinsa ya tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta har tagama goge hawayen idanunta. sosai hakalinsa ya tashi da ganinta hk muryarsa a sanyaye yace akil ne ko....? Ya tambayeta take kirjinta ya buga takasa mgn takasa motsi takasa cewa komai. ya sake cewa akil ne tacigaba da damunki ko? yakarasa mgnr yana tsare girarsa da tsareta da mayatattun idanunshi bata San sanda Ta daga masa kai ba . A fusace ya juya zai bude kofar dakin ya fita tayi saurin riko hannushi tana sake fashewa da wani kuka ya a hassale ya juyo yana dubanta . atsanake sannan ya bude bakinsa yace kin fara sonshi ne? Tayi saurin girgiza masa Kai. Meyasa kika dakatar Dani ? tun lokacin da kika sanarmi naso taka masa birki akanki Amman ganin na toshe duk wata hanyar da zai takura miki yasa na varshi Amman yau me rabani dashi sai Allah please yaya kavarshi kawai wallahi nasan idan kasameshi zai iya gaya maka karya da gsky akaina har kaji katsaneni, karki damu Duk abinda akil zai fada min akanki bazan taba yarda sbd nasaki nasan halinki. barinki da mutun irin akil hatsari ne, ni wlh ko cewa kikayi kina son akil sai nasa wuka na rabaki dashi balle baki sonshi. Nasani yaya Amman ka.. kabi lamarin cikin sauki kasan childhood friend dinkane bai kamata ata sanadiyata ku samu matsala ba, ina ruwana da wani childhood friend wlh zan iya masa dukkanin hauka idan bai fita lamarinki ba. Take it easy yaya Ta fadi hk muryarta cike da raunin kuka ni dai karkayi fada dashi koda kasameshi. abinda ni nasanar maka shi zakayi amfani dashi. Wanda zai gayamaka km ka daukeshi shirme domin yace min idan naki yarda dashi zai min sharri. Ya kamo hannuwanta duka cikin nashi ya matse yana runtse idanunshi Duk ni na jawo komai da ban kawo akil gidan nan ba Da bai ganki ya nemi ya takurawa rayuwarki ba. Duk abinda yasameki da kaina zanyi kuka while ina Adduar Allah yayi miki tsari da sharrinsa Bari yau zan same shi Inshaallahu zamuyi mgn Ta natsuwa dashi domin gudun cutar dake ta wata hanya. yauwa ke baki da wani Wanda kike so ne ma'ana bakida saurayi, kiyi aurenki sai kicigaba da karatunki Adakinki . tayi shr tana kallonsa still hannuwasu na sarKafe da juna Shima kallonta yake kmr tace masa shi take so sai km taki cewa komai tacigaba da kallonsa ahankali ya zare hannushi cikin nata Bari naje daga yau damuwarki tazo karshe... Ya bude kofar ya fice tayi tsaye tabi bayansa da kallon har ya bacewa ganinta sannan Ta rufo kofar ta nufi balcony tacigaba da kallonsa a harabar gidan kallon yadda yake daga kafafunsa abin Shaawa da birgewa take tana nan tsaye yashige motarsa ya tayar har sai Data daina hangosa sannan ta sauke ajiyar zuciya hawaye na biyo kuncinta batasan me wannan fitar tasa zata haifar ba... Ita dai adduarta Allah yasa kada akil ya nunawa AK video dake cikin wayarsa. Acikin mota AK yakira number musty bata shiga ba domin yasan inda suke Dan hk yakira Malik yana dauka AK yace kuna ina.. Yaakayi the more greatest AK IN this world Kai ban son shrime tbmyrka nayi bance ka tsaya min wasu surutai ba. sorry muna spankess yyi hanging call yacigaba da direving direct to spankess club AK ya nufa . Ya dinga rarratsa mutane da karuwai sai girgiza masa jiki da nonuwan suke ya dauke kanshi daga can ya nesa inda suka saba zama ya hago dukkanin abokansa akil malik da musty yakarasa xuwa inda suke zaune gabansu kayan mayye ne iri iri kama daga taba rochi pakling sirof ya mimike musu hannu suka gaisa fine sannan musty ya ja masa kujera ya zauna tare da bada umarnita abinda za'a kawo masa hirar duniya suka shiga yi atsakaninsu AK kwata kwata bai nunawa akil wani abu ba. Hk ko a fuskarsa bai nuna masa komai ba sbd inda suke ba muhallin mgn bane . Suna bukatar natsuwa. shima akil so free yakeyin abubuwansa. Kusan awa uku sukayi tare suna jin dadinsu da zance shirmensu wannan Karon kam AK bai sanya musu baki ba sbd yaji babu dadi abinda akil yayi kokarin Yi da Zeey dinsa... Shi ko aure zaey zatayi ai bazai taba barinta ta auri miji kmr akil ba... Da zasu watse ne Ak yace suje gidansu musty akwai mgn me mahimman dayake son Yi dasu gabadayansu sukayi mamaki jin hk daga bakinsa Amman banda akil daya sha jinin jikinsa akil da Malik acikin mota daya musty da AK ma hk tun cikin mota AK yasoma labartawa musty abinda ke faruwa. wata uwar a shariya ya laulayo ya makawa akil yana ce kaji Dan iska, ai lalacewarmu bata kai muci amanar Juna ta hanyar neman kannemu ba AI kuwa yau zai ci ubansa karamin tantiri. kai akil bashi da mutunci kai dai barni da dan iska wai har da jin haushi dan yagani zaune kusa da Zeey idan kaga reacting din akil one month ago sai kayi mamaki da wannan hirar suka karaso bakin get dinsu musty. Byn get Man ya bude musu mortar Malik ce tasoma sanyo kai sanan Ta AK parking sukayi suka firfito daya byn daya .Kai tsaye part din musty suka nufa a parlour'nshi na farko kowannesu yasamu guri ya zauna . banda akil dayaja yayi tsaye. Muryar AK a kausashe yace ka zauna man kawani ja tsayawa mutane alhalin sbd Kai nace mu hadu anan Dan akwai mgn me mahimmanci dazamuyi atsakanimu AK ya fadi hk yana nuna masa gurin zama da hannushi..Mgn akaina fa kace yes of course, jikinsa a dan sanyaye yasamu guri ya zauna yana facing din AK shi km musty na kallon Malik. Ak ya numfasa ya tattaro dukkan natsuwa ya sanyawa zuciyarsa Dan bayason mgnr dazai fada tajanyowa Zeey wata maseefar, musty Malik akil mayye matsayin junanmu garemu? Suka hada baki gurin cewa aminai banda akil.. Gud yacigaba yakamata mukasance masu cin dunduniyar juna ko cin amanar juna ? sukace bai kamata. Kowa anan yana da sister's mata idan na nemi na takurawa daya daga cikinsu da Sunan soyayya ko yin faskanci dasu zakuji dadi ? suka girgiza masa Kai take zuciyar akil Tasoma fuskantar inda zantuttukan AK suka dosa. To meyasa dan cin amana da cin zarafi ni zaa dinga bibiyar tawa da sunan faskanci? Musty ya gyara zamansa yana cewa wani tantirin dan iskan ne maci amanar amintaka ya aikata hkn acikinmu ?yayi mgnr kmr bai san komai ba akan zance .shima Malik abinda ya fada Kennan .. gashi nan...... AK ya nuna opposite dinsa inda akil ke zaune Wanda zuwa lokacin tuni yagama shan jinin jikinsa ya dago idanunshi ya zubawa AK irin kallon tsanar daya hango acikin idanun AK shi yakaryar masa da karfin gwiwarsa. yayinda kuzarinsa yayi kasa sosai Dan hk yakasa cewa komai. Amman babu komai nasan duk abinda ya samu Zeey zunubin a kaina zan daurawa shi sbd ni ne sila ....dan ni na bawa gabadayanku damar shiga gidanmu kai tsaye batare da wata shamaki Ba ,bansa maseefa hkn zata jawo, min ba yakarasa mgnr muryarsa cike da raunin bakinciki kmr zai Yi kuka. musty ya dafa kafadarsa yana bashi hkr hk ma Malik sannan suka Juyo inda AKil ke, zaune a dan tsorace ,suka hada baki gurin cewa you made a big mistake akil .. bai kamata abinda kayi ba . hakika kaci amanar abokantaka dake tsakaninka da AK.. sannnan AK ko giyar wake yake sha bazai taba neman daya daga kannenka ba, kai har namu nasan bazai taba nema ba ballantana baya shaye shaye km neman matansa bai kai nan ba . You really give us double surprise akil kwata kwata abinda kayi baiyi ba wallahi Dan dani kayiwa abinda kayi masa wlh harbeka zanyi kawai na huta da bakincikinka . Dan hk tun wuri kabashi hkr a wuce gurin km ni mgnr da, zanyi musty ya Kalli AK sosai ranshi a bace kayi masa iyaka da gidanku period, . nayi wannan tun wata daya da wuce na Hana a sake barinsa shigo mana gidan na daukar mata escort Amman Duk abanza bai daina damunta da firgitata ba. shiyasa naga yakamata na fito na nuna masa nasan komai why akil meyasa zaka min hk meyasa kake yin Abu sometimes tmkr wani jaki.? ka daina cewa jaki wannan ai ya wuce jaki alade me cin kashi zaka kirashi dashi ba jiki ba ,you are monsters you are cheters you are pool akil duk karuwan dake yawo cikin garin kmr cinye maza basu maka ba sai kanwar abokinka wlh kacika maci amana Amman banyi mamakinka tunda kataba gaya min har sex katabayi da yar kwanwar mahaifiyarka ,karshen cin amana Kenan injicewar musty. enough AKil yadaga masa hannu ranshi abace .. kawai kunzo kun Tasani gaba da zantuttuka kmr wani danku ,na cikinku. .Kai km ya Kalli AK da Kake cewa naci amanarka . amanar me naci taka..? Matakarce zeey ko blood sister dinka ce? kace ka hanani shigowa gidanku wannan km sai me? I think Gidan naku ba aljanna duniya bane da zanji haushin dan ka hani shigarsa Allah yasa , kasan nima bamatsiyaci bane.? ina wani abu kmr jaki ai idan akwai babbar jaka tana bayan Zeey....... kaje ka tmbyeta da kyau Kaji. cikin ni daita wayasoma shiga trac din wani ? ....waya soma neman wani? da zaka zo kanawa mutane har Bin iska da zantuttukan na banza da wofi ku km kuna wani Bin bayansa kuna hargagin banza akan bakuda masaniya akai. ya Kyta hamnushi kana ya nuna AK dashi abinda nike son kaji ,km Kayi aiki dashi bai wuce kuje ku mata aure ba. sannan idan kunyi mata aure shima ku Bar garin nan gabadaya daita ku kaita irin Far place din nan kMr irin su sambisa ko maduguri can ta zauna to idan kayi hk may be zaka samu nasarar iya rabani daita but as far as tana wannan gari Danike ciki na Lagos rabani daita zai Yi matukar w...AI akil bai Kai ga karasa mgnrsa ba on expecting yaji hannu AK ya damki makogwaronsa da karfi yana huci musty da Malik Sukayo kanshi suna kokarin janyeshi daga irin rikon dayayi masa tare da bashi hakuri ...kabar shi zamu dauki matakin hadashi da hukuma right now tunda har ya amsa da bakinsa bazai iya rabuwa daita ba ..Amman ina ko sauraronsu AK baiyi ba ran maxa ya rigada ya hautsine sai ma sake damkar makoshinsa da yayi yana cizan lips dinsa na kasa da iyakacin karfinsa how dare you to talk to me like this yau zan kawo karshen tantirancinka zan kasheka so that nakare rayuwata a prison ...... akil iya wuya yaci ahannu AK gabadaya yasoma fita hankalinsa idanuwansa Sun soma yowa waje har yasoma shure shure da kafafunsa............. Mmn sudais ce : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *almu'hminul qawiyyu khairun' WA'ahabbu ilallahi minal mu'hminithaiyf* *Allah's messenger (s. a. w) said a strong believer is better And deaer to Allah than a weak one* Page 10 Da wani irin karfi yayi watsi da musty da malik gefe sai gasu sun zube kasa sharaf suna zare idanu, afirgice suke kallon AK da matukar tsoro, dan basu taba ganinsa cikin yanayi na firgici da tashin hankali irin hk ba . Murya a kausashe AK yasoma mgn still hannushi na damke da makogaron akil wanda ke ma'alifa sbd tsabar wuya. ta ya zan barshi.? Ta yaya zanbar wannan kafirin azalimin katon mugun maci amana ...? ko bakuji abinda yake cewa akan Zainab bane....? .zeey Zeey tawa zai cewa hk sbd shi... Sai km yayi shr yana me danne lips dinsa na kasa da iyakacin karfinsa. babu inda baya rawa ajikinsa.. Gabadaya jikinsa kirma yake... Malik da musty suka sake yowa kanshi suna kokarin karbar akil da makoshinsa ke rike da hannunsa Wanda ke kokarin kai shi barzahu... pls AK kayi hakuri ka Sake shi hk ko yanzu yaji ajikinsa, yasan kafi karfinshi ba km zai taba hada kanshi da kai ba injicewar musty .. Shi kuwa Malik jikinsa ne ya dauki rawa tsabar firgici da tsoro, ganin bilhakki AK kokarin kashe akil yake.. Bakinsa na rawa yace A.....AK kayiwa girman Allah da darajar Muhammad rasulillahi ka sake shi hk.ka sake shi kar kasheshi Kasa dukkanmu mushiga uku. ai nafi son hk.. nafison na kashe shege kowa ya huta dan barin irin su akil a doron kasa maseefa ce.. Kubarni na ganar dashi ba irinsu abdulkabir akewa wannan cin amanar ba akwana lfy.... sai da AK ya tabbatar da akil ya jigatu, sosai ahannushi wanda ko gaba bazai sake maimaita irin abinda yayi masa ba sannan ya wujijjigashi yayi jifa dashi gefe yana fidda numfashin . A harxuke ya bi gAngar jikin akil din da kallon tsana yana furzar da numfashi me dumi daga bakinsa . AI yadda suka ga akil ya zube kasa warwas tmkr wani matacce babu wata alamun numfashi atattare dashi , yasa gabadaya suka sake shiga rudani da tashin hankali fiyye da farko. kowanensu yaja da baya atsorace kirjinsu na bugawa pat.. Pat.. . Kai tsaye inda fridge din musty yake AK ya nufa ya dauko ruwan swan water me shegen tsanyi ....still Malik da musty suna tsaye cirko cirko a matukar tsorace babu wanda yayi kokarin karasawa gareshi. AK yazo ya wuce ta gefensu gumi na tsiyaya a ilahiri jikinsa ya dawo Inda akil ke kwance asume.. Ya balle murfin robar ruwan ya zame wandon jeans din dake sanye da kungunsa, yayi filinging dashi ya saura daga shi sai rigar jikinsa da boxes Sannan yashiga tsiyaya masa ruwan nan me Dan karan tsanye sai da ruwan ya kare tas akil bai farfado ba . sosai Malik ya sake gigicewa ya yo kan akil yana daura hannusa gurin hancinsa domin son jin ko numfashinsa na nan Amman shr bai ji komai ba .hkn yasa ya kalli AK cike da wani yanayi May firgitarwa sannan murya a raunace yace ka kasheshi fa... Ko kallonsa AK bai yi ba ya sake dauko wani ruwan ya bullula masa sannan akil ya farka a mutukar frigice yana sakin dagon ajiyar zuciya tare da cewa wayyohhly .....dan Allah ku Yi hakuri karku kasheni wallahi wallahi wallahi ba laifina bane, Zeey ce tasoma min tallar kanta da kanta tare Da kwadaita min kanta da surar jikinta, itace ta nemeni Dana dinga biya mata bukatarta aboye batare da sanin kowa ba itace ..... Wlh itace... Wata uwar razananniyar tsawa AK ya buga masa yana me take masa kan joystic dinsa da kafarsa daya. kara akil ya saki me tsanani da firgitarwa yana rokonsa dayayi hakuri bazai sake ba ...... Kama sake karamin tantiri.. ai kai acikin gahurtattun yan iska Ma dan karami kwaro ne kai, zance Zeey itace tasoma maka tallar kanta kome kome what even sha ..nasan wannan, ma zance karya ne zance banza domin nasan Zeey tawa kamilalliyar mace ce ba yar iska bace irin ka..me Zeey zatayi da kai ....wani dadi zaka jiyar daita da wannan joystic din Naka? Ya fada Hk yana kallon fuskarsa ranshi a dagule dan takaici .. Hkn yasa akil kai dubansa ga joystic dinsa ke kwance .... ..idanu AK ya lumshe yana sake jin takaicin abinda akil yayi masa. Am sorry... Akil ya fada muryarsa na rawa. Murmushin takaici AK yayi tare da cewa sorry for what? ya tmbyeshi yana bude mayatattun idanunshi kmr bai San abinda yake nufi ba.. Ya janye jikinsa daga kusa akil ya nisanta kanshi daga gareshi yana girgiza.. tunani akil yayi matsawar yasaka taurin kai fa AK bazai Bari yafita dakin da ishashiyar lfyr jikinsa bazai iya yi masa lahani a yadda yake kallonsa. Dan hk Da sauri ya Rarrafa zuwa gabansa yayi kneeldwon tare da cewa am sorry for what I did to you,i realize my mistake.. but I have tel you the truth what's between me and z....... Bai kai karshen mgnrsa ba AK ya katseshi Ta hanyar daga masa hannu da lailayo uwar ashar ya maka masa.. its too early to say this stupid sorry... Nace da wannan banzar joystic din naka Kake kokarin shiga cikin rayuwar sister dina..? Wlh AK ka yarda iyakacin gskiyata na fada maka Idan baka yarda ba GA Wayata ka duba zakaga komai acikinsa yakarasa mgnr yana janyo wandansa dake yashe gefe ya ciro wayarsa ya mikawa AK. Ka amsa kaduba video's ne da pics din komai dake tsakaninmu da Zeey , wata irin fizgar wayar yayi da karfi ya bugata da tais yasa kafa ya taka yana kallon tsakiyar Idanunshi karya ne babu abinda zaka gaya min na yarda ko na amince sbd nasan Halin makircinka akil ... kana son ne kawai kayi blackmail dinta agurina amman abinda bakasani ba Duk abinda zaka shekara kana fada akan Zeey baxantaba yarda dashi ba har duniya ta nade.. .. The next thing abinda zan fada maka gereway from her or else i kill you with my hands .......... akil stop attracting my sister or else I will kill you for nothing yakarasa mgnr yana hargagi tare da nuna masa yadda zai kasheshi.. akil yashiga girgiza masa kanshi alamun yaji . Amman a zuciyarsa kuwa sabanin hk ne Dan ,kwata kwata bai ji abinda AK ya fada din yayi touching dinsa ba, wanda har zai sa ya iya rabuwa daita sai ma sake tunzira zuciyarsa dayayi.barin ma yadda ya rufe idanunshi yaki yardadashi . sai hauka yake akan yarinyar da ya dade dayin disviging dinta since. " ranshi yayi mugu mugun baci akan abinda AK yayi masa yanzu ...dan hk ya rantse yaci alwashin sai idanunshi sun tabbatar masa da hk.. Sai idanunshi Sun gane mishi Zeey akwance ajikinsa suna having sex yaga yadda zaiyi.. musty Malik ku Zama witness akan wannan zance wlh idan na sake ji kona gani da Idanuna akil na bibiyar Zeey I will...i will kill this stupid goat . Kayi hkr Inshaallahu bazai sake ba wannan ma tsautsayi ne..... Ko tsausayi ne ko ganganci ne. am not care what I know you guy's should tell him ya fita cikin rayuwar Zeey ya fadi hk yana Tureshi daga gabansa . Ya juya da niyyar fita ko me ya tuna ya juyo. ya jawo wuyan rigarsa kiiiiiiii yana janshi akasa ya fice dashi daga dakin a fusace .. musty da Malik suka biyoshi aguje suna kiransa Amman ko tsayawa bai Yi ba .balle yasan dashi suke . "malik ne yayi saurin shan gabansa yana ware duka hannuwansa pls AK Dan girman Allah kabarshi hk... Ina zaka tafi dashi hk .? Kaduba kagani yayi nadama har yabaka hakuri sannan yabaka wayarsa ka duba effedance din dake ciki Amman kayi waste da komai yakamata ace ka tsaya kayi tunani akai . Ka sauraeshi shima . Wata uwar razananniyar tsawa yabuga masa yana cewa babu wani sauraransa da zanyi.. Nafiku sanin waye akil... nasanshi fiyye da yadda kuka san kanku... .. Babu wata sheidarsa Ta karya da zangani ...... sannan Duk wannan rokon da yake min ni nasan bai yi ladama ba har acikin zuciyarsa. Amman zan kaishi inda zai Yi nadama, zanje dashi gurin mahaifiyarsa tai sheida sbd randa sakon mutuwar danta zai zo mata she hav oready know the reason ..... AK ya kauce ya sake taku daya Malik ya sake tareshi pls karkayi hk is not on fair ka kaishi gurin mahaifiyarsa hk . kalli fa yadda yake.. I don't care Malik but if I work you stop me I will deal with you ko km na hada daku ya Fadi hk sounding so harsh, take Malik ya kauce yana bashi hanya. Sbd yasan zai iya aikata fiyye da hk. Kai tsaye bayan boot din motarsa ya bude ya jefa akil ciki ya kulle da key shi km ya zagaya fuskarshi a daure yashiga mazaunin direba ya fice daga gidan ai da mugun gudu suka shiga tasu motar suka bi bynsa. Kusan atare suka kai gidansu akil.. Ak ya fito daga mota yana gyara kolar rigaras sannan ya fito da akil wanda ya hada uwar gumi ,sai tsiyaya yake ranshi abace zuciyarsa a harzuke kmr zata fashe tsabar takaici . "gabadaya ya kasa komai yasaka cewa komai yazama tmkr mutun mutumin sai Bin AK da kallo yake da mamakin kaskancin dayake son Yi masa tare da tozarci . ko kallon inda musty da Malik ke tsaye bai Yi ba ya nufin cikin compound din gidan dashi yana ihun kiran sunan mahaifiyar akil aunty...... Aunty dayake hk kowa ke kiranTa. kafin kace me take mutanen gidan suka shiga firfitowa sakamakon wannan sautin ,sukayi cirko cirko tsaye . AK yayi wurgi da akil a tsakiyar compound gidan yana huci tare da sake kiran sunan aunty.... mahaifiyar akil ce ta fito daga karshe kasancewarta Mace me kiba da nauyin jiki.. Tana ganin AK ga akil yashe akasa . duk da cikin duhun ne kasancewar hasken dake gurin bai wani wadatu sosai ba Amman hkn bai hanata gane tashin hankalin dake tattare da fuskar kowanensu ba... Lafiya abdulkabir kake min wannan kiran mafarantar tmkr kai da wata sa'arka .....? Idan ma wani Abu ne ya hadaku da abokin naka ai Ciki yakamata ka shigo ba WAi katsaya daga nan ba.... Kai akil meke faruwa? meyasa naganku hk, Kai da abokinka,? Akil ya mike tsaye yana kakkabe jikinsa ranshi a mutukar bace yace wannan ba abokina bane aunty makiyi ne.... Makiya na ne.. Makiyi km akilu aunty ta tmbyeshi ? yes makiyi domin makiyi ne kadai zaiyi abinda yayi min makiyina ne kawai zai iya min hk. ,silet stupid goat AK ya Fadi hk atsawace yanzu kake da bakin mgn karamin tantiri. Nima me zanyi da aBoki maci amana irinka. " sannan ya juyo saitin da aunty take tsaye Tana kallon ikon Allah .. Gashi nan kigaya mishi ya fita gonata.. "Ki gaya mishi ya fita harkar sister dina or else I will kill him.. Idan bakyason kiyi kukan rashin tillon danki namiji tel him should live my sister, yana kaiwa nan ya juya afusace... tace Kai Kai dawo nan idan bangaya masa ya fita hanyarta ba zaka hada Dani ne kome da Kake wannnan harbin iskan ....? AI da zuwa kayi kamin duka sai nabi umarninka ,karamin tantirin rasa kunya . Kazoo har gabana kana wani fadi da ikiarin zaka kashe min "da"... Kmr kasamu kaza. Kana tunanin idan ka kasheshi zan kyaleka ne? Bari kaji ko ciwon kai akilu yayi bazan barka ba wlh I will make sure I arest you with police.... cak AK ya tsaya daga tafiyar dayake yana me juyowa tare da takowa ahankali yakaraso ya tsaya gaban akil wanda yaji gabansa ya daki uku uku yabada rassss. Murmushin takaici Yayi sannan yace Kaji ko..? Kaji abinda mahaifiyarka tace ko.? Dan Allah karka fita cikin rayuwarta wallahi idan na sake jin labarin ko kusa daita kaje zan tabbatar da na maka dukan wanda nasAn daga karshe mutuwa zakayi for nothing... ya sake juyawa yana taku ahankali tmkr bai son daga kafafunsa.. kujimin sauran ciwo wai mutumin da bawata ishashiyar lfy gareshi ba yaki ikirarin dahargagin kashe wani.. Takarasa mgnr tana tafa hannuwanta cike da mamaki.. sai byn tafiyar AK sannan mutane gidan suka matso kusa da akil suna tmbyrsa abinda ya hadasu ,Dan kwata kwata su basu fahimci komai.. Uhm banason munafurci da gulma aunty ta katsesu ta hanyar fadar hk. meyasa Baku tmbyi shi wanca dayazo har gida yayi mana harbin iska da kunfar baki ba sai wannan dayazama mashariyar tsuliyarku...zaku wani da gulmarku ta tsiya kuna tmbyrsa dan kun iya munafurci. Munafukai Kunxo kunyi tsuru tsuru dan son jin gulma da tsugudidi.. Tun kafin na fita,har kun rigani. Kmr gurin akazo . magulmatan banza magulmatan wofi makirai ina allonku.. allonku na jahannama.. dan hk kowace shegiya tabani iska karasa mgnr tana ihu sun Sun suka somazamewa daya byn daya babu wanda yace um balle um um ..Kai km AI kaji abinda yace ka km san zuciya irin tashi . Idan kacigaba da shiga trac dinsa kai ne zaka mutu abanza a wofi dan ba Kai kadai na haifa ba, bazan zauna bakin cikinka ya kasheni ba. kayiwa sauran ya'yana mata hasara Ta juya tabarshi nan.. AK na fita yashige motarsa ya figa da wani mahaukacin gudu.. Musty suka bishi abaya Da matsanancin gudu.. Babu abinda AK keyi sai falfala gudu.. Kai tsaye gida ya nufa daidai bakin get din gidansu yaja birki yana Danna wani mahaukacin hon... Baba me gadi ya taso afirgice yana kokarin ganin kowaye Ta dan karamin hujin get. AI yana ganin motar AK,ne yashiga kokarin budewa da sauri jikinsa narawa,yanagama budewa, ya sanyo hancin motarsa ciki..farfajiyar gida koda Baba me gadi yagama Bude masa get din yaSoma gaisheshi yana daga masa hannu ..Amman AK ko kulashi bai Yi ba. waje ajiye motocin ya nufa yayi parking ya fito yana layi .. Musty da Malik naganin yashiga gida lfy suka juyo motarsu daman su tsoronsu kar garin maseefa yaje critical sickness dinsa ya tashin arasa yadda zaa Yi. . part dinsa ya nufa. .yanashiga dakinsa yasoma balbale botiron gaban rigarsa yakarasa cirewa da whirt singlet dinsa, da Jeans dinsa ya cire canvas dinsa ya ajiye gurin shoerak dinsa sannan ya tattara kayanshi daya gama cirewa yashiga dakin da washin machine dinsa yake ya bude ya zubasu cikin ya nufi bathroom Ya tsaya cikin bathtub yana sakarwa kanshi ruwa byn yayi mix da ruwan zafi kusan minti goma ya dauka tsaye ruwa na sauka ajikinsa batare daya sabawa jikinsa sabulo ba . "tunani maganganun akil suka shiga dawo masa daya byn daya suna masa kuwa cikin kunnenshi ba laifi na bane Zeey ce tasoma min tallar kanta da kanta Tare da kwadaita . kanta da surar jikinta itace Ta nemi dana dinga biya mata buka....oh shit it can be possible my Zeey can't do this can of thing. kamilalliya ce ba watsatsiya ba .. me daraja ce ba kmr sauran matan tasha bace ,masu wulakanta kansu. Ita din kadara ce me girma abar girmamawa bazata taba yiwa maka tallar kyakyawan surar da Allah yayi mata.. bazata taba kaiwa akil kanta ba domin biya bukata Zeey din dayasani da ko saurayi batada sannan babu wani da nmj dake zuwa gurinta,tarasa ma inda zata ajiye bukatarta sai gurin akil da joystic dinsa bai wuce girman masoro ba..... Kai dasake wannan zance ma da Ji akil karya ne Sherri kawai yake son yi mata da wanan tunani yagama wanka ya dauro alwala yazo yayi sallah byn ya idar ya koma kan gado ya kwanta rigingine sai ga kiran amminsa yashiga wayarsa yana dauka tace kana ina?ammi ina part dina. Yaushe kashigo gidan? yanzu ya bata amsa atakaice. Yanzu wato bazaka daina yawon Daren nan bako abdulkabir sai wani ciwon ya sake kamamin Kai kasani cikin taskon rayuwa tayi mgnr kmr zatayi kuka. am sorry ammi kiyi min addua inshaallahu zan daina.. Allah yasa ka daina bazakazo kaci abinci ba ko akawo maka nan? , ya rinse mayatatun idanunshi for 2 second sannan ya budesu yana kallon ceiling dakin da fankar dake jujjuyawa ahankali . muryasa a kasalance yace ammi na koshi for now Amman kisa Zeey takawo min coffee hope kana lfy naji muryarka somehow ? am cool amminah gajiya ce kawai OK ta katse kiran tana bawa Zeey umarni. Yana nan zaune jingine zuciyarsa nasaka da warwarar akan Zeey sai gata tashigo dakin bakinta dauke da sallama sanye cikin daguwar riga kasanta flay daga samanta km tayi mugun matseta har ana hango tudun nonuwanta Sun taso sosai hannuta rike da flask da cup na flastic takasara shigowa cikin dakin sosai, ACiki ya amsa mata sallamar datayi ,idanunshi na kanta yana Kare mata kallon tsab ,ya kasa dauke idanunshi akanta so yake ya gano wani Abu atare daita. yayinda ita km zuciyarta tashiga matsanancin beating akan ganin yadda yanayinsa ya sauya. gabadaya addua tashiga Yi Allah ..Allah kasa akil ba halinsa na dabbobi yayi masa ba. Jikinta a matukar sanyaye ta tsunguna tasoma tsiyayo.masa coffee cikin cup ta maida murfin flask din ta rufe takasaro inda yake zaune ta miko masa bai ce mata komai ba. Baya GA nuna mata gefen beside dinsa da yayi da hannusa alamun ta ajiye anan ,. "wannan shr da yayi mata Yayi matukar daga mata hankali . Yasa tashiga rudani da tashin hankali mara misatuwa. "take km bugun zuciyarta Ya karu amadadin ta Yi kmr yadda ya nuna mata sai ta janyo wata karamar stood dake gefen Can ta daura masa tana me juyawa da zumar barin dakin. tayi tafiya daya biyu ta jiyo sautin muryarsa ke..... Dawo nan.... take jikinta ya sake daukar kirma zuciyarta tashiga bugawa da sauri da sauri ... Ta juyo A-hankali tana takowa Duk taku daya daidai yake da bugun zuciyarta ahankali har takaraso zuwa inda yake ilahiri jikinta na shaking da hannu ya nuna mata gefenshi sannan ya gyara zamansa daga jinginar da yayi zuwa zama sosai yana fuskantarta . tsura mata mayatattun idanunshi yayi masu dauke da rudani Iri iri da tashin hankali tsawon lokaci ya dauka yana kallonta sannan ya bude bakinsa muryarsa a raunace Ya kira sunanta Zainab..... Tayi shr takasa amsawa sannan takasa dagowa ya kai hannushi zai kamo nata. Tayi saurin matsawa baya tana me dago idanunta ahankali ta zubesu cikin nasa zuciyarta na Kuwa sbd matsanancin jin tsoron abinda zai fito daga cikin bakinsa. ganin yadda ya tsareta da mayatattun idanunshi yasa tayi saurin maida kanta kasa ahankali ta suke still jikinta nacigaba shaking... . zan sake tmbyrki Ki gayamin gskiyr dake tsakaninki da abokina akil? Ta sake dago a matukar frigice tana kallonsa da idanunta da suka ciciko da ruwan hawayen, ya sauke ajiyar zuciya da numfashi atare . Tayi shr still takasa magana tasaka komai sai kokuwa take numfashinta dake neman barin jikinta.. ya lumshe mayatattun idanunshi shima kirjinsa na wani irin bugawa. Zan sake tmbyrki abinda ke tsakaninki da akil a Karo na karshe domin "ayau akil yayi maganganu dayawa akan Lamarin dake tsakaninku ,shiyasa nike son sani wannan gskiyr dake tsakaninki dashi . Ni dan'uwanki ne Zeey ya Bude idanunshi daya lumshe yana kallonta Kada kiyi kuskuren boye min abinda ke tsakaninki dashi ..... muryarta na rawa km cike da in.. Inna tace akwai ...akwai wata sheida da akil yabayar akan maganganunsa akaina Wanda yasa nake hango amincewar mgnrsa karara acikin kwayar idanunka. Ya girgiza kanshi ya dai ce kece da kanki kika soma masa tallar kanki da kanki .Wanda hkn ya kusan tarwatsa zuciyarta. "Take hawayen dake makale da kwarnin idanunta suka samu nasarar zubowa sharrrrrrrrrr ...... cike da sanyi jiki Ta zube nan kasa bisa gwiwowinta gabansa muryarta na rawa da..man nasan hk zata faru... Daman nasan AKil sharri zai kulla min agurinka. ..yaya inda har zaka yarda dani babu komai dayataba shiga tsakanina da abokin akil abokinka wanda ya wuce gaisa Ta fatar baki shima dalilin yana matsayin abokinka Ne. Yaya me yasa zanwa akil tallAr kaina da kaina? me zanyi da akil me zanci da akil da har zan Kai mishi kaina da kaina .km amatsayin me...? " Ka yarda dani yayana AKil karya yake..sannan sharri kawai yake son min .. km daman ya tabbatar min matsawar ban amince da bukatarsa ba zai yi komai akan hk ciki kuwa har da shiga tsakaninmu da kai.... . YaYa ko maxan dunjya Sun kare bazan taba kaiwa akil kaina ba tana mgn tana kuka gwanin ban tausayi kmr gaske ka taimakeni yaya ka tausayawa rayuwata ka rabani da akil bana son ko kallon inda nike ya sake Yi arayuwarsa. ya mike ahankali daga zaunen dayake jikinsa a matuka sanyaye ya Dagota tsaye bisa kafafunta yana kallon fuskarta cike da ruwan hawaye . Yasa yatsan hannushi yana daukewa dake silalowa bisa kuncinta cike da tsantsar tauyayinta.. ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana shafa bayanta tare da tsigar rarrashi is OK Zainab I believe you ,yanzu danike jinki ajikinna zuciyarta Ta amince dake ta amince bazaki taba Aikata hkn ba . da fari zuciyarta Ta shiga zargi da wasi wasi iri iri akan mgnr akil Amman a yanzu na tabbatar da zantuttukansa akanki gababaya karya NE ba gsky. "shiyasa na hukunta miki shi bisa ga zunubin dayaso aikatawa.. kuka take sosai har da shesheka yashiga rarrashinta da gaya mata word masu dadi da sanyaya zuciya ta wani sake lafewa ajikinsa tana shakar daddaden kamshi turaren jikinsa. Da sakin ajiyar zuciya. ya koma ya zauna tare daita ajikinsa sannan ya zaunar daita kusa dashi .kusan mintina 15 sannan kowanensu yasamu natsuwar zuciya nan km suka shiga hirarsu irin wanda suka saba ta dauko masa coffee dinsa Ta bashi byn tayi masa mix da me zafi. yasoma sha ahankali kirjinsa na bugawa Wanda yarasa daliln jin hk sai kusan shabiyu ya mike yace suje ya raka Ta kwanta shima kiransa ammi tayi tace masa me Zeey takeyi a part dinsa har lokacin. har dakinsu ya kaita Wanda zuwa lokacin tuni Iman Ta Dade da yin bacci. AK ranar kwana yayi yana tufka da warwara akan matsalar dake tsakanin akil da Zeey ya sake yin tir da hali da dabi'u irin nashi dana akil . Juyi kawai yakeyi akan bed dinsa yakasa runtsawa tunani yake tare da jin zafin irin barnar da akil yaso Yi masa aboye yake yana cikin wannan tunani dayake take km yashiga tariyo maganganun akil inda yake cewa Zeey ce tace ya dinga biya mata bukatarta a boye batare da kowa yasani ba a take kirjinsa yayi wani matsanancin bugawa tare da bada wani gajeren sauti ya runtse mayatattun idanunshi tsabar jin zafin mgnr...... Ahankali ya ja ajiyar zuciya da numfashin a tare . ya tabbatar lallai akwai wani abu da Zeey Ta boyemai akan akil ya tuna sanda yake tmbyrta akan make tsakaninta da akil, a iya saninsa tayi mugun tsUrewa dataji abinda yace sannan ta canza daga zeey din dayasani zuwa wata ta daban. ahankali yashiga tuna komai da tunano kalaman da suka dinga fitowa daga bakin akil ayau din Nan .. Anya Kuwa babu kamshi gsky cikin lamarin yayiWA kanshi tmbyr? Kai Kai Zeey bazataba aikata hk ba inji wani bangare na zuciyarsa .. Zeey kamila ce ba waysartsiya ba yasan Zeey Yasan kowacece sunkasance MA junansu daya bazai iya rayuwa ba indai ba daya ba ,batun yau ba, ko yana kasar ko bai kasar dole suna tare da juna... Yasan halinta bazata taba kasancewa cikin masu munannan hali ba. To me yasa wani bangare na zuciyarsa km taki amincewa daita sannan yakasa gasganta Zance akil akanta... Meyasa zuciyarsa take neman karyata abinda tagaya masa yanzu da kanta? ya jima yana mamakin da tunanin akan rayuwar Zeey da halaiyeta. Farincikinta zuwa yanzu da komai yake neman canzawa ya kara tuno kyawawan halaiyenta.babu abinda Zeey zatayi batare data sanar dashi ba, sannan Duk abinda yace daita shi zatayi bata tsallake mgnrsa, shiyasa kullun take sake shiga ranshi har ya bata matsayin da ba kowa keda shi azuciyarsa ba, Yana cikin wannan tunanin har bacci barawo yayi nasarar daukarsa. Zeey tacigaba da gudanar da rayuwarta kmr yadda take so cikin jin dadi da farinciki yayinda komai nata ya dawo daidai kwata kwata yanzu akil yafita cikin rayuwarta . ko kiransa bata gani ballantana wani Mesage dinsa duk da tayi nasarar AK yarabata da akil to yaya zatayi da bukatuwarta ta yau da kullun.. Ita fa Allah dayayi ta tana da tsanain bukata Dan namiji . ,yanzu waye zai Maye mata wannan gurbin?........ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *sammullah WAqul biyamiynika waqul mimma yaliyka* *Allah's messenger (s. a. w) said begin with Allah's name say bismillahi before eating and eat wit ur right hand and eat from what is near to you* Page 11 Zeey tayi matakur shiga tashin hankali da tsansar shiga damuwa aka yanayinta, Duk hanyar da tasan zata fahimtar da AK irin son da take masa tayi Amman shi kwata kwata bai ma fahimci manufarta gareshi ba. " tsabgar gabansa kawai yake, gashi ita kullum sha'awarta sake karuwa take gabadaya aure take so. . Kasancewarta me tsananin bukatar " da" mnj . Sosai tashiga duniyar tunani yadda zatayi ,Dan hk Ta zauna Ta nemawar kanta mafuta Kafin zuwa lokacin da AK zai fahimci nufinta a kanshi. Mafutar kuwa data nemawar kanta bai wuce Duk sanda bukatar nmj ya bijiro mata ba sai tashiga bathroom tayi tsirara haihuwar uwarta Ta tsaya gaban mirrow tana karewa Brest dinta kallo da Wasa da sansar jikinta zuwa brest dinta da wasu part na jikinta har zuwa kasanta . Hk zata tai Yi har sanda zata gamsar da kanta. Tunda Zeey tasamu wannan tsarin shikenanm tasamu abinyi, kullum sai ta biyawa kanta bukata kafin tayi bacci.. har Ta kai Ta kawo ta raba musu gurin bacci da iman ta koma kwanciyar kasa. idan iman tayi bacci ita km tana cikin blanket dinta lullube Amman Hannuta daya na bisa Brest dinta tana aikin Wasa dasu sanann tana fingering din kanta har tasamu natsuwar da take bukata. Wasa Wasa abin nata sai gaba yake kullun kwanan duniya sai tayi sau biyu ko da safe tayi a bayi gurin wanka ko km idan zatayi bacci. Da yammanci Ranar Zeey na kwance Akan gado ita kadai kasancewar iman bata nan ta tafi gidan kanwar ammi dake festac. Kwance take byn tagama biyawa kanta bukata kmr yadda tasaba babu abinda take sai tunani yadda zata mallaki AK, domin a iya tunaninta tasan zai Yi mugun sugar fiyye da akil.. Zai jiyar daita dadi da gamsarwa fiyye da akil. Hk ta dinga saka wannan ta kwance wannnan tarasa samowa kanta mafuta sakamakon son AK dake kara mamaye kowane lungu da sako na cikin zuciyarta kmr daga sama taganshi atsaye cikin Dakin . Tayi zumbur ta tashi zaune hade gaisheshi. ya amsa yana binta da wani irin mayatacen kallo. Ya tsurawa kirjinta dake cike bamm idanunshi yana kallonsu domin Gurin yafi daukar hankalinsa , Dan daga ita sai yar yololuwar rigar bacci iya cinya wanda ya bayyana ainihin surar jikinta... " ganin irin kallon kurullah dayake mata yasata shegwbe fuska tare da cewa lfy meke faruwa yaya? Ya lumshe mayatatun idanunshi yana sake bude su fess cikin nata sannan muryarsa a raunatace. yace Da'akayi me kennan yabata amsa atakaice naga ka tsura min wayan mayatattun idanun naka masu firigita Mutun. ya sake kallonta tare da Kare mata kallon tsab yana sakar Mata sadadden murmushinsa me kashe mata sansar jiki.km take jikin nata yasoma macewa tmkr ana kwararamata ruwan kankara. Kirjinta yashiga harbawa. dadina dake har yanzu baki waye ba kanki na cikin tukunya. Ta janyo lausalausar blanket wanda ke kusa daita ta rufe jikinta tana cewa na dai ji komai zaka fada . Ni dai fice min daga daki uhmmmmm haka kikace Ta gyada masa Kai alamar eh. OK na fita ai kin fito parlour Ki same ni, ya fice yana me tsananin kaunar wanan Hali na Zeey tana da matukar natsuwa da kamun kai . shiyasa kullun take Kara birgeshi da wayannan kyawawan halayennata.ita din abar girmamawace agutinsa Allah yasani yana kaunar Dabi'unta. Ita kuwa Zeey axuciyarta bata so ya fita ba. tasone ma ya zauna yakasance tare da ita zuwa wani lokaci . ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana me bin bayansa da mayataccen kallo tare da aiyana abubuwa dayawa cikin zuciyarta game dshi. Bada jimawa ba Zeey Ta sauko daga kan gado datake zaune Ta sanya wata doguwar riga wacce tasha stone work har kasa tana baza kamshi Ta nufo parlour AK zaune yana daddana wayar hannushi yana jinta tanayi masa sallama ya shareta yayi mata banza tmkr babu kowa a cikin parlour. Takarasa gurin dayake zaune tana yauki Ta fizge wayar dayake amfani daita . AK yayi Saurin dago mayatattun idaninshi ya Zuba mata saboda me zakiyi min hk yayi mgnr tmkr me koyon mgn haba yaya kanafa jina nayi maka mgn Amman kashareni.... " Ya harareta cikin tsigar Wasa yanzu har kin Mace Abind kika ce min dana nashigo dakinki . Ta kada masa idanunta tace to meye Dan nace ka fitar min daga daki. OK babu komai pls bani wayata I have very importance things to do with it. Yanzu akwai abinda zakayi wanda yafini zama mahimmamci ? yes of course yabata amsa yana sake tsareta da mayatattun idanunshi Zeey taji haushi abinda yace Dan hk a fusace Ta mika masa tare da samun gurin can kan kujerar three star ta zauna tayi tagumi hakan da AK ya Gani sai km yaji babu dadi cikin ranshi yaji tausayinta yakamashi Dan hk ya taso daga inda yake zaune yakaraso gareta yana murmushin hb my special sister ba Dai fushi kikayi ba? "please kada kiyi fushi Dani dan Allah Ki min murmushin nan naki kona ji sanyi cikin zuciyarta. Hkn da Zeey taji yasa taji wani irin mugu mugun dadi ya rufeta domin a tunaninta ko shima yasoma kamu da sonta ne. Nan take ta wani sake shagwabe masa.. Yayinda shi km sai wani hkr yake bata daga karshe tace shekenan. yauwa sister tashi kawo min driks me tsanyi, Zeey ta mike tana yauki ayangance Ta nufi fridge din dake parlour ta dauko five alive tare da glass cup ta tsiyaya masa acikin cup ta Mika masa ya amsa yana Yi mata murmushin yasha kadan kana ya dire cup din akan center table yace. Ya dauki wayarsa yana cigaba da abinda yake.parlour'n ya dauki shr bakajin motsin komai sai na TV da AC dake aiki taso kwarai Ta yanke shirun dake tsakaninsu Amman tuno halinsa na gwasale mutun idan bai so yin Abu ba yasa itama tacigaba da shr sai dai gabadaya hankalinta da natsuwarta na kanshi. On expecting taji sautin muryarsa akasalance. Wai ni baki da saurayi ne Zainab...? Ya waigo da fuskarsa gareta yana kallonta kana yacigaba da mgn Banta jin kin Yi mgnr soyayya ba. Kowani yazo gurinki amatsayin zance ko wani Abu ba.... Ta hararesa AK yayi murmushi yake yana cewa baki dashi ko? Ta kwabe bakinta sannan tace ni banida lokacim samari that's why I don't have there time.. AK yace Ki dai fadi gsky yarinya ko dai ko dai? Yakarasa fadar hk yana sake yin murmushi. ko dai me? ta tmbyeshi ya girgiza kanshi kawai batare da tace mata komai ba sai mayatattun IP danunshi daya tsura mata. ka fadi abinda ke cikin zuciyarka man ya sake yin murmushi cike da zolaya yace kodai bakida farinjinin ne? Dan nasan Mace kmr Ki yaci ace akwai masu zuwa gurinta.. Zeey Tayi zumbur ta Mike tsaye tare da yin mgn cikin tsiwa wallahi kadai fadi son ranka NE kawai ba dai ni ba. Nida samari suke biye Dani Duk inda na sanya kafafuna . Duk inda nashiga sai maza sun Like min ta fadi hk tana zabga Masa wata uwar harara tare da murguda masa baki.. Ak yace wannan tsiwar fa.. Daman kina da tsiwa hk Zainab to meyasa baki dingawa akil hk ba sai ni yakarasa mgnr cike da tsokana tasoma bubbuga kafafunta akasa kmr zatayi kuka Dan girman Allah yaya kadaina hadani da wancan tantiri to to sorry na daina kada in ji kin rufeni da duka.. Wayar hannushi ta dauki karar sautin wakar India me dadi yana dubawa yaga sunan musty ne yakirashi. yana dauka musty yace gasu suna jiranshi a waje OK GA ni nan zuwa kubani two minti. AK ya juyo tsaitin inda Zeey ke zaune yace sarauniyar yan tsiwa ni zan fita sai na dawo Ki tanadar min abubuwa masu dadi kafin na dawo. Tayi masa farrrr da idanu tana kashe masa su tace in dai kaje ka Dade to babu abinda xakatarar nayi maka. AK yayi murmushi OK shikenan bazan dade ba my sisters Zeey taji haushin wannan sister din dayake kiranta dashi kullun taso ne taji yakirata da irinsu honey sweety da makamancinsu . AK ya juya ya fice daga parlour'n tabi bayansa da kallo yana matukar birgeta a duniya babu namijin datake jin birgeta. wanda zuciyarta Ta kwadaita dashi km take matsanancin so tmkr ranta irin AK shine burin ranta shin komai nata Zeey Ta meida idanunta akan kujerar daya tashi tana lumshe idanunta tana sake jin wani irin maseefaffen sonsa na sake bin cikin kokon zuciyarta. Ak ya fito ya tadda Malik da musty zaune cikin mota banda akil Dan tun randa abin nan ya faru atsakaninsu gabadaya suka tattarashi suka watsar. yana tashi harakar suma suna tasu . .kowanensu ya toshe kunnensa da earphone sauti suke ji sai da AK yasanya hannushi ya cire earpiece din dake manne da kunnen musty tare da cewa kunga yan iska kuzo kun toshe kunne sai mgn nike kun min banza Malik yace sorry kaine ka barmu zaune anan WAi MA mekakeyi kwana biYo agida kmr wani Mace ..?yaki fitowa a famcama da Kai. Wlh ina can tare da special sister dina yar rigima yanzu ina kuka nufa? Musty ya kyalleshi yace bangane abinda kake nufi ba Da ina muka nufa? AK ya sake cewa to ina zakuje? Malik yace mun biyo maka ne muje yawon ganin gari AK ya girgiza kanshi . Gsky bazan biku zuwa koina ba gurin onye zanje kwana biyu Bamu hade ba.. Malik yaja tsaki Amman kaji kunya wlh ace Kai bakada gurin zuwa sai wajen yar iyamura masu cin geron Sunday ,da safe gurinta da daddare MA hk Dan Allah Malam ka watsar daita ka canza sabbin zubi ga mata nan a gari suna ihu neman irin ka kmr zasu haukace.. Ak yayi murmushi yana cizan lips dinsa na kasa Sannan yace yanzu dai kanka akeji tunda ni dai GA inda nagaya muku zani, kutafi inda zakuje nima naje inda nike ganin zan samu natsuwa da kwanciyar hankali ni kadai nasan irin ni'imar da nake ji agurin wannan bbyn. Km ma bason canje canje tunda tana min komai nike so. Malik yaja dogon tsaki aikin banza mutumin da har yanzu a iya romancing kawai ya tsaya yake wani cika bakin banza. kai musty ja mota muje share wannan guy .. yayi nisa akan yarinyar nan bai jin kira. suka ja motarsu suka wuce hade da badawa AK kura, ya Girgiza kanshi yana murmushi. Shima motarsa ya nufa kai tsaye hanyar hotel din da onye take ya nufa yayi parking motarsa ya fito yana daga labalen dakinta ya hangota kwance irin ba yadda ya saba ganinta ba hkn yasa yakarasa shiga cikin dakin ya nufi kan katifar datake kwance ya zauna a natse ya tarairayota jikinsa ya zaunar daita kan laps dinsa yana tmbyrta meke damunki? Ta nuna masa kasan mararta. Muryarsa a sanyaye yace mararki ke ciwo? Tace masa eh. Meyakawo ciwon Marar km gashi nazo datawa bukatar ya fadi hk yana shafa kasan mararta zuwa can kasanta wani irin zillion tayi na jin dadi tana mane masa ajiki . A shagwabe tace ai kaine Kake jawo min wannan ciwon Marar sbd nakasa samun abinda nike so atare da Kai kullun sai romancing . I ya romancing kadai bazai taba gamsar dani ba dan Allah baby kabari yau kawai mu Dan dani junanmu .... Muji dadi nayi mugun kwadaituwa da kai pls bby tasoma shashfa masa sansar jiki tana ruda masa jiki da salonta tare da soma balbale botirin gaban rigarsa sai Data tabbatar data cire masa kayan jikinsa tsab sannan tasoma shafa sansar jikinsa Tana Murza masa kan nipples dinsa cike da salon karuwanci .. Lumshe mayatattun idanunshi yayi sbd tsabar dadin dayaji yana ratsa ilahiri gangar jikinsa sannan muryarsa can kasa kasa yace uhmmmmm onye I can't make sex with you I only keep my self to my special wi......ta cafki joystic dinsa tana tsotsa after ta cire masa wandon dake sanye da jikinsa cak mgnrsa ta tsaya yakasa karasawa sai lumshe ido yake.. tmkr zata sume take tsotsosa kan joystic dinsa tana shiiiiiiiiiii you most sex with me today.... Ya girgiza mata Kansh sanda yaji kmr tana tsotso ranshi ne.. Pls ka aureni ina bala'in sonka,ak zan jiyar da Kai dadin duniya .. Zan jiyar dakai dadin dayafi wannan sbd ina sonka ina kaunarka takarasa mgnr tana sake meida bakinta kan joystic dinsa kasa cewa komai yayi still illa hannushi daya daura bisa sumar kanta yana shafawa tare da sake Danna kanta kan joystic dinsa cikin bakinta, socking dinsa take Tana girgiza masa bombom dinta abinda ya kusan zautar dashi Kennan arayuwarsa yana matukar kaunar Mace me girman bombom irin nata hannuwansa duka Yasa yana murza kan nonuwanta yana fidda numfashin dadi ashhhhhhhhh oh my God on...ye... Sock me please... I love the way you are doing . Yadda yake gigice mata yana zuba sambatu hkn ke sake dilmiyar zuciyarta cikin tafkin soyayyasa . "ahankali ya zame towel din dayake jikinta ya zamo zuwa kugunta nan take yaji tsagar jikinsa sun tashi sakamakon kirjinta da suka bayyana cikin rudu ya sake janyota zuwa gareshi jikinsa har wani kirma yake ya daurata akan katifa sosai itama tayi masa Duk wani salo wanda tasan idan tayi masa shi tana rudar dashi ta fitar dashi cikin hankalinsa. Sai da suka gama Masha'arsu batare da AK ya kusanceta ba domin shi fa duk abinda zatayi masa baya jin zai iya kwanciyar aure daita. Yayinda ita km take jin Duk rintse Duk wuya, koda boka koda Malam sai Ta bi hanyar data dace domin mallakasa. kodan Ta . mararta ..suka hada ido dashi yayi mata wani irin kallo Wanda kadan yarage bata sume ba take km tashiga mammatse kafafunta da mararta. ita kadai tasan yadda take ji akanshi fizgoshi tayi jikinta pls help me AK do something about my condition. Lumshe mayatattun Idanunshi yayi yace OK maza Ki tashi kiyi wanka na kaiki hospital tsaki taja aranta jin abinda yace. ya mike ya dauko mata towel . Ya mika mata ta daura Ta mike da kyar tana jin Haushinsa . tashiga bayi ita fa ba wannan matakin zuwa girin doctor take so ba sandar girmansa take bukatar ji cikin jikinta ya ratsata. Ya kwanta akan katifarta yana duba wata magazine na turanci bata dauki wani dagon lokaci ba ta fito AK ya janye magazine din dayake dubawa ya tsura mata idanunshi yana kallonta ,zuciyarsa cike da sabuwar sha'awarta ya mike daga zaune dayake kan katifa ya rikota Ta zube jikinsa breast dinta yake kokarin tabawa bata hanashi ba domin son ganin takamashI sosai ahannuta domin ta hk ne bukatarta zata biya. ya kai bakinsa cikin kunneta Wanda yasa gabadaya tsigar jikinta suka mike muryarsa cikin rada yace bana gajiya dake baby. Uhmm tace tana lumshe ido Danma ba kashiga birnin dadin ba.. kana jin kyankyamina ne ko AK sbd nakasance prostitute ..? wallahi tundaga ranar da muka hadau da kai na daina Hulda da kowane namiji sbd irin matsanancin son danake maka. " Nasani Amman him bazai saka nataba shigarki da sunan sex ba barikiji ni bawai dan kasancewarki prostitute ko what ever ni da kike gani virgin ne bantaba mu'amula da Mace Wanda ya wuce romancing . dan hk bazAn soma daga kanki ba. Amman bance kicigaba da mu'amula da maza ba if possible MA Ki daina harakan nan wallahi zan daina koma nace na daina, pls ka aureni. Yace naji tashi Ki shirya, ta Mike batare da towel din ajikinta ba. tana jujjuya masa uku dinta me sake tsumar dashi. " yana jin kmr ya kayar da alkwarin da yayi ma kanshi, akan bazai taba kusantar mace Ba matsawar batashi ba. Kallonta Kawai yake sbd komai yaji najin dadi rayuwa ajikinta tundaga bombom dinta hips dinta shape dinta diran nonuwanta zuwa beauty face dinta yana kallonta ta dauko bra tana kokarin sakawa, ta subuce ta fadi tayi tawa irin tsuguno gurin daukota har AK na hango gidan dadi . Take km komai yasoma birkice masa joystic dinsa tasoma harbawa . Amman yayi saurin runtse idanunshi gam har tagama shirinta. Sannan suka wuce hospital Dr ya dubata kmr yadda ak yayi masa bayanin yana bukatar akan ya duba matsalarta da lafiyar jikinta sosai bayason tasamu matsala sakamakon wannan ciwon Marar. dr yabi umarnin AK domin Duk wani bincike dayakamata ayi mata yayi mata sannan yabata shawarwari tare da basu magunguna suka dawo hotel da kanshi yabata magani sannan ya kwantar daita yace zai je gida. Amman zuwa dare zai dawo ... Ak ya dawo gida sai daya fara shiga part dinsa yayi wanka tsarki sannan ya fito zuwa part din amminsa. zaune suke a parlour Zeey Tana yiwa ammi kitso. AK yashigo da sallama cikin parlour . tare suka hada Baki gurin amsawa. Mmn sudais ce : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *hakkul Muslimi alal muslimi khamsu, raddussalam, wa'i yadatulmariyd,wattiba'iljana'iz,wa'ijabatuddu'i,watashimiytul'aatis* *Allah's messages (s. a. w) said every Muslim has five right's over another Muslim 1to return the greetings 2to visit the sick 3 to accompany funeral processions4to accept an invitation 5torespond to the sneeze* Page 12 Ya nemi guri ya zauna hade da daukar remut ya canza channel receive. ahankali AK ya dago mayatattun idanunshi ya kalli Zeey dashi yana murmushi yace ammi hkn nan sai Ki baiwa wannan yarinyar kanki ta miki kitso. wannan abar ina ta wani iya kitso? AI sai dai ta yamutse miki gashi Zeey Ta dago idanunta Tana masa fari sannan Ta hararesa cike da shaukin kauna. ammi tace AI ta iya sai dai idan so kake Ka tsokaneta . ta nan ne dai babu ruwana Zeey tace ammi rabu dashi ai daman shi komai zanyi sai ya kusheni tai mgnr tare da turo masa baki . Ni da kai ne yau zaka san Wace zata baka abinci. AK yace aa karki min hk man sister kisaka sausauci cikin Lamarin. kiyi min hkr fadar mgnrsa yayi daidai dagama kitson da takewa ammi. Ta gyara zaman opposite dinsa suna fuskantar juna. Tsura masa idanu tayi tana kallonsa kmr zata cinyeshi, yayinda ilahiri jikinta ke macewa akan shaukin kaunarsa.. Tanasonshi bata son rasa shi komai nashi yayi mata irin kalar nmj dake bege da muradin samu ne... AK ya langwabar da Kai tare da wani yanayi na siffar rarrashi pls sister kinyi min abinci me dadi danace kimin? Ban Yi ba tabashi amsa idanunta cikin nashi batare data kawar dasu ba. ya km langwabewa. muryarsa cike da sautin shagwaba Haba my special sweet sister .... wannan yanayi nasa yasaka zuciyarta shiga cikin farinciki da jin dadi mara iyaka domin dan hk ta sake narkar da idanunta cikin nashi sosai.. sannan tace kayi sa'a domin kuwa da ka Kai dare daba zakazo katarar dashi .. Aa kiyi hkr gashi ban ka dare ba. Ammi tayi murmushin jin dadi. Aranta tace bazasu sha wuya gurin hadasu aure ba. Da alamun suna matsanancin son juna. Zeey Ta mike ta nufi kitchen taje ta hado masa duk abinda tasan zai bukata gun cin abinci Ta kawo masa. Zeey tana kitchen tare da ammi suna aiki hada abinci har iman lokaci lokaci suna Taba hira Amman ita Zeey gabadaya tunaninta da hankalinta da zuciyarta ya tafi ne akan AK, wanda ke zaune a parlour yana harakar gabansa. Dan hk yau dai kam tasha alwashin sai Ta amayar masa da sirrin dake daskare da zuciyarta Ta dade Tana boye da wani sirri dake makale a tsakankanin kirjinta . tabbas lokacin bayyana shi wannan sirri yayi sbd son AK yayi mata wani irin mahaukacin kamu Wanda ya sanya har take jin muddin bata sameshi arayuwarta ba Tana jin tkmr zata rasa rayuwarta ne bata Ankara ba sai jin radadin zafin wuka taji ahannuta ta wanke Dan yatsanta. Tayi saurin yin wurgi da wukar tana yarfe hannunta tare da kiran washhhhh Allah ammi tai saurin juyowa gareta a rude tana cewa lfy zainab ? Hannuna na yanke tayi mgnr cike da shagwaba ammi tace AI kece na lura tun dazu hankalinki baya tare dake ko tunanin me kike? Yara kanana daku Amman sai ku zama kuna wani dogon tunani na bai gaira ba dalili . Zeey tayi murmushi Ta nufi gun tap ta wanke hannuta dake tsiyayar jini ammi Ta umarci data ajiye wukar iman takarasa yanka kubewar. iman tayi mata sannu tana me kokarin Amsar wukar hannun Zeey . Amman tace aa iman Ki yi zamnki kawai auta nakarasa.. Da daddare Zeey Ta sha kwaliya ta fitar hankali tmkr me shirin xuwa turakar miji cikin wata hadaddiyar doguwar rigar Ta atamfa me Zane Hrt tayi wani irin kyau matuka sai Kyalli da kamshi turare take zubawa . Ammi ta dinga satar kallonta cike da mamaki wannnan kwaliyar da Zeey Ta sheka sai kace wata me miji . Ko me shirin xuwa zance Amman dai taja bakinta tayi shr tana me kau da idanunta kanta. Ta bangaren Zeey kuwa wannan kwaliyar bata kowa bace Illa tayita ne domin son ta birge AK domin ko a yau tayi alkwarin isar da sokon zuciyarta gareshi. zata bayyana masa abinda ke cikin ranta game da soyyarsa wacce tai mata kamun kazar kuku shekara da shekaru. Ak Wanda shigowarsa Kennan ya daura idanunshi akan Zeey yace wowwwwww wannan special makeup din hk sai kace Wace zata zaben saurauniyar kyau Ta duniya gabadaya.? Zeey Ta kallishi tana dan girgiza body da nufin gyara zama tare da lumshe masa idanunta kmr tace masa ai kwaliyarsa ce Amman sai kawai ta share tayi murmushi ya zauna kusa da kujerar datake zaune. muryarta a sanyaye tace in kawo maka abinci? Ya girgiza. Mata kai alamun aa... Kana nufin bazaka ci ba Kennan eh na koshi daga gidansu Malik nike a can mukaci abinci sai dai ki kawo min drinks kadai ya isheni . Zeey Ta tashi tsaye Ta fara bada step din tafiya cikin takunta na girgiza jiki AK yabi Bynta da wani irin mayataccen kallo shi kam a yau gani yake Zeey dinsa gabadaya Ta canza masa. bai kai ga gama tunani ba Zeey Ta dawo hannuta dauke da drinks ta zuba masa acikin glass cup ta mika masa... Ta koma ta zauna gefenshi tana zuba kamshi na fitina da yamutsa lisafin Wanda ya shaka. Dukkaninsu suka Yi shr babu wanda yasake cewa dan'uwansa komai acikinsu. Yayinda kowane da abinda yake tunani acikin zuciyarsa daga karshe Zeey tai karfin halin kiran sunanshi cikin wata irin sauti me kashe Sansar jiki. Da sakawa jikin Wanda akayi shi kasala .yaya abdulkabir..... Sai km tayi shr tana me sunkuyar da kanta kasa tana Wasa da yatsun hannuwanta.. Uhmmmmm ina sauraronki. Ta dago idanunta ahankali karaf Suka tsarke cikin idanun juna take zuciyarta tashiga dukan uku uku. Kallon indanun junansu suke batare datayi yunkurin cewa dashi komai ba. Dan hk ya dauke idanunshi akanta yacigaba da abinda yake sai dai hankalinsa na gareta. Sunanshi ta sake kira zuciyarta na mata maysanancin kuwa da gargadi yaya abdulkabir... dan Allah ina son yin wata mgn da kai..... Abdulkabir ya sake juyo gefen datake zaune sosai ya sake tsura mata mayatattun idanunshi for 3 second sannan yace uhmmmmm ina saurarenki.. Zeey Ta Dan yi jim kadan tana rausayar da idanunta zuciyarta na matsanancin bugawa da sauri da Sauri akan abinda take son furtawa din gareshi. da kyar tasamu tasayawa jikinta jarumta tace ya AK a gskiya bazan cuci kaina ba..... Sai km tayi shr tana jin mummunar faduwar gaban da kirjinta keyi. AK yana jin hk yayi saurin tashi daga kan kujerar dayake zaune ya janyo wata kamara stood dake can gefe ya zauna gabanta sosai suna fuskantar juna ta inda har suna iya jiyo numfashin junansu. a rude yake tmbyrta me faru da ita? Me kike son gaya min Zeey? Pls say whatever you want tel me Now? Ta tsuru masa idanunta na tsayin lokaci tana sake nazarin abinda zatace sannan daga bisani km ta janye Idanunta cikin nashi tare da sunkuyar da kanta kasa Sosai . Hkn da AK ya gani ne yasanya shi bude bakinsa ahankali cike da natsuwa ya kira sunanta Zainab... Ta dago ahankali idanunta ta zube cikin nashi batare da tace masa komai ba. Sosai shima yake kallon cikin kwayar idanunta abubuwa dayawa yake hango cikinsu masu kama da rudani da tashin hankali da kyar yace pls Ki fada min meke damunki? Zeey Ta km meida idanunta Kasa tace uhm uhm daman ya AK..... Takasa karasa mgnrta ya dafe kanshi da hannushi oh my God, Zeey kiyi min mgn mana tun Kafin kisa zuciyata Ta buga. gabadaya kinsa zuciyata cikin rudani da rashin sanin takamaiman abinda ke damunki. Ta langwabe kanta muryarta can kasa kasa tace ni dai ya Ak ina ....ina sonka..... AK yaja numfashi da karfin gaske yana lumshe maytattun idanunshi kana yayi shr zuciyarsa na beating. Cike da fargaba zeey tace baka sona ko AK? Ya girgiza kanshi alamun aa, sai dai zuciyarsa na tsananta bugawa akan mgnr tana sonshi din Data furta masa. gabadaya wani iri yake jin mgnrta abinda yakamata ace namiji ne ya zaunar daita yake fayace mata wannan sirri ... sai gashi amatsayinta na diya Mace diyar bahausa Ta zubar da ajinta da kimarta ta diya mace Ta zauna tana gayawa "da" mijin kalmar so..... Take gabanshi ya bada rassss mgnr akil ne yazo masa yashiga Yi masa kuwa cikin kunnesa yana dawo masa daki daki itace tasoma nemansa...... Mmn sudais : SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *al Muslimu a khul Muslim LA yazlimuhu wala yakzulu wala yakkiru* *Allah's messenger (s. a. w) said a Muslim is a Muslim's brother he neither oppresses him does he humiliate him nor does he look down upon him* Page 13 Jikinta Yayi mugu mugun tsanyi ,ganin yanayin da yayi . Lokacin da kalmar sonshi ta fito daga bakinta.. Take kirjinta yasoma bugawa da sauri da sauri ta tsura masa idanunta Tana kallonsa kmr zata cinyeshi gabadaya ji tayi Duk wata saliva dake cikin bakinta ya dauke... Da kyar ta sake janyo wata Jarumta da karfin Hali Ta sanyawa jikinta sannan kirjinta na bugawa da muryarta gurin sake cewa baka sona ko abdulkabir... ...ya sake girgiza still yana mamakinta. Amman fa ransa amatukar bace yake bai taba tunanin zata iya kallon tsabar idanunshi tace wai tana sonshi ba dan hk kanshi ranshi a jagule ,muryarsa adake yace bance bana sonki ba sai dai da akwai wace nike so acikin zuciyarta yakarasa fadar hk yana tsare gira sosai Dan kar ma takawo masa raini. yayinda shi kawai ya fada mata hk ne Dan haushin databashi ba dan yana da Wace yake so ba. Still mamakinta yacigaba dayi ta za'ace Mace daita tasoma furtawa nmj Tana sonshi Mace da akasani da daraja da kamun kai.... Nashiga uku ni Zainab ta dafe daidai saitin zuciyarta tana tsareshi da idanunwanta cike da tashin hknl Ta sake bude bakinta baka sona kenan abdulkabir? Ya yatsina fuska yana sake tsare gira bance bana sonki ba sai dai akwai wace take cikin zuciyata yana gama fadar hk ya mike tsaye ya bar parlour Zeey ta koma Kasa ta zauna dirshsn tana kuka. wayyohhly Allah meke shirin faruwa dani? Wacece wannan Data min shigar sauri? Abdulkabir karkamin hk wallahi ina matsanancin sonka,rasaka daidai yake da rasa rayuwata. Wayyohhly Allah sai da tayi kuka me isarta ganin babu Mai rarrashinta yasa Ta tashi daga cikin parlour 'n Ta nufi dakin baccinsu ta fada kan gado tare da Janyo pillow ta daura kanta babu abinda yake fita cikin idanunta sai hawaye. Tayi matukar bakinciki faruwar hk domin bata taba tunanin AK zai Ki amincewa da soyauyarta ba. ganin yadda yake kuladaita da Duk wani lamarinta uwa uba shakuwar dake tsakanInsu GA kulawa ta musamman da sukewa juna. Da dadaddare misalin karfe takwas AK yayi shirinsa cikkn wasu hadaddun kananan kaya masu matukar Kyau da daukar hankali sai kamshi ne ke tashi akowani shashi na jikinsa gashin kan nan nashi baki yasha gyara sai sheki yake . ya nufi hotel dinsu onye ahankali yake takunsa har ya Iso bakin kofarta batare da neman izini ba yashiga dakin, byn ya daga labule onye tayi saurin tasowa cikin tafiya sauri sauri gudu gudu tashige jikinsa ta kamkameshi tana shakar daddaden kamshi turaren jikinsa, shima rungumeta yayi tsam ajikinsa yana shafa bayanta daga bisani ta dan jaye daga jikinsa tare da sanya hannuwanta tana gyara masa kwalar rigarsa hade da Yi masa wasu tsadaddun kalaman soyayya... AK yasanya hannuwansa duka ya sake matso daita jikinsa yana gyara mata gashin kanta baya... Cak ya dauketa yana jujjuyawa daita a tsakar dakin yana fadin Irin kyawun datayi sannan daga karshe ya direta akan katifa Suka shiga holewarsu.. Ak ya dinga yiwa onye mgn cikin yanayin na rada acikin kunneta wai yaji dadin yadda ya same Ta jikinta yayi sauki nan fa onye ta narke tashiga zubawa AK shagwaba iri iri, shi km Duk ya rude hannushi na kan manya bombom dinta yana shafawa tare da lumshe idanun. alakar dake tsakanin AK da Zeey yanzu ta wargaje domin kuwa Zeey ta daina kulashi Duk yadda yaso alakarsu taci gaba kmr da Amman taki Duk da ciwon sonshi dake cin zuciyarta. ammi ta lura da Zeey kwana biyu bata cikin walwalarta Dan hk Ta rutsata a dakinta byn tagama gyara mata dakin Ta zauna daf da Zeey dake shirin ficewa daga dakin, takira sunanta ,Zeey ta amsa tare da dawowa kusa da ammi ta tsaya da na'am ammi. zauna Ta nuna mata kusa da ita Zeey ta zauna Kirjinta na tsananta bugawa.. Sautin muryar ammi Ta doki dodon kunneta wai me ke damunki cikin yan kwanankin nan na lura kina cikin damuwa? Zeey tayi murmushin karfin hali wanda yafi kuka ciwo da radadi sannan tace babu abinda ke damuna kwana biyu din nan dai ina jin jikina bana jin dadinsa.. Shine kika ja bakinki kika Shiru.. Yanzu idan ban tmyeki ba hk zakiyi ta zama da ciwo ajikinki ammi kiyi hkr In ji cewar Zeey shikenan sai Ki shirya anjima kije kiga doctor Zeey tace to ammi.. Da safiyar yau Dady yakira AK akan zance karatunsa ya hanzarta Duk abinda yake ciki ya soma kokarin samun gurbin karatu a luth sannan akwai aiki kasa da zai fara tunda karatun nasa asabar da lahadi ne.. Ak ya yatsina fuska byn yagama jin bayanin dady yace Dad banfa zo da takarduna ba suna Spain OK to babu damuwa zan saka turo maka ya shagwabe fuska dady why not kabari naje da kaina sbd akwai sign din da dole sai ni zanyi kafin abayar. Aa bazaka tafi ba Abdul ba cikakkiyar lafiya gareka ba. Dady kamin addua just one month kawai zanyi na dawo, magiya sosai ya dinga yiwa dady har dai dady ya yarda ya amince Amman yace wata daya yayi yawa 2weeks dai AK ya ji dadi sosai burinsa zai cika OK tashi kaje zan shirya maka tafiya zuwa Spain Amman kar dade kadawo kmr yadda mukayi da kai. AK yayi matukar jin dadi da murnar zai sake zuwa kasar haihuwarsa sai dai damuwarsa daya onye ya jima yana tunani daga can ya ji wani bangare na zuciyarsa yana me bashi shawarar me zai hana ya tafi daita kawai before a zaune yake yana tunani, Yayi zumbur ya mike tsaye yashiga zariya a dakin tabbas WAnnan shawara itace abar dauka ya tafi da onye hkn zai saka yacigaba da jin dadinsa daita .. to Amman km me zai cewa Dady 'nsa? Da yamma yana fita bai zame koina ba sai gun onye tana zaune tsakiyar dakinta AK ya tadda kanshi bisa cinyoyinta tana shafa gashin dake kwance da kirjinsa cike da salon yaudara sai dai Ta lura da akwai damuwa a tattare dashi ta daina shafa masa kirjinsa takoma kasan joystic dinsa tana shafowa tana Kallon cikin kwayar idanunsa. Honey takira sunanshi meke damunka naganka yau somehow kmr Kana cikin damuwa? AK ya dago mayatattun idanunshi da suka soma canzawa zuwa wani yanayi na daban sakamakon touchinga dinsa datake ya kalleta dasu yana mata murmushin gefen baki Nothing kawai yace mata atakaice. Onye ta marairaice murya Haba honey damuwarka fa damuwata ce to sbd me zaka boye min abinda ke damunka? Pls tell me what's wrong with you, in ba so kake ka tayar min da hankali ba gabadaya Duk tabi ta rude masa ga sansar jikinsa da take aikin sarrafawa.. Ak yace OK yanA lumshe mayatattun idanunshi daman bawani abu bane tafiyace zanyi zuwa kasar Spain shine nike jin kmr zan tafi dake. Onye tayi shr tana kallonsa batare da Ta sake cewa komai ba AK ya tsura mata ido yana kallonta ya tabbatar Itama tashiga damuwa fiyye dashi yasanya tafin hannushi ya shafo fuskarta zuwa kirjinta come on baby bana son ganinki cikin damuwa, onye Tayi raurau da idanunta alamun son yin kuka shiiiiii karki sake Ki min kuka ya fadi hk yana janyota zuwa jikinsa yana rarrashita tare da Shafa kwarin bayanta meyye abin kuka ni da nace zanje dake Dan hk Ki shirya kawai zanyi miki viza.. tayi murmushin jin dadi tana sake shigewa cikin jikinsa tare da shafo fadadden kirjinshi Tana lumshe ido.. Zeey tana zaune a parlour jugun Ta rasa meke damunta Duk abin duniya ya dameta tarasa meke Yi mata dadi Duk yadda taso tayi Domin kawar da AK daga cikin zuciyarta takasa .abin bakincikin ma akoda yaushe kaunarsa da soyayyarsa sake karuwa suke da shiga kowane shashi dake gangar jikinta tmkr daga sama Ta jiyo sautin muryarsa yana sallama tai firgigib Ta dawo cikin hayacinta maimakon Ta amsa sallamar da yayi sai MA ta dauke kanta tmkr bata ganshi ba. Ta mike a fusace zata bar parlour taji wani jiri yana neman daukarta dole tasa Ta koma ta zauna AK yakarasa inda Take zaune yace hb Zeey meye duniya.. Dan me Zaki kulla gaba atsakaninmu byn ni bance Miki bana sonki ba. Zeey Ta watsa masa wata uwar harara ta motsa bakinta ni baka da abinda zakace min yaya. ka Min shr kawai AK yayi murmushi yana Dan kamo lip's dinsa na Kasa kai Dan Allah sister Ki daina fushi Dani Duk kin saka na tsinci kaina cikin Damuwa pls Zeey baby kada muyi hk dake . Zeey tayi masa banza bata sake ce masa kala ba har yagama mgnrsa yagaji yace ta kawo masa fresh milk kmr tace masa bazataje ba sai km taga rashin dacewar hkn Dan hk Ta tashi ta nufi fridge Ta dauko masa tana bashi bata sake tsayawa ba tayi tafiyarta ta varshi nan... Yau yaje gurin onye sai dai yataki rashin saa sbd yauMa fama take Da matsanancin ciwon mara ya yunkura zai tashi tayi saurin riko tafin hannushi yace maTa sannu Ki kwanta da yamma zanzo na kaiki hospital a shagwabe tace ni bazanje ba. ya Kare mata kallon tsab yace sbd me bazaki ba? Tace ni ni Nagaji da shan mganin hospital byn GA magani ciwona agida .. AK ya tabe baki yanacigaba da kallonta aranshi kuwa yace baki da hankali idan har sai nayi sex dake zaki warke Ciwon Marar ya dade bai kasheki ba. Amman abayyane cewa yayi OK to ni zanje gurinsu musty in dawo naga yadda yanayin Jikinki yayi idan da sauki fine idan km babu dole kiga doctor.. Wasa Wasa fa shakuwa me tsanani tashiga tsakanin onye da AK kowane yana ji da dan'uwansa sannan basa kaunar ganin bacin rai juna GA special kulawar da onye kebawa AK ta wuce misali tmkr ta lasheshi hkn datake masa yasa shakuwarsu ya kara samun masuguni azuciyarsa kwata kwata itama bata iya komai sai dashi hk shima kowani hali yake yana tare da tunaninta musty da Malik babu abinda suke masa sai shegentaka wai da alamun ya kusan ruftawa cikin shaukin kaunarta ya tabe baki yana cewa Baku da hankali nifa ba sonta nike ba kawai dai a huta. Ina jin dadin mu'amula daita kunga kuwa dole nabata , kulawa tunda nima ina morarta son raina. Byn wani lokaci Dady yagayamasa yasoma shirinsa at any time zance tafiyarshi zai tashi. AK yace shi a shirye yake shi kawai yake jira komai na tafiyarsa yagama shiryawa. Yayinda zuciyarsa shi kadai yasan abinda yake shiryawa wannan tafiyar tasa sannan yasoma yashiryawa onye nata shirin . Gayadaya cikin kwanankin nan babu abinda yake ta kokari yin sai yaga yayiwa onye viza.. Ammi ta sake runtsa Zeey cikin daki Ta dinga y imata tmbayoyi iri akan abinda ke faruwa tsakaninta da AK Amman Zeey tayi zurfin ciki tace babu komai. AK yashigo parlon gidan Amman bai ga, Zeey ba hkn yasa ya nufi kofar dakinsu yana yin nock cikin sanyayiyar muryarta tace waye? AK yace mata nine taji shi Amman sai Ta shareshi tayi kmr bataji ba sai daya sake kiranta sannan Ta taso ta bude kofar tana. Masa mgn a yatsine lfy Kake ta buga min kofa hk? AK yayi murmushin hade da langwabar da Kai yayi mgn kmr wani karamin Yaro yace haba my sister sbd me kike min hk gashi kina neman sa yunwa ta kashe miki ni . kina sane da bana iya cin abinci kowa a gidan byn naki to Dan me zaki juya min baya ?daga kawai nafada miki gaskiyar dake cikin raina, ni bance bana sonki ba.... Ta yatsina fuska tana wurga masa katuwar harara sbd tagano yana son Raina mata wayo da hankali ne . ta kai hannuta da niyyar ta rufe kofar AK ya rike handle din kofar yace why? tare da tsura mata mayatattun idanunsa yana kare mata kallo gabadaya sai yaga Ta rame masa ta canza har wasu kasusuwane suka fito mata.. nan take taji jikinta yayi sanyi Ta dinga jin sbd idanunsa Data ji suna yawo a sansar jikinta da kokarin raunatata . Dan hk Ta Saki kofar Ta juya gabadaya ilahiri jikinta rawa yake Duk da ta rame sosai Amman bombom dinta suna nan yadda suke babu abinda yasamesu yabi bayanta da kallon na wani second sannan yashigo Dakin yana me juyo daita suna fuskantar juna har suna jiyo numfashin junansu take gabanta yashiga dukan uku uku, muryarsa a kasalance haba sister ya zaki shige muje Kibani abinci yunwa nike ji.... Ta km sakar masa harara jikinta a Mace, yayi murmushi gefen baki yana kallon cikin kwayar idanunta pls Now kaje Ita wace take ACikin zuciyarka Ta baka abinci Amman bani Zeey ba. Takarasa mgnr Tana me juyawa har ta bude kofar bathroom taji an gizgota a harzuke ....ke ban son iskanci kodan kin ga ina lallabaki sai wani iskanci kikewa mutane. gabadaya naga rainin hankalinki ya nemi zarta iyaka . Dan Allah malama muje Ki hadamin abinda Zanci. ko ana so dole ne? Nace akwai wace zuciyata take so .? Oya wuce kije kimin abinda zanci yakarasa fadar hk yana nuna mata kofar fita.. Muryata a sanyaye tace to katafi ina zuwa zan kawo maka.. Ya juya ahankali ya bar dakin yana murmushin daya kunshe ita km tabi bayansa da harara sai Data bata lokaci sannan Ta fito ta nufi kitchen ta hado masa abinci takawo Ta dire masa a gabansa zata juya ya Yi saurin riko hannunta cikin nasa yana murzawwa cike da natsuwa,ta kalleshi shima ita yake kallo tace bakasona sbd me zaka rike min hannu? Yayi mata banza yacigaba da murza tafin hanunta ,cikin nasa wanda hkn yayi narasar kashe mata jiki. take jikinta yasoma sanyi yana mutuwa wata irin kasala tashiga yawo ajikinta ganin yana kokarin tada mata tsumin shawarta yasa tace ka sakar min hannu pls kaje ka rike hannun wace kake so...... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wasallam:* *laa yahillu lilmusli an yahjura a khahu fauka salaat* *Allah's messenger (s. a. w) said it's not permissible for a Muslim's to forsake his Muslim brother beyond three days* Page 14 Yayi murmushin mugunta tare da sake damke hannuta sosai cikin nashi yana murzawa ahankali muryarsa a kasalance yace ai ita wace nike son ba sai na rike hannuta ba itace zata rike nawa, sbd tsabar tana son kmr yadda nike sonta. ki zauna kawai muci abinci wlh bana jin dadin yadda Duk kika canza min akan nace wata nike so ba ke ba ... Zeey ta yatsina fuskarta kmr zatayi kuka ,muryarta raunace tace ka kyaleni nayi tafiya . "bazan kyaleki ba sai kin zauna muci abinci Dan nasan duk kwanakin nan bakya wani cin abinci Kalli yadda Duk kika rame Dan Allah.. A fusace tace to nace na koshi bazan ci ba ko dole ne .. AK ya gyara zamansa yana tsareta da mayatattun idanunshi ai ko yarinya karyarki Tasha karya wlh sai kin zo mun ci . IN ba hk ba na dauke Ki na daura Ki kan ciyoyina na dura miki Ta karfin tsiya. Ta rausayar da idaunta tana tabe baki zuciyarta na wani fizga tkmr zata fasa kirjinta ganin yanayin kallon datake masa yasa shi cewa ko kina ganin bazan iya bane kike wani kallona kmr wata wawiya. tai tsuru tsuru da idanu domin tasan halinsa Zai iya komai yace.. Ita km tasan yanayinta Dan hk tace ka kyaleni zanci. Yadda yanayin sautin muryarta ya fito yayi matseefar bashi dry Dan hk ya kyaleta tawani sauke ajiyar zuciya da karfi. Ak yacigaba da cin abinsa batare da ya sake kulata ba . ko ce mata wani Abu ita Kuwa Zeey dago kanta tayi tana satar kallon AK Wanda ya maida hankalinsa gurin cin abincinsa ya gama ta kwashe kayan abinci Ta nufi kitchen dasu data dawo maimakon Ta zauna a parlour sai ta nufi hanyar dakinsu. Muryarsa a kausashe yace ke Ina km zaki? Ta tsaya tana kallonsa Ki zo ki zauna muyi hira bacci nike ji ya zabga mata katuwar harara ban yarda ba kawai kizo Ki min hirarrakin da kika saba min wayanda suke sakani nishadi.. Da gaske bacci nike ji da safe idan Allah ya kaimu zan maka ya sake watsa mata wani hararar ke dai kice zakiyi Min wayo ne. tayi murmushin jin dadi ganin har yanzu yana bata kulawar data dace bai canza mata ba. dakinsu Ta nufa tare da maida murfin kofar ta rufe Kai tsaye bayi tashige ta jingina bynta da jikin kofar Ta sanya hannuta duka ta dafe daidai saitin kirjinta sakamokan bugawa da yayi da karfi yayinda taji zuciyarta tana harbawa da sauri sauri tabbas bata taba tsammanin son da takewa AK ya kai hk ba. Gabadaya ji take data rasashi gara tarasa rayuwarta domin Kuwa hkn zai fiyye mata kwanciyar hankali da sauki Akan taga AK yana rayuwa da wata baita ba bata Ankara ba sai dai taji saukar hawaye daga idanunta ahankali ta silale agurin . durkushe bisa gwiwowinta tana cigaba da kuka jitake tmkr ta daura hannu bisa kanta ta rusa ihu kozata samu me kawo mata dauki akan halin tashin hankslin datake ciki da jin saukin tafarfasar da zuciyarta takeyi mata .. wayyohhly Allah ka taimakeni kada narasa abdulkabir.. abdulkabir ya zamto wani jigo ne na rayuwata me matukar mahinmanci ina matsanancin sonshi banason rasa shi meyye aibuna da baza soni ba? Da kyar tasamu ta fito Ta rarrafa zuwa inda sabuwar shimfidar take ta kwanta lamo game da lumshe idanunwanta duka hawaye suka cigaba da silalawo akan fuskarta zuciyarta km tacigaba da harbawa hade da tafarfasa sakamakon matsanancin son AK dake cin zuciyarta.. Kwana biyu tsakani AK bai nufi inda onye take ba sai yammacin yau zaune yasameta cikin dakin tana karanta jaridar dailytrust tana ganinsa tayi xumbur Ta mike tare da ajiye magazine din dake hannuta ta nufoshi tana yauki ta rumgumeshi tsam tsam ajikinta tmkr wace zaa kwacewa shi Tana shakar dadadden kamshin turarensa me zautar da tunainta. Ya lakuce mata hanci da alamun yau kina cikin nishadi? Ya fadi hk yana kokarin cireta daga jikinsa suka zauna kan katifarta ta lumshe idanunta tana matsowa jikinsa cak ya dauketa ya daura bisa cinyoyinsa fada min meye sirrin wannan farinciki da nishadin da nike hangowa acikin kwayar idanunki domin na lura kina cikin nishadi onye tayi murmushin tace jin dadin ganinka on expecting ganinka kadai kan mantar dani komai, Ganinka nasa na dingajin kasala a ilahiri sansar jikina ganinka nasa nakasance cikin matsansncin farinciki AK son da nake maka bakina ba zai iya furta maka shi ba ..takarasa mgnr tana sanya idanunta cikin nashi tare da narkar dasu wanda hkn yasamu nasarar kashe Masa jiki AK ya lumshe mayatattun Idanunshi yana cizan lip's dinsa sannan yace nasani.. Nasan kina sona sosai fiyye da tunaninki tun ranar farko da muka soma haduwa nasan Kin fada tarkon sona . Sai dai am sorry to say ni dai kina matsanancin birgeni Amman maganar so.. Yayi shr yakasa furtawa Ta tacigaba da kallonsa ka karasa Man baka sona ko abdulkabir..? A tarihin rayuwata banta jin wata ya Mace Ta birgeni ba kmr yadda kike birgeni. kin shiga rayuwata dayawa sai dai shi wannan son ne bazan taba miki karyar ina miki shi ba... Basani ba ko gaba ba.. ta rungumeshi ajikinta ni dai what I know I love you so much and I can't do without you honey dan Allah Kasoni ko yaya ne, daga nan suka shiga holewarsu da suka saba... har misalin karfe shabiyu na rana Zeey tana kwance a daki Kirjinta ne yake Yi mata ciwo Amman sbd gudun tashin hankalin ammi taki fada GAnin bata da niyar tashi ne yasa iman ta nufi inda take kwance domin taga halin datake ciki aiko tana taba jikinta taji rau atafin hannuta da Sauri Ta janye hannuta ta nufi dakin ammi tasanar mata atare suka dawo ammi ce gaba iman tana bayanta ammi na tura kofar dakin ta hango Zeey kwance a kasa sai mayar da numfashin take sama sama tmkr me cutar Asma ammi tayi saurin karasawa inda take kwance a rikice ta janyota jikinta game da cewa subuhanallah Zeey me zan gani hk kwanciya akasa ?Allah ammi nima hk kawai naga ta dauki salon kwanciyar kasa ai ko sanyi Tayis ya isa ya saka cuta takamata inji cewar iman, meke miki ciwo Zainab, Zeey ta Kalli ammi ta nuna mata saitin zuciyarta subuhanallah to meyasa baki fada ba zaki zauna da ciwo hk ,ke iman jeki kicewa yayanki yazo yanzu yakaita hospital, iman Ta juya da sauri ta fice ta nufi part din AK wanda ke kwance suna waya da onye iman tayi nocking yace yes who is that it's me yaya ammi ce Ta aikoni ya Mike da kyar ya nufo kofar ya bude tare da kashe wayar iman tace wai ammi tace kazo ka kai aunty Zeey hospital bata da lfy meke damunta? Tace unhmm ina GA Dai kmr Ciwon kirji ne.. AK yace OK gani nan zuwa iman takoma dakinsu inda ammi ke rungume da Zeey har lokacin tasanar mata sakon AK ta taimaka suka shiryata ammi ta kamota ita da iman suka fito farfajiyar gidan hkn yayi daidai da fitowarsa daga bangarensa yanayin yadda ya ganta yasanshi karasowa gun da sauri yace ammi hk jikin nata yayi tsanani sosai? Ammi tace hk nima nagani narasa meke damunta duk kwanakin nan hk take.. Da Sauri ya tashin mota suka wuce hospital Kai tsaye emergency aka nufa da Zeey sbd yadda jikin nata ya kara tsanani cikin kankanin lokaci doctors suka taru akanta domin kokarin ceto ranta daga barin gangar jikinta ammi takira mahaifiyarta sanda tazo hankalinta yayi matukar tashi hk ma AK Shima hankalinsa ya tashi da ciwon zeey. Cikin ikon Allah ba dauki wani lokaci ba doctor ya fito daga dakin da aka kwanantar da Zeey dr yakira ammi da AK sbd sune suka kawota yace yana son ganinsu a office dinsa. Ammi da AK zaune gaban doctor byn Dr yayi yan rubuce rubuce akan file din Zeey ya cire medical glass din dake manne da idanunsa ya dubi ammi yace kece mahaifiyarta..? Eh nice ya maida dubansa kan AK kai km kaine yayanta ko? Ak ya jinjina Kai batare daya amsa ba. Gud doctor ya sake duban ammi yace Hjy yarinki tana cikin damuwa me tsanani domin akwai abinda ke damunta wanda Ta saka shi cikin zuciyarta dalilin hk ma Ciwon xuciya ke daf da kamata ga jininta ya hau sosai ammi nagama sauraron bayanin likita Ta dafe kirji tace inna lillahi WA inna ilaihi rajiun Zainab da ciwon zuciya ga hawan jini wannan kankanuwar yarinyar da manya ciwoka hk? Ita kuwa Wace irin damuwa ce take Tare daita da har ta janyo mata wannan muguwar matsalar? Doctor yacigaba da koro bayaninsa Dan hk ya kamata kuyi bincike ku gano menene matsalar domin a samu a magance mata ita domin gudun kara faruwar wani abu km a daina bata rai domin da zarar an bata mata rai hankalinta zai iya tashi sakamakon hkn km Ciwota zai iya tashi.. Ammin tace Inshaallahuu zamuyi iyakacin bakin kokarinmu Dr ya rubuta irin magungunan da masu lalura irin nata ke Amfani dashi. Mahaifiyar Zeey da ammi da iman zaune jigun jigun suna kallon Zeey dake kwance an daura mata drip sai bacii take sakamakon allurar bacci daaka mata. AK yashigo dakin ya gaida mutane dakin tare da tmbyr me jiki da saukin muslinci suka hada baki har yanzu dai bata farka ba. ya nemi kujera ya zauna sai byn da aka idar da sallar magriba Zeey ta farka mahaifiyarta dake kokarin sallame sallah takaraso gareta Dan ammi sun wuce tun dazu tai mata sannu ta amsa ahankali ta nunawa mahaifiyarta tana son tashin zaune Dan hk Ta taimakamata ta tashin Ta jinginar mata pillow. Mahaiyarta ta tmbyeta ko zata iya shan tea Zeey ta girgiza kai alamun aa sbd me bazaki sha ba? Sbd bana jin dadin bakina. Daman ai babu yadda za ayi kiji dadin bakinki sai dai ki daure mahaifiyarta taje Ta hado mata tea da kanta ta rinka bata tana sha. Ammi da Dady har Iman suka shigo tare da sallama suka gaisa suna tmbyr me jiki gata nan da sauki har ta dan sha ruwan tea to Allah kara sauki.. Nan suka shiga hirar matsalar dake damun Zeey wanda daga karshe dady ya tashi yace Zaire je yaga doctor Kai tsaye ya nufi office din likita. yayinda ammi Ta zauna kusa da Zeey tana sake taba jikinta iman km ta ajiye kulolin abinci akan wata karamar dorowa daga gefen da gadon Zeey take ta dawo kusa da Zeey. Byn kmr minti goma shIma AK yashigo cikin dakin yadda yaga Zeey atsakiyarsu yayi matukar farinciki ya matso sosai kusa da gadon yayi mata sannu Amman sai Ta shareshi AK ya tsiysyo freeemilk cikin cup ya miko mata ta girgiza Kai alamun ta koshi ya marairaice mata haba sister Ki sha Man Zeey tayi mursisi taki amsa domin ko tana da tabbacin ko menene ya faru daita yana da nasaba da ciwOn sonshi datake sosai . ammi da mahaifiyar zeeey Suka lura akwai rashin jituwa atsakaninsu Amman suka share sbd Sunsan before ba hk suke ba.. Gashi su yanzu Ta yadda zaayi ta rabu da ciwon jikinta suke . sati biyu Zeey tayi kwance a gadon asibiti cikin ikon Allah Ta samu sauki sakamakon irin kulawar da take samu daga Mahaifiyarta da ammi har shima AK baa barshi a baya ranar Data cika kwana goma ranar Dr ya sallameta game dabawa iyayenta shawarwari da a daina bata mata rai sannan km a tabbatar da anyi mata maganin damuwarta domin Kuwa hk kadan zai saka tasamu saukin Ciwon zuciyarta tunda yanzu ansamu jininta yayi normal. Sukayiwa Dr godiya suka nufo gidansu AK dake gra Ikeja misalin karfe takwwas da rabi na dare AK ya fito sanye da kananun kaya Wandon jeans ruwan kasa da shirt oregen colour yayi matukar kyau kmr ka tsureshi ka gadu domin dole ne ya dinga birge yanmmata tare da sace musu zuciya Allah ya zuba mishi tsantsar Kyau koda kasancewarsa coffee colour akwai a sirtaccen kyau ajikinsa ciki da bay ga iya wanka har dana fitar hankali kallo daya Zaka masa kaji ya tafi da zuciyarka.. Gun buduwarsa onye ya nufa tana tsaye gaban mirrow tana shafa mai a Jikinta AK ya kalleta tare da jefa mata wani shut'umin kallo mai tattare da narkar da zuciyar wanda akawa. onye ta saki wata uwar ajiyar zuciya me fitar da sautin kauna tana cewa barka da zuwa honey . Ya lumshe mata mayatattun idanunshi itama murmushi tayi ta lumshe nata idon sbd yanayin Data tsinci kanta ciki yakaraso gurin datake tsaye tana Shafa mai ya zagayo ta bayanta ya kai hannuwansa yana shafa wuyanta cikin wani yanayi na zautar da mutun tare da rudu. A shagwabe tai masa mgn honey kada ka hanani yin kwaliya mana. Ya Dan Yi murmushi kadan sannan ya kai hannu yana shafa toming dinta ya kike hope kina lfy ta daga masa Kai alamun eh yana kokarin kwance towel din dake daure da kirjinta Iya cinya tai saurin rike hannushi sbd tasoma gajiya da yawon bukatarshi gashi shi baya kaunar ayi masa mgnr sex ya birkitota suna fuskantar juna ya tsura mata mayatattun idanunshi cikin kausashiyar murya yace why...? batace masa komai ba kawai Ta rungumeshi tsam ajikinta tana sakin numfashiDan kwata kwata bazata iya hanashi abinda yake so daga gareta ba nan suka shiga holewarsu da suka saba.. Mahaifiyar Zainab ta Zaunar daita akan tasanar mata da abinda ke damunta Wanda yasa wannan ciwon ya kamata Amman Zeey tace babu abinda ke damunta da Mama taga hk sai ta kyaleta ta dai yi mata nasiha akan ta fitar da abinda yake damunta acikin zuciya ta dauki kaddara Mai kyau ko akasin hk Duk daga Allah Ta mayar da Lamarinta GA Allah shine zaiyi mata magani.sosai Zeey taji dadin nasihar mahaifiyarta gareta. AK ta yadda zai wa onye visa yake ta fafutukar km Allah ya taimaka yasamu hkn km yayi daidai da kiran da Dady yayi Masa akan an kamla Yi masa visa Dan hk bai Tsaya bata lokaci ba ya nufi gun onye alokacin dayake gaya mata tayi matukar mamaki game da jin dadi mara misaltuwa ,ta rungumeshi ajikinta tana zuba mishi ruwan kiss takoina ajikinsa Dan tsananin murna wai ita yau onye zata bar kasar Nigeria zuwa wata kasa alokacin da take tsaka da harakar karuwanci wata friend dinta tabata shawarar tayi kokari taga ta tara kudi su samu su fita abroad domin can ne ake karuwanci mai daraja yau gashi a Kyauta masoyinta zai kaita batare da sisinta ba.... Bai dawo gida ba. Kai tsaye gidan gwaggonsa ya nufa ya sheda mata gobe NE Fa jirgin karfe shadaya da rabi na Safiyya zai bi zuwa Spain tace ai munyi mgn da baban naka dazu Allah ya kaimu gobe Duk yadda ak yaso ya shawo kan Zeey suyi bankwana Amman taki haduwarsu har wayarta yakira Amman taki ta shareshi daya gaji kawai ya tura mata text nan ma tashare shi tmkr bata gani ba dole ya hakura ya Kyaleta .. Rabuwa babu dadi tayi kuka mai tsuma rai Dan me AK zai kita sbd me Zaki amsar soyayyarta ? Meyasa zai yi mata hk gabadaya mutane dake zaune cikin gidan sai da hankularsu suka tshi shi kanshi yana sonta sai dai kuskurenta daya Data soma furta tana sonshin abinda yafi tsana kenan daga mace Duk macen Data ce tana sonshi ..koda zai sota sai Tasha wahala hk dai suka rabu kowa yana jin dacin rabuwa da danvuwansa bama kmr Zeey Data take jin son AK ya zama tamkr jigon dake cikin rayuwarta ... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *kulu jami'an wala tatafarraku* *allah's messenger (s. a. w) said eat together but not individually* page 15 Tsaye suke a filing jirgin murtala international airport AK na tsakiyar iyayensa yayinda hannuwansa duka ke zube cikin aljihun wandonsa suna magana kasa kasa Ta yadda babu me jinsu domin ko Wayanda ke kusa dasu ma bai zama lallai suji abinda suke cewa ba .ammi ce ke masa fada hade da nasiya.. Abdulkabir kayi hattara banda yawuce yawuce banza idan kaje Spain. abinda ya kaika shi zakaje kayi. sannan muyi waya da James nasanar dashi Duk inda zaka kafarsa kafarka 2weeks kadai zaka yi ka dawo imedetily karare abunda ya kaika. shima Dady ya daura akan nata Duk abinda zance mahaifiyar tarigada ta fada Amman Duk da hk,allah ya tsaremin kai, ka tsare min kanka, rayuwarka tana da matukar mahimanci agurina suna nan tsaye kafin ayi kiransa. Onye ce ke tahowa hannuta janye da karamin trolling dinta jikinta sanye da wasu arnun kaya . jeans ne blue manne da kungunta iya cinyarta sai wata tsinanneyar riga harmless wace ta bayyana surar jikinta hatta cibiyarta bata rufe ba. da takalmin sandal me igiya Wanda ta nannadeshi har zuwa kwarin gwiwar kafarta. ga kanta daya sha kitson kananan kallaba na attachement Ta zubo dashi gefen kafadarta wunyata sakar cros ce silver har zuwa kirjinta,sai glas datasa ta manne idanunta dashi. ahankali take bada wani irin step gurin taka Kasa ,tafiya take ahankali tmkr wata hawainiya wanda .gabadaya ya janyo hankalin mutane dake gurin idanunsu yayi caaaaa akanta kusan jamar dake gurin gabadaya hanklinsu ya Raja'a ne akanta sakamakon wani shegen Kyau datayi na fitina da daukar hankali .. Tun daga nesa ya hango tahowarta ya tsura mata mayatattun idanunshi yana kallonta tare da gyara tsayuwarsa sosai gabadaya mgnr da Dady ke Yi masa baya shigarsa ita kawai ya tsurawa idanu har takaraso daidai kusa dasu, ta kashe masa idonta daya, tana tanan cungum kas... kas... sannan yayi saurin .dauke idanunshi akanta yana lumshesu . Tare da waskewa yacigaba da sauron Dady inda Dady yacigaba Abdulkabir kayi ahankali kasan critical sickness dinka at any time yake tashi .duk iya maganganun Dady daya dauki sama da minti biyar din da yake masa bai tsinci komai acikin ba kmr ance ya dago idanunshi . ya hango onye tsaye ita da wani gaye Shima daganinsa iyamurine dan'uwanta hannuwansu sarkafe cikin juna suna mgn fuskokinsu cike da annuri bai san sanda ya sakar mata wata uwar harara ba . Gabanta ne ya fadi ganin irin kallon dayake jinfata dashi hkn yasakata saurin zame hannuta daga cikin na gayen.. Duk da AK bai jin abinda suke tautaunawa akai ba. Amman yasan bazai rasa nasaba da mgn yake mata akan yanasonta bane ,yana kallon gayen ya amshi wayarta yayi dealing din number sa sannsn yaciro tashi wayar cikin aljihun byn wandonsa yana dubawa ya mikomata wayarta. Dogon tsaki AK yaja da karfi wanda ya Janyo hankalin iyayensa kansa.. Koda Suka tambayeshi, ce musu yayi nothing Amman ranshi idan yayi dubu yagama Baci.. Gabadaya haushinta ya kamasa kmr ya janyota yasoma yaryarfa mata maruka sannan yace ya fasa tafiyar daita. Ak Wanda gabadaya zuciyarsa ajagule take yayi saurin sayowa jikinsa kuzari ganin agaban iyayensa suke.. Kada yayi sakacin da komai zai rugujemasa. Dan a yadda yake ganin yanayin iyayensa any single mistake zasu iya rusa tafiyarsa. Cikin minti goma da karasowarta aka soma kiransu . AK ya danne abinda yake ji azuciyarsa saboda farincikin iyayensa ya kawar da komai dake cikin ranshi ,yayi kokari bawa zuciyarsa karfin gwiwa . akan me zai sa ya damu kanshi akan karuwa me zaman kanta... Ita din fa karuwa ce bawata tsiya ba to dan me zai ji haushin Dan wani kato ya rike mata hannu. take haushin kansa yakamashi. sannan km wani bangare na zuciyarsa ya bashi amsa da sbd Kana morar jikinta that's why kaji haushin ganinta da wani. Dan hk ya watsar da komai ya rungume amminsa muryarsa a kasalance Ta fito zanyi missing dinki amminah............ Ta shafa bayansa I will miss you too son tare da zameshi ajikinta tayi masa kiss agoshi sannan ya rungume Dady Shima dady kmr yadda ammi tayi masa hk yayi sai yar'auta Iman ,zan Yi kewarka yaya ta fadi hk tana driya Dan Allah ka kula min da kanka.. Yayi murmushin karfin hali I will ke km me zaki min? me kake so yayana ?ka fada min Duk abinda kake so I promise I will do ?ya kamo lips dinsa batare da yayi murmushi ba ya Dan ciza kadan kana yayi mgn can kasa kasa ta yadda iyayensu bazasu ji ba,yana me kamo tafikan hannuta cikin nashi yace ki kular min kanki da Zeey sosai .....karka damu yaya zanyi fiyye da yadda kace. sannan ya juya ahankali cikin sanyayyiyar jikinsa yasoma tafiya yana daga masu hannu . duk Wannan abu ya faru ne akan idanun onye dake tsaye can gefe tana kallonsu rungume da hannuta bisa kirjinta take taji family din Sun maseefar birgeta da shiga ranta. ina ma itace da family dinta hk? ina ma AK zai aureta ya yan'tota daga shingi wasu, ya taimakawa rayuwarta? ina ma zata kasance cikin farinciki irin nasu Wanda suke ciki cike da tsantsar kulawa ? ina ma itama zatayi rayuwar jin dadi da kamala irin nasu? never ta furta azahiranta tasan bazata taba samu ba sbd abdulkabir bazai taba aurenta ba... Tana nan tsaye tana jin yadda zuciyarta ke matsanancin bugu kmr taje inda suke tace musu wani abu Amman takasa koda daga kafafunta ne daga inda take. domin ko tace zata din tasan hkn ba me yiwu bane Dan zaiyi sanadiyar batawa abdulkabir dinta rai . ita km abinnda ta tsana Kennan arayuwarta bacin ranshi da fushinsa ,daidai yakaraso kusa daita suka hada ido take zuciyarta Ta buga tana jin yadda kaunarsa ke kara samun muhalli akahon zuciyarta. Ta juya ahankali shi km yana biye da ita abaya da day bakaza taba tunanin tafiyarsu daya ba. Karfe goma shadaya daidai suka tashin a filing jirgin sama na murtala Muhammad kafin su tashi onye tasha maseefa agurin AK kmr zai duketa akan iskanci shigar datayi da km kula gayen dake bynsu yanzu zaune.sai Data rarrashinsa har da guntun hawayenta. yayi mata banza Duk nacin datayi tai masa akan yayi hkr bai saurareta ba. balle ya kulata ya miko mata hannuwansa batare da yayi mgn ba. hakan ya nuna mata da wayar hannuta yake bukata Dan hk Ta mika masa jikinta na rawa yashiga dealing yaga babu wata bakuwar number ya juyo ahankali yana kafeta da mayatattun idanunshi alamun tmby.. Na goge number ne sbd bata da wani mahimmanci. shr kawai yayi mata batare da ya yarda daita ba, sannan km bai ce mata komai ba, yacigaba da kallonta honey ka yarda dani ,na goge sbd gayen ne bai Yi min ba wai cewa yayi na birgeshi yana son nazama friend dinsa idan baxan damu ba. I ask what happened between you and him .? tsit tayi da bakinta tare da hadiye miyon daya tsaya mata amakoshi tana Shafa gefen fuskarta am sorry..ta fada tana kamo tafin hannushi cikin nata tana murzawa cike da salon karuwanci, Dauke idanunshi yayi akanta batare dayace mata kala ba. Ya zare hannushi cikin nata yana me ciro wayarsa daga gaban rigarsa. Ba yadda batayi ta shawo kansa ya dawo daidai ba Amman abin ya faskara har jrginsu ya tashi . ahankali ta jinginar da bayanta da kujerar datake zaune tana me runtse idanunta gam take km zance mutumin daya kira kanshi da Samuel yashiga dawo mata sosai Tasha yabo agurinsa adazu da suke tsaye dashi a cewarsa wai ko a babban birnin Barcelona taje babu abinda Turawan can zasu nuna mata. Ya kudata da ruruta siffar jikinta inda yake cewa ina ma tare dashi zatayi tafiyar nan hk dai ta dinga tuna maganganunsu dashi har tsumduma cikin bangaren Rabin ranta Tunani take sosai akan lamarin AK da fushin me yake daita. Atunaninta lfy suke ko yau da suka hadu lfy suka rabu dashi. to meyasa ya canza irin hk? Kika sani ko kishin yaganki da Samuel ne zuciyarta ta darsa mata hk. Kai AK bazai taba jin haushi Dan yaganni da Samuel ba. Maza nawa yaganni dasu kafin Samuel. Sai dai ko Dan shigar danayi ce tunda gashi har yayi mgn akai Amman bai sako zance Samuel ba... Ta bude idanunta ta saci kallonsa still fuskar tashi a murtuke take babu wani annuri ko alamun Wasa acikinta. Tacigaba da satar kallonsa . ita fa gsky bazata iya irin wannan zaman ba. Tana kallonsa zaune kusa daita babu wani farinciki, Dan hk tayi tunani ta sake gwada sa'arta ko Allah zai sa ya saurareta . Ta kwanto jikinsa taji bai Yi mgn ba sannan bai nuna mata ya san akwai wata arabe da jikinsa ba. wayarsa daya ciro yake lallasawa am sorry for I did, kayi hkr honey naga inda muje zai fi dacewa da shigar danayi Amman bansa zakaji babu dadi ba..is OK nima badamuwa nayi ba... Akan me MA zan damu kawai ina kallonki kmr sister tunda I have sisters like you bazan so ki dinga abubuwan da basu dace ba taji ya fadi hk. Duk da hk dai thinks for the caring nasan ko ba komai ka sona tunda gashi har kadamu Dani.boyayyayir ajiyar zuciya ya sauke. zamansu cikin jirgi sosai onye ta dinga kokarin tadawo dashi daidai ta dinga nuna masa mahimmansa gareta da nuna masa tsantsar kulawa da soyayya a hk har bacci ya dauketa Ta fada saman kirjin AK. uhmmmmm onye Kenan tasan takan soyayya da sirrin dake tattare daita ta lakanci Duk wani sirri Wanda idan cikakkiyar mace me ji da kanta tayi. dole zata mallaki zuciyar wanda akewa shi.. Kwance take sosai a faddaden kirjinshi tana baccinta cike da natsuwa da kwanciyar hankali.. Sai da su ammi suka tashinsa sannan suka bar filing jirgin suna dawowa daga airport suka iske Zeey kwance shame shame zazzabi me karfi ya kamata kuka take son yi kotasamu saukin abinda take jin yana tasoma mata akirji da zuciyarta Amman kwata kwata kukan yaki zuwa sai ma wani irin yaji da idanuwanta ke mata tsabar jan da sukayi sbd kukan Data kwana Ta yini tana Yi. Hankalin ammi yayi mugun tashi sosai nan takaraso gareta tasoma rarrashinta tana bata baki sbd ko bata fada ba tasan ciwon son abdulkabir ne ke damunta da km tafiyarsa. Ita gabadaya abin na Zeey yasoma bata tsoro da mamaki, wannan wace irin soyayya ce me zafi hk? tun basu sanar mata Sun hada aure atsakaninsu ba ita har takamu ta fadi hk cikin ranta cike da tausayinta.. Da asuban fari jirginsu ya sauka kasar Spain. Lokacin da suka isa wayar amminsa yasoma kira ya tabbatar mata daya sauka lfy .ammi tace alhamdullahi daman jiya ban runtsa ba jira kawai nike naji daga gareka. Kai ammina that's why I love you more.. ya katse kiran ya kira James yace Sun ISO yazo ya daukesu. James bakin fata ne. haifafen kasar Nigeria dan onisha ne neman kudi ne ya kai shi kasar Spain har Allah ya hada shi da ambassador alokacin .km har sanda ambassador zai bar kasa hannushi ya damka komai na gidansa hatta me gadin gidan yana nan kan aikinsa.acewarsa zasu dinga kawowa kasar ziyara. onye ta ware idanunta sosai tana kallon kasar Spain abin ma mamaki yake bata yau gata abroad .. har zance zuci tashigayi wai shin da gaske ne itace a wata kasa ko mafarki take? A wayance ta Murza idanunta taji dai tabbas gaske ne ba mafarki ba AK yayi gaba tayi sauri zuwa gareshi tana riko tafin hannushi cikin nata sai lokacin ya tuna tare suke, muryarsa a tsarke yace OK muje ko ga direba can yaxo daukarmu. Ahankali suka iso gun da James yake tsaye ya Bude boot ya zuba jakunkunan kayansu ciki sannan ya bude musu kofofin mota suka shiga yaja su.... Sun ISO gidansu AK dake Cikin babban birnin Spain da sauri me gadi ya karaso ya Bude musu get. Kai tsaye James ya cillo hancin matar cikin Farfajiyar gidan ya nufi inda aka Tanada domin ajiye motoci yayi parking, onye tayi maseefar tsinkewa da Lamarin AK duk yadda take tunanin kudinsu abin ya wuce da tunaninta bata Ankara ba taji ya lalubo tafin hannuta yace xo muje.. Part dinsa na gida yajata tafiya suke tana waige waige, suka ja suka Tsaya bakin kofar daidai da karasowar James da key din part din yakarasa jikin kofar ya bude yana sake musu sannu da zuwa, suka shigacikin parlon'n onye na biye dashi abaya kallon koina take cike da kauyenci. gidan ya tsaru sosai hk ma shashinsa ya tafi da hankalinta wayyohhly Allah ina ma AK zai zama mallakinta na har abada.. Tunda suka shiga cikin dakinsa onye Ta km tsurewa tsavar kyau komai na cikin dakin puppy colour ne hatta flowers da decorating da pics dinsa da digon puppy ajiki. . kan makeken gadonsa Ta fada tana sakin numfashi da ajiyar zuciya atare ya waiga ahankali inda take kwance flat tare da kallon santala santala cinyoyinta dake kwance da sumar gashi . tayi matukar birgeshi da daukar hankalinsa yana jin kmr ya afka mata ne . sbd dirin jikinta dake matukar cin zuciyarsa gangar jikinta na fizgarsa tun cikin jirgi yake movement din jikinsa na sauyawa . hkn yasan yasoma zariya adakin yana paturo tmkr Wanda yayiwa sarki karya.. Sosai yake jinshi somehow ajikinsa . cike da matsanancin shaukin sha'awarta yasoma cire shrt din dake sanye da jikinsa yaashge bathroom yayi wanka sannan yace tashiga tayi. Agabansa tasoma cire kayan jikinta tsab ta saura babu komai ajikinta tsirara haihuwar uwarta sannan ta hau jujjuya masa bombom wayyohhly Allah kadan yarage AK bai zube kasa ba... Ahaka tashige bayin tabar nan tsaye da lasar lips. . Ya lumshe mayatattun idanunsh yana Bin Manya bombom dinta da kallo kana yasoma goge jikinsa da karamin towel brawn colour kugunshi km daure da fari gaban mirror yakarasa yana kallon kanshi yana goge jiki sannan ya janyo jakar kayansa ya Bude ya dauki turare ya fashe ilahiri jikinsa sannan ya sanya boxes dinsa ya koma gefen gado ya zauna.. Ya dauko system dinsa ya jona charge tare da kunnawa. Kmr minti goma tsakani ta fito tana tsane gefen kitson kallabarta daya Dan soma jikewa. Ya Dan dago da mayatattun idanunshi yana kallonta woww shi kanshi yasan ta hadu iya haduwa,ina ma dai zai ajiye komai . Da bakaramin dadi zai kwasa ba agurinta yadda komai nata yaji zam zam takaraso har indayake tana girgiza masa Manya breast dinta tare da cewa wannan kallonfa AK..? Ta tmbyeshi tana kallon tsakiyar idanunshi ka ajiye komai kabari mu mori kuruciyarmu . Daga ni har Kai babu Wanda ya dara 27 years. I'm 25yrs nasan kaima bazaka wuce hk ba ko 26 so meyasa kake Son cutar damu? Kabari mu muri juna pls honey ina matukar kwadayinka , Takarasa fadar hk tana janye system din gabansa ta Maye gurbinta tana shafa sumar fuskarsa zuwa kirjinsa da murza kan nipples dinsa wani irin abu yaji ya tsarga meshi har kan joystic dinsa, ya lumshe mayatattun idanunshi na 2second sannan ya budesu yana cizan lips dinsa Ya Bude baki kenan zai Yi mgn kenan Ta Kai Brest dinta duka sama fuskarsa tana goga masa cike da salon karuwanci hannushi ya Kai kansu yana shafawa yana lumshe mayatattun idanunshi masu sake zautar da tunaninsa towel din dake daure a kungunta ya zame zuwa kasanta bombom dinta suka bayyana hkn yabashi damar daura hannushi daya bisa kansu yana mammatsawa ahankali take suka Soma fita haiyacinsu barin ma onye dan yadda ak ke sarrafa nonuwanta zuwa bombom dinta baramin sugar take ji ba . Shi din da ban yake ko acikin jerin mazan Data saba mu'amula dasu. Tana jin dadinsa sosai fiye da tunanin me karatu matsalar kawai rashin sex. Tura shi baya tayi luuuuuu ya kwanta flat kan gadon Ta hau kanshi agigice tana sake kai Brest din bakinsa har ya kama yasoma shafowa yana kokarin Kai harshensa kansu yaji nocking ..lumshe mayatattun idanunshi yayi gam Amman still hannuwansa duka na kan Brest dinta kawai ya zarce da shafasu yana murza kan nipples dinta still nocking aka cigaba Yi yayinda dukansu suke cikin wani hali na bukatatuwa ba dan yaso ba dole tasa ya Mike zaune daita yana Matsar daita gefe numfashi Tajanyo da karfi ta sauke tana shafo joystic dinsa bai tsaya sauraronta ba, ya make tmkr bashi ba wlh bazaka cewa cike yake da shaukin Mace ba. ya nufi kofa sbd yasan james ne. Shi din kuwa yagani tsaye hannuwansa duka rike da fararen lododi ya miko masa yana murmushin tare da sake gaisheshi AK yasanya hannu ya karba yana amsa.. tare da juyawa zuwa cikin dakin ya kulle kofa . Gabanta ya ajiye lododin gavadaya muryarsa a kasalance yace GA abincin nan Kiici Ki kwanta Ki huta. " ni zanyi wani aikine me mahimmanci tkns kawai tace tacigaba da sanya bombashort Wanda ta dauko shima iya cinyarta can sama da oternet me hade da bra kawai kana hango komai da komai na kirjinta ga tundun nonuwanta abayane suna duka juna . Tsintar kanshi yayi dakasa karasawa zuwa inda system dinsa yake. matsowa gareta yayi yana me rungumeta tsam ajikinsa tare da kai Hannuwansaduka yana Shafa saman kirjinta,inda tudun nonuwanta suke lumtsuma lumtsuma, cike da kwarkwasa tace kaje kayi aikinka... Yayi mata banza yacigaba da shafasu ahankali yana lumshe ido .. bata hanashi ba sai ma gudunmuwar Data bashi domin a wannan Karon taci alwashin koda tsiya koda arziki ne sai yacita tacishi. romancing din junansu suke cike da kwarewa kiss take bashi takoina a sansar jikinsa tun daga hancinsa bakinsa idanunshi cikin kunneshi gabadaya kokarin zautar dashi da kanta take dan tasoma haukace masa tmkr mayunwaciyar zakanya hkn daya gani ne yasa yayi saurin zareta ajikinsa yana cire joystic dinsa cikin bakinta. tanaganin hk Ta runtse idanunta tana gyara zaman internet dinta sannan ta dan zauna gefen gado da karfi tana dafe goshinta tare da fidda numfashi sama sama.. Shi kam waskewa yayi kmr bai ji komai ajikinsa ba yakarasa GA system dinsa yacigaba da aikin tura sakonni sai dai yana yi yana kallonta . Ta janyo laidodin tana budewa daya byn daya leda takarshe ta bude takeaway taga ne kusan guda hudu ta dauki daya ta bude fredrice ce da naman kaza wacce tasha kayan hadi tasoma ci ahankali tana cin abinci tana ayatsina fuska kmr batason cin da alamun ma turawa kawai take . shi dai bai ce daita komai ba har sanda yaga Ta ture abinci gefen ta kwanta kan gado tare da kudunndine jikinta guri daya. lokacin da ya kammala Aikinsa har tayi nisa cikin baccinta Dan hk shima yaxo ya tsakura abinci kadan yaci sannan ya kwanta abayanta yana janyota jikinsa ya rungumeta . bacci sukayi sosai sai gurin laasar . shine yasoma farkawa ya mike tsaye yana salati yashge bathroom wanka ya sake yi tare da dauro alwala yazo ya gabatar da sallah bai tasheta ba kasancewar yasan fita zai yi.. cikin kananan kaya wando thrre quarter da rigar whit t shirt ya feshe ilahiri jikinsa da turare me tsanyi kamshi sannan yayi ficewarsa.. Gurin abokanansa yaje suna ganinsa suka shiga Ihu da murnar ganin juna suna tmbyrsa yaushe ya sauka a kasar? nan Suka shiga hirar yaushe gamo daga nan suna rabuwa shopping ya wuce ya siyo duk abinda yasan zasu bukata. Bashi ya dawo gidan ba sai gurin goma na dare. Zaune yasameta tana shan Ice cream Wanda shine yasa James yakawo mata. kallo daya yayi mata ya dauke idanunshi akanta. Tare da soma cire kayan jikinsa yashige bathroom yaje yayi wanka yana fitowa shirin bacci yayi Dan oready yayi sallar magriba da isha'i awaje kafin yashigo gidan. kwanciyayi flat akan gado yana Mikar gajiya ,ya runtse mayatattun idanunshi ahankali bacci yasoma daukarsa kawai yajita ajikinsa tana shashshafa masa jiki , ya runtse idanunshi sosai kmr Wanda ke bacci. Amman hk km bai hanashi jin yadda hannuta ke yawo da tasiri asansar jikinsa ba. Dan hk ya fezgota shima yashiga aika mata dana nashi salon na masamman may tarwatsa zuciya da saka zuciya shiga wani shaukin nadaban. Take suka shiga duniYar holewarsu kmR yadda Suka saba . byn komai ya wakana yasamu natsuwa daita ,itama km ya tabbatar tasamu natsuwa dashi dan tayi release sannan ya juya mata baya ya kwanta. Yayinda still ita onye hannuta na jikinsa tana cigaba da shafoshi. Shi kan shi yana bukatarta fiyye da hk yana bukatar Mace sosai ahalin dayake ciki most especially Mace irinta Data san kan maza da Iya tafiyar dasu. Amman yarasa meke tsoratar daahi da shigarsa cikin jikinsu...yana mugu mugun tsoro kusantar Mace.. yana tsoron kai ball dinsa cikin raga tare da jin kazantar aikata hkn. wanda yarasa meke sa shi jin wannan tsoron da kyamkyami.. Na shaga rijiyarsu. Yayinda ita km onye tayi release dan yin release amman km still tana da bukatar ya cita. ganin ya juya mata baya yasa tasoma kukan kirsa kasa kasa still hannuta bai bar shafar sansar jikinsa ba . Ahankali ta canza salon kukanta zuwa na tausayi tare da kiran wayyohhly ...marata.. Marata ciwo yake min cikin harshen turanci take mgnrta. Still banza Yayi mata yayi kmr bai jita ba.. Abu kmr Wasa yaji tacigaba da kuka tana dafe da mararta. Tun kukan nan nata bai damunshi har yasoma sbd yagaji matuka yana bukatar Hutu. AK ya mike zaune a fusace yana buga mata tsawa sbd rasa yadda zai Yi . shi gabadaya ma yarasa da wani baki zai soma rarrasheta yayi. Dan hk ya tsura mata idnanunshi dake cike da mayen bacci yana kallonta tayi matukar bashi tausayi . kukan datake yana taba zuciyarsa hkn yasa ya mike ya sauko daga kan gadon ya fara zariya acikin dakin ya kai gwaro ya kai Mari . Anya kuwa bai daukowa kanshi maseefar Data fi karfinshi ba ? Dan me zai saka kudinsa ya tsiyawa kanshi tashin hankali? Tabbas yayi kuskuren zuwa daita daya sani yabarta yayi tahowarsa shi kadai, tunda idan bariki ne akwai mata anan wayanda suka fita komai da komai da kwarewa gurin sarrafa nmj tsaki ya ja da karfi sbd ganin Still kuka take takiyin shr.. Ganinsa tsaye yana kallonta yasa Tayi masa Goho tayi Sosai tana jujjuya masa bombom dinta sannan km hannuta na dafe da mara tana kuka . ahankali ya furta oh my God tare da sanya hannusa ya dafe saman goshinsa daya ji yasoma sara masa ,sbd wani irin azababben sha'awarta dayake jin yana sake tsarga masa cikin ilahiri jikinsa ahankali yakaraso gurin inda take kwance durkushe tayi masa goho ya hannuwansa duka ya dagota yana kallon cikin idanunta. Baby ya kira sunanta har sau uku Amman bata amsa ba sai kukan kirsa take taki dainawa pls bana son damuwa da wannann kukan naki yana dagula min lisafi. yakarasa gareta ya birkitota ya matso daita jikinsa yana kallon idanunta da sukayi jawur tmkr wace aka watsawa barkono acikinsu tsabar jaraba dake cinta. tayi Balain bashi tausayi ya sanya hannusa yana mayar mata da kitson kalabarta baya daya zubo mata kan fuska . Banason kuka nan yana sake janyota sosai cikin jikinsa ki daina kuka ya lalubo cikin kunneta yana mata rada, karki damu zan Yi komai akan ciwon mararki zansa kiga babban likita Wanda zai dauraki akan shan ingantattun magani. kalamansa sunyi mata daci sosai sannan km Sun mugu mugun bata mata rai. Jin zuciyarta take kmr Ta buga tsabar takaici, Ita datake son jin yace zai yi sex daita domin tasamu saukin ciwo shine zai wani hadata da likita. mtsss taja tsaki acikin ranta. Shi km yashiga Shafa bayanta ahankali, Dan hk Ta narke ajikinsa kawai sbd rasa yadda zatayi masa . please kwanta ki huta bbyna ya Fadi hk muryarsa a sanyaye cike da dadi. ya rike hannuta daya cikin nashi yana murzawa Dayan km yana kasan mararta Ta lumshe idannuwanta tana jin mugun haushinsa sbd yaki bari su dandani juna daga bisani suka kwanta bacci . _manager pls no editing because my phone is giving me problem_ 😭😭😭😭😭😭😭😭😭 mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *udulmariytha wa'ath'imu l ja'i'a* *Allah's messenger (s. a. w) said visit the sick and feed the hungry* Page 16 Washegari suna makale da juna kmr zasu cinye junansu kwata kwata onye Ta kanainayeshi gabadaya taki barin singul space tsakaninsu.duk motsin da yayi sai ta tmbyeshi me yake so, hatta wanka kin Bari tayi yayi shi kadai, tare suka shiga bathroom tana cudasa tmkr wani karamin yaro tare da tabo wasu wurare ajikinsa. Yayinda shi km sai wani narke mata yake yana Wasa da Brest dinta cike da shiririta suka gama wanka. byn Sun fito suka shirya cikin kananan kaya AK ya dauki onye da nufin zuwa su zaga gari, onye makale dashi sai santin kasar Spain take yayinda shi km AK yana tai yi mata dry wai yau kam yaga kauyencinta. " sai dai km bangaren onye Nada matukar kishi sbd yadda taga yan'mmata Spain suna ta Kai masa hari sai dai shi km sai wani sharesu yake sbd baya son abinda zai tayar mata da hankali onye Kuwa tunani take acikin zuciyarta Ya zame mata tilas takara azama domin ganin Ta mallake AK ita kadai ranta tana da balain kishi akan duk abinda take so ta tsani taga ko kallon Wata diya Mace AK dinta yayi balle ya kai gayi mata murmushin nashi da ita kadai tafi bukata . Ba dan tagaji da ganin gari ba tace masa su koma gida tagaji ta fadi hkn ne sbd tana ganin alamun yan'mmata Turawan nan zasu iya kwace mata shi. Hk kuwa akayi yabi umarninta suka koma gida agajiye tsayin 2weeks kenan sukayi agidan Dady dake Spain suna ta shan masha'arsu son ransu. Sam ya ma Manta da wani maganar mahaifinsa na dawowarsa nan da 2weeks .yayinda wannan Abu ya damu Dady Dan hk ma yanzu ma zaune suke a parlour tare da ammi da Dady suna mgn akan rashin dawowarsa kmr yadda yace. dan Duk yadda suke tunanin abin ya wuce nan ammi tace gsky Dady kamata yayi ka kirasa yau fa Satinsabiyu kenan Dady ya jinjina kansa tare da dauko wayarsa yakira number AK wanda alokacin onye shu'uma tana kwance ajikinsa tana zuba masa shagwaba da salonta na barikanci. ringing daya biyu AK ya lalubo wayarsa ya duba sunan . "yaga sunan Dady dinsa ke yawo a screen din wayarsa da sauri ya dauka yana ture onye gefe byn Ya dauka ya gaida Dady bai ko amsa ba yashiga masa fada sosai yace komai yake ya hanzarta dawowa gida daga yau zuwa jibi idan ko ba hk ba ranshi zai Yi matukar Baci AK ya lura da yadda ran mahaifinsa yasan muddin bai koma naija ba zai iya zuwa da kanshi har Spain din.. Amman take zuciyarsa Tai masa umarni da yayi zamansa kawai Dan hk ya sake bajewa tare da onye yar ibo suka cigaba da cin duniyarsu ba kaukautawa. Wasa Wasa AK yashare Dady kawai yaci gaba da rayuwarsa shi da onye sannan ya koma school dinsa daya hada digiri dinsa na farko yasoma hada master dinsa sai abin ya zamanto yanzu AK baya zaman gida sai weekend yake samun holewa dan ko daddare baya samun lokacinta yafi meida hankalinsa kan karatu. . yau onye Ta tashi da matsananciyar jaraba kmr zataci babu juyin duniya tayi da AK akan Dan Allah ya taimaka ko sau daya ya gusar mata da shawarta ta hanyar saduwa Amman fir yaki sai ma uwar harara daya aika mata . Ya shirya yayi ficewarsa. Wannan halin datake ciki da damar rashin zaman AK agida sbd kullun safe yana fita km sai kwanciyar bacci yake dawowa. Gashi ita yanzu kullun bukatarta karuwa yake shi yabawa onye damar kiran Samuel a waya byn ya daga Suka gaisa yace longest time nan dai suka cigaba da gaisawa cikin harshen iyamuranci, inda yake cewa da ita ,zata iya fitowa yanzu yana son ganinta tace zata iya fitowa sai dai bazata iya gane gari ba . karki damu bani address din inda kike da zama tace masa tana zuwa ta fito farfajiyar gidan inda get Man yake cikin dakinsa ta tsaya daga bakin kofar tana kiransa ya fito yana gaisheta Ta amsa tana tsosa gefen kitson attachment dinta tare da tmyi address din unguwar take yabata ta juya kunneta makale da waya tana gaya masa address din OK just give me 30minti.. Cikin mintina da basu wuce ashirin da biyar ba yakaraso unguwar daga Dan nesa kadan da gidan yayi parking yana kiranta tana dauka yace ta fito gashi yazo, OK am coming right. .. Ta fito tana rausaya cikin wasu matsatsun kaya da suka Yi mata das ta hanyar kama Surar jikinta tasha wani shoe me shegen tsine GA gashin attachment dinta tA zubeshi abayanta ga mini siket dinta iya cinya wanda ya matseta gam. Tmkr ya barke, Dan motsi kadan zatayi zai iya barkewa. tafiya take ahankali har Ta fito bakin get din gidan, Samuel dake zaune cikin mota ya fito da sauri sakamakon hangota dayayi, ya bude mata gaban mota tashiga shima yazagaya yashiga mazaunin direba ya zauna yana kamo hannuta yakamo cikin nashi ya Dan murza kana ya Kai bakinsa ya sunbata . "bata hanashi ba kasancewar itama amatukar matse take dan a yadda take jin kanta ba Samuel ba ko James ne zata iya amicewa dashi yayi sex daita, ganin bata masa iyaka ba yasa yayi kokarin matsowa kusa daita tare da hade bakinsu guri daya yashiga bata light kis shima bata dakatar dashi ba nan fa ya kwakume bakinta yashiga sha yana kokarin ciro Brest dinta cikin riga ta katseshi ta hanyar cewa subar gurin take yabi umarninta ya tada motar suka bar area din . Kai tsaye hotel din dayayi masauki ya Kaita. byn yayi musu order abinci da abinsha. Suna shiga dakin tayi mika ta fada kan makaken ,gadon tana mika hade da bankaro masa kirji. no weating of time ya fada kanta ya rungumeta tsam yana zuba mata sambatu yadda yake cike da kewaeta byn raburawarsu a aiport . Na Nemi layinki kmr zan mutu Amman bana samu , Sorry wayata ce tasamu matsala Amman yanzu zaka iya samuna anytime bai tsaya wani fahimatar daita nufinshi akanta ba kawai ya zarce da romancing dinta ita daman jira take tashiga meida masa da martani nan suka shiga aikata Masharsu Sun kai kusan awa hudu suna tare juna suna murzan juna. Har sai Data ga lokacin dawowar AK gida ya kusa . Sannan Ta bari yakawota gida da zumar zasu km haduwa gobe. Tun daga ranar oyen tasamu gurin zuwa tana rage Zafi yanzu ta daina damuwa da sai AK yayi having sex daita sai dai tana bashi Duk wata kulawar Data dace a duk sanda ya bukaceta kasancewar tana matsanancin sonshi . "dan duk yadda Samuel yake juyata akan bed kwarai tana yabawa da kwazonsa Amman tafi bukatar Ta lashi joystic din AK dan tasan zatafi tashi sugar.. Cikin wannan lokacin da AK yasaba alkwarin dayayi da iyayensa yasa gabadaya Zeey ta canza sosai Duk da Tana kokarin ganin ta sake sbd kullun sai Sun raba dare suna hira da iman. Atakaice sai da'akayi tsawon wata shida sannan Dady ya sake kiransa... Yayinda daidai wannan lokacin lullube suke cikin bargo shida diyar ibo, kasancewa sanyin da aka tashi dashi . kwakume suke da juna cikin blanket suna holewarsu kmr yadda Suka saba kiran Dady 'nsa yashigo. kira kusan uku yayi masa ana hudu ya mike yana tsaki dan bai san kowaye ba ya dauko wayar yana dubawa ai ganin sunan Dady yasa ysyi sauri watsakewa daga duniyar daya shiga, tare da cire blanket daga jikinsa gabadaya a madadin ya dauki wayar sai ya mayar daita ya ajiye saboda tsoron bai san abinda zai ce masa ba . har wayar tagama ringing dinta ta katse itama onye mikewa zaune tai tana kallonsa tace lfy kaki daukar wayar? Ysyi mata banza tare da mikewa ya sauko daga kan gadon ya dauki wayar ya fito parlour cikin wasu yan dakiku wayar Ta km yin ringing kmr ba xai dauka ba sai km ya dai daure ya dauka ya kara wayar a kunnenshi yana sunkuyar da kanshi kasa tmkr Dady na Kallonsa ya gayar dashi. A fusace Dady yace ni bazan amsa gaisuwarka ba. yanzu abdulkabir a she har Zaka fifita karatunka akanmu? Har zaka iya Barinmu akan karatunka.? Marabinka da mgn damu yau tsawon wata hudu Kenan ..baka ma tausayin mahaifiysrka AK yace Dady kayi hkr ba wai na gujeku bane kan karatu Dan Allah Dady kai da ammi kuyi hkr nakarasa karatuna anan zaune nike lfy babu wsni tashin hsnkali . Afusace Dady yace anki abarka shasha kawsi km wallahi maza ka dawo ina son ganinka cikin satin nan Dan Allah Dady ksyi hkr Suna cikin mgn onye tashigo parlour 'n tana yatsina da mitar dawa yake? Tun bai bata amsa ba tace tasan da yanmstansa yake waya shiyasa ya dawo nan.. Dady yayi tsai yana sauraro yayi balain mamakin jin muryar Mace tare da shi adaidai wannan lokacin koda yake bai kamata yayi mamaki ba tunda ya dade dasanin AK yana hulda da matan banza a waje Amman bai dauka a irin wannan lokacin zai ji shi tare da Mace ba . Kirjin AK ya buga da karfi ya dago da mayatattun idanunshi ya xuba mata yana mata kallon tsana. dady yayi gyaran murya abdulkabir yanzu gida nane yazama hotel dinka gurin kawo mata? Dady kayi hkr nayi kuskure.. Ai onye naji ya ambaci sunan Dady ta kame guri daya takasa kwarkwar motsi tare da sanya hannuwannta Duk bisa bakinta. Kuskuren banza shasha kawai Wanda bai son ciwon kanshi ba maza kace ta tattara inata Inata tabar min gida . OK I will. Dady ya katsewayar. ai AK najin wayar ta tsinke alamun dady ya katse wayar yana mike tsaye bai tsaya wata wata ba yashiga zuba mata maruka,sun kai shida jikake dau dau dau... hade da buga kanta da bango ta saki kara me karfi tana bashi hkr. Hakuri gidan uwarki zaki bani shegiya me shegen nacin tsiya ko ina nayi kina Like Dani kmr mayya. zai sake kara mata wani marin tayi saurin yin bend kasa tana kare fuskarta. yasa kafa yayi ball daita daman gobe goben nan ki shirya kayanki me gidan yace bai bukatarki cikin gidansa stupid kawai. ta rarrafa zata rungume kafafunsa yaja baya da sauri yana ce kar sake wallahi Ki tabani ko karasowa inda nike Ki shirya kayanki , useless kawai yashige dakinsa ya barta nan tana faman rusa kuka .. Suna gama wayar Dady ya Mike tsaye yashiga Zariya cikin dakinsa ya Kai ya komo yama rasa wani kalar tunani Zai Yi da sauri ya nufi bedroom dinsa ya tura kofar yashiga ya hango ammi kwance tana baccinta cike da natsuwa kmr ya tasheta ya labarta mata sharrin da danta ke kullawa sai km yayi tunanin idan yayi hkn bai mata adalci ba dan hk ya koma ya kwanta Amman batun runtsa Idanunwansa da sunan bacci hkn MA bai taso ba tunani barkatai sai Zuwan masa suke.. Daren ranar onye sai faman hakuri take bawa AK akan bazata sake ba tana kuka ta durkusa har kasa Dan Allah karka min hk wallahi ina sonka ya shareta yayi kmr bai san tana Yi ba ta zagayo ta bayansa Ta lalubo hannuwansa ta rike tacigaba da rada Masa kalamai rarrashi cike tsigar ta soyayya bazan iya barinka ba. AK ina maka wani irin mahaukacin so pls don't live me yasa hanushi ya da niyyar janyeta daga jikinsa Amman ya kasa dole tasa ya hakura ita km tacigaba da aika masa salon sakoninsa wanda tasan yake matukar so. Da kyar dai tasamu Ta shawo Kanshi abinka da goggagiyar yar duniya.. Nan dai ya hakura Ta rungume shi tana kissing dinsa. Nan ma kissing dinsa take tana aikin rarrashi tace kayi hkr ina da mahaukacin kishi ne akanka shiyasa na dauka ko da wasu kake waya bansan da dad bane.. Washegari da karfe 1:00 am AK ya fito tare da onye zuwa shakatawa akan hanyarsu suka hadu da buduwar AK ta tsayar dashi da kmr bazai tsaya ba Amman ganin yadda ta nace tana daga masa hannu yasa ya tsaya abinka GA Turawa ai ko yana fitowa kawai Ta rungumeshi ajikinta tare da cewa tayi missing dinsa onye naganin hk hankalinta ysyi mugun tashi taji wani irin masefafen kishi ya turnokota ji take tmkr ta shake mata wuya barin yadda taga buduwar nan Ta dora hannuwanta akan kafadarsa tana wani rausayar masa da idanunwa hkn tayi bala'in kulewa. Dan tsabar takaici batasan sanda Ta bude murfin mota Ta fito abinta takama gabanta kawai Dan idan tacigaba da zama tana kallonsu zata iya kisan kai a kasar mutane. AK Bai ankara ba sai daya datayi tafiya me nisa Ta bacewa ganinsu sannan waigo yaga bai ganta ba ya sake juyowa yana kallon buduwar da suke tsaye yana tmbyrta ko taga hanyar da tabi ? Yatsina fuska tayi tare da yarfe hannu alamun batasani ba sukayi sallama AK yashiga mota ya tasheta onye naganin wani park ta fada tasamu guri wata bishiya Ta zauna ta rasa meke mata dadi ji take tmkr ta shake kanta Ta mutu Ta huta.. Ahankali takejin saukar wasu siraran hawaye akan fuskarta daga can nesa wani Hadadden gaye ne hannushi rike da camera Yana ta daukar hoto tunda tashigo sai yaji ta birgeshi Dan hk yakaraso gareta ya dinga daukarta batare da neman izininta ba hkn yayi daidai da shigowar AK cikin park din waje yasamu ya zauna yana kallonsu ai ko abun yayi mata ciwo wato shi bazai Yi kishinta ba itama ta sharesa tayi kmr batasan yana gurin ba Data gaji da daukar hoton da gayen kemata ta Mike ranta a jagule ta nufi bakin titi ta tsaya shima ya taso yashiga motarsa yana Yi mata hon sai Data rarrashi zuciyarta sannan tashiga. Yaja mortar ke Duk Inda kike je sai kinyi tallar kanki yakarasa fadar hk batare da waigo ba. Ruwan maseefa tasoma Xuba masa tana zaginsa sbd me zai ce mata hk ita batayi masa mgn akan abinda daya faru tsakaninsa da buduwarsa ba sai shine zai ce mata hk.. OK am tired of all this nonsense Duk abinda zai faru tsakanina dake I will tonoret but tsakaninka yan iskan yan'mmatan wlh bazan dauka ba. It's OK naji nayi laifi Amman ke daina ce musu yan iska sbd su tare suke da iyayensu yayinda ke km kike zaman kanki Ta shareshi tayi masa banza.. Gabadaya yinin ranar a kuntacece tayi sa shi kam AK ko ta kanta baibi ba yana gama abinda suke ya nufo hanyar gida . Suna shigowa. Dady yakirasa awaya yana tmbyrsa ya sallame yarinyar ko kuwa tana ? AK yayi jim yana kallon onye yace na sallameta fada sosai ya rufeshi dashi da zazzaga masa ruwan maseefa ammi Ta matso ta karbi wayar hannushi tana bashi hkr. Hakuri zaka cigaba da Yi kafa san halin yaran wannan zamanin ka haifesu ne baka haifi halinsu ba ,tun farko sai da naki yarda da tafiyarsa sbd nasan hkn zata iya faruwa sbd duba da yadda ya kwalllafa ransa, dady ya furzar da iska yanzu ni Abdulkabir yayiwa wayo ya fadi hk yana nuna kirjinshi? Ammi taja hannu Dady ta zaunar dashi itama ta zauna kusa dashi tana bashi hkr akan ya dinga Bin AK din ahankali yanzu tsakaninsu dashi sai addua da rarrashi yadda zai dawo Dady yace karya yake domin dole ko ban haifi Dan zan dinga rarrashi ba dole ne yabi abinda nike so ammi tace nasan da hk Amman kayi hkr . Sati daya tsakani weekend ce yau suka shirya da zumar yawo bude ido yauma suka sake haduwa da linda tsohuwar buduwar AK.. Kmr wancan Karon sai dai wannan zaune ta iskesu cikin park suna hira da onye dake rakube da jikin AK kmr zata cinyesu linda Ta raba tsakaninsu ta hanyar sa hannuta ta janye onye daga jikinsa ta zauna tare da maye gurbinta ai ko onye na mikewa bata tsaya wata wata ba tayi kanta ta janyota Ta wuji jigata ta danfara a kasa Ta hau kanta tana duka da iyakancin karfinta da kyar AK ya dagata daga kan linda yana xuba mata ruwan maseefa sbd me zata dake. Itama tana maseefa tace shi bai ga abinda ya faru bane. OK ya isa tunda kin dauki mataki. Ki rabu daita kada kiyi kisan Kai kisa mushiga uku. Ya Fadi hkne sbd ganin yadda ta haukace da kyar yasamu ya kwaci Linda daga hannuta. Linda kuwa dataci uwar daku sai meida numfashin wahala take onye ta nuna da danyatsa tace karamar Mara kunya kadan ke nan nayi miki. Cikin karfin hali linda tace zamu sake haduwa ne sai na dauki fansa Ta juya da niyar barin gurin onye tayi wani irin uban tsalle ta cafko linda tace yau zaki ci ubanki sai nayi maganinki akan property dina AK ya buga matsa yana cewa matsawar baki rabu daita ba zanyi tafiyata na barki km karkiyi kuskuren zuwa inda nike.. Ki Manta kin taba rayuwa da abdulkabir arayuwarki. Onye ta fusata tace ai daman na lura kafi sonta dani km yanzu kaji dani.. Linda dai tunda tasamu onye Ta saketa ta sulale Ta gudu Tabawa kafarta iska.. Yadda ka gaji dani hk nima nagaji kai... Kai bawani amfani Kake dashi ba agurin mutun zaka dinga damu mutane. AK najin ta fadi hk ya juya kawai yasoma tafiya Ta dauki Jakarta tabi bayanshi tayi tsalle ta rike hannushi ya juyo yana tsura mata mayatattun idanunshi ya kawar da fuskarshi tayi mgn muryarta a tausashe ina km zakaje ka barni ? Yayi mgn cikin daga murya yace meye ruwanki dani? Ki kyale ni nagaji da iskancinki na gaji da wannan halin naki na shiga tsakanina da yan matana. Pls ki rabu dani zan meidake kasarki na huta. Muryarta a raunane tace daman ka raboni da kasata NE kazo dani dan ka dinga kuntata min da kunsa min bakin cikinka? Wannan mgnr datayi yasa jikin AK yayi sanyi dan hk muryarsa a kasalance tace ni ba nufi ba kenan kina ganin idan kika ce wannan haukan zaki dinga Yiwa mata akaina bazaki samu matsala ba. Onye Tasa hannu ta goge hawayen dake sauka akan fuskarta AK ya janyota zuwa jikinsa ya fara rarrashinta yana shashafa jikinta domin son ya dawo Daita cikin hankalinta itama hakuri take bashi pls honey bansa yadda zan Yi da rayuwata ba muddin Kana fushi dani tana fadar hk Ta sanya hannuwanta ta tallabo fuskarshi suka tsurawa juna ido shi dai har xuciyarsa yasan bai sonta sannan bazaita taba kusantatar ba ballanta Aurenta yadda ta dinga masa cikin bayyanar jamaa wanda hkn yaja hankalin mutane kansu domin sunyi matukar dacewa da juna hkn yasa AK bai san sanda ya tsinci kanshi yana sakar mata dry ba.. Misalin Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *da'ama yariybuka ilamaa yaribuka* *Allah's messenger (s. a. w) said leave what causes you doubt to that which does not cause you doubt* Page 17 Janyota jikinsa yayi da karfi ya rungumeta ajikinsa batare daya furta mata komai ba tsawon minti goma suna hk sannan ya janyo hannuta zuwa inda yayi parking din motarsa . da kanshi ya Bude mata gaban mortar tashiga sannan shima yazagaya yashiga yana tada motar . Kai tsaye wani hadadden restaurant ya zarce dasu. Ya fito daga motar itama Ta fito. Ta manne masa. yana rungume daita agefen jikinsa da nuna mata kulawa wanda yasa tuni onye ta manta da wani bacin ran daya kunsa mata tashiga rawar jiki dashi sakamakon kulawar datake samu daga gareshi yanzu. Abinci yayi musu order suka ci sannan suka kama hanyar zuwa gida. Suna rungume da juna suna shiga part dinsa kace wasu masoya ne ko mata da miji. kin yarda tayi yayi wanka shi kadai dole ,sukayi tare. Kowanensu cuda dan'uwaSa . Sannan Suka fito sukayi shirin bacci ba suka bi lafiyar gado. Can nesa ya kwanta yana me runtse mayatattun idanunshi.. Ahankali ta rarrafa zuwa inda yake kwance tashaga shafa sansar jikinsa zuwa, gefen fuskarsa Tare da kwanciya sosai agefensa tana me bin surar jikinsa da kallo cikin shauki da kuma zazzafar kaunarsa. Gaba daya jikinsa yamutu da salonta .sbd Duk Ta kashe masa sansar jiki,da zafafan salon karuwancinta. "Cikin natsuwa tafara yawo da hannunta a fuskarsa zuwa kirjinsa tana kuma bin koina najikinsa da kallo,da kuma sha awarsa dake dada ruruwa Acikin zuciyarta . Tana shafa fuskarsa har zuwa kan kirjinsa dake bala in daukar hankalinta Gaba daya ta fara loosing control. "tana kokarin ,daga rigar da ke jikinsa . yayi saurin motsawa tareda bude mayatattun idaunsa dake rufe.ya zuba mata yana mata kallon rainin wayo tare da cire hannuwanta duka daga jikinsa. Muryarta na shekking, tacee" plase baby Alow me? Ina tsananin bukatarka kabarni insamu natsuwa Atare dakai?wlh ina gaf da shiga matsanancin damuwa kasan yadda nike sonka yakamata. kai ma ka nuna min so ko bai Kai kwatankwacin wanda nike maka ba. Ta zarce da shafasa. Cikin tsananin sanyin jiki yace please no no no I c'nt onye ....... Pls I surwer idan ka barni Acikin wannan yanayin zan iya cutuwa. Tanayi tana shafa cikinsa zuwa joystic dinsa da fara mikewa tareda rokanshi daya bari tasamu natsuwa da dashi gaba daya jikinsa ya gama mutuwa Amma bayajin zai barta tayi Abinda take tunanin tanason Aika tawa Ayau" ganin bai da niyyar saurararta yasata saurin hade bakinsu guri daya tareda da cafkar laulausar harshensa tana tsotsa kamar zata cireshi. Duk ta birkice tsabar jin laushin fatarssa da takeyi Ahanunta . Ganin kayanda yake jikinshi" na neman hanata jin dadi, yasa tamike, tasoma cire yar rigar jikinta tai wurgi da ita gefe, Cikin tsabar rawar jiki, tafara cire masa rigarsa da boxes din dake hanata ganin surar jikinsa dake mugun hauka tata . Bai da karfin hanata don gaba daya takai shi bangon da bazai iya koda kwakkwaran motsibane Gaba daya, kusan haukace masa tayi don ganin muradin ranta ya Cika .. Cikin shaukin kaunarsa Ta haye samansa ta kamo joystic dinsa hannuta na rawa tana sharin danawa cikin kassnta yayi saurin rike mata hannu . Yana girgiza mata Kai Alamar no Amma ina tuni onye tayi nisa cikin Sauri yazameta. Ta Kai hannuta kan joystick dinsa tana fidda numfashi kusan suma yayi tsabar jin yadda ta damki joystic dinsa tana shafawa tana kada masa bombom.. Numfashinshi har yana shirin daukewa. tsabar kaduwa ,kai tsaye. yakai nonuwanta cafka ,wanda saida tadan sa kāra ,sbd yadda yayi masu wani damka tunda take ba ataba damkar kirjinta irin hk ya tsumar daita kmr yadda yake mata ba. Yacigaba da murzasu yana mammatsasu gashi ba karamin damka yake aika musuba, duk ya susuce yafita hayyacinshi"shima Cikin jin dadi tafara hawaye, tana rokonshi da yayi hkr yayi sex daita please ,gabadaya ta dimauce ta kurmance bataji bata gani, Bukatarta kawai tasamu natsuwa Alokacin , ganin gaba daya yaki mata abinda take bukata daga gareshi , yasa takara volume din kukanta. don gaskiya amatukar bukace take. ga wani irin tsuma da kirjinta da kasanta ke mata.shikuma yafita acikin duniyar da muke yayi nisa. Har yafara fita ahaiyacinsa . Gashi tana sake kokarin danna sandar girma cikin Jikinta Tuna abinda yake shirin aikatawa.. "Ai baisan lokacinda ,wani bala in karfi yazo masa ba. ,ya wani tureta da karfinsa ya diro kasa, cikin daukewar numfashin tace nooo don't do like this to me pls Honey idan kabarni acikin wannan halin,zan iya mutuwa. Kabari ko natsuwa insa mu please? Čikin kuka tana shafo kirjinta ta mike cikin tangadi ta rungumetshi ajikinta . tana cewa meye kakeyi haka? Onye please control your self kinasan dai niba mazinace bane nasha gaya miki bazan taba having sex dake ba . to meyasa kike son fusing Dina akan abinda ban raayi....i said I don't have interest of it dole ne sai na ciki .ko dole Nafa San Abinda muke aika tawa ba daidai bane .ke gabadaya haramun nake aikatawa.. , kinsan sarai ko soyyayar da kike nuna min bai dace ba,ki rage zazzafar kaunata irin ka I can live you at anytime . Romancing dinki da nake addinina bai bani damar aikatashi ba shima it's prohibited a addini na. Bare kuma wannan Abinda kike kokarin Yi. cikin kuka take cewa kasani SOYAYYARta halak ce gareka ina sonka, ka aureni so that sai muyi komai.. No no how many times I may going to tell you I can't marry you onye wlh idan kin takurani I will break anything between us. cikin hawayen take rikoshi zuwa jikinta , please baby for the sake of the love I have for you allowed me to test you just today, afusace yace no....... Yana tureta daga jikinshi . "tace ok naji tunda baka damu da halin da zan fada ba ,cikin wasu hawaye masu wahala.kasan da nmj nake da tuni na dade da samunka . Maza nawa suke kawomin kansu' Amma bantaba jin sha awar atareda suba. Saboda bana Jin sonsu cikin raina . "abdulkabir kai kadai nakeso" 'kai kadai nake sha awar kasan cewa tare ahalin danake' cikin. Kaki kusantata kaki amincewa da Aurena.... Ya Kake son nayi da rayuwata Wallahi onye Duk abinda zaki fada ki fada bazan taba having sex dake ba. Sannan ni zan fada miki Aurena dake ba zai taba amfanina da komai ba, saboda bazan taba iya kusantar jikinki ba .....soyayyarki ramtacciya ce gareni.. Durkuwasawa tayi gwiwa biyu biyu Ta kamo kafafunshi pls abdulkabir karkamin hk idan harakar da nike yasa ka tsana nace zan daina.... Bayanshi ya juya mata yana jin mugun haushin kanshi daya tawo daita da kasar Spain . Cikin jan numfashi tareda tattaro natsuwarta ta mike tsaye tace "shikenan, tana me miko masa rigarsa da boxes dinsa kasaka kayanka bakomai Amma ina son Kasan ni soyyayar da nake maka baharamtacciya bace" "Bani nasakawa zuciyata soyyayarka ba, Allah ne. Kuma nasani, shida yasaka min yasan dalilin yin haka. Shidai rigarsa yA amsa yana kokarin sakawa batare da yace komai ba can yayi filing daita kan gado yana jan tsaki .jikinta a ssnyaye ta wuce tana goge hawayen idanunta. Kitchen din part dinsa tashiga ta hado masa coffee sbd tasan zai bukace shansa alokacin dayake.. Koda ta dawo dakin dauke da cup taji karar ruwa alamar wanka yakeyi, tanajin yanda shawarsa keta zubawa babu kakkautawa. Ya dauki lokaci ,kafin yafito daure da towel ,tayi saurin kawar da kanta don gaskiya kirar jikinshi na daģa mata hankali taji kamar taje ta manne da kirjin nan nashi mai cike da ni ima da yalwan gashi. Yadauke kanshi daga kallonta, shimâ don idan yace zai cigaba da kallonta zai iya aikata laifi, har yagama shiryawa yasaka wasu kanan kaya sunyi mugun karbarshi yana tashin kamshi. Cike da kewar murya yace kije kiyi Ki sanya kaya kiyi Bacci. .Dan ni fita zanyi yanzu. "Sai ka sha coffee zan kwanta tayi maganar cikin seriouse tana kallon agogon dakin. Karfe goma tagani daidai. Yakalleta yace " kinsan bazan iya jurewa ganin ki Akusa dani hk ba.. Idan ma bazaki kwanta ba kisanyawa jikinki kaya. Ta mike ta Nufi inda kayanta yake. Yadan juyo da kallonshi cike da tausayawa yana kallonta ta dauki mini gwan tasanyawa jikinta batare Data juyowa ba. Batayi zuciya ba ta sake dawowa gareshi ta zauna ta gefenshi tana satar kallonshi. Yana gama abinda yake ya mike tsaye. Marairace Masa tayi. Yanzu sbd dani zaka bar gidan..? Ina MA zaka by this time dare fa yasoma Yi. ke ....ke Dan Allah mlm banson salo karfa Ki nemi takurawa rayuwata banzo kasar nan dake dan ki takurawa personal life dina ba.. Ya wucersa kawai tare da bude kofar dakin ya fice. batanshi tabi tana Yi masa mgn ya juyo afusace wlh kika Kara step daya daga nan uhmmmmm yayi kyaci da harshensa Dan hk cak Ta tsaya zuciyarta tmkr zata buga... har yabari gabadaya tana tsaye tana kallinsa. Meyasa na hadu da Kai? Meyasa tun sanda na hadu da Kai ban nemawar kaina mafuta akanka ba? meyasa zan tauye rayuwata akanka alhalin bakada wani amfani gareni. Sbd kina mahaukacin sonshi shiyasa kika takura kanki zuciyarta taba amsa da hk. Ta Dade tsaye kafin daga baya Ta karasa bakin get inda su James da me gadi ke zaune suna hira gaisar da James tayi cikin yaren ibo ya amsa yana murmushin jin dadi kasancewar ya dade bai hadu da me jin yaresun ba hira suka shiga Yi dashi Har kusan shadaya sanda yace zai je ya kwanta ta koma ciki. Yana fita daga gidan ya dinga tunanin yadda zaiyi ya da onye da makircinta... Bai kawo kanshi tunanin rabuwa daita ba sbd tana da amfani atare dashi. Gurin abokanan holewarsa ya nufa daga can club suka nufa.. Bashi ya dawo gidan ba sai biyun dare lokacin onye ta dade da yin bacci. Bashigo part dinsa ba ya nufi part din ammi aparloun'ta ya kwanta flat bisa three tsar tare da daura hannunsa daya ya dafe goshinsa yana runtse idanunshi dake cike da mayen bacci.. _Fans kuyimin hakuri typing babu sauki wallahi kuyi manage da wannan fatan alkhairi_ Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *innassidqa duma'aninatu walkaziba riybatu* *Allah's messenger (s. a. w) said for truth is peace of mind and falsehood is doubt* Page 18 Washe gari sai guraren qarfe goma ya tashi mayatattun Idanuwansa kawai ya bude ahankali ya sauke kan agogon bangon dake manne da parlour'n domin yaga time. Lumshe mayatattun idanuwansa yayi .ya mike tsaye yana Mika hade dayin salati take Yaji Dummmm akansa sai dum ya kife kasa ya hau shure shure da rawar jiki kar. Kar.. kmr yadda yasaba aduk sanda ciwonsa ya tashi babu abinda ke fita daga bakinsa sai kumfa kmr ankada sabulo... James Wanda ya tashi tun bakwai na safiyar yau bai daura idanunshi akan AK ba asalima bai ji motsin shigowarsa gidan ba sakamakon bacci me nauyi daya dauke shi jiya ya nufi part dinsa jin Shiru har karfe goma bai ga ya fito ba, nocking din kofar yayi ahankali har sau uku akaro na hudu ne onye tataso tazo Ta bude kofar batare da tmbyr kowaye ba sbd a tunaninta AK NE Amman sai taga sabanin hk James ne tsaye abakin kofar. tsura mata ido yayi yana kallonta ganin yanayin shigar jikinta yar rigar bacci ne iya cinyarta me sharara wace bata boye komai na halitar jikinta dan hatta kan nipples dinta ana hangowa ,Da sauri ya kawar da ganinsa kanta yana sosa kanshi tare da tmbyrta ko AK na ciki . Turo kirjinta tayi gaba tana mika da tsotsa tsakiyar kanta sannan Ta Yatsina fuska tace tunjiya daya fita bai dawo ba . ta bashi amsa da hk kallonta ya sakeyi yana cewa bai dawo fa.... Yes of course tare da kashe masa idonta daya . juya yayi da sauri ya nufi gurin get Man shine ma ya tabbatar masa daya dawo Amman part din madam naga yashiga . Kai tsaye ya juya zuwa hanyar part ammi ya daura hannushi kan handle kofar ta bude Allah yasa baiwa kofar key ba yana shiga da AK yasoma cin Karo dashi yana shure shure da saurinsa yakarasa yana juyowa dashi zuwa jikinsa yana kiran sunansa kwantar dashi yayi atsorace yakira family doctor dinsu Wanda ke dubasu sanda Dady ke kasar . Cikin mintuna da basu wuce goma ba sai ga likinta ya iso yasoma bawa AK taimakon shi kuwa James number ammi yashiga nema Amman shr baishiga ba sai is not responding computer ke cemasa na Dady ma hk hankalinsa yayi mugun tashi. Ya dawo inda likita ke kan Bashi taimako ya tsaya yana kallon AK cikin mayunwancin hali. Sai kusan byn awa daya sannan AK ya farfado ya dawo cikin haiyacinsa km har lokacin James neman layin ammi da Dady yake Amman bai samu ba .. Cikin wani irin zafin zuciya da takaici yake kallon James da likintan dake gabansa sbd yagane allaurar akai Masa kasancewarsa ganin doctor zaune opposite dinsa .Sannan ayaniyin yadda yake Jin jikinsa yagane ciwonsa NE ya tashi .james yashiga yi masa sannu dakatar dashi yayi ta hanyar daga masa hannu sannan muryarsa can kasa kmr me koyon mgn yace hope bakasanar da daya daga cikin iyayena abinda ya faru ba? Take tsoro yakama James jikinsa da bakinsa rawa yake gurin cewa nayi kokarin sanarmusu Amman numbobinsu yaki zuwa.. Better gara da bai shiga Dan daka sanar musu da yau zaka hadu da bacin raina Wanda baka taba gani ba.. Yana karasa fadar hk ya Tashi zaune . Zuro Zara Zaran yatsun kafafunwansa kasa yayi sai akan wayarsa da sauri yakai hannu Yana cewa, No no no no please.. Kaca kaca screen 'din wayar yayi ya shafe ba'a ganin komai kamarma ta mutu gabaki 'daya. Yanda zuciyarsa ke tafarfasa ne yasa ya aje wayar tareda nufar toilet yayo alwala yayi sallar asuba Yana qara Jin zafin allurar sbd bayasonta. Yana idarwa ya miqe tareda 'daukar wayar ya nufi gurin part dinsa yabar James tsaye yana sallamar likita.. Yana shiga ya tararda onye zaune abakin gado ta tallabe fuskarta da hannayenta tayi jugun tana tunani . Dan tun bayan tafiyar James zuciyarta tashiga tsinkewa da tunsni ina AK yashiga tun jiya dadaddre bai dawo gida ba tana hangoshi ta zabura ta mike tsaye ta nufo garesa ta rungumeshi gabanta taji yaba wani sauti muryata cike da rauni tace . honey ina kashiga tun jiya? Meke damunka naganka hk? Tayi masa tmbyr ajere tana shafo fuskarsa yayi mata banza. Ta sake maimaita tmbyrta nan ma Shiru yayi mata Batare da yayi kokarin cewa daita komai ba ya zareta daga jikinsa ya zauna jikinsa a Mace tare da janyo system dinsa ya jona chager sannsn ya miki ya kwanta akan doguwar kujerar dake parlour'n hankalinta yayi matukar tashi.. Tsam AK ya mike daga gurin dayake zaune yayi taku daya zuwa biyu tare da juya mata baya.onye wace jikinta yake a sanyaye Ta biyo shi zuwa inda yake ta tsaya abayansa tana yi masa mgn ahankali tmkr tana Yi masa rada honey...takira sunan shi komawa yayi kan wata kujerar ya kwanta.yana sauke naunauyen ajiyar zuciya gabadaya yarasa abinda ke damunsa haka kawai yake jin haushinta cikin ranshi har baya kaunar bude idanunshi akanta ahankali ta biyo shi zuwa inda yake kwance ta daga kanshi tare da zama ta maida kanshi bisa cinyoyinta tasa hannuta cikin sumar kanshi tana yamutsa gashin kanshi ahankali ahankali tace . Meyasa meka honey Duk naganka ba yadda na saba ganinka ba,? Pls honey kada kace zaka juya min baya.. Da me kake son naji da zuciyarta da kullun take mahaukacin sonka, koda damuwarka? Lumshe mayatattun Idanunshi yayi aranshi km cewa shiiiiiiiiiiiii Lokacin rabuwata dake yakusan kusantowa sbd nacinki akaina yasoma yawa. yakamata zuwa yanzu na barki kije kicigaba da harkokinki kmr yadda Kike saba .. .Duk da ba burina kicigaba karuwanci ba.. Amman azahirance kasa Bude idanunshi yayi balle yace mata wani Abu. Honey kamin mgn mana kamin Shiru tun daxu idan abinda ya faru jiya ne pls kayafemin bazan sake ba Amman kasan tsananin kaunarka ce ta hadasa min zazzafar shaawarka me tsananin karfi. tayi mgnr tmkr zata xubda hawaye wanda bana komai bane sai tsansar tsagwaron tantiranci da karuwanci, yayinda hannuta still ke cikin sumar kanshi tana sake kashe masa jiki da salonta. Ahankali ya bude mayatattun idanunshi fessss yake kallon fuskarta ayatsine..ta riko hannushi cikin Nata Tana murzawa kamin mgn Dan Allah,....yacigaba da kallonta batare daya motsa ko Dan yatsan kafarshi ba. Dags kanshi tayi tare da kwanciya gefenshi kmr zata shige cikin jikinsa ta birkitotoshi abinka ga matan ibo akwai karfi ta tare hannuwanta duk kazo Dan Allah, Ta km langwabe kanta tace hb honey kazo na rungumeka kona ji sanyi acikin kokon raina zuciyarta tana matukar min kuna wadannan kalamannata sunyi matukar ratsa zuciyarsa Amman hkn bai sa yaji zai Yi mata abinda take so ba miryarta na rawa tace zaka ci abinci naje na kawo maka na shirya maka abinci me dadi da dandano nasan zaka soshi, za zaro ido waje yana ksllonta itama shi take kallo cike da mayen sonshi cike fushi yace ni ..ni. ne zan ci abinciki sbd ke mahsukaciya ce kike tunanin zan iya cin wani abu daga gareki ...enough onye. Ya mike zaune yana huci ki tsaya mstsayinki na *karuwata* Karkije inda matsayinki bai kai ba . Duk duniya abinci mutun biyu kawai nake iya ci naji dadin Dan danonsa daga na ammi nah sai km cousin sister dita Zainab. Manage with restaurant yakarasa fadar hk yana hade ranshi sosai taji haushin mgnrsa Amman ba yadda ta iya sbd kotace zatayi wani Abu ba irinsu AK Mace takewa rashin mutunci ta kwana lfy batare da sun casa mutun ba.. Sautin muryarsa ta dawo daita cikin haiyacinta sakamakon ratsa cikin kunnuwanta da yayi.. Aikin kudi kikeyi km shi, shiyasa nazo dake kasar nan ...ban zo dake Dan Ki dinga min shishigi cikin lamarina ba ban rageki da komai ba. da Dan hk karki kuskura Ki dinga zakewa cikin lamarina AK nagama fadar hk ya mike tsaye ya juya da niyyar barin oarlour'n zuwa bedroom dinsa . Ta kira sunansa muryarta a raunane abdulkabir.... kagaji dani ko..? Kana son rabuwa dani ko....? Meyasa Kake son kanka daya ? Meyasa na hadu da Kai arayuwata? Na fara danassni haduwa da Kai ACkin duniyata. Dan Allah ka taimakawa rayuwata ka tausayamin kasoni wallahi ina sonka.. Afusace yace karya kike bakya sona da kina sona da Duk abinda nace shi zakiyi sau nawa nagaya miki banason yin sex da kowace mace wace batawa ba Amman kullun burinki kiyi breaking hrt dina akan Nasadu dake. Matsalar datasa nasoma gajiya dake Kennan sbd banason naci zan maidake inda na daukoki kowa yakama gabansa bazan Iya ba.. Ta tako ahankali tkmr Wace kwai ya fashewa aciki Ta fada kirjinsa tanakuka Dan Allah karka raba tsakaninmu AK zuciyata zata buga matsawar bana tare da kai... Na daina bazan sake takura maka ba tunda baka so koda baka taba sona ba kabarni tare da kai muddin rai rayuwata zata kasance cikin farinciki.. Maganganunta sun taba masa zuciya tausayinta yashigi zuciyarsa baya sonta Amman yarasa dalilin dayasa tausayinta ke Tasiri cikin zuciyarsa da gangar jikinsa ahankali yasa hannayensa ya rungumeta tsam a kirjinshi tmkr zaa kwance masa ita . wata doguwar ajiyar zuciya tayi tana sake shigewa cikin jikinsa ko kai fa bakaji yadda nake jin wani sanyi na ratsa zuciyarta ba. yaa dago fuskarta yana share mata hawaye tare da cewa ya isa hk bana son yawan kuka kuka take sosai tana kamkame dashi tare da narke masa ajikinsa ta jima rungume a kirjinsa tana kuka wanda Ta fuskanci shi ke kara karyar da logon tantirancinsa da kyar yasamu ta daina kuka .karka barni honey ko mutuwa kayi sai dai na tare akan kabarinka har sanda rayuwata zatazo karshe yaji mgnr kmr saukar aradu acikin tsakiyar kanshi ya Dan Yi murmushin karfin hali cike da mamakin irin son da take masa, take km zuciyarsa ta amince da ita din masoyayiyarsa ce ta hakika sannan zata iya yin komai a kanshi..muryarsa akasalance yace sbd me kike sona hk? Kafin tace wani Abu. Yacigaba Amman shawarar da zanbaki Ki rage sbd any time zamu iya rabuwa dan ko mahaifana suka san ina tare dake zasu rabu mu... Duk duniya babu me rabani da Kai soyayayyarka ACikin jinana take mun rigada munzama hanta da jini kaga Kuwa raba hanta da jini zai yi wiya? Ki daina damun kanki akaina tayi saurin girgiza masa kai. Kai ma kadaina ce min hk baka san abinda Allah zai Yi gaba aranshi yace Inshaallahuu babu abinda Allah zai gaba Allah ya tsareni da fadawa tarkon sonki. Ka daina damun kanka akan soyayayyata. Soyayyata bata da wata tawaya koda yaushe kana cikin zuciyata takarasa fadar hk tana dagowa tare da Yi masa wani kallo me kashe sansar jiki Honey banason kana yawon damun kanka domin banason wani abu yasameka pls muje ka kwanta ka huta Ta kamo hannushi zuwa dakinsa ta kwantar dashi taja masa bargo Ta rufeshi tare da riko hannuwansa tayi masa kiss sannan Ta shafi joystic dinsa tana masa murmushin ranar Duk wata kulawa da farinciki onye tabashi sai kafa kafa tke da shigarsa da fitarsa.. Byn kwana biyu komai ya dawo normal atsakaninsu Ta daina nuna zalamarta akansa sai dai gefe daya Duk sanda AK baya gida yaje school tana kasancewa tare da Samuel batare da sanin AK ba. Yanzu km James take shawa's tare da son gwada NASA kwazonsa akan bed. Ahankali ta samu James da nufita ta bayyana masa komai akan bukatarta gareshi bata sha wata wahalar shawo kanshi ba kassncewarsa matashin saurayi me jini ajika gashi km yarensu daya basu tsaya wata wata ba suka afka cikin fasikancisu ta yaba da shi kwarai ya gamsar daita har yaso yafi Samuel Dan joystic din James ta dan fi ta Samuel girma Amman Duk da hk sai taji aranta AK dinta zai zartasu gabadayansu bazama su taba kaishi ba.. Dan hk Ta dauki damarar Duk rintsi sai Ta mallekeshi yanzu babu abinda tafi tunani kmr tasoma hadashi da malan tsubbu tunda karuwancinta yaki aiki da amfana mata komai , onye tayi wani fresh daita kasancewa tana samun enough joystic gida da waje ga tarin dukiyar da Ta tara yanzu akalla ta bawa million goma baya ga Dan kulawar datake Dan samu daga AK.. Cikin sati ta nemi number kawarta love tayi mata magana akan matsalarta da AK da abinda take son ayi masa akansa love tace karta damu zataje mata kauyen eket dake jahar akwaibon kawai Ta turo da Kudi onye tace Dan kudi ba matsala bane zata turo da ko nawa ne. Love taje kauyen eket dake cikin kungurimin daji gurin wani kungurimin masafi boka koda taje Ta iske boka zaune yana busa iska daga shi sai Dan kanfe Gabadaya dakin zagaye yake da gumaka na tsafi iri iri sai kayan dubansa dake gabansa batayi mgn ba kai tsaye wuyar kazar dake hannuta rike Ta murde kanta tashiga tsiyayawa karamin gunki jinIn kazar sannan takaraso inda boka ke zaune tankwashe da kafafunsa tasoma Masa kirari Cikin yarensu na kalaba ya jinjina mata kai sannan ya nuna mata mazauni da gashin hannushi ta zauna ran boka akachuku ya dade. boka me gani har hanji bokan d idan yaso Sama da kasa zasu hade tayi ihu tana Kai goshinta kasa... Waiya zubillah.. Tafe nike da katuwar Matsala ya dakatar daita ta hanya cewa kawar ce dake kasar Spain take son mallakar wani saurayi datake matsanancin sonshi da son mallakarsa yakarasa mgnrsa yana kallon cikin kwaryar gabansa Ta jinjina Kai tana girmama girman hatsabibincin boka. ya karkada gashin dake rike ahannushi yana kiranta datA matso kusa onye da ak ta hango cikin wannan kwayar tsafin ko basu bane su.. Su..ne kasancewar taga kawarta onye gsky zata mallakeshi sai dai ba duka ba kassncewar yana sallah sannan uwarsa na tsaye akan shi Amman kirata a waya take jikin love na rawa takira number onye ta dauka boka yayi mgn kice ta Kalli madubin dake dakinta aduka Inda yake ai daga har onye jikinsu rawa yake love ta gaya mata kmr yadda boka yace aiko take onye takarasa gaban mirrow fuskar boka ya bayyana acikin makekeyar madubin dakin . gefe daya km love ce zaune ta zabura tana kalle Kalle adakin boka yayi wani irin mahaukacin ihu yana kwalkwala dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana cewa zaki mallake shi km sai yadda kikayi dashi Duk da kasancewarsa me taurin Kai zaki bawa tsafi jinin jin jiri Da nmj Dan kwana arbain da haihuwa yakarasa fadar hk yana hargagi jikinta na rawa tace boka yanzu yaza'ayi gashi ni baa kasar nake ba karki damu wannan ba matsala bane . ta sauke ajiyar zuciya aduk lokacin da kike son lakwasashi Zaki dinga ambatar wannan kiri ibun.aka kiyi kmr sau gama tare da murza cikin tafin hannushi da ambatar sunanshi Duk lokacin da kike son ganina zakiyi tsitara Kalli wannan madubin tare da kirarin suna zakigani kin mallakeshi kingama sai abinda kika ce dashi hhhhhhhhhh bat taga boka ya bace Ta koma Ta zauna zuru tana tunani har sanda AK ya shigo dakin sanye da wando boxes iya cinyarsa da whit singlet surar jikinsa tabi da wani irin kallo cikinsa adame kmr tunda Allah ya halicce bai taba sakawa tunbinsa komai ba ga siffar jikinsa ta karfafa amurde yake kana ganinsa kaga cikaken nmj irin su sune masu saka mata kuka akan bed .. ta lumshe idanunta lokacin da takai kallonta kan joystic dinsa dake mike koda yaushe, Kallo daya yayi mata ya dauke idanunshi yashige bathroom ya dauro alwalwala ya fito Duk tana zaune agun jallabiya ya dauko yasanya ya ficce daga dakin. bangaren love kuwa makudan kudi ta zubewa boka ya Kai gashin hannushi kan kudin ana shafawa take kudin suka bace ya sake sakin ihu......... washgari boka yasa yaransa suka samu jariri akakira onye yau ma ta jinkin madubi taga boka da love tana kallo boka yashiga kirari yana tafiya da baya da baya yau Jan kyalle akungunsa ba kmr jiya Ba yana karasawa gurin babban gunkin yaja birki yanacigaba da kirari can ya zaro wuka ya daura adaidai makoshin wannan jaririn dake wuntsilwuntsil yana kuka ya yankashi yashiga tsiyayawa wanna katon gunki me yatsuashirin da hudu hagu shabiyu dama shabiyu Duk jinin dake tsiyaya kasa tib tib sai ya bace har yagama tsiyayar da jinin jiririn nan Sannan ya ajiye gangar jikin jinjirin kan gunkin nan take jinjirin ya bace bat ya saki wani razanannan ihu da dary hhhhhhhhhhh yanawa kanshi kirari Sannan ya juyo yana kallon onye tacikin mirrorw angama aiki sauran kiga ai watarwa tayi saurin dukawa tanawa boka sujjada da kirari bat taga boka ya bace.. Tashiga firgici da tsoron abinda tagani. Ranar batayi bacci ba kwana tayi firgita da ihu yayinda AK ke sharar baccinsa acikin vaccines yaji andabaibayeshI da igiyoyi kokarin tashi yake son Yi Amman yakasa. firgib ammi ta farka daga mummunar mafarkinta datayi da ak gashi Daman tun shekaranjiya take jin jijiyoyin jikinta na tsinkewa addua tashiga karantawa Allah ka tsare minshi aduk inda yake takasa komawa bacci tayi taje tayi alwala tazo tashiga nafilfiloli da addu'oi iri iri sai datayi sallar asuba Ta koma bacci. washegari AK ya tashi jikinsa amatukar sanyaye komai cikin sanyin jiki yake yinsa ita kuwa onye har lokacin bata dawo daidai ba gabadaya kwanakin onye afirgice tayi shi.sai datayi wata guda sannan Ta dawo daidai shima da taimakon bokanta daya saka mata mantuwa Tun daga wannan lokacin onye tashiga juya AK yadda take so..kullun km sai tayi mgn da boka ta cikin glss din dakin inda tace tana son yayi mata aikin da AK zai kusanceta yace tayi hkr har ta dawo kasar Nigeria wannan aikin na musamman ne sbd kan yaron na da matukar karfi sannan asirin da zaayi masa Wanda zai saka ya kusanceta amakarbata zaayi matashi zata samu namji da zai sadudaita Ta baya km atsakiyar makarbata onye ta saki kara secula boka shima boka ya buga mata tsawa cike da hargagi yana cewa eh secular tare da nuna mata tadaina tsorota da aikinsa idan ba hk ba sikin zai iya lalacewa take ta dawo haiyacinta ya bace Ita km ta zauna jugun tana tunani.. Misalin karfe hudu na yammacin ranar onye tsaye gaban mirrow tana feshe jikinta da turare sanye take cikin wasu hadaddun suit kalar pinky Wanda ak ne ya tsiyo. Mata acewarsa zasu dace daita tayi matukar kyau domin yanzu jikinta ya Kara gogewa sakamakon Karin samun Hutu datayi tmkr kataba jikinta jini ya fito abinka ga kyau. Kwance AK yake aparlour akan kujerar three siter idanunshi a runtse tinanin amminsa yake da dad dinsa hakika bai kyautawa gobensa ba na shiryawa iyayensa kitimurura akan tahowarsa kasar Spain da karuwa gashi yassbawa umarninsa anya kuwa gobensa zai kyau.?yana cikin wannan tunanin Ta fito ta tsaya tsai Tana Kare masa kallo yayi bala'in Yi mata kyau da sake shiga ranta ahankali tasoma daga kafafunta zuwa inda yake kwance ta bayanshi tazagayo Ta kwanta banyashi tana shige masa jiki tare da zuba masa shagwaba, cikin Rudu ya Bude mayatatun idanunshi hannuta takai saman kirjinsa Ta balle baturan gaban rigarsa biyu Ta zira hannuta sai kan fadadden kirjinsa tasoma shafa nipples dinsa da sumar dake kwance . lumshe mayatattun idanunshi yayi gabadaya ya dauke wuta yana rude mata . hum onye shu'uma Kenan Tasan takan bariki AK ya janyo jelar gashin kitson atachement dinta wanda ta daure shi gefe da rebon tayi wata karar kirsa tare da cewa Haba honey so take kacire min ne . Muryarsa a kasalance ke din ce ai. tai masa wani wal..... Da idanunta Nice me? Ina fatan dai ba laifi nayi maka ba takarasa mgnr cike miryarta ta karuwanci ya girgiza kansa bakiyi min komai ba sai dai ke dince akwai daukar mgn sannan macece wadda tasan Duk wata hanya dazatabi domin mallaka Duk wani "da" namiji onye tayi murmushin jin dadi yadda Ak ya yabeta yamma lis suka bar gida amadadin suje club kmr yadda suka saba sai suka nufi beach sbd onye tace tagaji da zuwa club. Gurin cike yake makil da yan'mmata da samarina suna holewarsu Wanda gabadaya yan'mata gurin atsirara suke haihuwar iyayensu dan wasu kaya ne Wanda bashi damaraba da tsirara wanda ne wanda bai rufe musu bambom ba ta baya ya shige tsakiyar bombom Dinsu sai oternet Wanda rabin nonuwansu ya rufe kowace manne da saurayinta gafe ga wasu yan kananun runfuna wanda idan mutun yaji dugu zai afka ciki can gefe runfunan AK da onye suka nufa suka zauna ta fada kanshi tana bashi pic a kuncinsa wai ita tagaji yasan hannuwansa yana shafa kuncinta wnnan gurin yana da dadin zama da iska me dadi kina son na dinga kawoki kenan? Ta daga masa kanta batare tace masa uffan ba alright anytime nasamu lokaci zan dinga kawoki basu ankara ba sai ga wasu yan'mmata tsaye bisa kansu kowace jikinta daga ita sai bra da pent daya daga cikinsu tace tana son mgn da AK... Ko kallonsu AK bai Yi ba sai onye ce tayi wuf ta Mike tsaye daga jikinsa tana kallonsu Amman daganin kallon kasan na raini ne afusace tace ku asuwa da zakuce kuna son ganin honey dina? Yan'mmata suka hada baki gurin cewa ke wacece? ba gurinki mukazo ba stupid kawai dake. ai take onye Ta fusata Ta damko wuyar daya daga cikinsu Ta shake mata wuya dayar naganin hk hk Ta kurma ihu AK ya zabura ya mike yakarasa ga onye da kyar yasamu ya kwace saira Jack daga hannu onye ranshi abace yake dubanta ssnnan yace meyasa kike yin hk meyasa kike son wahalar da kanki akaina zuwa yanzu duk abinda Zakiji kiga idanune naki. Afusace take fuskantar shi tace daman dole ka fadi hk man wai kai meyasa kazama na mamsjo sarkin mata? Kai babu yadda zaayi a fito da kai sai anga an nuna ana sonka ko son kulaka ...ok nine na ma nazama na mamajo ko... Onye najin abinda ya fada sai km ta tsure tashiga nadamar abinda tayi tashiga girgiza masa kai cike da tsoro sorry honey wlh AI dauketa da Marin dayayi yasa takasa karasa mgnrta ta dafe kuncinta tana kalonsa yacigaba da mgn ranshi abace sorry gidan uwarki ni zaki kira da wannsn kazamar kalmar sbd ke barikice.... Meye business dinki idan mata Sun bini ?Ta girgiza masa kanta kawai Dan mgnr ma kasa fitowa tayi yau zaki san kin furta wannan kalmar gareni ..yana Gama fadar hk yayi gaba abinsa onye na tsaye gurin tmkr an dassta AI tana ganin ya juya tayi Saurin bin bayansa batare Data km sauraran yan'mmata ba tsalle daya onye tayi sai ga agabansa Tasha gabansa pls honey Kada muyi hk da kai yayi mata banza ya kyaleta kmr wawiya .. Dan girman karkamin hk kayi hkr nan ma yayi mata banza yacigaba da tafiyarsa tai Ssurin rikoshi hb honey meyasa Kake min hk ne? Ya fizge hannushi yana kokarin sauke mata Mari ta goce idan kika km kuskuren tabani sai nayi miki dukan mutuwa anan sannan na aunaki kasarki afirgice tace what? Me kake fada? Aninda nasha gaya miki stupid.... Gabanta yasjiga faduwa bokanta yace mata bazai km furtsa wannan kalmar ba gashi ya furta wayyohhly Allah Ni onye meke shirin faruwa km take ta fashe da wani matsanamcin kuka daman kazo dani kasar nan domin ka dinga gallazamin ne kasan ina sonka ina tsananin kishinka bana son Inga ko wace kalar Mace tarabeka ni fa tunda muka hadu da kai bankara barin wani da nmj ya rabeni ba Amman kaikullun cikin Like maka mata sukeyi a harzuke yace nine nace su zo ko da kansu suka zo gurina sbd ke yar iskar karuwa ce da baki da cikakken hankali dayiwa mutun uziri Abu kmr karya ke fada da kowa ni naki ne..? Useless yakamata Ki dinga min uziri Dan kina kallo da idanunki matan nan bani ne nakekula su ba, sune suke kulani goat kawai pls honey Ksyi hkr yayi mata banza sai kallonta dayayi hade da zabga mata hsrara Ta rsusayar masa da ido tare da zagayowa ta bayanshi tana me dakewa zuciyarta Ta kwanto saman bayansa game riko tafin hannushi tana Kirarin da boka yaba yace ta dungayi aduk sanda take son shawo kanshi idan ranshi ya Baci... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *man gassha falaisa minna* *Allah's messenger (s. a. w) said :the person who deceives is not among us* Page 19 Cikin sanyi murya take mgn cike da shagwaba kayi hkr aduk laifinka ne kaine Kake saka kishina motsawa akanka.. afusace yake son yin mata mgn Amman yakasa aiwatar da hkn sai ma tsintar muryarsa yayi cikin sanyi yana cewa me nayi ....? "tabar bayansa domin taga alamun saukowa daga gareshi tazo gabansa ta tsaya suna fuskarta juna ta tsura masa karuwan Idanunta tana kallonshi kmr zata cinyeshi.. Sannan ta sakar masa harara cike da tsigar wasa muryarta can kasa kmr me rada tace AI kaine kake musu dry shiyasa Duk inda suka ganka suke like maka AK yayi murmushinsa me sake fito da ainihin sahihin kyaunsa yana cizan lips dinsa. narasa me yasa mata ke son kulaka Duk inda ka ratsa? Kai da ba wani amfani gareka a gunsu ba. GAka dai da siffan jarumta Amman narasa meyasa baka son more kuruciyarka.. Sosai mgnrta tasanyashi dry har daga Dan buga kafarsa daya akasa sannan muryarsa cike da sanyin dadi yace yaushe kikaga inayi musu murmushi kefa bakya rabuwa da mita ... Ta sake tsareshi da idanunta tana kallonsa Tana jin ina bokanta zai mata aikin Data zata sake mallakeshi gabadaya batare daya karye ba, Zagayowa yayi bayanta kmr yadda tayi masa dazu tare da riko hannunwata duka, cikin nashi wani irin dadi taji yana tsarga mata tun daga tafukan kafafunta har zuwa kirjinta take km tasoma Kirarin boka Dan haduwar hannuwansu shine samun cigabanta aikinta da mallarsa cikin sauki. Ahankali ya Kai bakinsa daidai cikin kunneta karki samu damuwa ahalin yanzu babu wata mace da nike jin dadin mu'amula daita azuciyata face ke .ke kadai nike son nacigaba da muamula dake arayuwata.. " Ta sanya hannuwanta duka tana shafo gefen fuskarsa da gaske ne abinda kake fada? Ni kaina bansan me nike Yi ba. sannan Bansan abunda nake cewa ba Amman nasan ahalin yanzu kina wani matsayi acikin azuciyata Dan hk Ki yarda Dani Da Duk wani abinda zan fada miki . Tai murmurshi akasan ranta tare da cewa Dan iska ai bazakasan abinda kake yi ba.. Ahankali tace Allah yasa inada matsayin azuciyarka kmr yadda kace Dan Ku ne maza Baku da tabbas.. Kicireni daga cikin irin jeren wayan nan maza. Sannan mgnr baki san meyasa mata suke like min ba wannan amsar ke yakamata Ki nemoshi da kanki domin kin fi cancanta.. Dalilina nakin kusantar mata. Wlh onye a yadda nake jin kaina Duk macen dana taba sai tayi ciwo.. Ko ke dakike ganin you're smart zan iya gamawa da irinki goma... Wayancan yam'mata kuwa mutuwa zasuyi ..ta saki dryr jin dadi tana me sake shigewa cikin jikinsa da manne bombom dinta da joystic dinsa sannan tace Kai honey banda cika baki fa.. Ya Kai wa wuyanta kiss kozamu gwada ne...? Tayi saurin juyowa tana tsura masa karuwan idanunta da gske.......? Ya jijiga mata kasan Alamun tabbacin hk Tashige Jikinsa ta rungumeshi tana murna cikin ranta tare da godewa aikin bokanta tun bai ka gayin aikin datayi yayi mata akanshi ba. Yafara saukowa daga daurin kanshi na tsiya zuwa saukaken mutun. Ita kuwa a me zatacewa bokanta ? ya taimakamata ya taimakawa rayuwarta tana son abdulkabir tmkr ranta km zata iya yin komai Akansa rungumrta yayi tsam tsam afadadden kijinsa yana kising din goshinta. Sun isa gida kmr zasu cinye junansu .onye ta fito daga toilet ta kwanta akan gado sbd gajiyar datayi AK yashigo dakin hannushi rikeda farar leda kasancewar fita yayi byn ya saukeTa dazu. byn yaajiye ledar yazo ya zauna kusa daita yace ya dai na ganki kmr bakya cikin walwala ko wani abun ya faru dake ne byn na ajiyeki? Tai musmushi Tare da girgiza masa kanta alamun babu komai .kasan yanayin rayuwa sai ahankali GA ciwon Marar nan Nawa kullun gaba yake yana jawowa na dinga jikina natare rashin kuzari yanzu hk Duk jikina bana jin dadinsa ya matso sosai kusa daita ko zamuje muga likita ? Tace aa bazanje ba.. "OK taso kici wannan snacks din kafin kiyi bacci. Snacks ne da hadin sallada Wanda yaji kayan hadi sai drinks AK da kanshi ya dinga bata abakinta tare da Kora mata drinks har sai data gama sannan takoma kan gado ta kwanta yasanya bargo ya lullubeta Sanyi kike ji ne ko zazzabi? Babu ko daya OK ni zan sake fita ba mamaki sai gobe zaki ganni. onye ta marairace murya yanzu bazaka kwana agida ba? Nifa banason wannan yawon Naka..ak yayi Shiru na tsayin lokaci bakar mgn yake son gaya mata Amman yakasa sai dai ya dauki lokaci me tsawo yana kallonta gamin hk yasa takamo tafin hannushi tana murzawa ahankali tare da kirarin boka. ta talleshi tana rausayar masa da idanu shikenan tunda tafiya zakayi sai ka tafi . Ya matso inda take kwance akan gadon ya Kai hannushi daya yana shafo kumatunta da lips dinta sannan ya tausasa muryrsa kiyi hkr daga gobe komai zaizo karshe abinda nake fitayi kwanan nan masu mahimmanci ne . kii Saki ranki banason ganinki cikin damuwa pls yau ne last day ta kalleshi afuskarta araunane tkmr zatayi kuka shikenan. AK yayi saurin cewa ban yarda da wannan shikenan din ba. sai kinyi min murmushin bata San lokaci da murmushi ya sumbaceta mata ba ya ja habarta koke fa bakiji yadda naji wani sanyi ba acikin zuciyata ba, ji nake tmkr bani bane a duniya babu abinda na tsana yanzu face inganki cikin bacin rai. hanushi Ta damke sosai cikin nata tana murzawa sannan ta sauke ajiyar zuciya tace hk nima bana son inga bacin ranka nafi son koda yaushe na kalleka naganka cikin farinciki yayi murmushin me sake bayana tsansar kyawunsa wanda yabayyanar da dimples dinsa sannan ya yunkura ya soma tafiya da nufin yabar cikin dakin onye takirasa honey ya ja ya tsaya yana me waigowa ya tsura mata mayatattun idanunshi muryarsa a raunanace yace me kike da bukata? Ta girgiza Kai tare da cewa bana bukatar komai . sai da fatan idan ka fita bazaka Tsaya kula yan'mmata garin nan ba? Ta fadi hk Dan tasan yadda mata ke hauka akanshi. Yayi kicin kicin da ranshi yana cigaba da kallonta take gabanta yashiga dukan uku uku ganin yadda yake kallonta kmr zai rufeTa da duka.. muryarsa a sarke yace ban jin dadin irin wadan nan kalaman naki sbd me zaki dinga ce min hk byn kinsan ke kadai ce acikin zuciyata kada Ki km Yi min hk banaso . a sanyaye tace kayi hkr bazan km ba ya gyada kanshi batare da ya sake cewa daita komai ba ya sake juya cikin takusan ahankali naunauyen ajiyar zuciya Ta sauke tana dafe tsaitin zuciyarta wayyohhly Allah, God save me ban Yi tunani hk daga gareshi ba hakika aikin boka akachiku yana aiki akansa Kalli yadda ak yazamo gareta tmkr bawa. sauranta ta mallakeshi gabadaya matsayin mijinta na har abada . ta Mike da sauri Tana yaye bargon da take lullube dashi ta sauko jikin window Ta tsaya tana kallonsa har sanda yashiga motarsa yayi mata key ya fice daga gidan numfashi Ta fitar ahankali tana lumshe idanunta ta dauki wayarta ta kira James ringing daya cikin na biyu ya dauka kana ina ? Ina gida har nayi shirin bacci ina boss yake kika kirani by this time? Ya fita yanzu ba km zai dawo gidan ba sai gobe Dan hk kazo yanzu part dinmu ina da bukatarka.. Kai Kai onye kiyi hkr acikin wannan lokacin komai zai iya faruwa.. Ki Bari mucigaba kmr yadda muka saba Amman yanzu at any time zai iya dawowa . nasan halinsa Kai Kai banaso tsurutun banza kazo kawai babu abunda zai faru amatse nike that's why.. . OK Gani nan zuwa ta katse wayar tana jifa daita saman gadonta Ta cire kayan jikinta Ta saura babu komai ajikinta ahankali taji motsin shigowarsa yayinda ita km ta taho ahankali cike da takunta na karuwanci daidai yashigo cikin dakin kirjinsu ya hade da juna daman km tana sane tayi haka amaukar haukace tasoma aika masa da romancing tare da hade bakinsu guri daya tashiga tsotsa kmr mayya Sun dauki sama da minti 20 tsaye suna romancing din juna kafin daga bisani suka zube kan gado suka shiga aikata masharsu... Allah ka tsare mana imaninmu .. AI kuwa AK byn yagama abinda ya fitar dashi . gida ya nufo Kai tsaye har ya nufi hanyar Side dinsa sai km ya fasa ya juyo zuwa part din ammi yayi kwanciyarsa anan yayinda a wannan lokcin onye da James suna can suna kashe arna. Kwance yake idanunshi a runtse Amman bacci yaki zuwan masa sai MA gabansa dake yawan faduwa da sauri sauri take km koma Yasoma dauke masa tunanin amminsa ne yakawo masa ziyara take ya lalubo wayarsa ya duba screen din wayar karfe biyu da wasu mintinan ta wuce ya runtse idanunshi Sanin da yayi ta dade yin bacci addua yashiga karantowa acikin zuciyarsa yana kokarin Son yin bacci . Amman Sam bacci yace bai san wannan da zance ba. mikewa zaune yayi ya janyo system Dinsa ya kunna yashiga operating dinta akalla sai da yayi sama da awa guda sannan wani mahaukacin bacci yazo masa . "da kayar yasamu ya kasheta ya tureta gefe shi km ya haye kan daguwar kujera kmr jiya ya Mike. Alamuran Zeey gabadaya ya tsaya cak walwalarta da farincikinta yaja baya sosai, Duk yadda ammi taso ta dinga kwantar mata da hankali abin yatura sbd kullun kwana duniya soyayyar AK sake ratsa kowani part na gangar jikinta yake. yanzu ma da take kwance tunani duniya ne ya sakata gaba, da tunaninsa ta saka wancen ta kwance wance . Tarasa yadda zatayi da rayuwarta akan shi sonshi take kmr tayi hauka wanda har sanadin tunaninsa yasa komanta yasoma rushewa hatta da bangaren katatunta dan har cariover ta dauka school sbd raunin datayi gurin meida hankalinta akan karatunta, burinta yanzu aduniya bai wuce ta mallakeshi kota halin yaya bane. Tana cikin wannan tunanin ne kiran yashigo wayarta ta yunkura da kyar ta Mike zaune Tana me Kai hannuta inda wayarta ke jone ta ciro wayar daga charg tana duba fuskar screen din wayar sunan bj tagani yana yawo akan screan din wayar jikinta amatukar sanyaye ta dauka . Muryarta amace tace hello bj Ya'akayi ? Bolaji ta saki dariya Lfy o're ykk kwana biyu najiki shr? Wlh abubuwan ne bj sai a Slow ina cikin matsala da tashin hankali iri iri... Allah bazai sa Ki shiga cikin Matsala da tashin hankali ba meke damunki hope bawani cikin kika sake Yi ba ? ..ko daya wlh. Kinsa nabata gaya miki akwai wanda zuciyata take mahaukacin so? Right oti so funny me .. To cousin muke nida shi yaron brother mamana ne same mother same father. bj ta sauke ajiyar zuciya tace takwana gidan sauki (so'fun) Ki gayamasa kina sonshi MAn . Nagaya masa shine yace min wai akwai wacce take cikin zuciyarsa what....? bj ta fadi hk da karfi tana dafe kirji . "wlh bj hk yace min gashi ni km nakamu da matsanancin kaunarsa to extend bazan iya rayuwa babu shi ba. (en gbera ni gbayen ) why not Ki tashin tsaye. axing how? Zeey Ta tmbyeta. Axing Ki mike kafafunki ki nemi taimakon bokaye da malamai tsafi matsawar kina bukatar mallakarsa . yanzu hk akwai wani kungurmin boka dake zaune a kauyen ifo cikin ogun state aikinsa kmr yanka wuka ne.. Tunin zai gyara mana zamansa wlh Da kanshi ma zai kawo kanshi .yana rokon Ki soshi. Zeey najin hk ta Mike Ta diro daga kan gado muryarta na rawa gurin cewa dan girman Allah kawata? O'lo'hun ... yanzu Dan wannan yar kankanuwar matsalar kike neman kashe kanki agida Ki shirya kawai kizo da yan kudinki muje kawai. OK yanzu zuwa yaushe kike ganin zamu inji cewar Zeey? Ai bazamu tsaya bata wani lokaci ba zuwa gobe kizo da wuri muje dan akwai layi har dana maseefa agurin idan kinga jamaa agurin uhm zaki sha mamaki. Nima wata Yar'uwar iya bolaji na raka da kyar ingaya miki muka samu ganinsa . Wlh idan kinga matan agege agurin kmr kasa.Zaki sha mamaki. ina gayen nan da ake kiransa da dan mafiya nan uhm uhm tuna min sunanshi? Wanne kenan bangane ba fa. ke Dan Allah saurayin teema kawar salma man OK. OK...yanzu Naganeshi IJ yauwa shi har da uwarsa nagani daman ace uwar ke bi masa malaman tsubu. Zeey ta zaro ido atsorace Kai bj anya Kuwa zani gurin Nan bai yi tsanani dayawa ba kuwa, kada muje mu hadu da idon sani.. Kinji shegiya tsaya nan ke yanzu ta mutane kike ko Ta biyan bukatsrki? Ta Biyan bukatata nike Zeey taba amsa atakaice. to barikiji kowace Mace da zaki gani agurin da tata matsalar mutane kam zaki gansu har da aljanu ma kedai Ki dakewa zuciyarki neman sa'a zaki nema.. OK to Kibari jibi muje sbd nasan karyar da zan shirya (o'reye o'ope) bakida hankali ke yanzu har wani tsayawa bata lokaci zakiyi karfe Fa da zafi zafi ake bugashi Ki fito kawai muje later kyasan abinyi. Zeey tayi dry zanceki km fa hk ne zanzo goben Inshaallahuu. oK ina jiran zuwanki sukayi sallama har wani gumine ke tsatsafo mata takoina ajikinta sabanin dazu.farinciki da dadi ne ya rufeta tsabar murnar makomarta. Washegari tunda asubar fari suka dauki hanyar zuwa ifo zaune suke cikin mota Zeey daga lungu hira suke kasa kasa akan tafiyarsu gurin boka . awa tsakani suka sauka a kauyen ifo sannan suka ratss cikin jeji me zagaye da ciyaye takowani bangare . Tafiya ce suke Wanda yasa gaban Zeey ke tsinkewa ahankali sannan cike da matsanancin fargaba sunyi tafiya sosai kafin su fita cikin ciyayen nan zuwa duwatsu ahankali km suka soma cin Karo da mutane jifa jifa wayanda Ke fitowa daga muhallin boka . bolaji tace wai yanaga Duk kin wani tsorace ne ? Uhm Zeey ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kana tace dole BJ na tsoro da wannan hanyar cike da duwatsu takarasa mgnrta tare da Jan birke ta tsaya tana kallon wani dutse dake ta gefensu me fuskar mutun sak tun daga kan hanci ido baki da kunne.. Take gabanta ya tsananta faduwa tsoro km yashigeta ba abin takoma ba, gashi sunci uwar tafiya. tafiya ce me nisa Tsiya kmr Ta barin gari. BJ Datayi nisa atafiya taji tana mgn da iska tunaninta ko Zeey nabiye daita abaya. shirun dataji ne yasa taja ta tsaya tana waigowa ranta amatukar bace tace (ja'kalo jare) kizo muje karki batamana lokaci sannan fa jikin Zeey na tsuma Tabiyota cikin gudu gudu sauri sauri suka cigaba da tafiya zuciyarta nacigaba da tsinkewa ahankali har suka iso gurin wani tafkeken dutse wanda ke zagaye da koina agurin . "mutane fal agurin sama da mutun dari da wani abu wasu zaune wasu tsaye yayinda wasu ke kwance kowannesu da kati ahannushi kallo daya zaka musu ka fuskanci wasunsu manya masu kudi ne wasu km akasin hk hannu Zeey BJ takamo zo muje gurin yankan cati kin wani tsaya tmkr wata wawiya.. Mutane ne baki taba gani ba kome? Bolaji wlh a matukar tsarace nike da gurin nan lallai bakida hankali Duk yawon mutane dake gurin nan me zai sameki ? AI anan babu abinda zai ciki. Ingaya miki yanzu hk tsayuwar nan damuke matsafin bokan yagama karemana kallo ta cikin abin dubansa inji cewar bolaji Wace takarasa zanceta tana jan birki gurin yankan Kati naira biyar kal suka mika Wace kowa dake gurin ita yabar sannan aka mika musu wata Yar guntuwar takarda me rubuce da number suka juyo bj na kokarin Nemam musu gurin zama kafin lokacin da layi zaizo kansu. Kusa da wata mata suka samu guri suka zauna Suna kiran washhhhh alamun Sun gaji. Sunan nan zaune zaman tsammani ba sallar azahar ga LA'asar na sanyo Kai cikin dukkan tarin jama'ar dake zaune gurin babu wanda ke kokarin mikewa yayi sallah Zeey Ta gyara zaman tana matse jikinta sakamakon bombom dinta da yayi mata tsami tsabar zama ta juyo ta inda bj ke zaune suna hira da wannan matar dake kwance agefensu tayi matashi da hannuta daya. tabo bj Zeey tayi yamakata fa muyi sallah Kafin Akiramu gamu zaune babu azahar ga laasar na gabatowa. Murmushi bj tayi Sannan tace sorry fa .. "na Manta ban gaya miki ba ai ba'a sallah anan sai kinbar nan . Zeey Ta zaro ido waje cike da mamaki bangane maufar mgnrki ba.. ? Ba neman duniya kikazo Yi ba? Bj ta tmbyeta.. Zeey Ta girgiza mata Kai alamun hk ne. "Yauwa kinsan neman Duniya baya samuwa sai da kauce hanya . Wannan matar dake kwance tace kwarai kuwa gamu nan tun hudu na asuba muke nan wasu ma anan suka kwana km Duk neman duniya ne yakwo mu . "nan bolaji ta share Zeey tacigaba da sauraren wannan matar inda take ce mata ina kaiki yar'uwar Alamarin maza yanzu da kike ganinsu sai da bin bokaye da matsafa nifa Nawa mijin shekaranmu goma sha biyar muna fama da babu da talauci. da kaina nakawo shi gurin me gani asaman dutse yayi masa aiki Wanda zai yi arziki daga karshe ya bukace da sai na ajeye mahaifata anbawa dodon tsafe. hk ina ji ina gani na sadaukar da rayuwata nabayar akayi masa aiki Wanda yayi sanadiyar da ban kara haihuwa ba tun daga kan dana Ahmad wanda shi kadai gareni.. to byn kudi sun samu hankali ya kwanta muka fita cikin kangin babu. duniya tayi mana dadi yanzu dai in takai ce miki cikIn ogun state dina babu inda sunan mijina bai zaga ba.. Shine yarasa sakayar da zai min sai na yo min kishiya wai shi yanzu haihuwa yake da bukata ya Manta ata sanadiyarsa narasa tawa mahaifar bolaji ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da cewar gsky bai Kyauta ba to yanzu me kika dawo ayi masa ? Wannan matar ta Mike zaune daga kwanciyar datayi tana kecewa da dryr mugunta ....tana yin kasa kasa da muryarta soaai sannan tace shi abinda zaiyi auren dominsa naxo akashe masa gabadaya naga takarshen aure ko neman wata. dry suka kwashe dashi gabadayansu suna tafawa daidai lokacin da akayi Kiran wannan matar . Zeey Ta duba agogon dake daure a tsintsiyar hannuta karfe biyar ta wuce da yan wasu mintina Amman gurin cike yake bammmmmm da tarin mutane wasu na tafiya NE wasu na kokarin zuwa .. : Hk dai akayi takiran jama'a daya byn daya har zuwa sanda layi yaxo kansu tafe suke byn Dan jagora Wanda ke isar da baki zuwa gurin boka na kan dutse Kai tsaye Zeey taga an nufi wani jibgigin dutse me bala'in girma da ban tsoro, Wanda ke dauke da matattakala reras tmkr dai yadda akewa gidan sama . Take jikin Zeey ya dauki rawa tsoronta ya sake fitowa fili ta firgita kwaira da ganin Wanda dutse ta neman kwara ihu bolaji tayi saurin Rufe mata baki ke baki da hankali NE Ki rufa mana asiri ba'a ihu anan daga ihu sai hauka kibi daji.. Ki natsu muyi abinda yakawomu ,afuskarki kmr kasurgumar jaruma......Ashe muguwar lusara ce .bansani ba. Tun daga nan mutumin dazai musu iso yayi musu umarnin su soma cire kayan jikinsu domin tsirara zasu isa gurin boka. Wayyohhly ai mantawa nayi.. injicewar bolaji tafada tana me janyo hannun Zeey tace Duk abinda nayi kiye Ki cire tsoro ba'azuwa gurinsa da tsoro.. Zeey girgiza tayi alamun to... bj tasoma cire kayan jikinta itama Zeey tayi kmr yadda tagatayi suka soma tattaka wannan step din Dutsen me cike da ban tsoro tunda Zeey take bata taba tunanin zata riske irin wannan tashin hankalin arayuwarta. ta wuce dutse da ido da hanci da kunne da baki yanzu km ga me step ga rashin kaya sanye ajikinta dakyar take iya daga kafafunta har suka haura Saman dutse wani matashin mutun suka gani zaune tsirara haihuwar uwarsa da ubansa. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *masallul lazi yazkuru rabbahu wal lazi la yazkuru rabahu masallul hayyi wal mayyit* *Allah's messenger (s. a. w) said: he who remembers his lord and he who does not are like the living and the dead* Page 20 Gabansa wani tafkaken dutse ne wanda yake aikinsa akai . sannan ta cikin wannan tafkeken dutsen yake kallon Duk Wanda ya sauka abakin titin ifo da nufin zuwa garesa. Yanzu hk Ta cikin dutsen ke kallon Zeey da bj tsirara kmr yadda yake shima ayanzu take ya lashe lip's dinsa yana cigaba da kallonsu. "yayinda aljanusa ke isar masa da abinda ke tafe dasu . . Ahankali suke takowa zuwa gareshi sai dai zuciyar Zeey cike taf da fargaba da matsanancin tsoro jikinta dake rawa ta kamkame guri daya tana Kare manya nonuwanta dake dukan junansu, gabanta na sake dukan uku uku ita kuwa BJ ko ajikinta kwata kwata babu ma alamun tsoro atattare daita . "taku biyar yayi saura su karasa zuwa inda boka na kan dutse ke zaune suka ji wani irin hargagi da dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana me dakatar dasu da hannushi batare da ya dago ba take jikinsu ya dauki kirrma lokaci daya km tsoro ya shigesu suka zabura suna makalewa juna. idanunsu wikiwiki cike da matsanancin tsoro. sannan basu daina jin wannan hargagin ihun da dryar ba...... Cikin fargowa BJ tayi Saurin sakin Zeey dake makale ajikinta. ta dawo da natsuwarta cikin jikinta . Tare da kawar da tsoron daya zirayarci jikinta.zeey naganin bolaji Ta rabata da gangar jikinta tasaka razananniyar kawa wayyohhly Allah karki sake bolaji mukoma gida na sa fasa son mallakar abdulkabir na ma hakura wayyohhly Allah ta fashe da wani irin firgitacen kuka........ Sai km hawaye sharrrrr shrrrr tana kokarin yowa byn BJ domin buya. Ganin yadda gabadaya Zeey Take nemike haukacewa yasa tayi saurin yin mgn kasa kasa cike da dauriya Ki natsu fa Zeey ...........nan bagurin wasa bane da nuna tsoro Ki saki jikiki idan ba hk ba Komai zai iya faruwa. "muryar Zeey na rawa tace wayyohhly wlh tsoro nike Ji bj . kisa dauriya acikin ranki Ki karfafa zuciyarki. OK to naji zanyi kokarin yin hk Amman atsorace nike. Tsawa bolaji ta buga mata haba meyye hk ne....? Karfa kijawo mana matsefa..ta karasa mgnr tana gyara tsayuwarta sbd Cak suke tsaye tun sanda suka ji wannan ihun da har yanzu basu daina jin sautinsa ba Jikin Zeey rawa yake sosai .. Wannan mutumin da yayo musu iso gurin na kan dutse yakarasa da sauri ya isa gaban boka yayi masa kirari sosai sannan ya duka Yayi masa sujjada sau biyu yana me juyawa ya nufo inda suke taste batare daya juyo ba . Da hannu yayi musu alamun su karasa ga boka na kan dutse yakama gabansa . hannu Zeey bj taja da karfi muje Ki km samu natsuwa, tafiya daya biyu sukayi sukaji sautin mgn cikin ihu da hargagi wanda yasake sa hanjin cikin Zeey yamutsewa Ki sakar mata hannu ....wa bukatar takawo kanta garemu hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yayida ba'a yiwa mutun rakiya gurin na kan dutse Amman Ke kikayi hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh . "take jikin bolaji yasoma tsuma kmr yadda na Zeey ke kirma . Cikin kirma... tasaki hannun Zeey yayinda duk takunsu daya daidai yake da hargagin gurin ... Mgn aka cigaba dayi takunku da sanin cewa zaku sadaukarwa da gangar jikinku domin biyan bukata da cin nasara km shine bude bakin boka na kan dutse sabawa umarninsa daidai yake da haukacewa da tabewa dama barin duniya gabdy hhhhhhhhhh ya km sakin wani mahaukacin dry wayyohhly na shiga ukuna yanzu wanman mummunar mutumin sai ya sadu dani wayyohhly Allah me Kawoni ni Zainab.. .....? Karfaffen ajiyar zuciya bolaji Ta sauke tana me cewa LA'ananne na Kan dutse ni yar rakiyace zan iya dakatawa daga nan?bansa hk dokatar zuwa wa mutun rakiya saman dutse take ba .. hhhhhhhhhh LA'ananniya bazai yiwu ba matsabar dodon na kan dutse yayi arba da Duk BIL'adaman daya tako kan dutse zuwa gareshi yazama dole yabiyawa na dutse bukatarsa hhhhhhhhhh.. Hankalinsu yayi mugu mugun tashin bsrin ma Zeey dana nata ysyi matukar tashe fiyye da bolaji jikinsu na rawa suka karasa daf da inda boka na kan dutse Ke zaune . Sai dai jajjayen idanun nan nashi na kan dutsen gabansa Wanda Ke zuba kyalle. wani sautin ihu... Suka sake jiyowa from know where.... kowace tasamu gurin kwanciya kafin na kaN dutse ya kimtsa . "jiki na rawa bj tasoma kokarin bajewa akan dutse Zeey tayi Saurin tarota um um bolaji karki Yi hk.. karki kwanta Allah bazan iya barin wannan mutumin ya kwanta dani ba . BolaJi ta fizge hanuta tana cewa baki da hankali , nima na sadaukar da kaina akan bukartaki sai Ke ce zaki ce bazaki iya ba . OK idan ke kin shiryawa haukacewa da tabewa da mutuwa ga hanya nan zaki iya tafiya Amman ni ina son na tsira da rayuwata takarasa mgnr tana kamo Hannunta ta kwantar daita itama ta kwanta. kwanciyarsu Ke da wuya wata irin guguwa me karfi ta hade gabadaya gurin yayi duhu tmkr hadari sai ga boka na kan dutse tsaye bisa kansu. take Zeey Ta fashe da wani matsanancin kuka Ta kamkame jikinta guri daya wayyohhly Allah. ..ba'a ambatar wannan Sunan anan taji sautin hargowar mgn wanda ba daga bakin bokan ya fito ba. To to nayi shirrrru bazan sake kuskure ba LA'ananne......... Bolaji kuwa tuni tagama sadaukarwa.a zuciyarta tace karanbaninta ne ya janyo mata inda tasani da bata biyosu saman dutse ba tayi tsayuwarta akasa . Yanzu ita da ba ita za'awa aiki ba zata dole tabada kanta abanza kenan ? Yanzu duk Mace data zo aiki gurinsa dole sai na kan dutse ya sadu daita kenan? Yanzu har mahaifiyarta yayi daita kenan ? Ta tmbyi kanta tana cewa yeeeee mo'daro' shiyasa sanda mahaifiyarta ta sauko daga saman dutsen a can lokacin gabadaya taga yanayinta ya sauya... .. yeeeeee Ekon bee laye.. Tana me toshe bakinta da hannuwanta duka.. Zamu Fara da me neman biyan bukata domin samun kulawar na kan dutse da dorewar biyan bukata Kafin Zeey Ta yumkura sbd jin abinda wayan nan dake ihun mgnr da bata san ko su waye Ke yinta ba . Taji boka asaman kirjinta ya damki nonuwanta , yasoma murzawa da mugun karfi kmr tsohon mayye . Kafin kace me tunin ya dauke hanyarsa batare da cewa um balle um sbd Duk macen dazatazo sai ta mallakawa boka na kan dutse kanta wayanda suka sani daman Suna zuwa suke bude masa . Ba yan'mata ba . Ba matan aure ba ba zawara ba hatta maza saduwa yake dasu.. WA iya zubillahI Allah ka tsare mana Imaninmu .. Hk boka yayita murza Zeey babu sausauci ko tausayawA da iyakacin karfinsa yake murzarta gashi babu damar ihu sakamakon argagin da aljanun gurin Ke Yi hannuwsnta duka tasa ta rufe bakinta hawayen takaici ne yashiga zubo mata wai wannan kazamin mutumin Ke having sex daita again ba abdulkabir dina ba.. Takaicinta da kato yake sake moror jikinta Ba masoyinta ba. Wata irin aZaba ce ke ratsa kasanta sbd zabggiyar joystic din boka Na kan dutse Wace bata dadI kwata kwata ga karfe ansa acan karshen joystic din sbd girmanta. Wata uwar gumi ta hada tana son Yin ihu babu hali ji take kmr da karfen yake sex daita bada joystic dinsa ba iya wuya da azaba taci kmr zatayi hauka.. sai byn kiran sallahr magrib ya shureta gefe yasoma da bolaji ita kan bolaji har da kukanta wiwi da danasanin wannan tsinanniyar rakiya datayo aranta tace gobe ma rana ce . Byn komai ya kammala. guguwa Ta sake hadowa kmr tazu take boka na kan dutse yakoma mazaninsa sannan yasoma mgn ku taso ku karaso nan ,suka Mike zumbur jikinsu na rawa da hannu boka yayi musu nuni da gurin zama cikin shekewa da wata mahaukaciyar dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh da kyar suka soma daga kafafunsu suka zauna sannan. Yashiga mgn cike da hargagi yana nuna Zeey Kin fada tarkon son wani wanda bai sonki asalima ahalinn yanzu ya mance dake arayuwarsa ......sannan yana can yana rayuwa tare da Wata kasurgumar karuwa ..itama aiki take akansa Amman zamu . zuba aiki me zafi akansa Wanda zai rushe nata aikin ungo layar nan Ki sata cikin bakinki Ta hannun hagu kisamu namiji ya sadu daki saduwa irin Ta auratayya byn kun gama sai Ki fito da ita wannan layar Ki goga maniyinsa daya gyauraya Danaki . ya sake daga hannusa gefen hagu sai ga kullin magani ya bayyana ya Mike mata yanzu idan kin koma gida Ki tsaya tsakiyar daki kiyi tsirara kmr yadda kike yanzu Ki hada garin maganin da fitsarinki na karshe kafin kwanciyarki bacci sai Ki gogawa kowani lungu da sako na ilahiri jikinki. tasa hanuwanta Duka ta amsa Sannan ya dauko wani Abu kmr kara ya rike yana kallonsa wannan agabaki zaki turashi kullun idan zakiyi bacci har tsawon kwanaki bakwai..shima Jikinta cike da kirrmar ta amsa. muryarsa A matukar haukace yace Ki kula karki kuskurewa mgni gurin aiwatardasu . sannan maganin bashi Amman Duk Randa shi wannan yaron ya kwanta da cikakkiyar Mace wato macen da bata taba sanin da namiji ba ranar alkadarin asirin zai karye........ Yana kaiwa karshen mgnrsa yayi dif bai sake mgn ba Wanda sanadin hk yasa gabadaya gurin ya kaure da ihun aljannu da dariyarsa . Jikisu na rawa suka Mike gudu gudu sauri suka soma kokarin varin gurin kowace jikinta yayi mata mugun tsami da sauri suka karaso gurin matattakalar dutsen suka rarumin kayansu basu tsaya sakawa ba sai Kasan dutse inda mutane ke zaune zaman jira . "cikin Dan hasken da bai wadaci gurin ba suka soma meida kayan jikinsu yayinda zeey Ke faman metar abinda bokan yayi dasu . Dan Allah mlm kiyiwa mutane Shiru kin dameni ni km nace me da nasadaukar da kaina akan biyan bukartaki . Ki Manta abinda ya faru Ki fuskanci abinda Ke gabanki yanzu wazaki samu yayi miki abinda boka yace na saduwar sati daya inji cewar bolaji? Wlh shine tunani ayanzu Zeey ta fadi hk byn tagama saka kayanta suka dauki hanyar komawa gida. Kina jina ko? Eh ....ina gayen Dan Iska akil gaban Zeey yabada wani tarrrrrrrtsatsar Amman takasa cewa komai Ki lallaba Ki nemeshi domin biyan bukatarki wallahi nima shine yazo min cikin zuciyarta lokacin da boka yake min bayani... Ki nemoshi yayi miki wannan aikin yafi Ki nemo wani wanda bakisani ba gara wannan Kin amince da inganshi. Hk ma, za'ayi kawa kin kawo shawara sai dai ban San yadda zanyi ba .ban san ina zanga akil ba yanzu.. tsaya nan kar Allah yasa Ki sani ni dai nayi me wuya tunda na kaiki gidan boka har da guziri yin sex dani . Ki tsaya ki dinga Abu kmr wata wawiyace..da wannan hirar tasu har suka kawo bakin titi suka shiga motar iyanu paja daga nan suka shiga motar agege vasu suka isa gida ba sai gurin shabiyun dare, agidansu bj Zeey ta kwana km ACikin daren tasoma aiwatar da aikin boka. Yayinda ammi take tunani Tana agege gurin Mama . Itama Maman ke tunanin tana gidansu ammi....kwana tayi tana tunani abdulkabir din tare da karuwa ,karuwar MA wace tayi masa atsiri wayyohhly Allah may be da wannan tsafin Ta nemeshi AI ko itama tashigo sai dai su fafata wanda yafi wani yasamu wayyohhly Allah kasa Nice zan mallakesa.. Duk abubuwan da boka na dutse ya umarce ta aiwatar dashi tayi sauran na sex din Kawai zariya take acikin Dakin tana saka da warwarar yadda Zatayi waya ce rike ahannuta sai tayi dailing numbar wayar akil sai tayi saurin katsewa sbd tsoro,da kyar dai tasamu ta sanyawa jikinta kuzari. barin ma Data tuno da masoyinta Abdulkabir. burin ranta cikon zuciyarta..wayyohhly Allah akansa babu abinda bazanyi ba ta Fadi hk cikin zuciyarta take tashiga Kiran number kirrrrrr kirrrrrr kirrrrrr number Ke ringing Amman babu amsa idanunta ta tsurawa screen din wayar tana sake tantance number hakika batayi kuskure ba wannan number akil ce idan zata manta kowace number arayuwarta banda wannan number datayi sama da shekara uku cikin brain dinta. Amman domin tabbatar da ita din ce ko akasin hk yasa takarasa Inda jakar sirrin ta take rataye ta,zauna daga bakin gefen gado still kunneta manne da wayar tana ringi Amman ba'a daga ba.. Ta janyo jakar ta bude ta fidda wata Yar karamar diary Ta Bude number's ne birjiki a rubuce acikin ahankali take duba numbobin har tazo kan nashi number ta tsurawa ido tmkr akil din take kallo Ta duba ta cikin wayarta Data rubuce acikin diary is the same ita din ce . Dan hk Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya Tana sake Kiran number Amman kwata kwata babu alamun zaa daga hankalinta yayi mugu mugun dagawa gabadaya yin ranar akiran number takare Amman babu alamun za'adaga. Kwana biyu Kenan da onye ta sake sabon shirinta akanshi makudan kudi ta ambulawa bokanta Ta yadda zata mallakeshi Wanda yanzu gabadaya AK ya Manta komai ya namata kowa cikin rayuwarsa tmkr baya da wasu family a duniyarsa Itace kawai agabansa sai ita komai tace tana so ,yanzu Jikinsa na rawa zaiyi, shi yake mata komai .yanzu hk shirye shirye birthday party dinta yake wanda itace tace tana son yayi mata na cikarta shekara ashirin da shida bakaramin dadi onye taji ba taso kwarai ace Tana naija ne zatayi wannan birthday din sbd ta nunawa kawayenta ta zartasu a komai yanzu. gsky taso ne ta bugar da zuciyar nene aminiyarta wanda alokacin da saurayinta ya hada mata birthday Ta dinga mata Harbin iska, tazo taga nata hadadden birthday ba irin nata ci ku bamu ba. Duk wani shirye shirye da, zaayi anyi .sai dai AK yace awani katafarin hotel zaa gavatar dake birnin Barcelona Dan hk ya gayyaci abakanansa km kowanne, zaizo gurin da buduwarsa an kammala shirya komai tare da taimakon wani abokin AK me suna Williams tun safiyar yau AK yake jin gabansa na tsananta faduwa Wanda Yarasa dalilin jin hk ya maze batare daya Bari onye Ta fuskanci hk ba. ya dauketa,zuwa wani kamfani Wanda suka kware aharkar gyaran jiki da tsara kwalliya an gyara ma onye jikinta an Yi mata gyaran gashi Duk lungu da sako na cikin jikinta an gyarata tsaf tayi matukar yin kyau tmkr baita ba tana fitowa AK ya dora mayattatun idanunshi akanta nan take yabi Duk ya rude ya rungumeta akirjinsa sweet baby kinga yadda kika sauya tmkr ba Ke ba tai murmushin tana kissing dinsa Kai honey ai kafini kyau nesa ba kusa ba kalleka fa ta dan ja baya kadan Tana kallonsa kalleka fa kmr na cinyeka .....yayi murmushi yana jan kunneta suka nufi cikin mota . misalin karfe tara da Rabi na dare hotel din dazaa gabatar da birthday party din ya cika makil da danzazon abokan AK da yam'matansu cikin swimming pool suke kowane yana sanye da wando short Nike sai aikata Masha'a suke da yam'matansu, sai da aka dauki tsayin mintuna sannan AK suka fito shi da onye tana rungume a gefen jikinsa sauran abokansa dake tssye suka dauki tafi Raf raf raf onye da AK suka Kalli juna suna sakarwa junansu murmushin jin dadi Ta taka ahankali ta motso kusa dashi sosai har tana jin saukar numfashinsa, daddaden kamshin turare jikinsa ya bugi hancinta ta lumshe idanunta bata San sanda takarasa garesa ba ta tungumeshi tsam tsam ajikinta tmkr wace ake shirin kwacewa shi .hanunuwansa duka yasa yazagaye bayanta dashi yana Shafa gashin kanta daya sha gyara Sannan yayi mata rada acikin kunneta muje Ki yanka cake baby. _today is your day I wish you all the joys ur Hrt can hood all the smiles a day can bring all the blessings life may you have God's besty in everything happy birthday baby_ Wayyohhly ..... ai onye batasan sanda ta sake shigewa cikin jikinsa sosai ba tana shakar kamshisa me birkita kwalkwaluwa da gusar da tunani sosai ta ji dadin caring dinsa gareta Duk da tasan ba yin kanshi ba aikin bokanta ke tangaliliya da rayuwarsa. ahankali ya cireta daga jikinsa tare da kissing din goshinta ya kamo hanuta zuwa gurin cake yake ya daura hannuta kan wukar yayi Mata pics kmr guda goma Sannan shima ya dawo kusa daita ya daura nashi hannun ya tayata yanka cake nan gurin ya kaure da ihun taya murna ana daukarsu hoto shima yana daukarsu Duk inda onye tabi kallonta yam'matan gurin suke gani suke kmr ta zartasu akomai NE. tunda tasamu matsayin agurisa murna da tsantsar faricikin Ke yawo daita yayinda shi Kuwa AK Ke tsaye Cikin abokansa yana jin tsikewar zuciya na karuwa har takai daya dafe daidai tsaitin kirjisa . Haka dai akacigaba da cashewa har tsakar dare wanda daga karshe yasa kowa ya watse wasu suka shiga cikin dakunan hotel din suka kwana. AK MA anan ya kwana shi Da onye suna kamkame da juna . a zabure yayi firgigib ya mike zaune yana hada uwar gumi yana fidda numfashi sama sama tmkr Wanda yayi gudun tsare, gume kawai ke tsiyayo masa agabadaya a sansar jikisa ya juyo yana kallon gefen da onye ke kwance tsirara haihuwar uwarta, Take km tunanin mafarkin da yayi yashiga zuwan masa . Marfarki yayi ana turashi cikin wani tafkeken rami ana kokari rufeshi ciki yayinda gefe guda km onye da Zainab sister disa suke diban kasa kowace na kokarin zuba masa. Ganin da onye taga kmr Zainab tafi kokarin zuba kasar yasa haushi yakamata tana dibo kasar ta Wasa mata cikin ido nan dambe kaure atsakaninsu suka shiga duka junansu . wannan ihun da nacin abdullabir nata ne bazaTa yarda ba, wukake yaga kowace Ta zaro daga kungunta tana nufo yar'uwarta dashi cike da hargagi da ihu.. Daga nesa can ya hango tahowar wata kyakkawa yariya fara sol.. Ta nufo gurinsu da mahaukacin gudu tana zuwa bata tsaya wata wata ba. ta damki makoshinsu duka tana wujijjigasu tana ihun cewa abdulkabir.. nawa ne.. Nawa ne abdulkabir... Bazai taba zama naku bane.. Ta fixge wukar hannu Zeey wace tafi ta onye kaifi Ta lumawa onye dake tsaye tana jijjiga tana sakinta tayi kasa luuuuuuuu ta zube sai jini yasoma ambaliya Sannan ta nufo Zeey gadan gadan ai ko Zeey naganin hk Tayo kanta suka shiga dambe kmr zasu kashe kansu inda ita wannan yarinyar tayiwa Zeey duka kokarin fito yake daga ramin Domin taimaka mata Amman yakasa yana Zeey ta kwasa aguje da neman tsira Wannan yarinyar da bai san kowacece ba tabi bayanta da gudu itemA aiko Taku biyu tasamu nasarar cafkota tana juyo da ita . suka fuskanci juna cike da hargagi tace Ki bar min Mijina Ki daina wahalar da kanki kanshi.. Ki daina matsawa kanki Akanshi Dan bazaki taba samunsa ba nawa ne..naWa ne kadai ....Tana gama fadar hk Ta luma mata wukar hannnuta itama sannan ta nufi inda AK ke tsaye cikin wannan ramin. Ta miko masa hannuta ya kama ta fito dashi tana kakkabe masa jikinsa . Ta juya taje ta dauko masa wasu kyawawan bbys ta miko masa Kalli kagani ya'yanmu ne nida kai... Zai karba Kenan ya farka naunauyen ajiyar zuciya ya sauke kana ya sake juyowa inda onye ke kwance gefensa. yabita da kallon gabadaya matsanancin tsoronta ne yashige cikin lokaci daya. Km sai lokacin ya tuna da wata Zainab Arayuwarsa. Shiru yayi yana tunani akan marfarkinsa ya daidai zaune sannan ya janyo agogansa karfe hudu daidai agogon Nigeria ahankali ya koma ya kwanta nesa da onye zuciyarsa na harbawa.. Kwanan zeeey uku tana bulayin neman layin akil.. Har hawaye tashiga xubdawa tana tsuma da Kiran wayyohhly Allah na kasa ya dauka bai dauka ba ta kudircewa zuciyarta fita nemansa tashirya Cikin sauri ta fita. tayiwa ammi dake kan sallaya tana lazimi sallama zata agege Ta dawo.. Kai Ta kada mata Ta fice daga gidan tasoma tafiya domin isa bakin titi... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *assawaku matharatullilfam mardatul lilrabbi* *Allah's messenger (s. a. w) said :the miswak (tooth stick) cleanses and purifies the mouth and pleases the Lord* Page 21 Cikin sauri take daga kafafunta kmr, zata tashi sama Wanda daga karshe dai sai data hada da gudu gudu sbd matsuwar datayi bata isa bakin titi ba. "a matukar firgice takarasa bakin tinti ta tsaya kmr minti biyu tasami mota ta hau zuwa police mess dake nan gaban gra . cikin yan mintina dabasu wuce ashirin ba ta iso . Daga can nesa kadan da gidan ta tsaya kasancewar Ta hango motar akil Pake akofar gidansu . "hkn km yasa zuciyarta Dan samun natsuwa kadan . neman yaron ake take cikin gidan.amman bataga ko wulgawar yara ba. Gabadaya ta matsu batayi tozali da Dan ake part din aqil ba. Tsawon minti goma Kenan tana tsaye batare da tasamu yaron aike ba. Ko tunanin abinda zai faru batayi ba Tayi ba . takarasa bakin kofar gidan . Tayi shigewarta cikin gidan tana dube dube Amman babu alamum kowa . Sister din akil ce Maryam ta fito daga cikin gida zata fita. Tayi arba daita tace Ke. ke...!lafiyarki zaki shigowa mutane gida bako sallama kmr wata mental sai wani zare idanu kikeyi kmr kina neman barawo Takarasa fadar mgnr tana zabga mata hararata.. Yi hakuri wani gida da'akabani address Nike nema shine kawai abinda Zeey ta iya fada kirjinta na matsanancin bugawa da sauri" sannan ta juya Ahankali jikinta a matukar sanyaye tayi ficewarta zuwa farfajiyar waje. tana zagin maryam din ACikin zuciyarta tare da zance zuci shikenan yau ma bazan samu biyan bukatata ba, wai meyasa ma ban tambayeta akil din ko yana gida ba tunda ga alamun motarsa nagani takarasa mgnr tana damke fuskarta da Hannunta kmr zata zauce. Can Nesa kadan da gidan ta tsaya tare da manna jikinta da window wani gida Tana tunanin yadda zatayi can km ko me ta tuna ta bude Jakarta da sauri ta ciro wayarta tare da sake neman layinsa. " ringing daya ya dauka batare da yayi mgn ba yayi shr kawai yana sauraro daga gareta. Cike da mamaki ganin kiranta jiya da Daidai wannan lokacin rabonshi daita wata bakwai kenan . Bangaren Zeey kuwa wani irin matsanancin farinciki ne ya mamaye zuciyarta jin ya dauka. bakin da jikinta rawa suke gurin cewa hello hello.. Hello akil kana jina.. ? Muryarsa adakile yace ina ji waye Ke mgn .. ? akil Nice fa ...zakace bakasan number dina bane? Ke wa kenan? Nice fa Zeey... Wace hk km bansan wata me suna hk ba may be you call rongnumber pls don't distop me. ...wallahi ba rongnumber nakira ba. number kace pls karka min hk ina son ganinka orgently ina tare damuwa ne. mtsssssssss yaja dogon tsaki. .. Dan Allah karka min wulakanci wlh bukata gareni km Kai kadai ne Zaka iya yimin solving problems Dina. " Kasakai yayi yana jinta har tagama mgnrta sannan kit yayi hangin din kiran. yana me sake jan mugun tsaki tare da cewa shegiyar yarinya Kawai jarababbiya . jarabarta Ta tashi kenan shine ta lallabo ga tsohon mayen mata.. yana cikin wannan mgnr kiranta ya sake shigowa a fusace ya dauka. Ke...wace irin dakikiya shasha ce. ? Nace miki you call rong number still kina son disturbing dina akan banzar shirmenki na iska. ..... dan girman Allah aqil ka tsaya ka fahimce ni wallahi nasan ba rong number nakiraba. number kace . hakuri tashiga bashi tana kukan ya taimaka ya saurareta kusan mimti ashirin tana rokonsa da rarrashinsa ,sannan ya sauke naunauyen ajiyar zuciya. " kana yace uhm ina jinki meye matsalarki ? Muryata na shaking Um um daman nace inada bukatarka ne . km Duk duniya nasan babu Wanda zai.... A matukar tsawace ya katseta ta hanyar cewa kai.. Kai.. Kai..zeey Dan Allah malama karki kawo min mgnr banza da rainin wayo man..... Ni Duk wayannan banzayen maganganunki sun fara bani haushi da kara hassala zuciyata. Dan Allah kaitamaka aqil wlh gabadaya yau da kwadayinka na tashi babu abinda nake so da bukata ahalin yanzu kmr najika ajikina. "kinga tsaya ma kiji nagaya miki ahalin yanzu babu abinda akil zaiyi dake, koda yake kefa nan kamilliya ce baki san komai ba natsatseya me kamun Kai.. Dan girman Allah akil karka kawo wannan,, zance Kai kasan ko Wacece Zeey ai sbd nasan ke din tmkr rijiyace. kowa ma zaki iya bashi Kanki shiyasa ma nayi kokarin fahimtar da wancen banzar jaki brother din naki daya rufe idanunshi ya dinga hauka tare da yi miki kallon kamilalliya Wace bata san komai ba alhalin ba hk kike ba. Ke din tantirayace fajira .......fasika....m me fuska biyu . a fuska Allah azuciya km fir'auna. Muryarta na rawa tace Duk naji na na yarda da abinda zakace ni dai yanzu taimakonka kawai nike nema kataimakamin yau kawai . Yayi shr tare da yin jim yana saka da warwara take wani side na zuciyarsa tashiga bashi shawarar kada yayi saken dazai bar damarsa Ta wuce shi gara kawai ya tsaya ya moreta son ranshi kawai tunda itace Ta km kawo masa kanTa ta nemeshi . Amman Duk da hk sai na dan garata shigiya tukun koda zan amince . Dan hk ya sake dakile muryarsa sosai kmr irin Ta yan shaye shaye yace Kinga kije ki nemi wani ya taimaka miki kawai sbd akil yanzu ya zarrrce da tunaninki . bakiyi mamakin yadda ban nemiki ba all this time ? Tayi saurin girgiza masa Kai kmr yana gabanta sannan tace nayi wallahi Amman dai kataimaka. da kai kadai nasaba bazan iya kaiwa wani kaina da sunan yayi having sex Dani ba. Uhm zama Ki Nemo ne stupid kawai. Yana gama fadar hk ya sake katse kiran .tashiga Kiran hello hello..sakamakon jin dip din datayi babu sautin muryarsa, hannuta duka Ta daura saman kanta tashiga zubda hawaye. Kuka Zeey take sosai a agurin wanda har yajawo hankalin wata mata daga cikin gidan datake kingine . Har wannan matar takaraso inda take tsaye bata saniba"Matar ce ta isa wajenta tareda dafe qirji tana tmbyrta me ya faru? Kuka taci gaba dayi ba tareda ta bata amsa ba...kinga daina kuka taso muje ciki ki gayamun me yafaru da ke haka hannunta wannan matar da batasan ko wacece ba ta ruqo suka shiga cikin gidan ta zaunar da ita . Itama ta zauna tana me tausaya mata tunda taji Duk yanayin wayarta km Tasan da mnj take wayar. Sannan Duk taji komai game da wayarsu da akil dan magiciyarta . Har zuwa wannan lokacin da kukan nata ya kara Tsananta . Rarrashinta tashigayi sosai Sannan tace meye sunanki ? Zainab tace atakaice meya same ki haka kike wannan uban kuka haka? Shesheka kuka tacigaba dayi ahankali batare datayi mgn ba dan batasan me zatace ba. Wannan matar ta sake maimaita tmbyrta. Da kyar Zeey Ta Bude bakinta cike da kuka tace babu komai.... Ganin baza fada mata gsky ba. Gashi ita tarigada tagama jin komai yasa Wannan matar tasoma mata mgn cike da natsuwa. naji Duk hirar dakike a waya km jikina yabani da akil kike mgn sakamakon sunansa dana ji kin ambata ,Ke macece me kima da daraja .. da Ganinki asan daga gidan mutunci kika fito bakiyi kama da tantirai ba. To me zai sakaki Bin maza da mutuncinki da darajarki Ta diya mace wace kasani da kunya da kawaici. Bari nagaya miki Irinsu akil sai dai sukaiki su baro tare da lalatamiki rayuwa . Dan hk tun wuri Ki natsu kisan abinyi. kuka Zeey take sosai ba dan nasihar wannan matar nashigarta ba.sai dan bakincikin bukatarta bazatabiya . Matar tacigaba Kingani nan ,Zeey ta dago jajayen idanunta da suka gama canza launi Ta dubeta dasu ,matsalar "da" namiji da yaudarasu da rashin hakurina tare da tilastawar mahaifiyata ta hanyar kwadayi da burinta ya jefani cikin kangin damuwa da gararin rayuwa wanda yajawomin masifu iri iri. Na baro kasata da dangina kan "da" namiji yanzu gani zaune banida gata banida kowa sai Allah da diyata kwaya daya tal da Allah yabani .dan ,zan shawarce karki biyewa rudin duniya dana sheiddan Ki Kai kanki halaka aqil da kike gani ba mutumin arziki bane da har, zaki wulakanta rayuwarki akanshi. Kullun bashi da wani aiki sai na neman mata sai dai Allah ya shiryamana gabadaya.. nasiha me ratsa jiki sosai wannan matar tacigaba dayi mata yayinda, Zeey ke cigaba da risgar kuka. "Ki daina wannan kukan domin bazai dauke miki damuwar dake damunki ba kiyi hkr akan koma menene Ke damunki byn wannan damuwar nasan akwai wata matsalar kibarwa Allah lamarinki Allah shi keyin komai ki dinga addua Allah zai yaye miki damuwarki nima Inshshallahu zan tayaki addua... Sosai Ta nuna taji dadin masihar matar har ma tayi mata godiya cike da respect, Dan daman, Zeey ba baya ba gurin girmama babba da ganin kimarsa ba. Cikin sanyayiyar muryaryata tace na gode mama Ta fadi hk ne sbd ganin matar a haife zata haifeta ,Allah ya Kara girma karki damu Zainab kema kmr diyata Ta cikina kike .tashi na rakaki Ki shiga mota Ki koma gida, har bakin titi takai Zeey. Tare da Yi mata sallama har Ta juya zata wuce Zeey takirata ..Mama baki gaya min sunanki ba matar tayi murmushin Sannan tace Sunana salima Amman mutane nakirana da Umman su......batakai ga karasawa ba taji sautin muryar diyarta ta bynta ummana.. Zeey tace OK na gode sosai Mama .karki damu Ta fadi hk tare da Juyowa kyakkwar diyarta dake sanye da uniform din ikeja high school mini siket blue black da riga dip pinky goye da school bag kanta sanye da kamaramin hijab haif sunah take kallo tana murmushi yrnyr takaraso gareta Ta rungumeta tana zumata shagwaba. Tare cewa ummana ina, zaki hk? Babu inda zani rakiya kawai nayo takarasa mgnr tana nuna mata inda, Zeey ke tsaye, ta juyo da farincikinta tsaitin da Zeey take. tana kallonta da fararen idanunta masu matukar kama da Dayan madara. Cike da murna tace umma yar'uwarki ce ko wani daga cikin danginki ce Ta Kawo mana ziyara? Matar Ta girgiza kanta tare da cewa ko daya. Asalima ban santa ba sai yau. Take annuriin dake fuskar wannan kyakkwar yarinya ya disashe .yakoma tsansar Bacin rai da damuwa Mara iyakA. Wannan matar takamo hannu yarinyar cikin nata Tare da juya suka nufi hanyar gida yayinda, Zeey dake tsaye kmr an dasata Tabi bynsu da kallo cike da matsancin tausayin uwa da ya . ko me Ke tattare da rayuwarsu? Ko me Yasa wannan yarinyar canzawa alokaci daya Dan taji uwar tace basu da halaka daita..? BIL haki tausanyisu ya ratsata,duk da halin damuwar datake ciki hkn bai Hana nuna tasirinsa bayyana a tsansar jikinta ba .. tacigaba da tsayuwa agunri tana tunani. Kwance aqil yake akan hadonsa idanunsa a runtse Duk sun koma kan, Zeey Dan baccin ma daya dawo gida Yi kasa Ziyartarsa balle yasamu nasarar daukarsa wata zuciyar tashiga tilasashi akan yakirata ya biya bukatarsa daita. Yayindda wata zuciyar km na sake tsuduma shi cikin tsananin sha'awarta da kwadaituwa da surar jikinta . wani bangare na zuciyarsa km na kokarin hanashi da nusar dashi matsalolin da kan iya faruwa akan mu'amularsa daita. Bude idanunshi yayi ahankali a filli yace nayarda na amunce ina bukace daita wallahi ya kara lumshe idanunsa ya sake Budesu yana me lalubar wayarsa yasoma kokarin kiranta . Zeey na nan tsaye jikinta a sanyaye sakamakon abinda ya faru da rashin samun mota kiransa yashigo wayarta Ta Bude Jakarta tana ciro wayar Ta danna Koren madanni Ta manna a kunneta batare da taduba screen din wayar ba. muryar da taji ta doki dodon kunnenta ne yasa tayi sauri cire wayar tana dubawa gaske ne dai shi din ne yakirata mutumin da take bulayin neman taimakonsa ne jikinta na kirrrrma ta sake meida wayar kunnenta tare da Cewa hel.......lo Kina ina yanzu? Abinda taki daga bakinsa kenan. Bakinta na rawa tace um am..gani abakin jection din high court . OK jirani agurin ya fadi hk tare da katse kiran . Wani irin mugu mugun Dadi me tattare da matsanancin farinciki ne ya rufeta . take tashiga murna kmr zatayi tsale .ta janyo Gefen hijab din dake sanye ajikinta Ta goge gumin fuskarta . Kana tacigaba da tsayuwar jiransa . " tana nan tsaye taga tsayuwar motarsa aguje tare da warning din glas. yana dubanta a Dan yatsine idanunsa manne da glass . Batare da yace mata kala ba . Tayi saurin tazagayo Ta bude murfin gaban mortar tashiga ,yaja motar. Ina muka nufa yanzu yayi mata tmbyr batare da waigo inda take zaune ba? Duk inda zakayi niyar zuwa nima ashirye nike........jin abinda tace ne yasa Kai tsaye ya Nufi royal hotel daita . Byn yayi parking din motarsa a parking lot ya fito yana rangaji ya nufi reception ya kama musu loging ya dawo zuwa inda take yana daukar abubuwan amfaninsa hkn yabata damar fitowa yawa mortar key. Suka nufi dakin daya kama musu . Suna shiga dakin tun bai kulle kofar ba Zeey tasoma kokarin shafoshi kmr wata tsohor mayya. ya zameta ajikinsa anata yana kokarin cire rigars dake sanye ajikinsa. ita km ta fa fada kan makeken gadon tana fidda numfashi sama sama zuciyarta cike da matsanancin shaawarsa .ta cire hijab dinta.. Wasu arnun matsatsun tanbadaddun LA'anannun kaya ne sanye ajikinta wayanda da su da babu Duk daya. Tana kallonsa jikinta na na wani irin tsuma har da lasar lip's dinta take tsabar jarabar dake cikin yayinda tunin kasanta yasoma jikewa ji take kmr ta fixgoshi zuwa gareta. Agefenta ya ja ya tsaya ya jingina da bangon dakin yana kallonta domin sosai kayan shhigar jikinta suka masa masifar kyau byn bayyanar da surarar da jikinta da sukayi a fili. Gani yayi gabadaya Ta sauya mishi koma yace Ta canza gabadaya har bai san sanda yace baby kinyi masefar kyau ba. Cike da sauri yauki Ta sake tsura masa idnunsa tana kada masa Brest dinta sannan tace tkns tana miko masa hannuwanta duka alamun yazo gareta matsowa yasoma Yi ahankali har ya ISO kusa daita ya kama hannuwanta gabadaya ya rike cikin nasa yana mammatsasu sannan ya Kai bakinsa yana kissing Din hannayenta da Wasu part Na Jikinta . Take tsumin shaawarta Tashiga mikewa day byn daya itama tasoma meida masa da martani ganin yadda yake kissing Dinta a haukace ba kmr koda koyaushe da Sabar mata ba. Dan wannan Karon yazo mata da wani salo dabann Dan hk Ta soma cire masa kaya tana cire na jikinta Ta cafki joystic dinsa tasoma lasa da tsotso ruwan dake fitowa daga ciki sosai Ta dinga tsosa tana hadiye miyon batare da Wani kyamkyami ba. Burinta ba wai ta shagaltar dashi ba. domin samun biyan bukatarta sai da tabbatar da aqil ya zauce ya fita cikin haiyacinsa lumshe Idanu kawai yake yana neman dauki daga gareta ta, zari bakinta daga kan joystic dinsa Wanda hkn yasa aqil sakin karan shaukinta wayyohhly shhhhhhhh yana kokarin ya sake dawowa da bakinta. sorry fitsari nake ji ya lumshe Idanunsa ita km tamike ta lallaba da zata shige bathroom ta dauki layarta da boka na kan dutse ya bata. Tashige bayi tayi fitsarin karya tare da tura kayarta cikin baki ta fito tana fitowa bata tsaya wata wata ba ta haye ruwan cikin aqil ta Danna kan joystic dinsa cikin jikinta karan dadi ya saki yana riko kugunta yana sake danna Joystic dinsa cikin kasanta nan fa suka shiga aikata Masha'arsu gabaddaya idanunsu yagama rufewa sai kusan kiran sallar magriba sannan ya mirgina ya kwantar gefe can byn sun sha stly iri iri wannan kwanciyar da yayi yabata damar ciro layarta ta gabadaya MA Ta tura cikin kasanta... Byn yayi wanka ya fita domin Yi musu order abinci sbd kwana zasuyi. Yana fita kiran ammi yashigo wayarta ta dauka da sauri har da sallamar. Assalamu alaikum bangaren ammi ta amsa da alaikissalam zainab Amman can zaki kwana ko naga har yanzu baki dawo ba? Bakinta da muryarta rawa suke km cike da in.. Inna. Tace umh uhm da wai kwana naso nayi. OK kiyi zamanki har gobe idan Allah ya kaimu. To ammi ya Mama take hope tana lfy? Lfy lau take ga ta can yanzu ta Sallame sallah ko nabata wayar NE? No kibarta kawai sai Kin zo goben..ta katse kiran naunauyen ajiyar,, zuciya ta sauke tana dafe da kirji wayyohhly Allah yanzu da ammi tace nabata wayar yaza'ayi. Ita kuwa ammi ta fadi hkn nan sanin datayi a Daidai wannan lokacin Mama lazami take.. Zeey ta zaro layarta datagama jikiwa da spam dinta dana aqil ta nade cikin bakin kyalle ta tura can kasar karamar jakatar ta Mike taje tayi wanka ta dauro alwala ta fito ta gabatar da Sallah Ta nan zaune zaman jiran dawowar aqil shr. Ganin kusan minti goma tayi da fitarsa bai shigo ba. Yasa ta dauki wayarta takira kawarta bolaji. Tana dauka Zeey Ta shake da wata uwar dry kyal Kyal kyal .. Bj tace bukata ta biya Kenan itama tana dry. Wlh ore bukata Ta biya sai dai naci uwar wahala kafin nasamu ya amince. yanzu hk muna tare da shhi a royal hotel da alamun ma kwana zamuyi ga layar can na boye. ta dai sha ruwan spam. Bj ta zaro ido waje kmr, Zeey na kallonta sannan tace kina nufin yana kusa dake kike wannan mgnr.? Kai Kai Kai bj hauka nake AI ko giyar wake nasha bazansoma ba ya fita tun dazu . OK to karki sake Ki Bari layar nan ta dade a hannunki batare da ta isa gurin boka ba. kyan shi ma early in the morning gobe ki koma kauyen ifo Ki meida layar . Bangane ba kina nufin ni kadai zan koma wannan kungurmin kauyen me tattare da abubuwan ban tsoro? Kwarai kuwa Zeey Dan wlh bazan sake rakaki wanna kauyen ba Duk da nice na Kaiki . Bari ma kiji Idan kinga kafata a wannan kauyen , sai dai idan tawa matsalar ce ,zata kaini.. Hb bj karki min hk Ki duba tsakaninmu.. Tsakaninmu shegiya wlh, Zeey bazan km rakaki ba. Wannan uwar wahala dana ci gurin katon bokan, Hk dai Zeey Ta dinga bawa bj hkr Amman Sam taki hakura ta yarda . hk suka rabu a wayar batare da ta shawo kan bj ba . Daren ranar babu kunya bare tsoron Allah Zeey ta dinga sakarwa aqil jikinta yana having sex daita yadda yagadama .sbď ďaman a matukar yunwance yake Daita ,iya murzuwa ya murzata, sai dai lokacin bata nuna kasawarta ba, Dan sai wani kamkameshi take masa kukan dadi.... Tur Allah kashiya mana zuri'a . Yayinda AK yasara mike damunsa adaidai lokacin da Zeey Tasanya wannan layar akasanta shikenan komai ya tsaya masa rasa gane kanshi. Yaji kanshi ya daure hoton Zeey yashiga kai kawo acikin Idanunshi ko Yaya ya motsa ita yake gefe daya onye na manne acikin zuciyarsa sai dai ba kmr yadda yake jin Zeey a yanzu ba. A zaune AK ya kwana ranar sbd Tsananin tashin hankali Dayake ciki daya runtse Idanunshi da zumar yin bacci sai yaga wasu halita masu yawan gaske suna binsa da gudun bala'i kowanensu da makamai da ihu da hargagin suna kokuwar kamo hannunshi, hk ya raya daren nan batare Daya runtsa ba . Tun asubar fari ya Mike yabar onye kwance tana sharar baccinta bathroom yashiga yayi wanka tare da alwala sannan ya tada kabbar sallah. Bude idanunta onye tayi ahankali tare da yin mike gefenta ta kalla sai taga wayam babu ak bude idanunta gabadaya tayi sannan ta yunkura Ta tashi hangoshi tayi zaune kan sallaya yana lazimi tsaki taja sbd jin Haushin sallar dayake dan tasan yana cikin abinda ke saurin ruguza mata Aikinta .tayi zaune Zeey tare da tsura masa karuwan idanunta tana kallonsa ranta a matukar bace shi AK bai san ma Ta farka ba laziminsa kawai yake. ta jima zaune cikin takaicin kallonsa kafin ta sauko daga kan gadon da niyar shiga toilet motsin da Ak yaji ne yasanyashi juyowa Ahankali karaf idanunsu suka sarke cikin juna da sauri ya dauke idanunshi akanta,wannan abinda yayi din ne yayi matukar tunzura Zuciyarta tare da jin wani kafirin haushinsa Wanda yasa ta dawo da baya da baya ta dauki wayarta ta duba agogo karfE Shida Yanzu ta dan gota . ta ajiye wayar taje tayi abinda zatayi ta sake dawo ta koma ta kwanta saman bed . tana kallonsa ya mike ya cike da matsanancin sanyi jiki ya sauya kayan jikinsa batare da yace um balle um um har sanda yagama yasanya kai ya fice, da wannan sanyi Safiya . Yana fita ta zabura ta Mike tsayE tayiwa kofar key ta isa gaban mirrow jikinta na tsuma tashiga yiwa bokanta Kirara byn tayi tsirara haihuwar uwarta, take bokanta ya bayyana yana sheka wata uwar mahaukaciya dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh udum udmun yana jujjuya jiki. da sauri ta zube kasa tanayi masa sujjada kmr yadda ta saba, sannan Ta daura akan tanason ya tsananta mata aiki Akan AK ta yadda komai nace yayi zaiyi. boka yace kin Saurin nemana domin Akinki na gab da rushewa gabadaya.. Chineke my God ai naji Ajina shiyasa ma kaga na nemeka da wuri. to yanzu me matsalar da akina ke neman rushewa ....? Zafafen Aiki akeyi akansa km ajiya aikin ya kammala akoda wani lokaci aikin zai soma tatsiri ajikinasa yakarasa mgnr yana dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh tayi saurin dafe kirjinta idanunta sukayi rau rau kmr zatayi kuka.. ka taimakeni boka kada narasashi . Dan idan narasa mutuwa zanyi . Karki damu zan sake Sabon aiki akansa .ta tsurawa boka idanuta kmr zata cafkoshi ta cikin madubi kana tace babu aikin da ,zan iua mallakashi gabadaya ..?akwai ...zaki mallakeshi Amman ta hanya daya kmr yadda nasanar miki tun watanin baya da suka wuce zakije tsakiyar makabarta nmj ya sadu dake ta baya da,zarar kinyi hk shikenan zaki mallakeshi a duniya ba, zai sake tunawa da kowa dake cikin duniya ba hatta iyayensa zai MAnta dasu. Ki hanzar baro wannan kasar... hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh pat ya mace ta daina ganinsa. take gumi ya rufeta tashiga, zariya adakin tana kiran ewo I don inter trouble oooooo what am I going to do now tmbyr da tayiwa kanta kenan yayinda GAbadaya ta birkice tasoma jin garin Spain ya fita ranta.to waye wanda ke kokarin bata mata aiki..? his parents zuciyarta Ta tabbatar mata da hk ai ko Duk yadda zanyi sai nayi domin mallakarsa gabadaya... koda asuba da Zeey ta farka tasoma shirin tafiya aqil sake matseta yayi, suka tsunduma cikin Masha'arsu har daga karshe tasoma jin kasanta na mata wani radadin zafi . Suna gamawa taje tayi wankan tsarki cikin sauri sauri. tana sanya kaya Aqil ya tsurawa surar Jikinta Idanunshi yana kallonta tare da yatsina fuskarsa yace sai yaushe kenan zamu sake haduwa? Duk lokacin dana ji ina da bukatarka zan nemeka ,ta bashi amsa da atakaice. Kawai bata ankara ba sai ganin tsayuwar mutun taYi agabanta yana huci yana kokarin damkar wiyanta ta saurin goce Ta mannu da bangon dakin afrigice sbd ganin yadda yanayinsa ya sauya Ki.. Ki ...shiga hankali dani ya fadi hk yana nuna kirjinsa OK danagama biyatamiki bukatarki shine zaki raina min wayo ....ko me ya Tuna yayi saurin kakarasawa inda wandonsa ke yashe akasa ya zaro karamar pistol ya daura gefen kanta yana huci zan basa miki kai yanzu stupid goat idan kika sake fada min wannan banzar kalmar . gabadaya ilahiri jikinta babu inda bai dauki kirrrma ba. Wani irin, razana tayi. take km tsoronsa yakamata. pistol fa take gani hannushi a she Duk yadda take tunanin tantirancinsa ya zarta hk... muryasa amatukar razane ya sake maimaita tmbyrta gareta yaushe zamu sake haduwa karamar yar iska..? Jikinta na rawa tace Duk lokacin da Kake da bukatata zanzo OK Ashe kinsa daidai ...Allah yasa nakiraki Ki tsaya bata min lokaci kiga abinda zai faru stupid kawai wace bata san mutuncci ba ai tun da kika sake dawowa gareni. Ni km zan addabi rayuwa...... Ya karamar pistol tsaitin brain dinta kana juya ya koma kan bed ya zaunA yana sauke ajiayar zuciya yana, Zaune yana kallonta tagama Sanya kayanta jikinta na rawa tayi masa sallama ko kallonta bai Yi ba . sai ma tsaki daya ja. ita dai ta lallaba ta fice daga dakin Da wannan asubar fari Zeey ta dauki hanyar zuwa ifo Gurin boka na kan dutse .yayinda hawayen tausayin kantta yashiga ya ambaliya bisa kuncinta gefe guda km zuciyarta cike take tap da tausayin kanta........ Mmn sudais ce SAI KAAUREN DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *Allah's messengers (s.a.w) said loneliness is better than bad compan* Page 22 A jigace takaraso kauyen da boka na kan dutse yake, Duk da wannan uwar samakon data doko hkn bai hanata iske tarin mutane makil agurin ba .kowane ta kalli fuskarsa cike take taf da matsanciyar damuwa, da neman dauki ,Takarasa Ta yanke katin ganin boka sannan ta nemi gurin zama can nesa da jamà,a ta rakube jikinta waje 1 tare da rafka uban tagume tashinga tunanin duniya,, ni yanzu Wace irin rayuwa nake hk...? tmbyr da somayiwa kanta kenan Wace bata da me bata amsa . meyasa na sanya rayuwata cikin katuwar matsalar da bansa ranar fitata cikinsa ba? Meyasa meyasa why why why take nasihar matan nan Data kira kanta da suna saleema ne ya fado mata.tashiga tariyo maganganun matar son cinma burina da tsananin bukatuwata tattare da kwadayin mahaifiyata yasa kikaganni hk ..batare da dagina ba ko wasu nawa sai diyata kwadaya tal. ke din da ganinki daga gidan mutunci kika fito baki dace da nmj irin akil ba domin kuwa Kaiki kawai zaiyi ya baro . " kibarwa Allah lamarinki kiyi addua akan Duk abinda ke damunki nima zantayaki ...hawayyen tausayin kanta suka shiga gangaro mata bisa kuncinta. Lallai gsky wannan matar tagaya mata,, yakamata ace ta natsu Tasan abinda ya Dace daita,, ta natsu ta kama kanta ta daina ashararanci datake. , hk dai tasaka wancan ta kwance wancen yayinda wani bangare na zuciyarta Ke ganin rashin aibun munanan halayenta datake tacigaba da harakokinta kawai zuwa sanda zata mallaki burin zuciyarta abdulkabir Dinta tasan zai wadatar daita akan komai na rayuwar duniya . Sannu ahankali tana nan zaune har layi yazo kanta, yau ma kmr farkon zuwanta tun daga kan step tasoma cire kayan jikiñta. Ta saura tsirara haihuwar uwarta . Sannan ta isa gun boka na kan dutse . " batare da wani bata lokaci ba tasamu guri ta kwanta flat tana jiran jin boka bisa ruwan cikinta .kmr yadda ta zata kuwa guguwar boka na kan dutse ne ya isa bisa kanta kmr wani iska yasoma saduwa daita . Yau kam wani irin azababben, zafi ta dinga ji yana ziyarta kasanta. tare da radadi Me ciwo. Amman hk Ta dinga dauriya tana cizon lip's. da rike kasà gam tana cizawa, iya azaba taci agurin boka, dan Jin kasanta take kmr ana ambula mata ruwan barkono . kusan minti talatin sannan boka ya koma mazauninsa zaune . yana kàllon dutsen dake gabansa tare dà jjiran karasowarta,garesà take km gurin ya kware matsanancin dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh ...... Zeey ta Mike tsaye da kyar ,atsorace ilahiri Gabobin jikinta na Mata wani azabar ciwo ,jiya Ta kwana tana Abu daya .. gashi yau ta km riskar wani . ahankali takarasa gaban boka tayi masa sujjada kmr yadda taga sunyi da bolaji ,kana tayi masa kirari ta nemi gurin zama can dan nesa kadan dashi tana ware tafin hannunta inda layar take.. Batare da boka ya Kalli inda take, Zaune ba ya mika hannushi daya Fanin hagu sai ga layar ta bayyana a tafin hannushi take gurin ya kware da ihun aljanu da dariyarsu hhhhhhhhhhhh hhhhhhhhhh sannan dutsen da suke kai yashiga motsi yana jijjigawa da sauri kafin daga baya Gefe daya na bangaren dutsen ya tsagewa ,dutsen na cigaba da shaking take jikin Zeey yashiga karkarwa ta kamkame jikinta sakamakon matsannanci tsoron daya farmaketa ruhinta , tana kallo boka na kan dutse ya cilla layar cikin wannan dutsen daya Bude, sai wuta bal bal yasoma ci tsawon minti goma sanñàn wutar ta daina ci dutsen yakoma ya rufe ruf kmr bashine ya tsage ba gwaraye da sautin muryar boka daya karàde gurin......yadda kikaga wannan layar tashige cikin makwançiñ dutsen nan bazaki kara ganinta ba..hk zaki mallaki abdulkabir atafin hànnuki bazai karajin mgnr kowa ba sai taki, bazai taba tsallake umarninki ba har duniya ta nade sai abinda kika ce , LA'ananniya tashi Kije karki kuskura Ki nemeshi da kanshi zai kawo kansa gareki yana rokonki ki so shi. godiya nake LA'ananne tababben boka me biyan bukata ... ta fadi hk tana kokarin mikewa tsaye jikinta na kirma ta juya ta bar gurin boka.. Batare data juyo ba. Byn kwana biyu gabadaya hankalinta yafita jikinta tashiga matsañançiyar damuwà sakamàkoñ rashiñ jin duriyar ak ,hk ta sake shiryawa ta komà guriñ bokà da complain dinta ,ya tabbàtàr mata lallài zai nemeta ta zuba ido tasha kallo ,hkn yasa hnklinta ya kwanta taçigaba da lamarinta . Duk cikiñ kwañàkiñ nan gabàdàya hnklin AK yakoma gida cike da matsanancin kaunar Zeey gashi bashi da number dinta bare yakirata, jiyake kmr ana zarar ranshi ne tare da yi masa wañka da ruwan zafi akañ shaukin kauñarta da kokàriñ rufe tsokar dake makale da kirjiñsa . ya kàsa zauñe ya kasà tsaye yayi mugun kwadàituwa da son jin muryatà yà dawo kmr wañi tsohon zàutacce agidan . dole tasa ba shiri yakira number ammi,, bataki daukar kiràñsà ba tunda daman ita addu'a take kullun akanshi ko kiran wayar ma asamu yayi tana dauka ya gaisheta cike da natsuwa Yana sunkuyar da kanshi Kasa kmr yana gabanta. ta tmbayi lfyr jikinsa da karàtunsa ,muryàsà araunane yace lafiya nake .shima ya tmbyi kowa , hade da Zeey ammi tayi murmushin jin dadi kana tace ta tafi makaranta OK ammi idan Ta dawo kice takirani da number dinta yakarasa mgnr yana tmbyr karatun iman,ammi tace komai ya kammala screening zatayi. nan dai Suka shiga hira tsananin uwa da 'da' sosai ammi taji dadin wannan kiran da yayi mata ranar wuni tayi cikin farinciki koda, Zeey Ta dawo ammi tasanar daita sakon AK. " wani masefaffen dadi ne ya rufeta sanda ammi Ke sanar mata tarasa inda zata saka ranta taji dadi tsabar farinciki Amman ta shareshi taki kiransa tacigaba da lamarunka. Da Daddare ammi tasanarwa Dady kiran ak yayi mata. burus yayi tmkr bai jita ba sbd shi har lokacin fushi yake dashi ammi takamo hannuwansa duka cikin nata muryarta cike da tsigar rarrashi kayi hkr dady'n Abdul ,kayi masa uxiri da addua tun da kaga nima nayi hakuri nayi Shiru da lamarin nan na abdulkabir amatsayina na uwa yakamata ace kaima ka sauko ka hkr ka mika lamarin ga Allah whl hk kawai nake ji ajikina "dana" yana cikin wani hali ...mu ma godewa Allah da har ya Tina damu yau yakiramu fatanmu Allah ya Kara karkato mana da hankalinsa zuwa gida Takarasa fadar mgnr Tana zubar da hawayen ,dady ya tausaya mata sosai jiki a matukar sanyaye Ya damki hanunta 1 yana share mata hawaye kana ya sauke nauñàuyeñ ajiyar zuciya hade da numfawa sannan yasoma mgn atsanake yakira sunanta baraka ...ammi Ta dago Idanunta ta zubesu Cikin nashi batare da ta amsa ba .kiyi hkr Ki bar Kukan nan hk na yafe masa Allah ya tsaremana shi a Duk inda yasanya kafafunsa ameen suka amsa atare dashi . cikin hk kiran AK din yashigo wayàr ammi Ta Kalli wayarta Tana kallon fuskar Dady tare da yi masa alama da yatsan hannuta "yaronsu ne yakira shima alama yayi mata data dauka . tana pinking call din tasa wayar a hands-free ta yadda zasuji tare. akaugance ak yayi sallama tare da tmbyr ina Zeey take ammi Ta amsa tana murmushin Duk da taji yanayin yadda yayi mgnr kmr afirgicce yake Amman dayake tasan yadda suke da Zeey din yasa bata kawo komai aranta ba. tace sbd Zeey Kawai kakira ya shagwabe fuska zuciyarsa na matsanancin bugawa da karfi muryarsa ashagwàbe yace hb ammi... Hb ammin din wà ko Dady'nka baka tmbaya ba .....sorry ammi, zuciyata ce ta kwadaitu da son jin muryarta, yanzu dai tana ina? ya fadi hk yana sharewa da tmbyr dà ammi tàyi masa. Ammi tàçe Allah ya Kyauta Zeey na part dinsu ni ina part din dady'nka gashi ku gaisa ya Shafa tausarsar sumar kanshi dake kwance luf luf tare da lumshe mayatattun idanunshi daidai lokacin dayaji muryar Dady'nsa ta doki dodon kunneshi son ykk..? Ahañkali ya Bude mayatattun Idanunsa ya saukesu akan onye wacce ke zauñe opposite dinsa ta tsura masa idanunta tana kallonsa gabadaya tarasa GAne kanshi tun kwanaki ukun da suka gabata ,ya dauke mata wuta ya daina shiga lamarinta, idanu kawai ta zuba masa taga iya gudun ruwansa, shi kuwa hkn datayi masa ma dadi yaji, ahankali ya dauke mayatatun idanunshi Data fi kauna akanta yana bude bakinsa tare cewa lfy nake Dady ya gida da al'amura? alhamdullahi hope baka tare da wata damuwa ta Fannin karatunka. komai lfy yabawa Dady amsa atakaice . ina fatañ akwài nasàra acikin lamarinka kayo karatu sosai ina da labarin jibi Zaku soma jarabawa ,murmurshi ak yayi iriñ nasu na yañ duniyà haba dad you should know me by now kataba ganin kàratu yayi tuñiñg dina dwoñ That's gud my son that's why am always prod of you kana ziyarar Dr Mack kuwa ? Ak ya furzar da iska me dumi ta bàkinsa cike da takaicin tmbyr Dady'NSA yayi masà sannan yace a,a. " sbd me abdulkabir? nothing dad abubuwa ne sun min yawa bana samun isashen lokaci kaiña ma OK to kayi kokari ka dinga lekawa lokaci zuwa lokaci OK dad I will . ganin yanayin mgnrtasa yasa Dady mikawa ammi waya Dan yasan ba zuwa zaiyi ba shi km ya maida hankalinsa kan TV yabar AK da ammi suna waya... Yace ammi pls turo min number Zeey ,OK son kodai abindà muke soñ kullawa ne zài tabbàta? Ta fadi hk tana murmrshi ya tsotsa keyarsa yana lumshe mayatattun idaninsane alamuñ kunyà sannàn yaçe fataña k3nan ammi kimin addua ,addua kullun cikinta muke allàh ya sak3 hada kanku ameeñ pls ammi taimàka ki turomin number'ta . OK kar fa ka takuramin yarinyà nasan h...batàkàrasa mgnrta ba taji dip alamun ya kàtse kirañ ta kalli screñ din wayar tanà girgiza kai abdulkàbir abdulkàbr ba dai ci da zuci ba ,murmushin jin dadi dady yayi dan yaji dûk hiràsu ,gabadaya farinçiki ne bayyane a saman fuskokinsu ,ammmi taç3 kaga ikon Allah ko burinmu zai cikà bàtare da shan wata wahalà ba ke dai bari kawai bakiji yaddà nike jin azuçiyàtà ba gbdy damuwata ta yàye Dan fargàbàta k3nañ niyarmu akànsu gashi komai zaizo Cikin sauki Allah yasa itamà zainab din tamince karta kawo mana matsala .wa Zeey kam ai tuniñ tagama macewa akan soyayyàr tilon danka inji cewar ammi ,sukayi murmushinsu irin na mànya ammi ta numfasà kanà tàce ai duk wànna ciwon datáke akanshi ne dady ya muskuta ya gyàra zamansa yace lalai yaran yañzu sai dai Abarsu kawài allàh yà daidaita tsakàniñsu ammi tace ameen tana kokarin turawa AK number zeey. Kmr kowani dare tana kwance cikin bargonta tsirara haihuwar mamà tana Wasa da albarkatun kirjinta yadda tàsabà tare da aiyana AK dinta ne tare dàita Ke faman aikiñ sarrafa mata su. Lumshe idanun take tana mammatse cinyoyinta still hànnuwañta duka na kan nonuwanta Tana murza kan nipples dinta har da wani bankaro kirji take tana sake murzawa cikin wani yànàyin me tattare da sh3dàncin datake ciki Kiransa yashigo wayarta dake gefenta cikin blanket dinta daidai lokacin da take kokarin, Zira fingers dinta cikin kasanta daya jike jagba ...cak ta tsaya Tana me fidda numfashi da kyar hade dà Jan guntun tsaki kana tasoma lalubar wayarta har tasamu Ta dauko tana bude idanunta da suk3 a lumshe ta sauke akan screen din wayar number kawai tagani babu suna . Tayi shr tare da tsurawa number idanunta Tana kallo take tagane ko number waye sakamakon plus din Data gani yana yawo ajikin wayar ga km cord din country din dayake. ta runtse idanun gam Tana jin wani Abu na mata yawo asansar ajikinta take km shaukin kaunarsa yashiga ruruwa a sansar jikinta . kirjinta ya hau bugawa da sauri sauri ..ta manna wayar a tsakiyar nonuwanta tare da hade wayàr da kirjintaTana jin tkmr AK ne diñ manne agurin tana jin kiran ya katse wani kiran ya sake shigowa Amman kwata kwata MA bata da alamun dauka . sai ma zarcewa datayi da fingering din kasanta tana fidda numfashin ahankali ahankali, ... hk AK ya dinga kiran layinta kmr zai zauce.... Amman taki dàuka. Ak yakàsà hakuri Ya sake kiran ammi yace ammi Zeey bata dau wayàr ba ki duba numb3r da kika turomin anya kuwa ba roñgnumber Bane yayi mgñr a hargitse kmr Wanda akàce masa zeey din tà mutu ,ammi tace ka natsu màn zuwa safiya may be ko tàyi bacci ne tañà kokarin duba Small phone dinta data tura màsà number Zeey muryarsà na rawa kmr zàiyi kuka yac3 allàh ammi bazañ iya kaiwà safiyà banji muryata bà ....ni dai kàwài ki dubamin number . ahañkàl ammi tak3 dubà number z3ey dake cikin wayrta xuciyàrta cik3 fal da mamaki tundà ta hàifi danta bata taba jinsa cikin wannan yanayin ba. karo na farko kenan dataji muryarsa ahargitse irin hk. sautin muryarsa ta sak3 dokañ Dodon kuñnetà ammi ki taimaka zuciyàta zatà buga.....subuhallah , ka natsu ka dawo cikin haiyacinka atakàice yace ,bazan iya ba matsawar banji muryata ba yau mutuwa zanyi ammi ...bazaka mutu ba inshaallahu numberta ce Wanda nàturo maka Amman bari na turo maka ta iman nasañ ità btayi bacci ba yanzu ,hañzarta ammi Dan girman Allah ji nake kmr nayi flay naganni a Nigeria...da ko naji dadi wlh dan babu abinda na tsana kmr kayi nesa dani, Kaine farincikina Duk duniya banida abin nafi so da kauna sama da kai kaine duniyata gabadaya burina ya ta'alaka ne akanka, ka taimakawa rauyuwar amminka kasamu natsuwa, idan wani abu yasameka basan yadda zanyi da rayuwata ba... Gabadaya tunda ammi ta canza salon mgnrta ya daina gane abinda take cewa, jinta kawai yake har zuwa sanda tayi masa sallama.. katse wayarsa Ke da wuya ,ammi Ta turo masa da number iman jikinsa har rawa yake gurin kiran number ringing daya cikin na biyu ta dauka Tana kiran hello yaya ko amsa mata bai tsaya Yi ba yace Ke iman ina Zeey take ? Tana part dinmu kai mata wayar ko Kice mata Ta dauki wayarta ,ta Mike tsaye ahankali cike da sanyin jiki ta nufi part dinsu koda ta daura hannuta da zumar murda kofar dakin tajita a kulle gam..nocking din dakin tasoma cikin sauti mara kara Wanda hkn yasa Zeey hanzarta yin fingering din kanta Tare da mimikewa da ware kafafunta domin son yin release ahankali ta gamsar da kanta jikinta har krrrma yake yayinda har lokacin iman na tsaye tana buga kofar a inda AK yake mata maseefar ta buga kofar da karfi daidai wanan lokaci Zeey ta zame bargon datake lullube dashi ta sanyo kafafunta kasa gashinta a hargitse ta Mike tsaye tana mika da matse jikinta. doguwar riga Ta zirawa jikinta kana Ta nufi kofar tana murda key tana budewa taga iman tsaye daman km tayi tunani ita ce din dan rabe Jikinta tayi domin bata hanyar shigowa . "taga Ta miko mata waya take ta gane abdulkabir dinta ne aunty Zeey yaya ke son mgn dake.. Ta Amshi wayar tana me lumshe idanunta tare da juyawa ta koma cikin dakin, ita kuwa iman parlour Ta koma tacigaba da kallon marriaed again Zeey nagani iman ta bar gurin ta katse kiran tare da saka number a daverting Dan ma kar ya dameta domin bata shirya daga wayarsa a yanzu ba tanason shima yaji yadda taji akanshi tashegewarta toilet tayi wanka tsarki tazo tayi kwanciyarta . ranar kwanan zaune yayi byn onye tagama tsareshhi da tmbayoyi iri iri, yace mata babu komai wata Yar karamar Matsala ce Amman ya kusan shawo kanta Duk yadda ya juya Zeey yake gani sai wajen shigowar asuba yasamu wani wahallelan bacci ya dauke shi. washegari ma yana tashi yasoma da neman layita shr na iman ma hk. na ammi yasamu yashiga Wanda kiranshi ne ya tadda su a bacci Amman still bai samu jin muryarta ba .atakaice dai sai da yayi kwana uku yana cikin tashin hhankali me tsananin kuka ne kawai baiyi ba.idan yakira number'ta taki zuwa ta iman hk idan yakira ta ammi yace abata ko ta karba bata mgn sai dai yakaraci hello hello dinsa ganin irin matsananciyar wahalar dayake sha akanta yasashi newar kanshi hanya me bulewa. a wani yammacci yana zaune a parlour'nsa sanye yake Cikin wando three quarter da Rigar t shirt fara sol yayi wani irin azababben kyau sai yar ramar dayayi Shima na wannan damuwar dayake ciki ce . gashin jikin nan nasa dake kwance luf sai shheki suke da daukar hhankali Duk Wanda yayi ganganci daura iidanunsa akansu . kallo daya zaka masa kaji yayi mugun tafiya da kai tare da yashiga rai yanayin kasar tana tafiya da fatar jikinsa zaune kawai yake Amman zuciyarsa cIke take taf da damuwa me tattare da rudanin dake bugar masa da zuciya kiran ammi yayi yace yanason suyi hira gabadayansu ,ta cikin system tace badamuwa Bari na tsaita system dina. take yasoma hada kira Ta system dinsa ,cikin yan mintina sai ga ammi da Dady har ma da iman agurin Amman Banda Zeey wace zuciyarsa ke Marari . zuciyarsa tayi wani irin buguwa da karfi har sai daya dafe Tsatin zuciyarsa dake matsanancin harbawa, muryarsa a rauna ne ya gaisa da iyayensa Iman na daga masa hannu yayinda ammi tsabar murna da farinciki har sai Data Kai hannuTa ta cikin system din ta shafi fuskarsa son nayi missing dinka. Miss you all my ammi wani miss dinmu kayi Kalli yadda yaronki ya koma karki yarda yayi kewarki inji cewar Dady suka kyalkyale da dry hb dady hk zakace ka Kalleni da kyau Allah na rame sosai yayi mgnr cike da shagwaba yayinda hankalinsa da tunaninsa ke kan ta inda Zeey zata bayyana ,rabu da Dady'nka nasan kayi kewarmu sosai yanzu yaushhe zaka dawo inji cewar ammi, very soon muryar Dady yace ai Ke kike shaggwaba yaron nan dayawa wlh, Bari na shagwaba shi shi kadai gareni duk fadin duniyar nan banida sama da shi hirace ta barke sosai atsakanonsu ganin har lokacin bai ga alamun Ba zai daura idanunshi akan Zeey ba yasashi ya tmby ammi wai ina Zeey ne? uhm matar kulle zaka ce tana daki ko gajiya da zaman daki bata Yi idan kaga ta fito girk ne ya fito daita ko makarata ko zata agege yarinya sai kace azamaniyar da aka haifeta kofa dan what's app din na zamani bana ganinta tanayi, wannan km sai su ban fadi suna ba Komai da ruwamka... iman tayi saurin kwabe fuska alamun shagwaba sannan tace to waye zai iya rayuwar takurar da aunty Zeey ke yi shhekara da shekaru takii wayewa ,AI hk shi ne daidai shiyasa kullun yarinyar Ke kara shiga raina inji cewar Dady. naunauyen ajiiyar zuciya ya sauke yana lumshhe mayatattun idanunshi wato tana nan dai a yadda yasanta da kamun kai bata canza ba wannan halin nata ke kara birgesa daita kwata kwata rayuwar duniya da kyalkyalin dake cikinta baya gabanta. lallai ta cancanci asota ita din abun bukata da mararin kowane Nmj ce . shiyasa yake kara ganin kimarta da darajarta bazai yarda yayi sakacin da zai rasata amatsayin matar aurensa ba. ..muryarsa a kasalance cike da shaukin son ganinta yace ke iman tashi kije Ki kirata Amman karkice injni just tell her ammi ce, iman ta Miki tabar parlour ammi na cigaba da bashi labarin kyawawn halayar Zeey wanda hkn Ke karawa soyayyar Zeey sake samun matsugunni acikin zuciyarsa. tare da Zeey iman ta dawo parlour 'n ammi tace diyata zauna man ga guri nan tana me juyo mata da system din gabanta. wanda Ta Gani zaune rungume da hannuuwansa duka bisa fadadden kirjinsa yatsansa daya bisa lip's Dinsa yana shafawa ahankali yasa zuciyarta bugawa da sauri wayyohhly Allah ta furta ahankali ta zauna iinda ammi Ta nuna mata sai dai idanunta kuri na kan screen din system din . hk yayi irin wanan masefafen kyau me tadda futuna tayi mgnr akasan ranta. .zamansa ya gyara yana daura hanunsa kan screen din system din yana Shafa fuskarta zuwa lips dinta yana jin kmr ya fezgota ta ciki zuwa gareshi kusan minti goma ya dauka yana kallonta da shafa fuskarta batare daya ce mata Kala ba Zeey ta sunkuyar da kanta kasa kmr gaske tana jin farinciki na ratsata take taji wani Abu yatasomata tun daga tsintsiyar kafafunta zuwa tsakiyar kanta yana seculating din gangar jikinta Wanda bata raba Dayan biyu zazzafar kaunarsa da tarin sha'awarsa ce ta haifar mata da jin hk, ammi ce ta yanke Shirun dake tsakaninsu ta hanyar Cewa,, kar ka firgita min yariya da wayan nan idanunnaka ,Daman kasa ayo kiranta ne Dan kawai ka tsareta da idanu? idan kasan baka da abin cewa ta tashi Ta koma daki ,muryarsa a sarke Ta fito hb ammi karki min man kinsa halin tashin Dana shiga cikin kwanakin,.... Ni kuwa nafi kowa sani tunda rashin kunyarka tasa ka kasa boye abinda ke Cikin ranka Dady najin hk ya Mike tsaye rike da magazine dinsa yana nadewa ya nufi part dinsa ,wata irin matsananciyar kunya ce takama Zeey gabadaya Ta kasa kwarkwarar motsi agurin AK ya sake fuskantata da kyau tare da kiran Complete name dinta zainab.....zeey najinsa Ta kasa dagowa balle Ta amsa masa kunyar ammi ce tayi mata ruf da dugu ...kiran sunanta ya sake Yi sanyayyiyar muryarsa nan ma Shiru tayi masa taki cewa dashi komai yace ammi ki taimaka kice mata tace min wani Abu man tsawon sati kenan nake kwadayi da zabarin son jin muryarta Amman taki lamunce min, Ki tmbyr min ita ammi ko wani laife nayi mata nabata hkr ....ammi tace wanan km tsakaninku ne babu ruwana kaga ma tafiyata ammi ta Mike tana barin gurin. ya tsare Zeey da mayatatun idanunshi tare dakiranta a sanyaye me na miki me tsanani irin hk daya sa kike guduna Zeey idan ma abinda ya faru ne kafin tahowata ina rokonki dakiyi hkr gani yanzu na dawo da kokon barata gareki daman babu wata mace danake dating daita kawai dai nagaya miki hk ne pls Ki yafemin Zeey Sannan Ki dago Ki kalleni ko zan jin dadi da salamar zuciya, ta dago idanunta ahankali ta zube su cikin nasa tana narkar dasu take zuciyoyinsu suka buga atare kallon kwayar idanun junansu suke cike shaukin kaunar juna yayinda tsafin boka na kan dutse yashiga Tasiri akowace kafar gashi dake kwance asansar ajikinsa ahankali yacigaba wallahi Zeey tunda nake ban taba ganin yarinyar data shiga zuciyata at one's kamarki Zeey kinsa zuciyata dan Zeey.. Dan Allah Kibani dama nashigo rayuwarki domin Mazama abakin rayuwarki sannan pls forgive and forget for what I did to you before ya Fadi hk yana sake tsareta da mayatattun idanunsa . ita dai Zeey tana zaune tana sairaronsa ne kawai har yagama zubansa batace kala ba Zeey nasan kina jina Dan Allah kimin mgn konaji sanyi azuciyata Zeey I love you... jikinta asanyaye ta Bude baki babu Komai komai ya wuce kenan kina sona har yanzu....? Yayi mgnr yana karyar da Kai. Sosai sbd Duk bakin daya furta yana so ko yace bai so daga baya karya ne Allah, ta dage masa girarta daya alamun eh yayi murmushi yana shafa sumar kanshi bakaramin dadi kalamanta suka Yi masa ba hira suka sha sosai sannan suka Yi sallama da jumar zai kirata anjima. Wunin ranar da farinciki taYini iman nata faman tsokanarta wai murna take dan taga Yaya. Daman ita tasan ciwon son yayanta take. da daddare ma yakirata tana dauka yace mata I love you cike da kunya tace I love you too Sun dauki lokaci me tsawo suna hirarsu tare da fayacewa junansu yadda suke ji inda yake ce mata zai yi tafiya zuwa kasar America gobe yin wasu project zai dauki sati 1 kafin ya dawo ,bazatajishi awaya ba har sai ya dawo. Ta kashe wayar lumshe ido tayi take bacci me dadi ya dauketa .tare da mafarkinsa . cikin satin nan akil yakirata, Zeey babu wani bata lokaci taje inda suka Saba haduwa suyi shashancinsu,suna haduwa suka jone da juna akil ,suka soma aikawa juna zafafan romancing ya rungumota sosai yana manna bayata da kirjinsa hannuwansa duka bisa nonuwanta yana murzawa ita km sai sake manne masa take jikinta na rawa ta juyo ta hade bakinsu guri daya suka soma tsotsan bakin juna ahankali suke tafiya suna romancing din junansu Har suka zube kan gado nan fa kowanensu Yashiga nunawa dan'uwansa nashi kwarewar akan haraka jikin na kirmma ta kamo joystic dinsa ta danna cIkin kasanta suka soma cin Juna byn komai ya lafa tsakaninsu ta meida kayan jikinta tayi shirinta tsab kmr ta kirki akil ya kalleta sama da kasa yace yana ga kina shirin tafiya nifa bankoshi ba, yayi mgnr yana fezgota zuwa jikinsa ta narke masa nima ban vankoshi da kai ba Amman kayi hkr ma hadu gobe daidai Wannan lokacin da muka hadu yau sbd na fito ammi bata gida banason ta dawo bananan, kalli yadda kike mgn kmr ta kirki nan kuwa tantiriya ce Tayi murmushin kai kadai kasan da wannan. nasani zumata abokiyar holewata rabani dake akwai wahala. idan nayi aure fa ...? ta tmbyeshi kisa aranki kina da mazaje biyu ya bata amsa yana nuna mata yatsunsa biyu . aranta tace tsinanne Allah ya kashheka kafin lokacin na huta. Amman azahirance kuwa cewa tayi OK Bari na wuce sai Allah ya kai mu gobe. Tare suka fito daga hotel din ya sauketa a ikeja shi km ya wuce gidansu, yanzu duniya sabuwa agurin Zeey bata da matsalar komai gida da Waje daga taci ta koshi sai taje akil ya danna mata wutsiya tayi bammmm daita sosai suke sheke ayarsu da abokin lalatarta akil ,kallo daya mutum zai mata ya gane ana cinta sosai sakamakon bombom din daya yi wani irin girma da bajewa, Amman dayake makirar yariya ce kullun kaganta sanye take acikin hijab ,wanda hkn shi kesa mutane ke mata kallon mutuniyar Kirki. Zaune Zeey take akan gadon hannuta rike da handout tana karatu. karatu take sosai da alamun yanzu ta maida hankalinta kan karatunta fiyye da lokutan baya Domin samun ingantaccen sakamako a watanin baya tayi sakacin data dauki cariover a makarata adalilin yana tunanin AK yanzu kuwa daya zamo nata ita Kadai sai yadda tayi dashi bazata tsaya sanyar dazatayi losing opportunity dinta ba shi kanshi Wanda ta fadi jarabawa akan shi bazai ji dadin ganin sakamakonta wancan lokaci ba wayarta dake gefene ya fara ringing da dan saurinta tasa hannu Ta dau wayar tare da manna wayar a daidai saitin kunneta muryarta can kasa kasa tace my life ka wuni lafiya? Daga bangaren AK ajiyar zuciya ya sauke yana buso mata hucin numfashinsa kana yace the only ykk ya karatu muryarta cike da rauni da tausasawa tace karatu yana tafiya daidai ni dince sai a slow... Yayi saurin gyara zamansa yana laso lip's dinsa na kasa meke damun the only dina.....? Babu abinda Ke damuna face rashinka akusa dani ina son abdulkabir... Ina son kasancewa tare dashi kullun kwana duniya soyayyarka sake mamaye ruhina take ,, zuciyata cike da fargaba a duk sanda na tuna kana can wata uwa duniya batare dani ba... Yasan hannushi ya lalubo pillow dake kusa dashi ya manna akirJinsa tare da matse shi gam sbd jin dadin abinda tace sannan yace uhm kin matsu na dawo Keenan ? Ta girgiza kanta tmkr tana gabansa sosai na matsu Domin mukasance tare a inuwa daya km amatsayin miji da mata yayi murmushi Wanda ya sake bayyanar da ainihin sihirtaccen kyawunsa kana yace me kika tanadawa abdulkabir a wannan moment din ? Abubuwa dayawa Wanda zuciya kadai bazata iya bayyanasu. abune da Kowani bangare na gabban jikina ne kawai zasu bayyana maka hk. hira suke sosai ta tsaKanin masoya har kusan shabiyun dare suna manne da juna Ta waya kowane na fayyacewa dan'uwansa yadda yake ji aranshi har zuwa sanda bacci yasoma daukarta kadan kadan ganin yanayinta yasoma sauyawa yasa yayi mata sallama . Yana katse wayar ta Mike tare da tattara takardunta ta maidasu majinsu ta dawo ta kwanta cike da matsanancin kewarsa. Duk wannan wayar da ak keyi da Zeey onye na labe tana jinsa jin motsin fitowarsa daga balcony yasa tayi saurin shirgewa kitchen tayi byn Fridge ta sulale kasa tare da sakin wani irin marayar kuka, kuka take Sosai har da majina. me yasa AK Ke wahalar da zuciyarta..;? Meyasa bazai gane tarin kaunarta da soyayyarta gareshi ba? Yanzu ita hk rayuwarta zata Kare a wahale ? hk zata zauna tana kunsar bakincikinsa tasan bata dace da yanayin rayuwarsa ba tun farko haduwarsu Amman tarasa meyasa zuciyarta Ta kasa hakura dashi hakika lokacin komawarta kasarta yayi domin danganawa da bokanta dan cima burinta na mallakarsa. Ahankali yazo wucewa Ta kitchen din sheshekar kukanta ya janyo hankalinsa har ya dangana da shigowa jiknsa a mace yakaraso gareta still hawaye bai bar zuba daga kwarnin idanunta ba ahankali ya kai hannusa daya ya dafa kafadarta cike da tausayawa, ta dago jajayen idanunta Ta zube ciikin nasa tana kallon kwayar idanunshi masu mugun shhagaltar daita Dayan hannushi yasa ya mikar daita tsaye shima yana kallonta bata da muni ko makusa ajikinta illarta dai Bai wuce kasancewarta karuwa ba . wani lokacin zuciyarsa na hautsenewa yaji Duk duniya ita kadai yake so Yayinda wani lokacin, Zai diinga jin matsanancin kiyayarta Wanda yarasa dalilin da hkn ke faruwa dashi...yanzu dayake tsaye kusa daita tsananin tausayinta ne daskare da tsokar kirjinsa yasan tana sonshi ya aminta da kaunarta gareshhi Abu guda daya ne yasani . bazai taba iya aurenta ba.. Yatsan hannushi ya kai bisa kuncinta yana dauke hawayen dake gangarowa daga idanunta batare da yace mata uffan ba ya ja hanuta suka baro kitchen Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa daita ya rasa me zai ce mata . hakika so yake ya tmbyeta meke damunta Amman yana gudun jin abinda zai fito daga bakinta duk da yasan kukan nata bazai wuce yana da nasaba da soyayyarsa datake nacin Yi ba kullun duniya . ganin ya, zauna shr yasa ta kawar da damuwar dake fuskarta ta nufi hanyar toilet byn Ta cire kayan jikinta tashige Ta kunnawa kanta ruwa tana kokarin Janyo numfaahinta dake kokarin barin gangar jikinta tare da rarrashin zuciyarta Databi komai a sannu banda garaje sbd zarginsa take dole tana bukatar rarrashin kanta domin tasamu damar tarwatsa komai cikin sauki yana nan zaune agurin tayo wanka ta fito still naked sannan ta dauki towel dinta Wanda yake mallakinta ta goge jikinta lumshe idanunshi yayi tare da zamewa ya kwanta tunani yashhigayi ta yadda ada gabadaya baya kaunar kowace acikin zuciyarsa irin yanzu dayake jinsu kusa daf da zuciyarsa...... Meyasa yake jin onye akasan zuciyarsa Wanda before ba hk bane ? har gara ma Zeey din ada ya kan jita akasan azuciyarsa wani yanayi me tsarkarkiya da wuyar fassarawa ya ziyarci zuciya dama gangar jikinsa, dukkaninsu yana jin masoyarsu. Amman halin yanzu tsansar soyayyar da kaunar Zeey dinsa ne ke Bin dukkanni sansar jikinsa . jiyake kmr ya zarta duka mazan duniya sa'a da Allah Zai mallakamishi ita Karasowa tayi cike da sanyi jiki ta kwanta ata bayansa hade da manne masa ajiiki ko ba'a Gaya mata tasan aiknta akansa daf yake dakarasa rugujewa gabadaya, lallai zatayi Del da kowace Wance ta lalata mata aiki. hannuwanta duka Ta daura bisa fadaden krjjinsa tana shafawa ahankali yana jinta Amman ya shareta ahankali tacigaba tare da rarrashhin zuciyarta akansa ,tasan ko ba Dade ko bajima zata mallakesa gabadaya abdulkabir nata ita kadai no more sharing yadda take sarrafa kan nipples dinsa yasashi birkitowa ya juyo suna fuskanta juna kowanesu na sauke numfashi da ajiyar zuciya at the same time.. Kana suka daura daga inda suka tsaya ta kan yi mamakin AK da yanayinsa mutun ne me sautsaurar ra'ayi idan yace bazai Abu ba,,, to fa bazai ba, kullun suna tare da dashi sai dai lokacin karatunsa kadai suke saurarawa juna, Amman bai taba kokarin breaking promises dinsa ba . duk da yadda take kokarin ganin ya kusanceta.. Romancing junansu suka cigaba Yi tmkr mayu... Tun daga wannan lokacin ya kasance kullun Daren duniya sai AK yakira Zeey sunyi waya daita wata rana su kwana Suna waya da junansu wata rana su takaita shima dalilin yanayin karatunta.. Yayinda onye ta kawo idanunta ta saka musu suna shan bidirinsu kmr yau ma tana zaune akan kujerar one star hannuta rike da waya chatting take da kawayenta. yakira wayar Wace bata san takamaiman meye matasayinta gareshi ba sister ko akasin hk Amman tafi zargin dai budurwarsa ce yake wayar . sosai take fahimtar hirar tasu kasancewar da yaren Hausa suke ,km tana jin komai da suke mgn akai hankalinta bai tashi ba sai dataji sautin muryar yarinyar tana mgn akan zance aure.. Yayinda shi km yake tabbatar mata da yuwar auren nasu da Zarar takamala da karatunta, Zeey bazan so yanke miki karatu ba nima na yanke nawa Nafi son koda zamuyi aure yakasance mun kammala da karatun mu gabadaya sai dai ki sani ko kingama karatu bazan taba yarda da zance aiki ba, hb yaya dan me, zaka hanani amfanar da karatuna.... ? Tayi mgnr muryarta ashagwabe. Ra'ayina kenan the only Idan har zanbarki fita aiki na tabbata shash.razananniyar tsawar da onye ta saki ne yasashi katse zancensa batare daya karasa mgnrsa Wanda hatta Zeey sai dataji wannan sound dinta . da yatsan hannuta onye tashiga nuna shi jikinta na rawa kar ...kar ..kar har zata yi mgn ko me ta tuna sai km ta fasa ta juya fuuuuuu afusace tashge daki zariya tashiyi Adakin takai gauro Ta kai Mai kenan zarginta ya tabbata gaskiya ne soyayya yake da wata ba ita ba, ai kuwa idan hk tasance akwai katuwar matsala babba Dan hakika kowace wannan yarinyar daKe kokarrin janye hankalin AK daga gareta ta saiwa kanta mutuwa da hannuta ... Mutuwar wulakanci zatayi takarasa mgnrta tana daga Sautin muryarta ..byn tafiyarta Zeey ke tmbyrsa karar meye hk taji . rasa me zaice mata yayi idanunshi suka sauka akan tv kawai yaji bakinsa yace acikin TV ne Duk da zuciyarta bata amince da hkn ba Amman ta share suka cigaba da hirar soyayyarsu inda tace wai my life har yanzu bakashirya dawowa bane? .my life bani ba hatta Dady Da ammi da yar'auta iman Sun matsu kadawo kasar zucoyoyyimu cike suke da kewarka, murmushi yayi tare da cewa ina kan hanya the only . kullun kullun hk kakecewa .sorry the only nima cike nake da kewarku most especial Ke Amman so nake na kammala gbdy sai na dawo, taji dadin mgnrsa takarshe. hk dai abubuwa suka dinga gudana lokaci na tafiya AK yaki dawowa kullun da abinda yake cewa. hkn yasa Zeey ta sake ziyar gurin boka na kan dutse tare da zayyane masa bukatarta na rashin dawowar AK byn ya sadu daita. yabata wata katuwar laya yace ta sake samun nmj yasadu daita Ta gogawa layar spam dinsu tasamu gurin da ake girki Ta binne . daga gurin boka Kai tsaye Wayar akil takira tace su hadu yanzu a royal blue hotel yace jarabbarki Ta motsa kenan? ai kaine jarabbe wlh, ni dai kazo yanzu ini jiranka OK ganinan zuwa Amman ki shiirya da sanin kwana zakiyi karka damu ko kwanaki nawa kake bukatar mukasance, ashirye nake zan baka lokacina yayi murmushi jita kmr gaske Allah kuwa shikenan ganin zuwa just give me some minit. Batare da wani bata lokkaci ba akil ya iso lokacin har takama musu daki ,koda yashigo dakin ashhiryenta take, ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta batare da yakaraso ba, Da gudu tazo tashige jikiinsa ta rungumeshi tsam tare da hade bakinsu, guri 1 tasoma tsotsa kusan minti goma suna tsaye suna tsotsar bakin juna sannan suka fada kan gado tasoma kokarin rabashii da kayan jikinsa yana shiggarta yaji ya lume yasoma having sex daita Sun murji juna around 1. a round 2 ne ya dinga zuba sambatu iri iri Ki aure Zainab nima na amince zan aureki yanzu sbd Duk cikin matan da nake muamula dashi nafi jin dadinki ke ko wani kika aura bazan barki kiyi rayuwar jin dadi ba . zeey ta Dan lumshe idanuta tana jin yadda numfashinta dana akil Ke gauraya Amman ita sam bataji zata iya rusa wahalarta ta aureshhi tarasa AK. Ita dai ya cita sosai taji dadi bawani shirmensa ba, Dan hk tasanya ta rike kugunsa gam tana sake turo masa kasanta da kyau, bakinta Cikin kunnesa ka daina kawo wannan zance tsakaninmu Kari gada Kabari wannan damar ta wuce gareka ,lokacin dana so ka aureni ki kayi yanzu km akwai wanda zuciyata ke azababben so....da karfi ya zunguurra MAta joystic dinsa kasanta sbd takaiici abinda tace . ta Saki kara me Sauti wayyohhly akiil........ Cikin murya me cike da kasala yasoma mgn ni nasan kowa kike so baya sonki Zeey sai dai kasancewarki mace kina da raunin zuciya yasa kika kamu da sonshi sakamakon yadda yake nuna miki tsantsar kulawa da soyayya ,a fusacce tace dagani pls Dan ta fahiimcci inda ,zance sa ya dosa, sbd na fada miki gsky zakice na dagaki yayi mgnr yana me zare joystic dinsa daga kasanta sannan ya koma ya jingine baynsa da bed din daki, wannan zance naka ba gskky bane kawai mlm ka fito kace da Ak Kake wannan bazan surutun naka..Amman ni ina son tabbarta da wani Abu da bakasani ba tabbass ina son shi so kuwa me tsananin Ta yadda bazan iya rayuwa idan babu shi ,shine burin zuciyata muradin raina....... Shiiii yayi saurin katseta Ta hanyar cewa na.....nasani... ba sai Kingaya min kina son shi ba Dan kuwa na sha gaya miki hk , adalilin hango soyayyarsa cikin kwayar idanunki ,abinda baki sani ba bazaki taba samunsa matsayin miji gareki ba domin kuwa AK bai dace da mace irinki ba. abdulkabir ya tsani ballagar mace yayinda ke kika kasance hk ya tsanani zina yayinda zina yazama abincin ruhinki Ke fajirace fasika munafuka maci amana mayaudariya me fuska biyu yayinda ko daya abdulkabir bai kasance wulakantaccen mutun hk ba, wallahi azim nasan matsawar abdulkabir na cikin haiyacinsa bazai taba auren mace irinki ba.. mtsssss taja tsaki da karfi ranta a matukr bace tace aikin banza kawai mlm Ka tsaya matsayinka na Abokin holewarta bana son shishigi da sa ido Akan lamarina . da kake wayan nan zantuttukan banza akaina kaine mutun na farko daya lalata min rayuwa kai ne ka meidani hk idan abdulkabir bai aureni ba ubanka munkaila me warin bakin nan dake cikin Kabari Kake son ya fito ya aureni....? Tayi masa tmbyr zuciyarta adake sannan tana takarasa mgn tashigewarta toile tagoga layar cikin spam dinsu dake tsiyayowa akasanta sannan tafito tasoma tasanya kayanta batare da ta sake kallon inda yake ba , ubana ya Maimaita fadar hkn cikin ranshi tabbas Zeey bata da mutuunci ko sanin yakamata lallai tantiiranci ya wuce yadda yake tunani zuciyarsa Ta kasa daukar wannan zarafin da cin mutuncin gareshi hakika shi din me tsananin ganin mutunci da darajar mahaifinsa ne Amman yau gashi a Karon banza wata wulakantacciya ta haibantamasa shi . zafin zuciya da buguwar zuciya ne suka tasomasa hkn yasa ya diro daga kan gadon batare da yasan yayi hkn ba yasoma takowa yana nufowa inda take tsaye tana karasa sanya hijab dinta ,gabanta ne yashiga dukan uku uku domin tasan akwai abinda yashiyarwa tahowarsa gareta dakewa tayi tare da Jan baya awayance ,yayinda shi km yacigaba tahowa a sukwane ai yana zuwa bai tsaya wata wata ba ya dauketa da wani mahaukacin Mari ta saki razananne kara tana sake ja da baya ya fizgota ya sake yarfa mata wani Marin yana kumfar baki ubana zaki sako cikin mgn Dan bakida mutunci ya km bata wani marin tare da hankadata ya rufeta da duka.. take tashiga ihu tana Ramawa tana zaginsa shege tsinanne watsatse Allah ya isa tsakanina da kai duka yashiga Yi mata Sosai tasoma neman dauki gashi kara TV ya hana ajiyo sautin muryarta sai daya Yi mata duka son ranshi sannan ya shureta, ya saka kayansa yana cewa gobe ma idan kina mgn Ki km sanya sunan ubana ciki yayi fice ya varta kuka tayi sosai wanda daga bisani tashiga toilet ta wanke fuskarta ta fito daga cikin hotel din ta nufi gidansu dake agege da zumar bunne layaRta. dan kota nufi gidansu AK duk ties ne babu inda zata haka. Taci sa'ar rashin samun Mama agida hkn yabata damar daga korofot din girkinsu dake girke a tsakargida. ta dauko katuwar adar mahaifinta ta hakar rami me zurfi tasaka layar ta bune tare da meida korofot din MAzauninsa sannan takama gabanta. Afirgice ammi Ta tari zee kasancewar hango fuakarta a kumbuure datayi ,tashiga tambyta tare da rikota zuwa kan kujera meyasaki, hk, Zainab ? Zeey ta matso hawayen dake makale a idanunta muryarta na rawa tace faduwa nayi akan machine yanzu da zan dawo, kingani ko meya kaiki hawa okada kalli yadda fuskarki Ta sauya Dan girman Allah, kiyi hkr ammi rasa abun hawa nayi shiyasa na hau takarasa mgnr wasu hawayen takaicin akil din na sake zubo mata tare da tsine masa cikin ranta. ammi Ta rungumota jikina tana rarrashi daga yau karki sake hawa okada Duk wuyar mota kema narasa dalilin dayasa ma ba kya son wale direba na kaiki Duk inda zaki, Duk yawan motocin gidan ace okada kike hawa ,iman ammi ta kwalla mata kira.. Iman dake kitchen ta amsa batare da ta fito ba, kawomin ruwan zafi da towel, to ammi, iman ta fito hannuta rike da Yar karamar roba da towel tana fitowa atsoro ce karaso gurinsa meyasameki aunty Zeey, kasa amsawa Zeey tayi sai ammi ce tasanarwa iman kmr yadda, Zeey din tagayama sosai ammi Ta gasa mata fuskarta har ma da jikinta kulawa sosai tasamu agurin ammi da iman. tun daga ranar bata sake daga wayar AKil ba. hk ma bangaren AK ,ko ya kira bata dagawa ko text ya turo bata meida masa da reply daga karshe ma kashe wayar tayi gabadaya ta yadda bazai sameta ba domin tasan hkn ne kawai zai karasawa asirin datayi masa yasamu karfi datasiri afkuwa ajikinsa ... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam tahadau tahabbu* *Allah's messenger (s. a. w) Said exchange gifts, it enhances affection* Page 23 Tashi daya hankalin ak ya sake birkicewa akan matsanancin son ganin zeey, natsuwarsa yasoma barin gangar jikinsa ,tare da rashin sanin madafar abinda ke damunsa . "yarasa meke masa dadi arayuwarsa . meke damun tunaninsa da kwalkwaluwarsa akanta. " gabadaya kasar spain tagama fice masa arai ga duk yadda yake mugun kaunar kasar da son zama cikinta kasancewar kasar haihuwarsa ce. "ta koina ya gilma cikin kasar , zafi kasar yake ji a gabadaya ilahirin jikinsa gashi sauran kwanaki ne yarage masa yasoma zana jarabawarsa na zangon karshe wanda daga shine zai karfi certificate na Digre dinsa na biyu. "wani irin zafi da radadin zaman garin yakeji tare da jin matsanancin haushin duk wani wanda ke tare dashi ,sosai ya tashi hankalinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye , magana daya biyu zakaji yace shi kasar ta fita ranshi ,barinta zaiyi gbdy ya huta ya koma gurin zainab dinsa . Yasan zai samu dukkan wata natsuwa da kwanciyar hankali dayake bukata fiyye da komai agunta . onye najin hk ,take hankalinta yayi bala'in tashi sbd zuwa yanzu tasan tsinanniyar yarinyar da ke rusa mata asirinta akansa ce ke zafafa wani shirin ,, and she knows duk asirinta ne ke yamutsa masa tunani da lisafi . Wunin yau tana zaune akan kujera one site ita kadai ta zabga uban tagumi tana tunanin mafutar hanyar da zatabi gurin rutsa zafaffen asirin zainab akanshi. yashigo gidan a matukar firgice ya wuceta zaune zuwa bedroom dinsa.batare dayace mata komai ... A firgice ta mike staye Jikinta na rawa tabi bayansa da sauri tana kiran sunansa... Yayi mata banza bai ko nuna yajiyota ba ballantana ya kai ga tsayawa. ,yasanya kansa kawai yayi cikin dakin ,yana shiga yasoma hargitsa koina a dakin yana duba takardunsa na fita daga kasar spain .... kusa dashi tazo ta tsaya sosai kmr zata shige masa cikin jikinsa . bai ji komai a gangar jikinsa ba sbd ahalin yanzu ba itace agabansa ba . Zeey dinsa kawai yake kwadayi da muradin son daura kwayar idanunshi akanta. Damuwarsa yadda zai fita ya bar kasar kawai yake, yanzu dayake hargitsa dakin. Muryarta a matukar raunane kmr zatayi kuka tace honey what are you looking for ..? Ya sake yi mata banza batare da ya amsa mata ba ,bata damu ba still sbd idan da sabo tarigada tasaba da yanayin halayensa wata rana farinciki wata rana baknciki . ,yacigaba da dube dubensa amman yawam ba takardu babu alamunsu. kawai yaji wasu hawaye masu zafi da radadi sun shiga tsiyayo masa bisa kuncinsa tsabar takaici da zafin dayake Jin zuciyrsa nayi .. nashiga uku abinda onyen ta iya furtawa kenan cikin yarenta na iyamuranci tare da daura hannuwanta bisa kanta tana jin jijjiyoyyin jikinta na tsinkewa. , hankalinta a tashe tace me zangani yau, ak hawaye kake ....? akan wani dalili zaka dinga zubda hawayenka abanza, ta matso sosai kusa dashi ta riko tafin hannushi cikin nata tana murzawa cike da matsanancin faduwar gaba takira complet name dinsa cikin rawar murya abdul...kabeer meke damunka hk wanda yasa kake hasarar hawayenka akanshi....?sannan km meye shi abinda kake nema ?tayi masa tmbyr ajere tana kallon cikin kwayar idanunshi da suka gama rikedewa zuwa launin ja. ya runtse mayatattun idanunshi gam yana jin zafin tafuffukan hannunta ajikinsa . "kokarin zame hannushi yake cikin nata batare daya bata amsar tmbyrta ba, tayi saurin riko yatsunsa guda uku da yayi saura cikin nata pls karkamin hk honey .. kagayamin shi abinda kake nema bakasani ba ko nasan inda yake takarasa mgnr hawaye na wanke mata fuska ,naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi tare da bude mayatattun idanunahi ya sauke cikin nata idon ... take zuciyarta ta bugu da sauri sakamakon ganin yadda yanayinsa ya sauya cikin kankanin lokaci. muryarsa na rawa yace vizata tabarin kasar nan nake nema ..yayi mgnr in a low voice .. kasar nan zakabari honey tayi mgnr cike da farinciki ? kasancewar ita kanta a matse take data bar kasar ,taje ga nata bokan. amman batasan yadda zatayi ba. dan bata son barinsa shi kadai . tafison kafarta kafarsa zuwa nigeria . hankali ya girgiza mata kansa ala'mun eh .ok yanzu ka kwantar da hnklinka ka tuna inda ka'ajiye takardun. " wallahi na kasa tunawa ya fadi mgnr muryasa cike da rudani .. ok kwantar da hankalinka mu duba atare . Ahankali suka cigaba da duba koina a dakin . duk takardar datagani sai ta nuna masa amman yace baita bace. hk wunin ranar yashige a neman takardun viza sukare Batare da sun gani ba.. Daren ranar ma kusan tsaye suke suna abu guda. Ya firgice ya haukace duk yabi ya rame sai idanuwa kawai yake zarewa kmr wani zautace zuciyarsa jinta yake tmkr ana buga masa kuduma . " zariya yashigayi acikin dakin yana zuba sambatu wayyohhh allah yanzu bazanje naga Zainab dina ba ......zainab nake son gani .....wayyohhh zuciyata zata bagu ya dafe daidai saitin Zuciyarsa da duka hannuwansa ... onye sai binsa take tana kokarin kamoshi yana kwacewa . Take tashiga rarrashinsa tana gayamasa word masu sanyi da sanyaya zuciya yayinda take jin kmr zata bugu kirjinta yayi mata nauyi agabanta ak ke haukan son wata wannan ya nuna mata bokan ita yarinyar yafi nata bokan iya aiki da tasiri ,kai karya ne inji wani side na zuciyarta nima dan bana nigeria ne .zuciyarta ta dan samu natsuwa kadan sbd sanin sunan yarinyar ahalin yanzu tashin farko zata saka bokanta ya haukata mata ita tabi duniya ..ko km ya kashe mata ita gbdy .. ammi wace ke tsaka da baccinta ta farka a firgice daga mummunar mafarkinta datayi da danta . Zaune take atsakiyar gadonta tana kallon celling dakinta da fankar dake jujjuyawa ahankali. addu'oi tashiga karantowa abayyane sannan tashiga tariyo mafarkinta daki daki wai abdulkabeer dinta ke faman falfala gudu acikin wani kungurmin daji wanda babu gida gabanshi babu gida bayansa . "yayinda wasu mutane masu siffar aljanu ke binsa da wuta a hannunsu suna watsa masa ta koina a sansar jikinsa ,shi km yana ihu da kururuwar neman dauki . gumin daya rufeta tashiga gogewa da hannuunta tana cigaba da karanto duk addu'ar datazo bakinta. mikewa tayi cikin sanyi jiki ta sauko daga kan gadonta takarasa inda wayarta ke jone a charge tasa hannu ta zare wayar tashiga neman layinsa misss cal kusan sama da goma tayi masa kafin daga bisani tasamu ya dauka . muryarsa a sarke yace hello amminah... ,ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana me dafe daidai saitin zuciyarta dataji ya cure guri 1tare da runtse idanunta sai hawaye sharrrrr .....daga kwarnin idanunta da sauri tace abdulkabeer dina....... na'am amminah ya amsa mata muryarsa a matukar sanyaye . ,lafiya naji muryarki wani iri kmr ma kuka kike ? Tayi saurin goge hawayen dake tsiyayowa daga idanunta tare da saita muryarta ,kana tace babu komai yarona ba kuka nakeyi ba fatan kana cikin koshin lfy? ..lafiyar nan dai kam da sauki ammina sbd ji nake tmkr nazama tsuntsu na dawo nigeria. "Tiririn zafi Nakeji asansar jikina gabadaya kasar spain ta gundureni ahalin danake ciki ..wasu sabbin hawaye ne suka shiga gudana a saman kuncinta kenan mafarkinta ya tabbata gasky ne? Kenan wani mummunar abu ke shirin faruwa da gudan jininta........ Bakada lfy ne da jikinka ke tiririn zafi ..? Lafiyata lau hk kawai nakekin wannan yanayin atsakankanin wannan lokacin .. Ta sake goge wasu hawayn har da shesheka kana tace inna lillahi wa inna ilaihi raji'un , dan girman allah abdul ka dinga bin komai ahankali tare da addu'oi idan wani mummunar abu yasameka bansan yadda zanyi da rayuwata ba. ,abdulkabeer baka addu'a ka taimaki rayuwar amminka ka dinga kusanta kanka zuwa ga allah. duk yadda nake matukar sonka da son lafiyarka allah yafini sonka km shi zai kare min kai aduk inda kake amman sai idan kana da kusanci dashi . yanzu me kake yi a halin yanzu ? takarasa mgnr tare da tmbyrsa .lips dinsa dake datse da hakoransa ya saki yana furzar da iska me dumi ta bakinsa sannan muryarsa na craking yace ina neman takardun vizata ne,dawowa zanyi ko ayanzu idan nagani . ammi ina son na dawo banajin dadin zuciyata dama rayuwata gabadaya ..amma kagaya min nest week zaku soma exams ? eh na hakura da karatun zuciyata da gangar jikina amatukar matse suke da son dawowa nigeria a halin yanzu. " ammi ta natsu tare da yin shiru tana sauraron zantuttukansa ta lura kwata kwata baya cikin natsuwarsa da hankalinsa . ka natsu abdul kaje yanzu kayi alwala kayi nafilfili ka kaiwa allah kukanka koma menene am very sure allah zai kawo maka sauki ,nima bakomawa bacci zanyi ba . Sannan kabar zance tahowarka har nan da sati biyu daidai kagama exams dinka. ni kaina nafi sonka kusa dani amman bazan so wahalarka ta tafi abanza ba .. ok kawai ya iyacewa badan yaji zai iya abinda tace masa Din ba. na ya zauna har ya rubuta wani exams . allah yayi maka albarka allah ya kareminkai aduk inda zaka sanya kafafunka ya karemin kai daga sharrin mugayen mutane Da aljanu yakara maka lafiya kai da sauran al'umar annabi muslimai.amen ammina yayi mgnr yana jin sauki da sanyi cikin ranshi. love you so much my d love you more my sweet mom . ammi ta katse kiran daidai lokacin da onye tashige cikin jikinsa ta rungumeshi tsam tana son dagula masa lisafi you have such and lovely care mother and you were to give it up to her she love you so much ...ak ya katseta ta hanyar rabata da tsantsar jikinsa dan yadda yake jin zuciyarsa baya kaunar kusancinsa daita .yashige bayi ya dauro alwala kmr yadda amminsa ta umarcesa ... Main Parlour ya fito ya tadda ikamar sallah yashiga jero nafiloli wanda shi kansa ba yace ga iya adadin raka'oin da yayi ba. daga karshe yayi wutiri yana jin natsuwar zuciyarsa na karuwa ,kirjinsa yarage nauyi ...... Ahankali yake jan carbi yana lazimi . Kadan2 bacci yasoma kawo masa ziyara yayi yan addu'oinsa ya mike da kyar yakoma yayi kwanciyarsa akan daguwar kujera dake parlour'n . washegari tun da sanyi safiya ammi takirasa . itace ta tasheshi a bacci ya dauki wayar cikin mayen bacci ,babu abinda tasoma cewa dashi sai kayi sallah kuwa abdul? ,yayi meki sosai ...... har joystic dinsa na mikewa tsaye kyam hade da yin sallati ,yace nayi ammi yabata amsa yana sanya hannushi 1 kan joystic dinsa tare da gyara mata zama . To yanzu wani yanayi kake jin zuciyarka ..? Na Dan ji daidai . sai dai duk da hk i want to come back home sbd still ina jin wani abu na min yawo ajikina agame da zeey ......ammi ta runtse idanunta tana me jin faduwar gabanta na tsananta...Ta bude idanunta ahankali kana tace ok amman ka tsaya ka karasa abinda ya kaika tukun sbd mahimmancnsa gareka baka cikin haiyacinka my d if not nasan babu yaddda za'ayi ka baro karatun da ka kwallafawa rai ka dawo . lafazi masu taushi da sanyaya jiki ammi ta dinga masa kafin daga baya suka zarce da hira har sai da gari yayi sha sannan sukayi sallama . Da kyar ak ya zauna yacigaba da rayuwa akasar spain tare da taimakon adduar amminsa gareshi.amman still yana jin kmr Ana Tsinkarar jikinsa da allura ne ... cikin dan wannan lokacin zeey suka shirya da akil suka dinkewa fiyyye da kowa wani lokaci banda sheka ayarsu babu abinda suke. yanzu hk yana ikoye cikin maryland yakirata a waya tazo aroyal blue hotel tasameshi .tace ok bby naganina zuwa . Yarigata karasowa har yakamamusu daki ya ,zauna zaman jiranta Shr batazo ba . Ya mike tsaye ahankali ya koma bakin window ya tsaya yana kallon harabar hotel din minti goma tsakani sai gata ta shigo jikinta sanye da wando legis da rigar hamless kanta yafe da dan karamin bakin mayafi sai jakar dake makale da kafadarta wacce hijab din ke ciki idanunta manne da glass baki tayi kyau sosai ta sauya kammani bazaka taba cewa diyar hausha fulani bace ,zaka dauka ko yoroba ce sbd yanayinta yafi kama dasu kasancewarta baka cea1 wayarsa ya ciro yashiga daddana wasu abubuwa , ahankali tacigaba takowa zuwa cikin hotel din Kana ta ciro waYarta takirasa yana dauka tace wani room kake....? Room 5 ..takatse kiran tacigaba da tafiya ,tana kaiwa bakin kofar ta murda handling din kofar tashaga dakin . yana ganinta da sauri yakaaso gareta baby gsky kin dade baki zo ba , tayi masa far......da idanu nida nake ganin kmr nayi mugun sauri ,ai wallahi da kinra time da kinganni gidanku kobazan samu yin sex dake ba .at least na taba babies dina ya shafo brest dinta yana kamota zuwa jikinsa,haba To gani nazo what can you offer me? nan ya lashe lips dinshi yana sake matsota sosai yafara mata cakulkuli har ya cire mata rigarta suka fara iskancinsu har ya kaisu da tubewa gabadaya tsirara haihuwar iyayensu suka fada saman bed suka soma cin junansu. sunkai gud 2 hours suna having sex har sanda suka gaji tukun . numfashi suke fidddawa ahankali tana kwance ajikinsa tana murza kan nipples dinsa hkn datake masa yasa wutar shawarsa ke sake ruruwa ya matseta gam ajikinsa ya rungumeta pls kibari kina Jefani ccikin wani yanayi let me order lunch for us ko km muje atana resturant muci abinci sai na mayar dake gida ,bazanje atana resturant ba is near to my hoUse saukeni a gra kawai . ta mike daga jikinsa tana kada masa nonuwanta yabita da mayen kallo tashiga toilet bombom dinta na wani irin kadawa kmr mazari sai lokaci ya dauke idanunshi akanta iya haduwa zainab tayi mace ce me diri da kyawun sura ,ko yaya ta kada jikinta sai ya motsa idan tana tafiya kuwa zaka dauka da gangan take shaking din jikinta. Yayinda ita kam hk allah yayi mata tafiyarta kmr ta karuwai ..maza dayawa idan sunganta sun dinga kallonta kenan har sai tabacewa ganinsu . ko cikin hijabi take jikinta rawa yake balle yanzu da babu komai ajikinta .jarababbiyace zeey takin karawa ita kanta idan ta tube sha'awar kanta da kanta take ko yanzu datake cikin batHroom fingering din kanta take tana shafa kan nonuwanta akalla sai datayi wata minti goma shabiyar sannan tasoma wanka tsarrrki ..byn ta fito shima akil yashiga yayi wanka . tana rabe ajikinsa suka fito daga cikin dakin zuwa harabar hotel din yanzu ma kmr dazu take babu hijab sai bakin mayafi data yane kanta dashi . ya bude mata gaban mota tashiga shima yazagaya yashiga yayiwa motar key tare da yin hon securities din bakin gat yazo ya bude musu . akil ya cilla hancin motarsa kan kwalta sai gra ..nesa kadan da gidansu ak yasamu ya paka motarsa yana kamo tafin hannunta cikin nasa yana murzawa sai yaushe kenan bby ? Gsky zamu dauki kwana biyu bazamu hadu ba kasancewar zan danyi tafiya zuwa ogbomosho bikin wasu yan'uwan babana . ok i will miss you baby danasani nakara cinki har dana kwanakin dazakiyi a can .tabe bakita tayi sbd kwata kwata mgnrsa bata birgeta ba sai ma takaici dataji amman dayake tantiriyace sai cewa tayi karka damu zamu kasance awaya duk dare ta kai baki ta tsosi bakinsa tare da ciro hijab dinta tasaka ta dauko turarenta tire drams ta fashe Ilahirin jikinta sannan ta bude kofar motar har ta fito da kafafunta waje ,ya janyo hijab dinta ta juyo ahankali suna kallon juna na second biyu sannan ya sakar mata hijab yana daga mata yatsunsa alamun ta wuce .batace masa komai ba takarasa fitowa ta maida mufin motar ta rufe masa . tasoma tafiyya ahankali cike da natsuwa kmr ba itace aka gama dannewa a hotel ba . sai dayaga shigarta gidan sannan yakira yaronsa dake masa aiki cikin unguwar how far remi kana yin komai yadda yakamata kuwa? sosai oga ,ok zuwa anjima kasameni gida amman kazo min da komai zan hadasu dana wajena ok sir ya katse wayarsa yana tada motar ya bar unguwar zuciyarsa fessss. .da sallamar tashigo parlour ammi inda ta iske ammi zaune da wata bakuwa suna zantawa wacce batasan kowacece ba can gefen guda km wata matashiyar matace zaune a rakube yayinda iman ke kwance kan thrre star hannuta rike da waya...ammi ta dago idanunta ahankali tana duban zeey wace ke kokarin karasowa Zuwa inda suke . sannu da gida ammi .....sannu da zuwa ina kikaje na tashi banji motsinki ba .na tmbyi iman tace batasan inda kikaje ba ...zeey ta zauna kUsa da ammi tana cewa naje school ne wlh dayake yau lecture din rana garemu koda na fito kina bacci km banason natasheki. ammi tace ok ya lecture din ? Zeey ta dafe goshi tana yatsina fuska alamun gajiya sannan tace alhamdullah kije ki ci abinci ki dan huta ga me aiki nan an kawo sai ki nuna mata komai da'akeyi agidan .. Ok ammi yanzu idan zaki wuce tabiki ki nuna mata part din dake kallon naku . Matar ta mike tsaye tun ba'a bata umarni ba tabi byn zeey .ita km ammi suka cigaba da hira da saratu .inda ammi tabata 15k kudin kawo me aikin datayi sannan ta tmbyeta sunan me aiki saratu tayi murshi kana tace sunanta hannatu sukayi sallama . Koda zeey taci abinci ba kwanciya tayi ba kmr yadda ammi tace dawowa parlour tay inda ta iske ammi da iman suna mgn akan dawowar ak daga kasan spain .ta zauna sukacigaba da hirar daita taji dadi sosai har cikin ranta madubin dubawarta zai dawo burinTa yya kusan cika.a yanzu bata da wani shamaki akan kaunar ak gareta tasan shi din nata ne ita kadai ,kadararta ce ,mallakina ne koma ga yadda sakonninsa da kiransa ke shigowa wayarta tasan tagama da zuciyarsa. sannan tana sane take kin daukar wayarsa. yanzuma dadi taji dazatayi tafiyar nan bazata dawo da wuri ba har sanda zai dawo bai sameta ba tasan bakaramin azabtuwa zaiyi ba . tashi kwance babu wuya agurin allah abubuwa dayawa sun faru kama da dawowan abdulkabir daga kasar spain. Tundaga airport ak suka raba jaha da onye da kanshi yaje har gurin masu tax kafin motocin gidansu su samu karasowa. ya daukar mata kuba byn tashiga byn motat ta zauna idanunta kyarrr akanshi kwata kwata batason rabuwa dashi. barin ma yanzu dayake tsaye agabanta sanye cikin riga white longsleve da wando baki sai yar saman Rigar itama baka . hannunsa daya zube cikin aljihun wandonsa . yayinda yake duba tsinsiyar dayan hannunsa dake daure da agogon rolex ainihin sihirtaccen kyawuunsa sake fitowa ga kamshi na musamman dake tashi a gbDy ilahirin jikinsa...tana kallon yadda hankalin matan dake tsaye agurin ya koma kanshi ....wani irin azababben kishinsa ne yacaki Kijinta. ahankali ya dago da mayatattun idanunsa yana kallonta yanayin yadda take kallonsa din ne ya dan taba zuciyarsa ya lumshe idanunsa sannan ya budesu tare da ciro hannunsa ya kamo hannuta cikin nasa still idanunsu na tsarkafe cikin juna take idanunta suka cicciko da kwalla zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri dauke mayatattun idanunsa akanta yayi yasaka mata wata farar takarda cikin tafin hanunta ya dunkule hannunta ,yana dauke mata hawayen idanunta da suka faRa zubbowa bisa kuncinta. sannan yabawa dirban umarnin jan motar yana tsaye agurin har sai dayaga tashinsu sannan ya koma gurin da'aka tanaDa dan zaman baki. Motoci kusan goma ne sukazo daukarsa . Ak bude kofar parlourn ammi yayi ya shiga lokacin ammi na zaune a parlour'n zamanta kenan daga kitchen tafito.da kanta ta shirya dining ita da iman Kasancewar tasan tilon danta mafi soyuwa acikin ranta yasauka ..ana bude kofar tayi saurin juyowa wanda take expenting din zuwasa ne tsaye kikam yana kallonta fuskarsa cike da sihirtaccen murmurshi me bugar da zuciya da saurin ammi ta mike tsaye tana mumushin jin dadi shima ak da gudu yakaraso gareta ya rungume mahaifiyarsa . kiss ammi tasoma bashi takotaina a kyakkawar fuskarsa me cike da haiba tana cewa my d nayi mising dinka ..ta fada tana kallon fuskar tilon danta nmj da allah ya nufeta dasamu arayuwa . "dana" ya canza ,camzawa irinta birgewa da shiga rai kaga yadda ka dawo kuwa kmr wani baindiye har ma fa ka zartani ..... "murmushi yayi sosai yana jin dadi cikin ranshi tare da cewa wane Ni ammi na zartaki a kyau kefa ko cikin larabawa sai antona za'asamu me tsansar kyawunki sweet mom . suka sa dry gabadaya iman wace ta fito aguje ta rungumeshi tana mishi sannu da zuwa i real miss you bros ya sharfa kanta murnar ganin amminsa bai sa ya lura da zeey bata gidan ba . wani irin farinciki yake hangowa kwance a fuskar amminsa wanda bai taba ganin irin hk atare daita ba . hannushi ammi ta rike sannan ta nufi part dinsa dashi iman na rike da dayan hannushi kallon amminsa yake kawai yana sakar mata murmushi suna isa dakinsa da aka gyara aka zuba komai sabbi yadda aka san yana so da duk sauran abubwan amfaninsa . koina tsab yake adakin tmkr yana kasar komai tsab tsab sai kamshi turaren airfreshiner ke tashi ammi ta shafa sumar kanshi tare sake bashi kiss a goshi kayi wanka ka sauya kaya kasamemu a dining i hav prepare you fevoting food dinka dakafi so tayi mgnr cike da matsanancin farinciki murya ashagwabe yace no..... ammina ki dawo bangaji da kallonki ba ..cike nake da matsanancin kewarki Yanayin yadda yayi mgnr yasa ammi ta dawowa ta zauna kan kujera dake dakin shi km ya zauna daga bakin gado yana rike da hannuta cikin nasa ammI taba umarnin akawo abinci dakinsa dan ta lura bayason tayi nisa dashi ,sosai farinciki y wanzu acikin wannan family daga ammi har dady da Iman anan part dinsa suka kasance suna chapter da murnar ganinsa cikin koshin lfy. tunda ya dawo yaketa son daura idanunshi akan zeey amman bai samu damar hkn ba kasancewar taje ogbomosho. " gabadaya hakurinsa yasoma karewa ya kudiri aniyar dole ne yasamu mafita wa kanshi domin matsanancin soyayyar zeey ta hanashi sakat kowani bugu na zuciyarsa da tarin kaunarta yake tafiya . A yau ne ya yanke shawarar yasamu ammi kawai ya tmbyeta ko zaiji sanyi a cikin ranshi ya fito daga part dinsa jikinsa sanye da wando da riga na farin yadi wanda ya bayyana white singlet dinsa yayinda gabadaya ilahirin jikinsa ke fidda wani sihirtaccen kamshi na fitina da tada hankalin wanda ya shaka . Ahankali yake daga Zara zaran yatsun kafafunsa har yaso part din ammi . A babban parlour'nta ya sameta tana kallo africa magic yaroba ya zauna a kasa gabanta can nesa kadan daita kmr me neman gafara ya fara kame kame uhm am ammi nace ba,wai ina zeey taje ne dan banganta ba tunda na dawo kusan sati kenan km naje gida mama bansamu kowa ba da alamun ma kmr tafiya sukayi yakarasa mgnr kmr wani maroki ammi ta kalleshi Ta gano abinda ke tattare da dan nata Yayi saurin sunkuyar da kanshi yana shafa kwantaccen sumar kansa tare da sosa keyarsa ammi tagama dagon nazarinta akanshi kafin daga baya ta tabe bakinta byn ta numfasa tace yau nake ganin sabon salo . naga dai koda yaushe kuna tare daita awaya ko akan system zakace bata gayamaka inda taje ba zaka wani fito min da sabon salo wai ina zeey take takarasa mgnr cikin fada sbd yanzu wannan halin zakewar da yake nunawa akan Zeey bakaramin haushi da damunta yakeyi ba shi mutun ne da babu ruwansa da zakewa akan komai amman zakewarsa akan zeey yayi yawa .. Ya dan kara sadda kanshi kasa yasoma rarrashin ammi ammi ganin kmr yanayinta ya sauya ammina kiyi hakuri idan na bata miki rai yanayin yadda nake jin zeey din azuciyata ni kaina bansan meke damun zuciyata akan lamarinta ba . tabishi da wani irin kallo me tattare da tsantsar tausayi ahankali ya matso kusa daita yana me daura kansa akan ciyarta yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa yanaganin kmr yayiwa amminsa laifi ne yana ganin duk wautarsa ne dayake nuna zakewersa akan zeey da bata mahimmanci akan komai nan take komai ya sauyawa mata wani irin dadi ne ya ziyarci zuciyar ammi dan ta dade tana mafarkin wannan rana ta dade tana rokon allah ya dawo mata da d'anta hk ya sake gyara kanshi akan ciyar mahaifiyarsa amminah ki yafe min ko zan samu sausaucin abinda nakeji araina kar zuciyata ta buga ammi....tayi saurin saka hannu ta rufe masa bakinshi batason ma yacigaba da cewa komai tana sharfa sumar kanshi tana jin son danta har cikin bargon zuciyarta wanda a halin yanzu shine danta nmj tilo daya datake dashi ,a yanzu bata da kmr sa . Abdulkabeer ni baka min komai ba yadda kake nuna zakewarka akan zainab fiyye da komai damu kanmu iyayenka shi yafi damun zuciyata bance karka damu daita ba . amman yadda kake kokarin meida kanka tmkr bawanta ne ke damun zuciyata . zeey tasan da zance dawowarka amman takama hanya tabi mahaifiyarta baki har ogbomosho yayinda tasan dole idan ka dawo zaka bukace ganinta. muryarsa a raunane yace ammi kimin addua kullun addua nake maka dana sai dai abun ya fara damuna ,abu nagaba danake son sanar maka abdul kayi aure ina son kayi aure ko kana son mutu banga jikokina ba kullun adduar mata tagari nake maka zainab mace ta gari ce wace ta cancanci kowani da Nmj yasota idan yasameta amman dan allah ka dinga kamanta adalci atsakanin soyayyarta datamu mu iyayenka ne ita km abokiyar rayuwarka ce allah yagani ina sonka da zainab sakamakon kyawawan halaiyenta wanda kowace uwa zatayi alfahari danta yasameta .. Ya dago da mayatattun idanunshi yana kallonta sannan yasaka hannuwansa duk ya rike kunuwansa ammi i promise you i will chage inshaallahu zan rage soyayyar da nake nunawa zainab very soon km zaayi mgnr aurenmu da zainab wanda nasan zakiyi farinciki da hk yakarasa mgnr yana murmushi itama ammi tayi smile tanajin wani irin dadi me tattare da sanyi cikin ranta at the sametime tana tunani azuciyarta dama adduar iyaye bata faduwa kasa banza allah me amsa adduar iyaye ne akan lamarin ya'yansu tagodewa allah daya amsa mata adduarta . Dady yayi sallama yashigo parloun yana kare musu kallo yana hango farincikin dake kwance akan fukar kowanensu shima wit a smile yana godewa allah daya bashi family dinsa da km hada masa kansu guri daya tare da tsantsar kaunar juna wanda yasan wannan soyayyar tasoma asali ne daga salahar matarsa km nagartacciya ahankali yakaraso zuwa inda suke yace ahh ana momy and son soywyyar ce hk nima bari inzo ayi dani shikenan sai yazama lokacin momy dady and son..dukkansu suka kwashe da dry cike da tsansar farinciki mara misaltuwa da kwanciyar hankali ammi takasa hakurin boye farincikinta da rike mgnr bakinta ta mike taje ta rike Hannun dady . dady'nsu albishirinka km dole kabani goron albishiri tana mgn tana murmushi dady yace goro fari tassas. son yace very son zaayi mgnr aurensa da zeey ..zaiyi aure naga yan jikokina yadda take mgnr kmr wata karamar yariya hkn yasa dady tuna lokacin daya aureta alokacin tana tsaka da ganiyar kuruciyarta . kusan duk sanda zatakasance cikin farinciki hk zakaga yanayinta ya koma tmkr na yara shima dady biye mata yayi sunata dry suna mgn yayinda ak kuwa kmr kasa ta tsage ya nutse ciki hk kawai yanzu dayake tare da iyayensa ana zance aurensa yake jin wani irin matsananciyar kunya dan hk ya mike da sauri ya barmusu parloun su dady da ammi sai faman tsokana sukeyi. Byn kwana biyu tsakani zeey ta dawo daga ogbomosho da murnarta ta isa inda ak yake zaune a parlou'n ammi kadan yarage bata rungumeshi ba tsabar farincikin datake ciki shi kam yaso shareta amman ya kasa dan har lokacin asirin bokan na kan dutse nacinsa shi kansa ji yayi kmr yayi hungin dinta. zama tayi kusa dashi ,face dinsa cike da annuri ya kamo hannuta cikin nasa yasoma murzawa ahankali yana kallon face dinta , wani irin shock taji from know where ya tsagar mata a dukkanin ilahirin gabobin jikinta .bashiri ta zame hanuta da sauri ,tare da cewa my life kadawo lfy ..?ya hade Rai sosai yana kallon cikin kwayar idanunta kana muRyarsa a sanayaye yace irin tarbar Da zansamu kenan daga gareki ..? 2yrs Rabonmu da juna shine har zan rike hannunki ki kwace bansan wace iRin mata nake shirin aura ba...... kwata kwata bansa randa zaki waye ba zainab ,gaki nan kmr jinshi mutanen fako . sai randa ka aureni zan waye tayi mgn tana me turo masa baki tare da kafe shi da idanunta tana kallonsa wani irin sihirtacce kyau yayi me tattare da fitina ,Ya dai da wannan kallo kmr zaki cinye ..gara na kalli fuskar rayuwata Bakasan yadda nake jin kaina ba yanzu takarasa mgnr tana murmush ganin yadda ya karkace yana kallonta cike da shaukinta ko ba gayamata tasan abdulkabeer nata ne ita kadai . take suka shiga bayyanawa juna sirrin zuciya da zuciya . basu sukar juna ba har sai lokacin kwanciyya . Sannu ahankali asirin da boka na kan dutse yayiwa ak yasoma barin jikinsa amman ba duka ba. sakamakon adduar da ammi keyi masa babu dare babu rana . har saka manyan malamai tayi suyiwa gudan jininta addua . daman km shi sihiri baya daurewa sai dai kadingayi kana tisawa ,yanzu baya wani nuna rawar kai da zakewa akan zeey lamuran gabansa kawai yakeyi. shiyasa lokacin da ammi ta dameshi akan zance aurensa da zeey ya fututtuke shi ba yanzu ba sai nan gaba matsawar tana sonshi tajirasa zuwa na wani lokaci dan shi yanzu bai tashi yin aure ba . ammi ta rude ta gigice da Jin abinda yace, har da kukanta ina ganin abdul kmr bakada lfy as age dinka yanzu yakamata ace kayi aure . zo yarona zo ka zauna kusa dani kasanarwa amminka idan bakada lfy ne natashi tsaye gurin neman maka mgn ,murmushi yayi kawai sbd ya fuskanci inda mgnrta ta dosa . "take kunyarta ta kamashi ya soso keyarsa yana barin gurin . zainab dake zaune ta kasa kwarkwarar motsi JKinta ya sake yayi sanyi tarasa meke mata dadi ta lura duk kwanakin nan iskanci yake mata . ya daina sonta da rawar jiki akanta . da alamun sai ta sake kaiwa bokanta ziyara . gannin yanayin data shiga yasa ammi saurin matsowa kusa daita tasoma bata hkr .murmushin yake zeey tayi tana me sunkiyar da kanta kasa alamun kunya tasoma wasa da yatsun hannuta kana tace hb ammi ai babu komai . duk lokacin daya tashi duk daidai ne. yauwa diyata diyar albarka shiyasa nake kara sonki akwai hankali da tunani. kibarni dashi zai hadu da fushina da alamun bakin cikin ganin ya'yaku yake min ..... zeey tayi murmushi tana mike tsaye tabar ammi da takaicin ak.,itama zeey din zuciyarta cunkushe take taf da bakinciki da tashin hankali maramisaltuwa sai dai taci alwahin da kanshi zai kawo kanshi da zance aure matsawar na kan dutse na numfashi a doron duniya shi din mijinta ne... bangare onye kuwa kwananta Biyu ta nufi jahar akwaibon . taje gurin aminiyyarta suka nufi kauyen eket abinda suka riska ne ya frigitasu. dan muza idanunta kawar onye tayi sannan ta sake budewa dan ganitake tmkr idanunta ne basu ganemata gsky ba. onye kuwa sai tmbyrtake ina bokan yake ,take wani yasoma mgn cikin yare ibo . wai wuta ce takama da boka tun daren jiya wutar ke ci har zuwa safiya babu yadda baayi wutar ta mutu ba amman abun yacutura .sai da wutar tagaji dan kanta ta mutu . onye nagama jin bayanin wannan mutumin take ta daura hannuwanta duka bisa kanta ta kwalla ihu da iyakacin karfinta sakamakon ga zahiri nan tana gani gidan boka ya kone kurmus kutsawa sukayi ita da kawarta dansu har yanzu basu gama believe gidan ne yazama hk ,nashiga uku ina boka ya tafi ne km yaushe wannan abun ya faru ?inji cewar kawar onye tana me tmbyr Kanta byn tagama zaga gidan tare da onye babu boka babu dalilinsa domin irrin konewar dayayi baa iya sheda gangar jikinsa fitowa sukayi daga gidan onye na kuka suka samu mutane cike da kofar gidan wayanda duk yawanci jamar boka ne da suka iske a waje daga me ihu sai masu kuka wasu kuwa dawowa sukayi kmr zautautu domin mafi yawansu tattare suke da katuwar matsala .kuka babu wace onye batayi ba hade da sambatu idanunta har sun kunbura ganin mutane na watsewa 1 by 1yasa suma suka fara takawa ahankali suka nufi gurin shiga mota komawa cikin akwaIbon .kawarta nata rarrashinta da bata bakin akan zata km nemomata wani boka. wayyyohhh bazaki gane rashin danayi ba kawata samun boka kmr wannan da wuya a wannan zamanin .da wannan bakincikin suka bar kauyen eket tundaga ranar onye tasanyawa ranta kmr tarasa ak Ne gabadaya ..... bayan wasu lokaci me tsawo rayuwa tacigaba da gudana kmr yadda ya dace ak yasamu cigaba arayuwarsa. yasamu aiki a ministiri of agri dake jahar lagos tare da babban matsayi. ita kuwa zeey babu abinda ya sauya lokaci zuwa lokaci suna jonewa da akil gefe guda km ga boka dan duk sanda taje da bukatarta shima sai yabiya nashi bukatar daita. .ita kuwa onyen tana amatsayinta na karuwarsa wace yake rage zafi daita Duk lokacn da bukatarsa taso .hk ma ciwonsa ne dai aka nema aka rasa wa tunanin ammi dacen magani sukayi . Iman kuwa tunin anzama yan jami'a a logas state university .. yadda zeey ta kudircewa ranta sai ak yakawo kanshi akan zance auensu hkn ce takasance . .bokanta yabata wani hatsabibin asiri yace ta saka cikin masai wanda baa floshing. aiko aiwarta da wannan aikin ke da wuya . ak ya birkice ya haukace ,bai kaunar ganin kowa da son jin mgnr kowa sai ta zeey.duk abinda tace shi zaiyi ,,dan hk kanshi har da kukansa yazo yana rokon ammi akan ta taimaka asaka ranar aurensa da zeey . ammi taji mamaki cikin ranta amman dayake auen take da bukatar yayi babu wani bata lokaci akasaka rana wata uku kacal akasa masu zuwa wanda zaiyi daidai da byn karamar sallah . ************* Wata inuwace ke biye dashi a duk inda yasanya kafafunsa da sunan tafiya ko a mota yake sai ya dinga jin motsin wannan inuwar kmr ana biye dashi abaya gefe 1 km ga wani sihirtaccen kamshi me tada hankali da ffitina .. da zarar ya juya bazai ga kowa ba. Kmr yanzu dayake fitowa daga shoprigth din dake cikin ikeja awo'lo'wo way yana jin kmr sawun mutun abayansa. ya tsaya cak ya daina cigaba da tafiyar dayake ko zai cigaba da jin wannan takun da wannan sanyayen kamshin turaren da baita jin irinsa ba a duk tsawon rayuwarsa . amman yaji shr kwata kwata babu alamu tafiyar dayake ji a mintina uku da suka wuce . ak wanda ke sanye cikin riga suit brown and white ya duba agogon demon dake daure da tsinsiyar hannunsa kana yacigaba takunsa me tattare da natsuwa da kamala tare da daukar hnkl har yakaraso inda motarsa ke pake yayi mata key sannan ya bude gaban mota ya kai hannunsa ya ajiye white loilon din hannusa tare da shiga mazaunin direba , yasoma direving.tun lokacin dataga ya nufi motarsa ,a natse takira kawaRta ore da tayi get ready . tafe suke abayansa akan machine kawarta ore ke tukasu. Idaunta kuri akan motasa har batason daukesu idan kaji motsin bakinta ,to kuwa mota ce ke kokarin shiga takaninsu nan zakaji uwar ashariya da zage zage irin yan iska ..sai dataga ya nufi hanyar gidansu . Sannan hankalinta ya dan kwanta duk da tasan tana da raivel acikin gidan , suna nan tsaye daga can nesa kadan da gidan aka bude masa wakeken get din gidasu yashiga sannan suka juya . A halin yanzu duk wani shige da ficensa tana sane dashi sbd boy's gareta da manyan mata wayanda duka daya sukawa mutun da kyar zai sake numfashi sai dai yawancin rai kawai. yau kam tundaga ikeja gra tashiga bisa har zuwa aboditomos dake cikin surulere . byn ya fito daga cikin motarsa ,binsa tacigaba ahankali tana zance zuci chaiiiiii gayen nan Hadadden me shegen kyau ne . Har yau babu abinda ya ragu daga cikin tsagwaron kyawunsa dana sanshi dashi . yanzu ta wace hanya zan bi domin fahimtar dashi nufina akansa? ,amman barakagani tacigaba da binsa Jikinta sanye cikin wasu hadaddun kananan kaya wandon jeans da rigar sanyi me hula abayanta sai da hular ta daurata bisa kanta .Hannuwanta duka zube cikin aljihun wandon idan mutun bai lura da kyau ba ,,zai dauka nmj ce duba ga yanayin shigarta. domin hatta kafafunta sanye suke cikin canvers red colour . yau ma jiyayi kmr salon takun wanda ake bi tun kusan mituna goma da suka shude ya juyo ahankali ta bynsa yaga ta waske tare da juyawa da sauri tana kallon wani guri. gefe daya km kacukon hankalinta ya tatara ne gareshi . yau shine karo na fako daya tsargu daitace ke binsa ,a duk inda yasanya kafafunsa har zaiyi mata mgn sai yaga kmr westing time awajensa ,can yaga ta ciro waya aljihun wandonta tasoma mgn cikin harshen turanci tare da shan kwana . dan hk ya juya abinsa Zuciyarsa nace masa may be ba kai take bi ..... tana ganin ya juya tafito da hanzarinta CAn taga yashiga boditomos sky hotel a mutakar firgice ta zaro fararen idanunta waje. wayyohhly Allah me km zaiyi a hotel ta fada hk tana daura hannuta duka saman kanta cike da fargaba . take km zuciyarta tashiga harbawa ta meida hannuta daidai tsaitin inda zuciyarta ke beating da sauri wallahi bazai yuwu ba abdulkabir dina da sauri tasoma tafiya gudu gudu sauri sauri tashiga cikin hotel sai dai taci rashin saa dan kafin takaraso har ya bacewa ganinta Dan gabadaya bata GA kyallinsa ba balle me kama dashi. Dan hk tacigaba da tafiya acikin hotel din tana tunanin ta inda yashiga. kusan minti 30 ta na bulayin neman inda abdulkabir dinta yashige acikin Dan lokacin nan.. har xuwa sanda ta karya wata kwana windodin dakun nan hotel din duk abude suke Amman batayi kokarin lekawa ba har sanda tazo window karshe inda zuciyarta da kirjinta suka tsananta bugawa. Ta tsaya cak daidai windowa gabanta na dukan uku uku wani irin sautin Nunfashi take jiyo yana tashi ahankali daga cikin dakin. tana jin kmr ta wuce sai taji kafafunta sun rike gbdy ta kasa sarrafasu Dan hk tasanyawa gangar jikinta jarumta . kai hannuta jikin labulen window nan tayi hankali Ta yadda babu me ganinta ta yaye kadan jikinta na rawa zuciyarta na tsananta bugawa da sauri ta sakin labulen sakamakon cinkaron datayi da zandariyar abdulkabir dinta rike a hannu wata mace Wanda daganinta kaga cikakkiyar km goggagiyar yar duniya.. Tasanya duka hannuta ta rufe bakinta saboda kar sautinta ya fito fili gumi ne yashiga karyo mata takoina ajikintta bazata iya misalta irin tashin hankalin datake ciki ba kusan minti goma kafafunta suka Gaza daukarta Ta sake Kai hannuta ta km lekasu still suna nan kmr dazu sai nishi yake fiddawa Ahankali yana Shafa kitson attachment dinta daya zubo gadon bynta..yayinda ita wannan matar ko karuwace ita dai batasani ba tana rike da joystic dinsa tana tsosa kmr mayya Kasa tsayuwa tayi takoma ta jingina bayanta da bangon gurin tana kokarin samarwa kanta natsuwa fahimtar abinda ke tabbatuwa ga rayuwarta.. Wasu siraran hawaye ne suka gangaro mata tana kokarin danne kukan dake son biyo bayansu domin kada ya fallasa tsayuwarta agurin. Abdulkabir dina shine wannan mutumin dake kwance sirara wata mace na sarrafashi ba ni ba. Meyasa zaka min hk? meyasa zaka aikata hk.. ?abdulkabee.....? Meyasa zaka cutar da zuciyar dabatasan komai a fadin duniyar nan sai na shaukinka da begenka .? .da fari iyayenka Sun zaba maka matar aure wace baniba sannan yanzu ga wani tashin hankalin nashiri kusantoni . . Rufe fararen idanunta tayi wayanda Suka canza launi zuwa jajja . jin zafin zuciyarta rawa kafafunta suka soma yimata Ta sulale agurin hawayenta na tsananta biyo kuncinta yayinda tsumammiyar soyayyarsa take sake shigarta da gwaraye jinin jikinta. soyayyar abdulkabir Ta rigada tazamo wani bangare na rayuwarta wani irin zafi da nauyi take ji yanzu Data ganshi tare da wata mata tana sarrafashi Ta hanyar romancing dinsa... yazatayi da rayuwarta da tarin kaunarsa gareta girgiza Kai kawai tashiga Yi hawayen idanunta na sake kwararowa cikin rawar muryarta sannan ahankali tace wlh zafi nake ji azuciyata Ta fadi hk tana dafe daidai saitin zuciyarta abdulkabir banso kakasance cikin mutane masu Aikata zina ba ...... dan bazan juri ganinka da mata Irin wayanan ba.. Ahankali ta fara kuka mara sauti har lokacin jikinta bai daina rawa ba tonowa tayi kwarta ore dake jiran awaje da tunanin yadda zatayi yasa ta tsayar da kukanta tare da tattaro karfin Hali tasanyawa zuciyarta tashare hawayen fuskarta tare da mikewa tsaye. Ahankali tasoma daga zara Zaran yatsun kafafunta tasoma tafiya har takawo farfajiyar hotel din inda ore kawarta ke tsaye jiranta .ita Kadai ta hango tsaye tana ware idanunta ganin Ta inda zata bullo da sauri ore takaraso gareta tana tmbyrta how far kingansa... Me km yazo Yi a hotel? sunkuyar da kanta kasa tayi hawayen datake kokarin dannewa suka cigaba da xibowa cikin sanyi Jiki ore ta tsuru mata idanu ta lura da yadda jikinta ke rawa ta rike hannunwanta duka cikin hannuta da sauri cikin tsananin fargaba. Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole Su'ad? Ki fadamin abinda ke faruwa pls hankalina yayi matukar tashi da Ganin yanayinki.. Ko kin ganshi tare da wata ne ....?dagowa tayi ahankali ta tsurawa ore idanunta nan take ore ta sake shiga rudani ganin irin jan da idanunta sukayi. Bakinta na rawa tace Dan Allah kigayamin me ya faru dakika shiga? Ore kinsa sanin ba tun yau ba kinsa ko ni wacece na taso cikin kuncin rayuwa da talauci. babu wanda ke min kallon arzki balle ya mutuntani kasancewar irin zargin mutane akaina da mahaifiyata banida daraja acikin idanun mutane acewarsu ni mara asali ce da gata Duk duniya babu Wanda zuciyarta ke tsananin so da kauna byn mahaifiyata sai km wannan bawan Allah . ina son abdulkabir ore bana son na rashi Ki taimakeni yanzu hk yama can tare da karuwa cikin daki takarasa mgnr tana kuka.... Cikin sanyin jiki ore ta kamo hannuta muryarta a sanyaye tace zo muje . Tafiya kawai suke hannu su'ad cikin nata karki damu kawata nasan duk hanyar da zamubi dole ne yabarta sannsn km musan yadda zamuyi afasa aurensa da waccen wawiyar yarinyar..... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam innal haya'a mina iman* *Allah's messenger (s a w) said modesty is part of faith* page 24 ahankali suka Kara so zuwa inda machine dinsu Ke Parke ,clap lay's go injicewar ore. Su'ad ta girgiza mata kai kawai Bazan iya tafiya ba ore.... . Bazan iya tafiya na bar ruhina da zuciyata kebe a wani Guri ba . Mujira muga fitowarsa . OK Mujira din badamuwa, yayinda su'ad wace jikinta Ke kirrma har time din ta ronkwafa akan machine tana jijiga ilahiri jikinta sannan Tana jin yadda bugun zuciyarta Ke sake karuwa. ahankali ta furta wayyohhly Allah meke Shirin faduwa dani km....? yanzu walahata ta shekara da shekaru zata tashi abanza kenan? ..babu abinda take gani yana mata yawo a idanunta kmr hoton abdulkabir dinta da wata suna shashanci. ahankali take hada komai data gani. jikinta da bugun zuciyarta dataji ya kara tsananta ne ya tabbatar mata da ruhinta na kusa daita . ta dago fararen idanunta masu kalar madara ta saukesu daidai tsatin get din hotel din har hular rigar jikinta na saukowa bayanta, hkn ya bayyana tarin sumar kanta. tsaye yake ya harde hannuwansa duka akirjinsa mayatattun idanunsa akansu .yana kallonta. idan dai idanunsa ba getso yake masa ba ita yagani dazu abayansa, sannan yana yawon cin karo daita. to meye kawo nan.? bai kamata kayi wannan tmbyr yanayinta kadai ya isa ya tabbatar maka da abinda tazoyi nan inji ziciyarsa. gyara tsayuwarta tayi ahankali fararen idanunta har lokacin suna kansa. shi din ma kallonta yake fuskar nan tasa babu wani annurin kirki cikin natsuwa batasan sanda take daga kafafunta tana tahowa inda yake tsaye ba. ore tayi saurin karasowa ta sha gabanta tana girgiza mata kanta kar yi kokarin kaikanki zuwa gareshi ,lokacin yin hk baiyi ba tuku.... lokacin hk yayi ore har yaushe ne zan cigaba da boye burin zuciyata gareshi kinfi kowa sanin irin wahala da gwagwarmayar dana yi facing akanshi arayuwa. nagaji enough is enough ore let me face him ..let me talk to him one's today . da hanuta tayiwa ore nuni databa hanya . babu musu ore ta kauce . shi kuwa juyar da kanshi gefe yayi kmr baisan tanakarasowa gurin ba sai yaji tace you lack manners kalmar yabashi haushi sosai and he don't want any dilemma with her ko bazan baya bukarta mgn da kowa yanzu so ko juyowa baiyi ya kalleta ba . duk da yadda sihirtaccen kamshin turarenta ke kaiwa zuciyarsa farmaki ,take km kirjinsa yashiga bada wani irin sound kmr ana masa bugun makiya muryarta a matukar sanyaye tace hey mrs man am talking to you ko baka da bakin yin mgn ne? takarasa mgnr zuciyarta na tsalle da bugawa at the same time numfashinta na kokarin barin gangar jikinta ..a sheke ya juyo kirjinsa na pat pat take Zuciyarsa da ilahiri jikinsa suka amsa suna yi masa kuuuuuwa. yayi shiru yana karemata kallon tsab da mayatattun idanunsa masu bugar da zuciya tare da raunata ruhin ma'aboci kauna, sannan muryarsa a harzuke yace mgnr tawa ta tafi koyon sallama ..fuskarta dauke da murmushin takaici sai yaga tashafa sumar kanta dake dunkule guri daya atsakiyar kanta alamun taji kunya kafin ta sake hanzarin yin wata mgn yace look i don't have any issues with you so plz get the hell out of my life ok!! bar nan yanzu kafin na tarwatsa miki rayuwa stupi kawai . sai yaji tace am very sorry sir dama ina son muyi wata Yar karamar mgn ce da kai ko zaka bani dama takarasa mgnr muryarta na craking. kallonta yayi a yatsine tare da cewa no sannan yakama hanya yasoma tafiya zuwa gurin daya yi parking din motarsa . yayi mata key ya Bude murfin yashiga ya zauna amazaunin direba.. yana kallonta tsaye tana kallonsa, hk kawai ya tsinci kanshi cikin matsanancin faduwar gaba me tsanani ,kallonsu yacigaba yi ahankali daga inda yake dukansu shigarsu iri daya babu wata banbanci tsakaninsu sai ta fuska daya fara ce sol Wanda farinta har daukar ido yake . yayinda dayar takasance black, hatta yana jikinsu na rashin kiba is the same. tsaki yaja abayane yana takaicinta daganinsu irin matan nan ne marasa kamun kai da tarbiya . kalli shigarta dan girman allah bazaka taba cewa kalmar hausa fulani,zata fito cikin bakinta ba. motarsa yatayar yayi gaba abinsa sai dai still zuciyarsa na harbawa wanda yarasa dalilin jin hk tunda yake bai taba samun kanshi dajin wannan yanayin faduwar gabar ba. take suma suka kunna machine dinsu mubishi muga inda zashi . ki bari muje gida first musan abinyi bibiyarsa bazai bata fishemu ba at least munkai 2 months muna biye dashi ,atsawace su'ad tace mubishi kawai that's what I want from you. Daga nan kai tsaye gida ya wuce, su'ad na biye dashi yana sane da shi din suke bi amman ya share har sai da suka tabbatar daya shiga gida, sannan sukayi tafiyarsu. Wata irin gajiya yake ji da shigarsa gidan, don haka kaya kawai ya ragewa jikinsa ya fada bathroom , yayi wanka sannan ya fito ya sake shiryawa cikin kananun kaya, Yanajin yunwa, kasancewar ammi bata nan sunyi tafiya zuwa sudia daga nan har dubai zasu hado kayan auren zeey. dan haka fita ya sake yi zuwa wani haddaden restaurant rose star cin abinci, su su'ad na hanyar komawa hotel din dataga ak domin cin kaniyar koce yarinya ce ,taga wucewarsa, ba shiri tace ore ta juyar da machine tabi bayansa Tana biye dashi har zuwa restaurant din, yayi parking ya shga tabi bayanshi ta bar ore waje zaune akan machine. , can nesa dashi tasamu gurin ta zauna. Waiter yazo yana tambayarta mai take buqata, Ta nuna mishi bayanshi da yatsan hannunta "ka kawo mun duk abinda aka kaima wancan saurayin" Ba wai don taci ba, kawai sai dan tana son taga wanne irin abinci zai ci . Daga nesa take dashi, amma duk wani motsinsa tana gani. tsura mishi fararen idanunta sosai yana cin abincin, Can yakai loma a baki, yaji ya faraa kwarewa, da sauri ya zuba ruwa a cup yasha, Hakanan yakejin zaman wurin bai mishi ba, jikinshi na bashi lallai kallonsa ake, Ya juya a hankali saitin inda take,zaune da sauri ta daga wayarta ta kare fuskarta kaman tana latsa wayar ya mike yakaraso har inda take yasa wayarsa yana kawar da hannuta yana kallonta itace stil .. shock tayi da ganinsa dan batayi tsammanin zai iya karfin halin yin hk ba .batare da yace mata komai ba ya juya yayi tafiyarsa kawai. byn kwana biyu da wuri su'ad ta shirya daidai lokacin datasan yana toffice tayi parking din dinta a hanyar datasan yana bi .yau kam ydan makara dan hk sosai tana jiransa har ma tasoma tunanin ko dai yarigada ya tafine ta niyar tada machine ta iske shi office . sai ga motarsa tazo ta wuce ta gabanta da sauri ta tayar da machine dinta tabi bynsa. tana lura dashi bai tsaya koina ba sai wani guri kawai daya tsaya yabada sadaka tacigaba da binsa yana sane da duk wani motsinta yana kallon yadda take dojewa gurin binsa . murmushin takaici kawai yayi iya lip's dinsa yacigaba da driving dinsa aranshi yace lallai yarinyar nan bata da aikin yi. sanda ya isa office din ya iske sectary dinsa ya budewa onye office dinsa tana zaune zaman jiransa yana murda kofar yashigo suka hada ido daita ta sakar masa tautausar murshi a dake yakarasa shigowa batare da ya mayar mata ba. ta taso tana karairaya da salon karuwancinta datasaba yimasa ta sakalo hannuwanta duka a wuyansa ta dare jikinsa tana goga masa tudun nonuwanta a fuska kwana biyu honey kaki zuwa inda nake kasan bazan iya daukar lokaci me tsawo ba batare da dana sanyaka acikin idanuna ba i miss you honey ya dauke cak suna musayar murmushi saman makeken table din office dinsa ya daurata ta hade bakinsu guri daya tashiga kising dinsa cikin dabara ta ajje takardun dake hannunsa ta zagayo da hannunta tana shafa kirjinsa . sai lumshe idanu suke suna fidda numfashi tare da cigaba da romancing juna . su'ad tana isowa office din nasa cikin sa'a bata tarar da sectary dinsa ba gashi km bai karasa rufe kofar ba sbd zumudin da sauri takarasa wurin karamar kofar da bai karasa rufewa ba tana hangensu shi da onye tana kallon duk abinda suke aikatawa zuciyarta sai dukan uku uku take ko motsin kirki ta kasa yi agurin gumi ne kawai ke tsatsafo mata ta koina ajikinta tare da hawayen takaici .wayyohhly Allah me yakamata nayi akan wannan banzar matar da sanyi Safiya ban karya da komai ba sai da bakinciki. meyasa ka kasance mane min mata. jitayi an tabota ta baya ta kasa juyowa sai da aka kara tabota sannan ta dan juyo ganin sectary dinsa ne sai da gabanta ya fadi rassss me kike yi anan? ni? yace eh ke din gurin oga nazo shine km kike lekensa ta nan? tacigaba da inda inda ganin yana neman yimata ihu ya janyo hankalin ak zuwa garesu yasa tayi saurin barin gurin ya bi bayanta yana faman balbala mata fada sai kara sauri take kmr zata tashi sama . jin hayaniya ya sakashi lekowa ta window office dinsa bai ga fuskarta ba sai dai bayanta daya hango tana ta sauri ta bar gurin ya tabe bakinsa. domin ya tabbatar da mayar yarinyar ce. yau ma kmr kullun sanye take cikin wasu kayatattun kananan kaya wando pencil jeans da rigar long-sleeved wacce ta dan dane hannu rigar tmkr yadda maza kanyi. fitinan ne kamshi turarenta oud moond ne yasoma kaiwa hancinsa tare da zuciyarsa farmaki na wuncin gadi Wanda hkn ya haddasa masa jin mummunar faduwar gaba , da sauri ya dago mayatattun idanunsa zuwa daidai saitin inda zuciyarsa tafi bashi tana gurin.ita din ce kuwa kmr yadda yatsammani...        Kyawawan mayatattun idanuwanshi wanda suka wadatu da matsakaita gashin ido kamar yadda giran idanunsa yake cike da yalwa gashi masu matukar kama da wanda ke jin bacci. wanda kusan koda yaushe hk suke a lumshe.. kusan su biyar ne tsaye a farfajiyar sabon ma'aikatar daya bude sai dai ,shi daya ne kawai ya bambanta cikin tarin mutanen dake zagaye dashi yanayin shigar dake jinkinsu.iri daya ce gabadayansu sanye suke cikin shigar suit . mayatattun idanunsa ya tsurawa kyakkyawar fuskarta me dauke da sihirtaccen kyau da annurin murmushi. sosai yake kallonta ya kasa dauke idanunsa akanta yayinda zuciyarsa ta cika pam da matsanancin mamaki . meya kawo nan km... ? watazo nema anan ? meyasa duk inda naje take biye dani? tmbyr dayasoma aikawa zuciyarsa kenan wanda ya kasa samun amsarta. fararen idanunta kurrrr ta daura bisa fuskarsa tana jin dadi mara misaltuwa a cikin ranta. tsawon lokaci suka dauka suna kallon junansu batare da sun janye idanunsu cikin juna ba . zuciyar kowanensu cike taf da al'amura daban daban . "bangaren zuciyarsa ak cike take da matsanancin tsoro da mamakin yarinyar. yayinda su'ad zuciyarta Ke cike da matsanancin farinciki . ,kusan atare suka janye idanuwansu. yayinda ,gaban ak ya shiga faduwa da sauri sauri zuciyarsa na harbawa ,kasa tsayuwa yayi agurin . ,hakika duk inda yarinyar nan ta fito babu tarbiya atattare daita tantiriyar mara kunya ce da rashin ciwon kai. kwata kwata bata da kamun kai.. kalli yadda ta tsareni da mayun idanunta jikinta ko mayafi babu ... tsaki yaja yana furzar da iska me zafi ta bakinsa, ahankali ya juya jikinsa na tsuma gabansa na tsananta faduwa ya bar wajen, batare da sake cewa mutune dake tsaye tare dashi komai ba. kai tsaye evalato ya nufa .Sectary dinsa na biye dashi abaya da wasu file rike da hannusa. yana isa saman da office dinsa yake . sectary dinsa samsu yayi saurin karasowa ya bude kofar office ak yashiga tare da kullewa shima ya shiga cikin office. yana biye dashi still.       zama ak yayi akan kujera yashiga jujuyawa ahankali ahankali yana sauke numfashi. tunani suka soma zuwa masa daki daki akan yarinyar wanda yarasa dalilin shigarsa damuwa a duk sanda ya daura kwayar idanunsa akanta har yau ya kasa fahimtar komai akanta da abinda take nufi dashi. lallai yana da buqatar nazari da karin bayani akanta ko zai fahimci me take nufi. , da duk inda yake tana biye dashi ..... maganganunta ya tuno data gaya masa a bich sanda ta reskeshi . ka taimaka .......... ,ka taimaki rayuwata wajen gyarata ....ka dawo min da farincikina dana rasa arayuwa .... naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi kamar yaya kenan mgnrta yake nufi ? ya taimaka ya taimaki rayuwarta,to take nema daga ggareshi shi da kwata kwata bai ma taba daura idanunsa akanta ba sai a dan lokacin nan tsaki yaja da karfi da ala'mun wani mummunan abu take aikatawa mara kyau . wanda takeso . tsundimashi ciki har da take neman taimakonsa ? ,amma ita a wa? ina ita ina ni mace irinta mara kamun kai da aji sam bata da wanna power dan ko tsayuwa bazan taba iya yi daita ba. yayi mgnr abayyane.har samsu na iya jiyoshi wanda ya daura file din hannunsa bisa kan makeken table din dake zagaye da kujerar da ak ke zaune akai. sannan muryarsa na rawa yace boss naga kmr kashiga damuwa akan wancan stupid girl din, karka damu fa irin yan iska yaran nan ne masu neman maza da karancin shekarunsu daganinta ma yar smoking ce sannnan... wata irin razananniyar tsawa ak ya buga masa ta hanyar katseshi you are very stupid samsu.. who the hell you think you are da zaka tsuma baki cikin abinda bai shafeka ba ? waye kai dan ubanka? meye matsayinka bakinsa na rawa yace sectary wama yace maka na damu daita..? sorry sir am very sorry for the... shot up Pack's ur things and leave before I sac you idiot jikin samsu na rawa ya sake bashi hkr yana kokarin barin cikin office din. sosai tunaninsa da kwalkwaluwarsa ke neman daurewa . yasa ya ciza lip's dinsa na kasa da karfi har yana jin radadin gurin. kenan yanayin dayake ciki yanzu ya nuna ya damu daita ne ko me? furzar da iska yayi tare da Mikewa tsaye ahankali cike da sanyi jiki yana sake gyara zaman tear dinsa gurin window ya nufa gabansa ne yaba rasss yashiga dukan uku uku sakamakon ido hudu da yayi daita tana nan tsaye kmr dazu sai dai zuwa yanzu idanunta na kan window office dinsa, wani irin mamakin ne ya sake kamashi, yayi shr yana tunanin abinda yakamata yayi mata dan tafita harkarsa ta daina bibiyishi .... a matukar fusace ya saki labulen window ya juyo ahankali ya fito daga office din . yana saukowa kai tsaye gurin datake tsaye hannuwanta duka zube cikin aljihun wandonta ya nufa. tana ganin yanayinsa zuciyarta tashiga beting da tsalle tare da yin addua cikin ranta allah yasa ba wani abu zai yi mata ba. yana gama karasowa zuwa inda take ya fixgo hannuta da iyakacin karfinsa sai get din ma'aikatantar. ya turata waje yana huci yasoma mgn yana nunata da yatsansa bana son sake ganin wannan fuskar taki" karki sake ki kara takowa zuwa inda nake" meye hadinki dani arayuwa kike biye dani? muryarsa a harzuke ya kira securities din bakin get atare suka iso inda yake tsaye suna kamewa guri daya daga yau cikinku duk wanda yayi saken da yarinyar nan ta sake sanyo kafafunta cikin 'ma'aikatar nan abakin aikinsa .ok sir angama boss suka hada baki gurin cewa hk . su'ad tayi murmushin takaici wanda sake fito da ainihin sihirtaccen kyawunta tana kallonsa tana jin yadda tarin kaunarsa ke sake huda kahon zuciyarta batare da bata lokaci ba securities suka yi kanta suna bata umarnin barin gurin . wani cikinsu na kokari kai hannusa jikinta ak yayi saurin runtse mayatattun idanunsa tare da dunkule hannusa ya tura cikin aljihun wandonsa yana jin bugun zuciyarsa na tsananta. karka sake ka bari wannan dirty hands din naka yakai jikina ........ jin hk yasa ak sauke naunaiyen ajiyar zuciya tasoma takowa atsanake kirjinta na bugawa da sauri sauri wannan security din yasha gabanta yana cewa oya live here now before I get off at..... ai bai kai ga karasa mgnrsa ba yaji ta dauke shi da wani gigitaccen mari kabarni nace.... tayi mgnr muryarta na craking kallonta gabadayansu suka shigayi har uban gayya. bata bari sun gama mamakinsu akanta ba ta isa inda ak yake tsaye kikam kmr andasashi cike da al'ajabinta da karfin halinta tattare da jarumta ,gabansa ta tsaya har suna iya shakar numfashin juna da kamshin turaren da kowanensu yayi amfani dashi take zuciyoyinsu tashiga bugawa atare karka ce baka son ganin wannan fuskar tawa domin mahimmancinta gareka ya wuce hk. karkayi tunanin zaka iya tserewa daga gareni dan ni nakasance inuwarka ce..... daga yau nasan zan hana zuciyarka tsukuni da kake bukata arayuwarka har sai nasamu abinda nake so daga gareka. baka isa kamin iyaka da duk inda nasan zanganka ba... tana karasa fadar hk ta juya cike da matsanancin tsoro da sanyi jiki dan duk wannan mgnr datayi zuciyarta cike take fal da matsanancin tsoro.. bynta ak yabi da kallo har zuwa sanda ta dane kan lefan dinta tabashi wuta ta bar gurin jama'ar gurin na aikin kallonta. maimakon yaci gaba da tunanin iskancin yarinyar sai kawai ya zarce da daukan wayarsa da'ake ta kiransa tun mintinan da suka gabata.yana juyowa kowa dake gurin ya waske suka kama gabansu . ahankali yasoma tafiya cikin takunsa me cike da natsuwa tare da haiba yana amsa wayar. gefe daya km bugn zuciyarsa na sake nunkuwa. musty ne yakirasa.... aboki kwana dayawa gabadaya ka sake halaye ace yanzu sai muyi wata da watanni bamu hadu ba.. ak ya shafa kwantaccen sumar kanshi zuwa fuskarsa. kai dai Bari friend al'muran ne babu sausauci ga km yanayin aiki, yanzu how many weeks ya saura bakin? ak ya runtse mayatattun idanunsa yana sakin ajiyar zuciya da dan saura at least yanzu sauran 2months ok Allah yanuna mana. ameen. ka fito zuwa anjima mu hadu a spankys man .. kai da wuya zuwan nan nawa . gurin onye jikar iyamurai zaka tafi dan nasan baka da gurin dakafi dokin zuwa kmr gurinta. a matukar zuciye ak yace gun uwarta zani me ka daukeni ? bani da abinyi sai na zuwa gurinta? ai kai din ne sai a slow dakata mlm ak ya katseshi karka dameni tunda nace banzuwa ka barni man ko dole ne? babu dole amman ka tausayawa yarinyar mutane da zaka aura dan gsky ni ina mugun jin tausayin zeey da har ta nacewa aureta. idan yarka ce sai ka hanani aurenta yakarasa fadar hk tare da hangin din kiran . ya koma mazauninsa ya zanyo files files da wasu document wanda suke bukarta sanya hannunsa . yasoma sing dinsu 1 byn 1 . duk wannan aikin dayake ziciyarsa makale take da tunanin yarinyar da magangunta gareshi . zuciyarsa tashiga rawa rawa anya yarinyar nan ba aljana bace? kokarin kawar da tunaninta yake amman hkn ya cutura cike da matsanancin damuwa yakasa aiwatar da aikin gabansa sakamakon tunanin yarinyar dake zuwa masa. karfe hudu daidai ya komai gida gabadaya yaji damuwa tayi masa yawa kasancewar su ammin basu dawo ba km zamansa gida zai iya saka tunanin wacen banzar yarinyar ya dameshi .     ganin shida tayi ga gidan shr babu kowa sai shi kadai da me aikin ammi dake part dinsu sai masu gadi ya sanyashi yanke shawarar yasamu su musty a spankys . wanka yayi ya shirya kanshi cikin haddadu wando thrre quarter baki iya gwiwarsa da white t shirt yasanya facing cap idanunsa manne da bakin glass ,sai kamshi turaren ameer al aud ne ke tashi a ilahirin jikinsa. ya fito wajen . inda motocinsa suke ya nufa yashiga daya daga ciki yabar gida. direving yake ahankali yana jin music a hk har ya iso a bear parlour . spankys cike take makil da mutane iri iri ak tun daga nesa ya hango musty da Malik da wasu abokan holewarsu ahankali yaso takowa zuwa inda suke. su'ad wace aka sanarwa da zuwan ak spankys tazo tare da ore amman waje tabarta ta shiga ciki sai dai duk inda ta sauke fararen idanunta domin ganinsa bata gansa ba sai wasu mutane dabam take gani suna kai kawo agurin wasu a zaune wasu atsaye rike da kwalaban bear suna kurba suna rawa sakamakon sautin kidin dake tashi agurin. duk da kasancewarta tantiriyar kanta taji wani yanayi na dabam a sansar jikinta kmr zata tattaka mutanen dake gurin haka ta dinga ji. mutane ta dinga ratsawa ahankali tana wucewa hannuta rike da tabar wiwi tana zuka ahankali har sanda ore takirata take gaya mata taga shigowar ak yanzu cikin gurin . take tayi cilli da sauran tabar wiwin hannuta tana kore warin hayakin tabar ajikinta tare da ciro sweet lemon plus ta bare ta jefa cikin bakinta . dube duben inda zata ganshi take ko ina harabar gurin cike yake makil da abokan shashanci ana kai kawo. ,kowa ka ganshi cikin maye yake. daga gefe guda ta hango tarin abokan ak ciki har da wani dan ungwarsu ,suma sun ganta ganin bataga wanda tazo gurin dan shi ba yasa ta juyo da sauri domin juyowa tabar gurin        Batayi aune ba sukaci karo da shi dai dai lokacin daya kusan karasowa garesu kanta ya daki daidai saitin kirjinsa ,tayi luuuuuuuu zata fadi ta koma ta fada saman lafiyayen kirjinsa, me cike da tarin yalwan gashi . zuciyarsa kamar zata fito waje gane kowacece kwance a saman fadadden kirjinsa . wani irin shock zuciyarsa tayi .ahankali ya furta you again... wani abu ya dinga ji yana mamaye masa ilahiri gangar jikinsa abinda bai taba jinsa ba kenan atsakaninsa da wani bil'adama. a iya tsawon rayuwarsa. yunqurin janyewa,tasoma yi daga faffadan kirjinsa amman ta kasa samu nasara yin hk sbd hannunsu dake makale cikin juna . wani irin firgitaccen bakon al'amarine yabakunci ruhinsa a sanda yake duban cikin kwayar idanuwanta,masu matukar haske da kassara ilahirin jikin duk wanda yayi nasarar kallon cikinsu. kamshin turarenta da kamshin tabar wiwin datasha ke kaiwa hancinsa farmaki hkn yasa take yasoma jin ransa yasoma baci zuciyarsa tashiga dagulewa gabadaya yanayinsa ya sauya wannan kamshin nata ya buwayi hancinsa da zuciyarsa.        So yake ta sakar masa hannu ko don idanuwan mutane da ggbdy ya raja'a akansu ,uwa uba tsabar tsanar da yayi mata .bazai taba barin tararyarsu tayi tsawo ahalin yanzu . cike da natsuwa yayi yunqurin zame hannunsa cikin nata amma abu yaci tura tana tsaye kyam rike da hannushi tana murzawa ahankali tare da kallon cikin mayatattun idanunsa Wanda zuwa yanzu cike suke da bacin rai da rudaani iri iri babu abinda take hangowa acikinsu Illa tsagwaron tsanarta da kiyayyarta tare da tsansar kyamarta. dubanta,yake kmr yaddda take kallonsa batare da nuna wata fargaba ko tsoro ba zuciyarta dake harbawa tacigaba da akinta datasaba, sbd wani irin kwarjinisa daya cika wajen ,idannu mutane gbdy ya koma kansu gashi ita kwata kwata babu alamun kunya atattare daita koda zasu cigaba da tsayuwa a hk bazata damu ba. bakinciki takaici haushinta da matsananciyar tsanarta suka taru suka dugunzuma zuciyarsa har yasanyashi cewa "mayya ki sakar min hannu" cikin izza da kamewa ya motsa bakinsa.. Dago fararen idanunta tayi ta sake watsasu cikin nasa ,duk da yadda kirjinta ke mahaukacin bugawa,lumshe mayatattun idanunsa yayi ya budesu fesss akanta yana janye nashi idanun daga kallonta. ,bata taba ganin nmj me lumtsatsun kwayar idanu ba kamar nashi . ta raya hk cikin zuciyarta . kana taja ,tsaki a fili sannan ta soma sakin hannunsa ahankali har ta zare hannuta cikin nasa . tsakin data ja masa yayi mugun hassalashi bai san sanda yasoma yaryarfa mata mari ba sannan yasoma mgn cikin zafin rai polish girl ban daukar iskancin da rainin hnkl ni zaki jawa tsaki akan shirmen banzanki " ya fada yana duban cikin idanunta.. idan kina haukane ki dawo cikin sense dinki. daga yau karki kara kuskuren barin dirty body dinki ya rabi jikina. ta kalli jikinta up and down sannan ta sake meida idununta kanshi ta tsuru masa fararen idanunta ,ita ke iskanci da shirmen da hauka ga maruka ?,abun yayi matukar bata haushi,kmr ta rama marukan dayayi mata ,amman sai ta fasa kawai ta tsinci kanta da zabga masa wata uwar harara. duk da yadda kirjinta ke bugawa hkn bai hanata yin masa mgn cikin tsiwa ba. "Kai..kaine babban dan iska shirmamme mara hankali da tunani sai ka dinga lura tunda ba ni kadai ke da idanuwa ganin hanya ba . kana rike da hannuna sama da minti goma amman ka furta min kalmar iskanci byn kai ne shugaban tantiran yan iska duniya. ahankali ya gyara tsayuwarsa tare da tsare dan karamin bakin rashin kunyarta datake motsawa ido yana kallonta ,karo na farko kenan da wata 'ya mace ta maida masa da martani magana.da zumar rashin kunya. yanzu shi zata kalla takira da dan iska.. dan iska fa yashiga maimaita kalar.. makil yataso kmr guguwa zai dauketa da mari ak yayi saurin rike masa hannu yana girgiza masa kai ,dan girma allah kar ka dakatar dani kabarni na casa shegiyar nan .na nuna mata akwai baban ninta a bangaren rashin kunya kai zata kalla ta gayawa hk sbd ita bariki ce. aa kaje kawai abunka ni kadai Dina na isheta. meyasa ka dakatar dashi ya tsinkayi sautin muryarta yadaki dodon kunenshi.. da kabarshi ya taba lafiyar jikina man .. wlh daya gane ya tafka babban kuskuren arayuwarsa pulishi man me idanun akuya kawai ,duk datayi mugun sake bashi haushi da takaici Amman sai da mgnrta takarshe ta dan so bashi dry amman ya danne yaki yarda dryr ta fito . sai su musty ne suka kwashe da dry suna tafa hannu da nuna malik .. daya zama tkmr wawa agurin . zagaye ak tayi gaba abinta tabarsu nan. suna dryr malik me idanun akuya gsky yarinyar nan taci mutuncinka malik idanun akuya fa inji cewar musty. ,wani abu ne ya tsaya masa a rai,ranshi in yayi dubu ya baci matuka yau shi akewa rashin kunya har da zagi ? ,abinda yafi tsana kenan a rayuwarsa tun lokacin kuruciyarsa,lallai zaiyi maganinta,wacece ita da har take jin kanta daidai da shi ? ita din wacce da har ta isa tayi masa hk? me tataka datake ganin kanta ita wata abace babu shakka sai ya hukuntata bisa daidai da laifin data aikata masa .juyawa a zuciye ya bar gurin musty na kiransa ya dawo amman ko kulashi bai yi ba. tunda dayaje gida yakasa zaune yakasa tsaye zariya kawai yake da tunanin yadda zaiyi da yarinyar da ko takamaiman sunanta baisani ba, numfashi kawai yake busarwa wani tunani yazo masa Wanda yasakashi yin murmushi sbd tasamo mafuta. tafiya take ita kadai rataye da wata yar karamar jaka sanye cikin wando da riga . wasu gayu ne su uku suka zo wucewa ta kusa daita. har sun gifta ta sai km suka dawo da baya ,daya daga cikinsu wani murdede ya janyo jakar dake make ajikinta, ji mana yammata. su'ad tayi saurin fixge jakarta da karfin tsiya, yammata kaniyarku .. suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya me firgitarwa lallai ke cika ce kalata, kai tiger daukota ka kai min ita kangona yau daita zanyi abinci dare. wanda aka kira da tigar yasoma kokarin daukarta. ai su'ad naganin hk ta kwasa aguje tayi kwanar dazata kaita gidansu ak daman gidansu zata, gudu take kmr zata tashi sama tana fidda numfashi suna biye daita har ogansu. daidai ak ya fito daga gida shi da musty zai masa rakiya ,aguje takaraso gurinsa tana haki ta boye abayansa tare da lafewa abayansa tana sauke numfashin ka taimakeni dan Allah zasu cutar dani, a daidai wannan lokacin datake boye abayansa taji tmkr shi din runduna ne atare daita. ahankali ak ya janyota daga bayansa yana kallonta sama da kasa da kallon yanayin shigarta ta kullun zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu yayinda tunin musty ya ja da baya kasancewarsa mugun matsoraci . cike da hargagi wannan babban cikinsu ya kai hannusa zai janyota kabani kayan marmarina ita din tawa ce yayi mgn yana murmushi. ak yayi saurin janyota zuwa garesa tmkr zai shigarta da cikin jikinsa yana sake kallonta. gbdy ma ya manta a wani yanayi yake. kabamu ita tun bamu tarwatsa maka lisafi kwalkwaluwarka ba yanayin yadda yake kallon cikin kwayar idanunta yabata kwarin gwiwar motsa labbanta ina sonka... daidai lokacin da ogansu ya dauko wani itace ya makawa ak atsakiyar kanshi wanda hkn ya dawo dashi cikin hayacinsa . ak ya firgita matuka da jin furucinta dataka mana kana ganin takware min. kikace me ina sonka bakinta na rawa ta sake maimaita fadar hk sake maimaitawa yayi mgnr idanunsa cikin nata har bai son daukesu. narigada na fada . sake fada naji yayi mgnr cikin tsawa ina sonka babu yadda zanyi dole na furta maka ina sonka batare da na shiryawa hkn ba kmr ya to? kmr yadda kaji na fada duk macen datasamu saurayi irinka me bata kariya ai ita dacewa soyayya. meye take mgn akai ne wayasan mata ita sani ita dashi inji cewar mutanen da suka biyota kunga kawai mu wuce. muryar ak a tunzure yace kenan da wayan nan mutane basu biyoki ba bazaki samun karfin halin da kuzarin furta min wannan banzar kalmar ba....? ta lumshe fararen idanunta wannan ita ce damar dana samu shiyasa nace bari nagaya maka amman na jima da kwarewa cikin tafkin soyayyarka na boye wannan sirrin na sake boye wa. na karanta litafin sirrinka na sake karantawa na maimaita har ban san adadi ba ma. tausayi ne yasaki sona ya matsota afusace meyye kika sani akaina dama har zakiji kina sona ..? ilimin nazarin halayan dan adam.. ilimin nazarin halayar kaniyarki wannan mgnr tamu bata nan bace kazo muje kangona mayi mgn a can wani irin kallon tsana yayi mata up and down take km kwalkwaluwarsa ta tabbatar masa wannan shirinta sannan yace ina Allah ya tsareni da jerawa dake. kasan ko waceceni nice shugaba ga wannan yakin da duk wasu tsageru da tantiran unguwa idan har baka yarda kabini munje kangona ba to kangon da kanshi zaizo har inda kake . matsowa yayi sosai kusa daita tmkr zai shige cikin jikinta wanda har suna iya jiyo numfashin junansu da bugun zuciyoyinsu ahankali yasa hannuwansa ya kamo habarta bakinsa daidai nata. idanunsu tsarkafe cikin juna hancinsu na gugan juna suna shakar numfashin junansu muryarsa a raunane yace ki kalli cikin idanuna. ai hkn ma nakeyi ahalin yanzu .. bana ra'ayinta ko muradin fadawa soyayya dake kingane ko. meyasa sai daka matso kusa dani hk sannan zaka gaya min abinda bashine acikin ranka ba. karya ne kace baka da muradina arayuwarka muryarsa kasa kasa yace sbd tasirin hk ki bani latafin sirrina da alamun tausayina ya janyo kike nema jafa kanki kangin wahala dan bazaki taba samun soyayyata ba har abada bai km zama dole ki fuskanci hk ba. nabani litafin sirrina. matsawar kana bukatar litafin sirrinka ka amincewa soyayyata. Allah ya tsareni ...... yana karasa fadar ya saki fuskarta tare da juyawa zuwa inda musty ke tsaye yazama dan kallo.tmkr a fillm da ihunta tace kai tsohon me cutar farfadiya yanzu soyayyar tawa zakawa hk.. cak ya ak ya tsaya ya kasa motsi balle ya cigaba da daga kafafunsa... _ku dinga min hkr dan allah ba wulakanci bane abubuwan ne dayawa ku da samun post sai on Monday ko tuesTuesday_😏👏🏻👏🏻👏🏻 mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam :assaburu nisful iman* *Allah's messenger (s a.w) said patience is haif the faith* page 25 wani abu ne me kama da dalma yaji yana masa yawo a dukkanin ilahirin sansar jikinsa. ,tun daga tsintsiyar kafafunsa har zuwa tsakiyar kanshi yake jin wannan radadin . "mgnrta ba iya sansar jikinsa kadai ta tsaya ba har cikin zuciyarsa yake jin dacin kalmar datayi amfani dashi. babu wata mace datasamu wannan damar ta cin zarafinsa da tsohon ciwon jikinsa. yau shine karo na farko da hkn ta faru dashi. ko lokacin dayake cikin ganiyar ciwonsa bai samu wanda ya zageshi dashi ba sai yanzu daya tabbatarwa kansa babu sauran burbudin wannan ciwon ajikinsa . hakika zai ganar daita kuskurenta na shigowa cikin rayuwarsa datayi. ayau ne zai nuna mata shi din wanene da true colour dinsa . zai wujijjiga rayuwarta tasan shi ba sa'an yinta bane .. ya juyo a harzuke jikinsa na tsuma yasoma takowa ahankali zuwa inda take tsaye. fararen idanunta masu kalar madara ta sanyasu akansa tana kallonsa. kirjinta ne yayi wani irin mahaukacin buguwa da karfi . take km zuciyarta tashiga shawagi da girgiza tare da harbawa. lokacin daya fargaba tattare da matsanancin tsoronsa ya kaiwa zuciyarta bakunta. daidai ya kusan karasowa gurinta tasoma ja da baya da baya sbd matsanancin firgita datayi da ganin yanayinsa. wayyohhly Allah ta furta acikin zuciyarta .... ya Allah ka taimakeni ka taimakeni kar yayi min komai... matsota yacigaba da yi a matukar fusace tana ja da baya . jitake tmkr kasa ta tsage tasamu gurin buya acikinta batare daya cimmata ba . bata ankara ba kawai tajita ta zube jikin saman wata mota wanda kadan ya rage hannunsa bai kai jikinta ba tsabar tsuma da jikinsa ke yi . tmkr wani mayunwacin zaki yakaraso gareta zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu me tattare da muguwar tsanarta da takaicinta . ya rankwafo samanta . kirjinsa na bugawa yana kallon yadda nata kirjin dake sama da kasa ala'mun atsorace take. sannan km numfashinta nafita sama sama. ahankali numfashinsu yasoma gyaraya guri 1 zuwa wani shauki na daban. " yayinda nata numshinta tare da kamshin turarenta dake kaiwa hancinsa farmaki suka shiga circulating cikin kwalkwaluwarsa . ganin abunda ke faruwa yasa musty kamewa guri daya yana kallon ikon Allah da abun mamaki tamkar wasu sumammun masoya wayanda suka shahara cikin duniyar shauki juna. mayatattun idanunsa ya tsura mata yana mata kallon da bai san lokacin dayakeyi aikata hkn ba, tayi saurin runtse fararen idanunta, Dan jin wani abu na tsarga mata har cikin kasanta da kirjinta . tsawon lokaci ya dauka yana kallon kyakkyawar fuskarta kafin daga bisani ya tuno abinda yakawoshi gareta . wanda yake shirin aikata mata . take ya dawo abdulkabir dinsa sak... tare da murtuke fuskar nan tasa tmkr kumurcin maciji. hannusa dake rawa ya kai ya damki makoshin wuyanta muryarsa na rawa yace ni.. ni kike cewa tsohon me cutar farfadiya....? take idanunta suka birkice suka soma raina fata sbd yadda ya shakar mata wuya. tashiga girgiza masa kai . musty dake tsaye tmkr picture yakaraso gurin da sauri. ak kabar yarinyar mutane karka mata illa ....... wai meyasa kake daukar komai da zafi ? wannan abun da zaka aikata kuskure ne .hannusa daya yasa ya hankade musty baya . batare da yace masa komai ba .. yashiga zuba mata wasu gigitattun maruka masu fitar da mutun cikin haiyacinsa . wanda yasa take jinta da ganinta yasoma daukewa . ya mikar daita tsaye bisa kafafunta yasoma janta sai jikin wani bango gida yana kaiwa bai tsaya wata wata ba ya buga kanta da bango.. ta saki wata razananniyar kara tare da fashewa da marayar kuka..... zaki sake furta min wannan bazanr kalmar taki mara ma'ana .? tayi saurin giriza masa kai ala'mun aa . cikin muryarta dake nuna sanyinta tace Dan girman Allah kayi hkr bazan sake ba amman ina son kasan wani abu raba zuciyarta da sonka bakaramin tashin hankali bane, na fada sonka batare da nasan sanda hkn takasance dani ba. wasu maruka ya sake zuba mata take bakinta ya balle da jini..... matsawar bazaki daina furta wannan banzar kalmar gareni ba . zan rabaki da numfashinki ...zaki bar duniya batare kinyi nasarar cikar burinki ba. zan la'antaki na la'anta rayuwarki ...yana karasa fadar hk ya sake buga kanta da bago ginin...ta km sakin kara tana furta kalmar pls.. da kyar musty dake washe gefe guda yasamu ya mike tsaye ya tattaro dukkan wani karfi yasanyawa gangar jikinsa tare da shiga tsakaninsu yana kokarin kwatarta . ,da kyar musty yasamu ya kwace su'ad a hannunsa wace ta zube kasa tmkr wata sumammiya kafin daga baya tasoma fidda numfashi sama sama tana kallon cikin idanun ak hawayen tausayin kanta dana tsagwaron kaunar datake masa yashiga ganganrowa daga cikin kwarnin fareren idanunta. ak yashiga nunata da dan yatsan hannushi wallahi matsawar baki rabudani ba kadan kikaga zan shayar dake guba da zata la'antaki ... hannusa dake rawa ya miko mata bani littafin sirrina..... tashiga girgiza masa kai bazaki bani ba? ya tmbyeta nan ma sake girgiza masa kai tayi tana kokarin boye jakar hannuta. motsota yayi sosai tare da saka kafarsa dake saye da takarmi ya take hannunta 1 yana mutsutsukawa....... ta saki wata azababben kara . ya fixge jakar ya bude. idanunsa ne suka sauka akan littafin sirrinsa wanda ya nema yarasa tsawon lokaci. yaciro yana turawa cikin aljijun wandonsa sannan ya maka mata jakar a fuskarta. a matukar fusace yashiga janta yana marin fuskarta har sai daya kaita tsakiyar unguwar sannan yayi filinging daita yana tsare zan baki shawarar ki tsaya iyakarki........ kana ya juya fuuuuuu yasoma takawa cike da izza zuwa gidansu . rakiyar da baiwa musty ba kenan. da sauri musty yakaraso gurinta tunaninsa ko ta suma ne amman sai isketa tana fidda numfashi hawaye na ganganrowa daga cikin idanunta . nan yayita bata hkr da bata baki akan ta hakura ta rabu dashi tunda yace bai sonta . nasan halin abokina tunda abdulkabir ya furta bai sonki bafa zai taba kaunarki ba har abada .. ta mike da kyar tana shafa wunyata datake jinsa kmr ya dan soma tasawa alamun kunbura. wani irin radadin azabar ciwon gurin take ji sannan tace wannan karon zai yi abinda bai tabayi ba a tsawon rayuwarsa .. sbd zai soni koda kuwa shine abu na karshe da zai aikata ya bar duniya... amman matsawar ina numfashi sai na mallaki zuciyarsa da gangar jikinsa ........ kallon tababbiya mara hankali musty yake mata tare da jinjinawa karfin halinta. yarinya bazaki taba gane waye abdulkabir ba sai yayi miki illar da bazaki taba mantawa dashi ba yayi mgnr cikin ranshi. da hannu musty yayi mata nuni tashiga mota. muje na kaiki hospital a dubaki... bata tsaya yin musu dashi ba sbd ita kanta tasan jikinta na bukatar hk . duba da yanayin yadda goshinta da bakinta ke fidda jin . shiga gaban motar tayi suka nufi wani karamin hospital . byn an yi mata treatiment din gurin ya dauki hanyar gidansu a motarsa da kwatance data masa. tafiyar da suka yita suna tautaunawa. musty na sake sanar daita akan tsautsauran ra'ayin ak da rayuwarsa. byn ya sauketa yabata kudi masu yawa ta kula da kanta. " amman furrrr taki amsa sai ma godiya kawai data masa tare da shigewa cikin gidansu dafe da goshinta. ak nashiga gida kai tsaye part dinsa ya nufa yasoma balballe boturan gaban rigarsa, gumi ne ke tsatsafo masa takoina a ilahirin jikinsa surutu kawai yake tare da ciro litafin sirrinsa yana dubawa tabbas litafinsa ne.. to a ina tasamesa...? yayiwa kansa tmbyr. ranar hk ya wuni yana juyi da tunaninta da gaske sonshi take ko tausayin abinda takaranta acikin litafin sirrinsa take. Amman zai so ya zauna tare da musty domin zantawa dashi akanta akaro na farko. hakika yana son sani wani abu game daita kafin ya sake daura idanunsa akanta . wayarsa dake gefensa ne ta dauki karar sauti alamun ana kiransa runtse mayatattun idanunsa yayi sannan ya bude idanunsa ahankali ya kai dubasa ga inda wayar take . ganin wace ke kiran ne yasa shi sakin dan gajeren tsaki yana furzar da iska kafin ya dauka.. Hello yayi mgnr a kasalance tare da sake runtse mayatattun idanunsa . abangaren zeey kuwa sanyin dadi ne yakamata daga ina da take zaune akan gado ,ko babu komai taji muryarsa mai sakata jin kasala da samun natsuwa cikin ranta. tunowa datayi da abinda yasa ta kirasa, yasa tayi saurin janye murmushin dake saman fuskarta. a sanyaye tace an wuni lfy my life ? lfy yabata amsa ataikace yana cixan lip's dinsa na kasa kadan, shr tayi cikin rashin jin dadin yadda ya amsa mata. kusan tunda ta baro kasar Nigeria lamuranta suka sauya suke neman tabarbarewa ta kasa gane kasan. wanda tasan ba komai bane ya haifar da hk illa aikinta dayayi sanyi yake bukatar tishi ,duk da hkn bai sa tafasa mgnr datayi niyya ba, dan hk muryarta ahankali tace yaya abdulkabir ........daman najika shr baka nemi ne ba tunda muka baro nigeria ,gashi ina son. mgn me mahimanci dakai shiyasa nakiraka yanzu. "dan dakatawa tayi taji me zaice . shiru yayi batare da yace komai ba a tunanin zeey ko bayajinta ne ko km layin ne ya tsinke .. dan hk tasoma fadin hello ..hello.. hello ..my life kanajina. dan numfashi yaja ya sauke da kyar.... kinga zeey ina wani abu ne yanzu ba km nason takura ko damuwa we will talk later ok.. batare da yajira abinda zatace ba yakashe wayar . shiru yayi yana sake jin kirjinsa na rawa da bugawa akan tunanin su'ad da tunanin irin dukan da yayi mata . sosai tunaninta yashiga yamutsa kwalkwaluwarsa. ya matsu su kasance tare da musty yaji ina ya kaita sanda ya dauketa ,dan yaga lokacin datashiga cikin motarsa. wayarsa da sake daukar sauti ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin daya lula amman yaki dauka.. duk da yaga kiran dady ne. tunda ya katse kiran take rike da wayar a hannuta cike da matsanancin damuwa ta rafka uban tagumi allah yasani tana matukar kaunar abdulkabir so wanda bazata iya misaltashi ba. tun kafin tasan kanta take faman wahala da dako kaunarsa. " sai gashi a daidai lokacin datafara murnar ya fara sonta da nuna kulawarsa gareta abu na neman tabarbare mata yazama dole da zaran sun dawo Nigeria tasan abinyi . tana cikin wannan tunanin ne ammi da iman suka shigo dakin da sallamarsu shr bata amsa ba kasancewar tayi nesa cikin tunanin yadda zata mallakeshi dukansa batare da yana canza mata kmr hawainiya ba. diyata lfy kuwa naganki hk..? firgigib zeey ta dawo cikin haiyacinta tare da yin murmushin yake . lfy ammi har kun dawo? um um zainab karki min karya mana tunani fa muka taddake kinayi. iman takarasa shigowa cikin dakin sosai ta ajiye farar laidar siyayar hannuta. itama ta zauna kusa da zeey tana murmushi . aunty kigayawa ammi gsky, tunanin yaya kike kawai dan hankalinta ya kwanta...da wannan firgicin datashiga. ungo nan ammi tayiwa iman dakuwa na tmbyeki aku kuturu me bakin mgn kibarta tayi mgn man .. ammi takaraso ta janyo wata karamar kujera da gabadaya jikinta kunshin ce ta zauna kusa da zeey tana fuskantarta. ki fadamin gsky diyata meke faruwa dake ko tunanin biki ne...? ajiyar zuciya ta sauke tana rayawa aranta ina ma tunanin biki ne ai da sauki akan asirin datayiwa abdulkabir yakarye tana wata uwa duniya. km wlh ko rantsuwa tayi bazatayi kaffara ba, tasan duk ammi ce ke ruguza mata shirin komai akansa. tunda suka sauka a sakar saudiya bata zauna ta huta ba . kullun tana harami ....ta km san gabadaya addu'ointa akansa zasu kare . gashi ita yanzu komai na neman kwabe mata.. iman ma masowa tayi sosai ta kamo hannuta aunty zeey tunanin yaya abdulkabir ne ko ..?kallonta zeey tayi .sannan tayi shr taki cewa komai hkn datayi ya tabbatarwa ammin da shi din ne sanadin shigarta cikin damuwa, Allah yasa bawani abun yayi mata ba. ammi ta numfasa tana kallonta kana tace karki damu diyata zan san abin yi akan lamarin zankirasa zuwa anjima na lura tunda muka zo bai wani tsananta nemanki ba . da sauri zeey ta zare hannuta dake cikin na iman ta meida cikin na ammi ta rike gam tana girgiza mata kai. um um ammi bashi bane asali ma babu abinda yayi min lfy muke dashi yanzu ma muka gama waya dashi . ammi ta sake numfasawa tana cigaba da kallonta . sosai take jinjinawa kaunarta gareshi har tausayi take bata wani lokacin idan taga yadda yake mata wasu abubuwan. ta dan bata lokaci zaune kafin daga baya ta mike tsaye tashigewarta bayi . kinga aunty zeey namiji yanzu ko fa aurensa kikayi sai kina hadawa da hakuri da addua balle irin su yaya da mata ke rububibi. sannan km tun farko kece kika fara nuna kaunarki da zakewarki akansa dan hk dole ki koyi juriya akan komai daga garesa . nayi miki wannan mgnr ne amatsayinki na yar'uwata km aunty nah sannan nasan hk kawai ba wani abu ne ya haduku dashi ba .bazaki kasance cikin wannan yanayin ba. aunty zeey ki tuna inda kike kina kasar saudiya kasar me tsarki . wace ta wadatu da tarin ni'ima da albarka cikinta ki yawaita kaiwa allah kukanki kafin mubar kasar nan . kai kawai ta iya dagawa iman nagode sosai iman Inshaallahuu zanyi kokarin yin hk.... mikewa zeey tayi ta nufi dakin baccinsu ta barta zuciyarta cike da sarkakiyar jin tsoron rasa abdulkabir dinta... bangaren su'ad kuwa tana isa cikin compond dinsa ta iske makwabtansu ,su 4 zaune suna tautaunawa akanta da zaginta wanda daman halinsu kenan sai dai idan basu zauna ba. suna ganinta kowace daga cikinsu tayi shr ta sha jinin jikinta suka shiga kamekame neman abunyi. tsaki tayi dan tasan halin nasu suke yi na munafurcin da suka saba. yau kam bata da lokacin kowace daga cikinsu. damuwarta kadai ta isheta. kai tsaye part dinsu ta nufa tana shiga ta iske ummanta zaune a parlour tana bare egusi idanunta na kan tv tana kallon tashar galaxy ko kallon inda uwar take zaune su'ad batayi ba. balle wani abu shi sannu da gida. tayi shigewarta uwar daka abinta. uwar tabi bynta da kallo tana girgiza kai kawai dan taga raunin goshinta dana kafafunta. amman yanzu ne ,tana mgn zata haiyayyako mata da fada. ahankali ta maida dubanta ga kallon tv sannan tacigaba da abinda take.. tana shiga dakin kwalkwaluwarta tashiga caji domin nemawa kanta mafuta dan dole tasan abunyi kafin wata tazo tayi mata haye da shishigi cikin lamarinta da abdulkabir dinta. zagaye dakin tafara kafin tasoma zance zuci ita kadai . su'ad dan dole ki tashi ki nemawa kanki mafuta tun lokaci bai kure miki ba . akalla yanzu sauran watani biyu masu zuwa yarage wata ta mallekeshi bake ba. me zanyi.... ..? meye mafuta ni su'ad..tayiwa kanta tmbyr. ? rashin samun mafuta yasa tayi shr tare da hawa kan dan karamin gadon ummanta ta kwanta lamo akan katifa. numfashi take saukewa ahankali tmkr wace tayi gudun famfalaki kanta dake daure da bandage tashiga jujjuyawa kafin tasoma sakin murmushin mugunta . alokaci daya km ta sauke naunauyen ajiyar zuciya. ta mike zumbur ta isa inda take ajiye kayan cajinta. ta dauko kwalbar giya daga mabuyarta ta balle tare da tsiyayawa cikin glass cup tashiga kwankwadawa cikinta kafin kace me tunin har tasoma fita haiyacinta tana zuba surutai da sambatu iri iri akan soyayyar datakewa ak cike muryar maye i.....i..na sonka ba..ba.zan barwa kowa kai ba duk runtse . duk wace tace zatashiga tsakaninmu sai na daddatsa shegiya da ada.. (masha o're enitowu meji.... )a hk umanta tashigo dakin ta isketa cikin mayen giya hannuta rike da tabawar wiwi tana zuka. gbdy dakin ya turnuke da hayakin wiwi da warinta a zabure umman su'ad tayi kanta tare da rufeta da duka me zangani iskancin naki ya wuce kiyi shi waje. yanzu tsinaniyar yarinyar adaki zaki zauna kina sha min giya da tabar wiwi...sbd lalacewa tasameki allah ya wadaran naka ya lalace allah wadaran wannan tsinan halin naki. su'ad ta bude fararen idanunta wayanda suka gama canza kala zuwa jajja . tasa hannuta ta tunkude ummanta gefe daya tare da mikewa tsaye tana tan gadi da nunata da yatsan hannuta ya ..ya isheki umman su'ad. meye matsalarki da rayuwata ne. ..? me kika tsamaci gani daga ya'ya iirinmu marasa gata da galihu ....? na rokeki ki fita cikin rayuwata tun ban hadaki da hukuma ba ko na sassaraki da ada na raba kanki gida 4..... ni zaki hada da hukuma su'ad ? sbd ke shegiyar yarinya ce ...umma tayi mgnr tana zubewa kasa kan gwiwowinta tana kuka me cin rai . ni mahaifiyarki zaki hada da hukuma tare sara ? mahaifiyar banza ..... mahaifiyar wofi da iska gbdy tayi mgnr tana zubewa kan katifa sharaf wlh bazaki kwananmu a daki ba yau . tashi maza ki koma parlour..wlh ni anan zan kwanta ...umma tashiga janta da karfin tsiya ta kaita parlour tare da ingizata tsakiyar parlour. tana kuka nadama tattare da danasani mara misaltuwa suka taru suka mata yawa. hakika rayuwa na zuwa mata da abubuwa masu tsauri da azabtuwa. wa zai taimakawa rayuwarta da rayuwar tilon diyarta ? kuka take sosai har sanda taji ankira sallar magrib ta mike tashiga bayi ta daura alwala tafito. ta dan yaye labulan parlour warwass taganta kwance tana kwasar bacci kyakkyawar fuskarta ta sake fitowa sosai ta yi fiyat har yanzu tana nan da kyawunta sai dai farar fatarta data dan soma disashewa. kallon su'ad umma ke yi tana kallon yadda tayi muguwar rama tare da canzawa ba wasu kayan kirki ne ajikinta ba nan take jikinta yayi wani irin sanyi tausayin ita da diyarta ya mamaye rurinta . hawaye na sake ciccikowa a idanunta wace irin rayuwa ta sanya kanta ciki ? kasa rike hawayen idanunta tayi hkn yasa suka samu nasarar saukowa cikin muryar sanyi tace ya Allah ka dubamin lama'rina dana yarinyata . sannan ahankali ta saki labulen tazo ta shimfida abin sallah . ta tayar da sallah . byn ta idar ta dade zaune tana addu'ointa datasaba yi kullun tare da neman gafarar Allah da nemawar tilon diyarta shiriya agurin allah .. sai wajen karfe dayan dare sannan su'ad ta tashi ta dawo cikin haiyacinta sharkaf da gumi. gefe daya km ga radadin zafin ciwon jikinta . hannuta na rawa tasa ta goge gumin daya rufe mata fuska kasancewar nepa basu kawo musu wuta ba ,tare da kallon agogon bangon dake manne da parlour da dan sauran hasken fitilar charge. wasu zafaffan hawaye ne suka balle mata ta maida kanta jikin kujerar parlour 'n ta jinginar hawayen tausayin kanta na sake zubo mata idan abdulkabir ya auri wata macen baita ba batasan yadda rayuwarta zatakasance ba.. bata tunanin ruhinta da gangar jikinta zasu iya daukar wannan nauyi. ya salam ta furta muryarta a sanyaye tana me mikewa tsaye ta kakkabe jikinta tare da shafa raunin dataji a goshinta ta koma cikin daki. ta iske ummanta kwance a kasa tana bacci ,numfashinta na fita da karfi da jin yadda numfashinta ke fita tasan kuka tayi me tsanani . karasawa tayi kusa daita ta sunbaci goshinta ummana ba nufina na kasance yar iska ba... naso na zamemeki sanyi idanunki .. amman kiyi hkr ki cigaba da min addua . im very sure wata rana i will change . ta dago ta tsallaketa . ta nufi bayi tayi wanka tare da dauro alwala sosai taji dadin jikinta sannan ta gabatar da sallolinta . tana idarwa wucewa tayi makwancinta ta zauna tare da takure jikinta guri daya akan gadon ta tuno rayuwarta ada cike da farinciki da soyayyar ummanta, sabanin yanzu da komai na rayuwa ya sauya mata , ta zabi wannan rayuwar ne akan samun farincikinsa .... amman duk da hk bai tausayawa rayuwarta ba. daita da banza duk daya ya daukesu . ahankali ta zame ta kwanta tana tunani .....tare da sake takure jikinta guri daya atsakiyar gadon. hb abdulkabir bai kamata ka wulakanta soyayyata ba sbd mahimmancinta gareka.. na zabi farincikinka akan komai dake cikin duniyar nan ,dan kawai na rayu dakai wa zan gayawa taskon rayuwar dana shiga akanka ya fahimceni? wasu siraren hawaye ne masu zafi suka tsiyayo mata . ranar da kyar tasamu ta runtsa wanda har da mafarkinsa tayi tana rokonsa yasota ya yantota daga shigin wasu.. amman furrrr yaki yace mata sam shi baya sonta baya kaunarta km bazai taba kaunarta ba...... washegari wani irin matsanancin zazzabi ne ya rufeta sakamakon raunukan jikinta. gbdy ilahirin jikinta yayi mata tsami da kyar take iya bude kumburarrun idanunta dake like . ga jikinta dake kirma, umman su'ad wace ta dade da tashi har tasoma aikace aikacenta na yau da kullun tashigo dakin ta duba ko su'ad din tashi ta cire kayan jikinta domin ta wanke. turus tayi sakamakon yadda taga idanunta da goshinta yayi . kasa hakuri tayi takarasa zuwa kan gadon datake zaune hawaye na fita cikin idanunta ta rungume su'ad da sauri hawayen idanunwanta na saukowa cikin rawar muryar tace su'ad wace irin rayuwa kika zabawa kanki.? wannan rayuwar sam bata dace dake ba kiyiwa girman Allah ki tausayawa rayuwar ummanki ki dawo ta kwarai . duk duniya bani da kowa bani da komai sai ke kadai da Allah yabani....yanzu waye wanda bai da imani da tausayi yayi miki hk.? wani irin sanyi jikin su'ad yayi idanunta suka sake cikowa da ruwan hawaye ita kanta batason takasance cikin wannan rayuwar me cike da sarkakiyar da kaskanci. hakika wannan yanayin yakasance lokacin bakincikinta ne da rashin kwanciyar hankali gareta. waye wanda keson kashe min ke..? kiGaya min dan gidan ubawaye yayi miki wannan dukan? ahankali su'ad tasanya duka hannuta ta rungume mahaifiyarta dake rungume daita tana kuka. umma ta zare jikinta tana goge mata hawaye .kigaya min wanda yayi miki illa hk da ala'mun ma kasheki yake son yi... hannuta takai kan fuskar mahaifiyarta tana goge mata hawaye muryar a raunane cike da sanyi , ummana ko na gaya miki wanda yayi wannan duka babu abinda zaki iya yi akai.... afusace tace Ki gayamin yau me rabani da uwarsa sai Allah sai yagaya min dalilin dayasa zai aikata miki hk .. , dan gidan tsohon ambasodor kasar nan ne yayi min hk.... nagaya miki nasan babu abinda zaki iya akai.. domin kasancewrmu kaskantattu marasa gata da galihu. ummana ki sanar dani inda daginki ko na mahaifina suke idan km banida su na hakura. na sanyawa zuciyata salama da dangana narashin dangi.. hakika ina son insan inda yan'uwan mahaifina suke koda kuwa zasu dinga dibar namar jikina ne . ina kwadayin sakasu cikin idanuwana. nayi rayuwa tare dasu .tunda su'ad tasoma mgnr kirjin umma ke bugawa babu abinda tafi tsana arayuwarta sama taji wannan kalmar abakin tilon diyarta. domin bata shirya bata amsoshin tmbyoyinta ba. dan hk ta hade rai tmkr baitace yanzu take kuka da nuna kulawa me tattare da tausayawa ba .muryarta a kausashe tace idan kika sake tayar min da wannan zance ban yafe miki ba.. kina da gata tunda kina dani ... nice uwarki nice ubanki dama danginki gbdy . na dade da meye miki gurbinsu .. komawa su'ad tayi ta jingina bayanta da bangon dakin tana jin yadda numfashinta ke fita da zafi kasancewar zazzabi jikinta. ta runtse idanunta tana kissima abubuwa masu yawa cikin ranta.. wace irin rayuwa ce hk ? meyasa umma batason nayi mata zance mahaifina ko danginsa danata ? why why why ummana ki taimakawa rayuwar su'ad dinki ko zata ragejin radadin da nauyin da kirjinta ke mata a duk sanda hkn yataso..? ki sanar min idan ni din mara usuli ce nasani na dauki kaddarar ,irin wace ya'ya marasa galihu suka dauka.. da wannan tunanin ta wuni a daki ranar babu inda ta leka tana kwance tana jinyar kanta dan sai datakai umma ta kira mata nurse gida. tayi mata allura da karin ruwa duk wannan azabar datake ji ajikinta hkn bai sa ta manta ak acikin zuciyarta ba. tuninsa yaki barinta yana nan makale akirjinta. yayinda kawayenta maza da mata suka shiga kai kawo acikin gidan dubata sbd ore tasanar musu da batun rashin lfyrta ..aiko umma taga jama'a har dana wasu unguwanni. ita dai ido ne nata.. lokacin dasu babalaye suka zo sun iske an cire mata drip na uku ana shirin saka mata na 4 zama sukayi suna mata sannu da jiki. yayinda nurse ke kokarin tsira allura cikin robar ruwa. ta motsa labbanta ahankali ina son nayi fitsari.ok kawai nurse din tace. ore dake zaune abakin gado taja hannuta ta mikar daita tsaye sukayi toile tayi fitsari suka sake dawowa dakin. ta kwanta kan katifa tana jin jikinta kmr an daura mata dutse ne sbd tsamin da yayi mata. nurse ta meida allurar cikin drip. da zata wuce take nunawa ore yadda zasu cire allurar daga jikinta da zarar ruwan yakare. byn fitar nurse hira ta barke tsakainsu amman ban da su'ad dake kwance idanunta a runtse tunanin ak take. babalaye ne yayi gyaran murya tare da tmbyr su'ad garin yaya hk ta faru daita . wai waye banzar dayayi miki wannan illa hk? sai lokacin ta Dan bude kumburarrun idanunta kadan . murmushi tayi wanda bai bayyana sosai a saman fuskarta ba, sannan cikin sanyayiyar muryarta tace wannan dukan na cakwakiyar ce wace zazzafar soyayya ta haifar daita.. take ya gano bakin zaren .ya gyara zamansa sosai . byn mun rabu jiya ne yayi miki wannan dukan ko ya ? motsi tayi da bakinta kawai alamun eh . akwai shegen dan iskan mutun ,me idanun mage . stop.. babalaye ta katse shi a dan zafafe . dont acusing my Hrt I love him so much to the extend i can explain. baki kawai ya tabe tare da cigaba da mgn amman dai bai gane shirinmu ba ko? da kyar ta sake bude bakinta gsky bazance ya gane ba. " dan bai nuna min hkn ba. Allah yasa kiyi nasara akanshi dan kina shan wahala . ameen tace acikin kasan ranta. me zai hana kibamu dama da tuni wuya tasakashi amincewa da soyayyarki .. dariya take sonyi amman babu hali . baku san waye abdulkabir ba that's why ni nasan halin kayana ku barni dashi kawai tayi mgnr cikin ranta. zaune AK yake shida musty acikin a part dinsa mgn yasoma yi masa cike da natsuwa. akan lamarin mahaukaciyar yarinyar.musty wace ce wannan yarinyar .....?sbd al'amarinta yana kokarin tauye zuciyata da lamurana... ina son sani wacece ita.......... ? gsky ni kaina bansan kowacece ba.. jiya shine karo na 2 dana taba sanyata acikin idanuna sai dai ga dukkanin alamun tana mutuwar kaunarka.... zata iya komai akanka ciki har da sadaukar da raywarka me zai hana kasota ka aureta ka hadata da zeey.. shhiiii dakata mlm dan allah ba wannan banzanr shawarar nake bukata daga gareki ba..... who is she kawai na tmbyeka ba surutan iska ba. da zaka zauna kana karanto min robbishi me zanyi daita kana tunanin ko matan Duniya sun kare zan aureta ne... ? zaka iya shahada ka aureta ..domin banga illar aurenta ba. banza stupid kawai ai bazaka tabani ganin illar aurenta ba tunda kaima Dan'wana shashanci ne dan shaye shaye ban ma san dalilin abinda yasa na sakoka cikin lamarina ba ,amman me zai hana kai ka aureta tunda bata da illa..? sbd batace ni take so ba ...kai tace tana so yayi mgnr yana nuna kirkinsa da yatsan hannunsa amman wallahi azim ina tabbatar maka da ni tace tana so. zan aureta abdulkabir domin tausayawa rayuwarta. tabani tausayin sosai fiyye da tunaninka ..tsaki ak yaja da karfi yana mikewa tsaye tare da zube hannuwansa cikin aljihun wandonsa sai kayi tajin tausayin nata marasanin ciwon kansa kawai ,yayi shigewarsa bed room yabar musty zaune yana kallon bayansa cike da matsancin takaici. cikin wannan shige da ficen da kawayen su'ad keyi gidan . har tayi sati daya agidan batare da ta leka koina ba . hkn yasa takarayin kyau ta warke simul tayi fresh bakace itace tasha dukan mutuwa ba. ammi da Zainab har ma da iman ke kokarin shiga cikin harami kowanensu sanye cikin doguwar riga da hijab har kasa da safa. ahankali suka karasa gurin dawafi byn sun kamala da dawafi kowanensu addua yake cikin ransa . ammi na tsananta addurta akan tilon danta dan har dawafi tayi masa na musamman akan lamuransa . itama iman addua take akan lahirarta da samun miji na gari da samun nasara akan fine exam dinta dazata zana bana. yayinda uwar gayya zeey tarasa me zata roka agurin Allah. gbdy kunya rokon ubangijinta take sakamakon munanan halaiyenta gata dai gaban qaba amman tarasa me zata roka domin ko ta nemi tuba a halin yanzu ba tuban zatayi ba sanin datayi akwai aiki agabanta, sanan idan ma rokon ubangijinta zatayi akan soyayyarta da ak. gani take baza'a amsa mata ba. gbdy abin duniya ya taru yayi mata yawa,. dan hk tasanyawa ranta zata sake dawowa tayi aikin haji domin sauke farali da neman tuba . tunda daga ranar bata sake taka kafarta zuwa haram ba kullun sai dai ammi da iman suke zuwa ita km tana kwance. tafi maida hankali a bacci akan abinda yakawota . satinsu biyu sukayi dubai. zaune yake shida karuwarsa onye a Z&Z CHICKEN SPECIAL dake cikin ijeka in side su'ad dake maseefar sonshi amman shi kwata kwata bata gabansa sbd ji yake duk duniya babu macen daya tsana sama daita .itace tsaye agabansu tana kare musu kallo cike da wani mahaukacin azababben kishi ... nan zuciyarta tasoma dugunzuma nan zuciya ya debeta .. kirjijta na buguwa ta kai hannunta ta damki wuyanta ta matse hade da rigar jikinta.... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam, man kala laila a illallah muklisan dakhal janna* page 26 mikewa ak yayi cikin matsanancin bacin rai da niyyar dakatar daita ta hanyar cin mutuncinta amman tun kafin ya aiwatar da nufisa akanta tuni yaji tasoma yaryarfawa onye wasu mahaukatan maruka masu zautar da kwalkwaluwa. tana shirin sake bawa onye wani marin kenan yayi saurin rike hannunta ya wanketa da mari gudu 3 ajere masu kyau .. in ur dirty life don't don't ever ...i said don't ever see me wit a girl and re-act like a fool. banza shasha kawai this girl you seeing here tafi min ke sau dubu. kina jina ko dakikiya mara kamun kai... Allah sarki su'ad dai bude baki tayi tana kallon shi, sannan ya meida mayatattun idanunsa kan onye dake tsaye dafe da kunci sorry baby kiyi hkr it's me i caused all this let just make takeaway...... wani irin tuttukin bakinciki ne ya tsaya atsakiyar kirjin su'ad wanda ya janyo numfashinta neman tsayawa ,hawayen datake kokarin boye ne suka shiga zubowa ahankali bisa kuncinta ..still idanununta na kanshi tana cigaba da kallonsa kirjinta na bugawa da sauri sauri, gbdy wani irin duhu taga ya gilma cikin kwarnin idanunta, marina yayi akan prostitute,...karuwar ma me zaman kanta..... tana tsaye kikam hk ak yasa aka hadawa onye komai naci da sha ban dashi, danshi ji yayi bazai iya sanyawa cikinsa komai ba, wannan kazamar banzar yarinyar ta bata masa moon dinsa daya fito dashi daga gida. tare suka jero yana sake bawa onye hkr. a zuciyar onye kuwa cewa tayi daman hk ak yake sonta woww lallai ta cire tuta a zuciyarsa wani matsefaffen dadi taji. wani sabon shaukin kaunarsa ke sake gudana a zuciyarta ,Dama ilahiri sansar jikinta dan hk suna shiga mota tayi hunging dinsa tana shakar daddaden kamshin turaren jikinsa, shima rungumeta yayi tare da kai hannusa ya gyara mata gashin attachment din daya zubo gaban goshinta dake kokarin rufe mata fuskarta. muryarta cike da salon karuwanci tace honey muje guest hause sbd kaci abinci muyi hira sannan nayi maka abinda kafi mutuwar so daga gareni before you go home kaji . tayi mgnr tana kokarin hade bakinsu gurin daya.. yayi saurin janyewa yasoma zareta daga sansar jikinsa wanda bai san abinda yasa shi yin hkn ba. muryarsa a matukar kasalance ta fito gurin cewa bana jin wannan moon din ahalin danake ciki yanzu . zan ajiyeki a ojoelagba sai ki wuce hotel na sameki later, yana karasa mgnr yayiwa motar key suka bar harabar gurin. ahankali ta kamo laulausar tafin hannusa daya cikin nata, tana murzawa ahankali domin son kashe masa jiki. abinda kayi a yanzu ya tabbatar min da irin tarin soyayyarka gareni ,honey ina sonka dayawa tare da dago hannunsa tayi kissing dinsa tana lumshe ido, bai ce mata komai ba . sbd shi yasan ba dan wata soyayyarta ko wani abu yasashi aikata abinda yayi ba. kawai haushin yarinyar da tsantsar tsanarta ne musababbin komai. driving yacigaba yayi kawai zuciyarsa na kissima mashi abubuwa dayawa akan yarinyar. suna isa ojuelegba ya tsaya tare da ciro bandir din yan dubu day day ya mike mata, wajen amsar kudin ma sai data riko hannunsa sosai cikin nata tana kallon cikin kwayar idanunsa . ta shagwabe murya honey naso kasancewa tare da kai yau ,gbdy ilahirin jikina a bukace suke da kai honey ko sau daya kabari mu dandani juna... karki damu zamu sake haduwa amman bada niyyar manufarki zamu sake haduwa ba. yanzu dai ki sakar min hannu akwai inda nake son zuwa. ta zaro karuwan idanunta waje tana sake narkar dasu cikin nasa tare da damke hannush sosai, hope ba gurin wajen wacen mad girl din zaka koma ba. tsaki yaja yana aiko mata da wani banzan kallo me firgita zuciya duk wanda akawa shi. sakar min hannu.......abinda ya iya furtawa kenan. da sauri ta zare hannunta cikin nashi, tare da hade hannuwanta guri daya am sorry honey .. sorry for your self common get out from my car ,jikinta na rawa ta bude kofar motar ta fita tana sake bashi hkr ko sake kallonta bai yi ba yaja motarsa a fusace. tuki yake ahankali cike da rashin natsuwa. zuciyarsa na matsanancin bugawa akan al'amarin yarinyar amman sai me zai faru hango yarinyar dazu yayi ita da abokiyar shashancinta, ta cikin madubin mota, suna biye dashi abaya akan machine wannan karon itace ke tuka machine din kawarta abaya . take mamakinta yacika zuciyarsa. ahankali ya furta meyasa take sake bina km byn wulakacin dana gama yi mata yanzu? yayi mgnr ahankali tare da dukan sitiyarin motar ,ahankali ya gangara bakin titi yayi parking motarsa . yaga suma sun dan tsaya nesa kadan dashi suna dubansa . take zuciyarsa tasoma harbawa cike da matsanancin tsoro yana nan gurin sukazo suka wuceshi aguje batare da ko kallon inda yake ba. hkn yabashi damar cilla hancin motarsa kan titi kai tsaye brige din ojuelegba ya hau yana shara gudu cikin minti 30 sai gashi a green hill estate inda yake tamfatsa wani tamfatsetsen gidansa, na zamani gida ne wanda yakashewa makudan kudi bila'adadi akalla ya dauki sama da shekaru masu dan yawa yana narkawa ginin kudin wanda har zuwa yanzu yana kan kashewa gurin kudi . "babu abinda ba'azuba ba acikin gida . komai na amfani an zubashi ,a wannan kerarren ginin nasa amman still kullu sake narka kudi yake ,yayinda duk wanda yaga yanayin tsarin ginin gidan yasan an kashe kudi ba ne da kudi ba. sannan zai dauka ko gidan wasu kusoshin gwanati ne ko gidan shugaban kasa. a daidai bakin get din wannan tafkeken gidan yayi parking tare da ciro dan karamin remut ya danna, batare da yabude mota ba . get din gidan yashiga Budewa ahankali har ya budewa gabadaya, yasanya hancin motarsa ciki . kai tsaye parking space ya nufa ,ya faka motarsa kiran felari spaider . ya kashe motar tare da fitowa yana gyara zaman rigar jikinsa. me gadin gida wanda tuni ya iso inda yake yana ronkwafowa domin kwasar gaisuwa ga uban gidansa. ,welcome sir. Williams how are you doing ? am fine sir ak yacigaba tafiya yana sake karewa yanayin gidan kallo tsab so yake ya gano abinda bai yi ba a farfajiyar gidan, williams... ak yakirasa ,yes sir. work's din nan basu zo bane yau .bakin williams na rawa yace sunzo boos basu dade da tafiya ba. wayarsa ce ta katseshi ta hanyar dauka karar sauti me dadi. ya zaro wayar yana duba screen din wayar. sunan musty yagani kmr ba zai dauki kiran ba sai km yayi pik, friend kana ina ne ganin a gida, dady yace baka dade da fita ba. uhm ya bashi amsa ataikace dan har yanzu haushinsa yake ji , kayi nisa ne ? ko yanzu zaka dawo na jiraka? na danyi nisa kadan ina green hill estate, ok har yanzu ba'akarasa aikin bane i thought komai ya kammmala. sauran kadan aikin ya saura, akwai order mayan kujerun danayi wanda za'a sa " a part dina , sai zuwa nest week km zasu karaso. that's good friend ai gaskiya bakaramin kudi ka kashe agidan nan ba sai fatan allah yasanya alkhairi ,ameen ak yace a dakile, suka dan daba hira sama sama sannan sukayi sallama ,suka cigaba da zagaye gidan tare da Williams suna zantawa ahankali cikin hk sukaji ana nocking din karamin get din gidan da karfi atare ak da williams suka juyo suna duban get din da mamaki . barin ma williams wanda yafi ak mamaki this is the first time dayaji wani abu wai shi nocking a get din gidan. dan kwata kwata babu masu zuwa daga ak sai da dady'nsa, da wark's din da suke kan aikin gidan . su km bata kofar get suke shigowa ba. ta jet suke zuwa kasancewa turawa ne, daga kasar Spain ya daukosu . batare da ak yayi yunkurin yin wata mgn ba ,williams ya juya da dan saurinsa zuwa jikin get ya bude hujin dake jikin karamin get yana dubawa. wasu yan'mata yagani su biyu ,suna tsaye. cike da mamaki saman fuskarsa ya bude karamin get din yana kare musu kallo, kafin daga baya ya kai ga tbmyrsu gurin wa suka zo, dayar tace nan abdulkabir yashigo...? can I help you ? just answer my question i finishi you..... uhm nan yashigo ok matsa min nashiga ina son ganinsa. akan wani dalili zan bari ki shiga byn ba'abani izinin yin hk ba? dauuu yaji ta dauke shi da wani gigitaccen mari kabani hanya nace na shige banza stupid jaki kawai dakiki me fuskar alade.....,zaiyi mgn yaji dayar tajawo kwalar rigarsa tare da fincikosa waje gabadaya tace su'ad kishiga kawai ni zanjiraki anan zanji dashi . ok tasa kai tashige cikin gidan tana wage wage da kallon yadda ginin gidan ya tsaru matuka tmkr a kasar waje... tundaga inda yake tsaye ya hangota gabansa yashiga faduwa zuciyarsa tashiga rawa jikinsa ya dinga mutuwa kallonta yake tana karasowa gareshi cike da jarumta wanda bakowace mace za'asamu da irinta ba . takarasowa tayi tsaya cak a gabansa tana kallon cikin kwayar idanunshi wanda shima ita din yake kallo kyakkyawa ce ajin farko very beautiful and amazing lady fara ce sol babu alamun tabo komai ajikinta, farinta har wani sheki yake da daukar hankali . ta matso kusa dashi sosai har suna jiyo bugun zuciyoyinsu tare da shakar numfashin juna . lumshe mayatattun idanunsa yayi na some minti sannan ya budesu fessss cikin fararen idanunta masu launi dana mage. , kallonsa take har bata son kifta fararen idanunta tana jin kmr ta janyoshi zuwa gareta ita kanta batasan irin tarin kaunar da take masa ba. a yanzu datake tsaye gabansa ji take tafi kowa sonshi da kaunarsa fiyye da kowa dake cikin duniyar nan ciki kuwa har da iyayen da sukayi sanadiyar zuwansa duniya. , ganin yadda tayi tsuru tana binsa da mayataccen kallo yasa ranshi yasoma baci, zuciyarsa ta harzuka ta kawo iya wuya .. a matukar hassale ya dan ja baya kadan ganin tana kokarin shige masa jiki kana yace. me ya kawoki nan....? me kike nema atare dani ne for God sake .? yau shine karo na sau ba adade da nake sanya idanuna akanki , wanda bana kaunar hkn . ke bana ma son sake cin karo da wannan fuskartaki me dauke da rashin gsky. da alamun ma mayya ce ke ko yar mafiya? tayi saurin girgiza kau batare da tace komai ba karya kike munafuka, idan bakya daga cikinsu meyasa kike bibiyar rayuwata da duk inda nake sanya kafafuna. ni ban yarda wata banzar manufarki gareni ba .... for the last time kigaya min. Meyasa kike bibiyata duk inda naje? ki bani amsa amman banda wannan kazamar kallarki gareni.tayi shiru still tana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarsa me cike da tsagwaron kyau da haiba wanda kallo daya zaka masa kaji ya sace zuciyarka. tsawa ya buga mata a fusace meyasa kike bibiyata. take ta dawo cikin na muryar na craking tace Sbd ina sonka. kina sona again ? su'ad ta runtsa fararen idanunta kana tace yes of course . murmushin takaici yayi yana ciza lips dinsa na kasa ahankali ahankali sannan ya furzar iska me zafi, hakika baki da cikakkiyar lafiya ni din kike so....? yayi mgnr yana tabe bakinsa tare da nuna tsaitin kirjinsa da yatsan hannunsa daya. zuciyarta adake batare da wani tsoro ko shakku ba tace eh kai din da kake tsaye agabana nake so km so irin na aure . ya sake yin wani murmurshin me cike da matsanancin mamakinta sannan yace OK kina sona kika ce? ta girgiza masa kanta ala'mun eh ok idan har kin tabbatar kina sona daura hannuna asaman tsaitin xuciyarki naji ,yau ina son jin wannan sound din soyayyar daga zuciyarki. gabanta yayi masefar faduwa da jin abinda yace . cike da dakewar zuciya jikinta na rawa ta kamo hannushi daya ta daura daidai saitin inda zuciyarta ke harbawa da sauri sauri tana me cizan lip's dinta na kasa muryarta a sanyaye cike da tsoro da fargaba nasan yanzu kaji yadda zuciyata ke beating akan matsanancin kaunarka. ya Dan motsa yatsun hannushi , yana son dauke hannunsa daga tsaitin zuciyarta. tayi saurin sake dafe hannushi sosai ta yadda zai ji bugun da zuciyarta keyi akan tsansar kaunar datake masa. , wanda takejin duk duniya babu mahalukin daya isa ya rabata dashi . Tabbas yaji matsanancin bugun da zuciyarta keyi me tattare da rudani . sai dai shi akaron kanshi baya sonta, ba km zai taba sonta ba... Waskewa yayi cikin sanyayyir muryarsa me cike sautin dadi yace gskiya kinyi kuskuren afkawa cikin tafkin sona... sbd kinyi rashin sa'ar ni bana sonki ba km zansoki ba har abada yasoma kokarin fixge hannushi ta dafe da sauri karka min haka abdulkabir adam .......wallahi azim ina sonka . so km mafi girma da sadaukarwa.... mamakin bai bar gangar jikinsa ba sai da yaji ta ambaci complete name dinsa , kenan ma ta dade dasaninsa wata zuciyar tace bai kamata kayi mamaki ba mutumin dake biyabiyarka duk inda kaje ta yaya samo sunanka zai mata wuya, ya sake kokarin zare hannusa yana jan tsaki ta sake hanzarin dafe hannun ta matso sosai kusa dashi babu wani space dayayi saura atsakaninsu tunda nake ban taba ganin mutumin daya shiga zuciyata at one's ba kamar ka abdulkabir kasace zuciyata da ruhina da rayuwata gbdy Dan Allah ak kabani dama nashigo rayuwarka domin nazama abokiyar rayuwarka, shi dai ak kawai jinta yake ranshi na sake baci ta tagama zubarta bai ce mata kala ba. abdulkabir nasan kana jina.. dan girman allah kamin mgn kona ji sanyi a zuciyata I love you you abdulkabir.. i love din uwarki ..ya katseta yana buga mata tsawa sannan yacigaba da mgn a zafafe Nace bana sonki.. bana sonki ko dole ne sai na so ki ,yanakarasa zame hannushi da karfin tsiya daga kirjinta. Dole ne .....wlh abdulkabir dole kasoni kai wlh *sai ka aureni dole* idan ba hk ba daga ni Har kai sai dai muyi mutuwar kasko ..ko mu mutu bamuyi aure ba . you are very stupid dakikiya jaka kice Zaki mutu bakiyi aure ba. Amman ni Gaf nike dayin aure useless kawai look at you plz kalleki ki kalleni kinga alamun mundace da juna? ya juya fuuuuu a fusace yana taku ahankali cike da izza da zafin rai... tabiyo bayansa da sauri tana kuka wallahi *sai ka aureni dole* ko duk duniya nan gatanka ne baka isa ka tsirewa aurenaba *sai ka aureni dole* wayarsa ya ciro cikin aljihu wandonsa yasoma kokarin kira number commissioner of police dake yankin sar's wanda yakasance abokin dady ne..... commission na dauka cikin fushi yashiga bashi umarni ya turo masa yaransa yanzu yanzu tare da tura masa full address din inda yake. tasha gabansa ak ban taba soyayya ba sai akanka karkamiin hk dan allah zuciyata bugawa zatayi .. takarasa mgnr cikin sanyin murya da zubda kwalla zuciyarta na tafarfasa da tsalle tana kokarin kamo hannuwansa cikin nata, yayi saurin ja da baya tare da watsa mata wani matsayacin kallo lallai kuwa kin cika mahaukaciya jikina kike kokarin tabawa ai kuwa da kinyi kuskuren aikata hk.. zan miki mugun duka km na ballaki na tattaraki waje, matsawar baki fita cikin rayuwata ba, wawiya sokuwa dakikiya wacce batasan kima da darajarta, ta diya mace ba . dube ki pls .. yayi mgnr yana nunata wlh ko matan duniya sun kare bazan aureki ba, me zanci da auren mata irinki minti biyu kacal nabaki ki bar gurin kafin na tarwatsa ratuwarki na mikewa police..... kuka take sosai hawayen idanunta na sake gangarowa ta kasa tsaida kukanta yayinda shi km ya juya mata baya byn karasa mgnrs yasoma tafiya yana zariya agurin hannuwansa duka goye abayansa ,kafafunta take dagawa da kyar cike sanyi jiki pls abdulkabir ka taimakeni ka taimaki rayuwata duk abinda zakamin bazai taba dakushe soyayyarka acikin zuciyata ba, ka aureni ko da zaka meidani baiwa agidanka zan zauna dakai. zan maka biyayya zan maka abinda bakowace macece zata iya maka irinsa ba, zan kasance mafi sanyayyiyar mace gareka , duk abinda kake so shi zanyi bazan taba sabawa umarninka ba.....ohh fuck you !! what the hell is this goat stil doing here? ya fada ahankali yana me juyowa daidai lokacin jininyar police tasoma karade unguwar hkn ya hankaltar da ore dake makure da williams tana zuba masa dundu abaya. da sauri ta saki wuyansa tana kokarin tsaita kanta. ak na jin karasowar police yatako zuwa inda take . kmr wata yar tsana hk ak ya finciko su'ad da karfin tsiya a matukar ,tsorace take kallonsa. ido cikin ido, take kallon cikin idanunsa hawaye na sake tsiyayowa, take jikinsa ya dauki rawa sosai karamar tantiriyar mara kunya .....karamar karuwa jaka dakikiya tsayuwar me kike sake yi a nan ya fada a zafafe. karamar tantiriyar mara kunya karamarar karuwa jaka dakikiya, shine sunan daya dace daita agurinsa kenan? tayi mgnr kasa kasa. gigitaccen , Mari ya dauketa dashi ba dake nake mgn ba still kina tsaye kina karanto min rubbish.. saurin fincike hannunta tayi tana turesa kabarni babu inda zani wlh sai dai ka kasheni amman sai ka tabbatar min da soyayyarka gareni. hannunsa yasa ya sake dauke da wani mahaukacin mari guda biyu ajere take bakinta da hancinta ya balle da jini... lallai kuwa zaki mutu.. lallai kuwa lokacin mutuwarki tayi. ya janyota fuuuuu har zuwa waje inda dandazon police suke wagaye da gidan. kowanensu tsaite da bundigarsa ya wurgata gabansu ya kalli babban cikinsu me mukamin asp ku wuce min daita ku hada da wacen monkey din ta bayanku ya nuna inda ore ke makure jikin bango tana kokarin waskewa, sannan ya meida mayatattun idanunsa kan su'ad yana mata kallon rainin hnkl yace karamar karuwa kar na sake ganin wannnan kazamar fuskartaki me razana min zuciyata. karuwa ? ta sake maimaita kalmar acikin zuciyarta hawaye na zuba daga idanunta yayinda wayannan police din dake zagayeta da bundugarsu suka shiga bata umarnin shiga cikin mota, duk tunaninsu bai basu yar fashi da makami bace , batare datace musu komai ba ta mike tsaye tasoma nufo zuwa inda ak ke tsaye rungume da hannunwansa duka akirji . daya daga cikin police din yayi saurin buga mata tsawa yana sake bata umarni tashiga mota karta bata musu lokaci..bata sauraresa ba balle mgn ,sai da takarasa inda ak yake tsaye rungume da hannunsa sannan ta tsaaya cak tana kallon cikin kwayar idanunsa mgn take son yi masa amman tarasa me zata sake fada masa ya gamsu da ita din cikakkiyar masoyiyarsa ce.. wannan police din yakaraso yana ingiza keyarta take zuciyarta tazo wuya, zafi biyu biyu ya hade mata guri daya, ga rashin samun soyayyarsa ga wannan police din na kokarin sake tunzura zuciyarta. banda zungura mata kan bindiga babu abinda yake , ai batasan sanda tajiyo afusace ta dauke shi da wani maukacin mari ba...... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam innal haya'a mina iman* *Allah's messenger (s. a. w) said modesty is part of faith* page 27 ihun ore ne ya karade ilahiri gurin da kururuwarta ,tana daga hannuwanta sama da tsalle tare da yin rawar shaku shaku tmkr dai yadda cikakkun yan iskan lagos kan yi a duk sanda wani abu makamanci hk ya faru. yauwa.. kawata kin min Dade wallahi shiyasa nake mugun yinki irin karshen nan. kina maseefar birgeni gurin saurin daukar action akan komai. ,idan ya sake kawo miki rainin hankali, ki kara masa wani marin . , kiyi masa double din Wanda kika masa nima zan tayaki.naji dadin wannan marin da kika masa . ,allah yayi miki yadda kike so arayuwa , ya mallakamiki zuciyar wannan mugun me taurin zuciyar tsiya, ta karasa mgnrta tare da kamewa guri daya tana me sarawa police' da hannuwanta duka , shugaban tawaga karka damu ku cigaba kawai , akan duty'nku kuke tana kaiwa nan ta kwashe da wata mahaukaciyar dry tana nunasu da hannu. ,take wajen ya dauki wani sauti mara misaltuwa tare da al'ajabi da ban mamaki. yayinda wannan police din daya sha mari yanzu ya kame guri 1,dafe da kuncinsa yana kallon su'ad dake tsaye tana zabga masa harara. kallonta yake cike da mamaki da karfin hali tattare da jarumta irin nata. wannan shine Karo na farko da wani abu makamanci wannan ya faru dashi ,a iya tsawon rayuwarsa.. mari fa....... , marinsa fa wannan yar karamar yarinyar tayi amatsayinsa na dan sanda me zaman kansa. bama zai iya tuna when last daya sha mari irin wannan ba. yarinyar da a girme ya girmeta, kusan ma zai yi kanwa ta kusan 5 daita amman ta iya cire hannu ta dauke shi da mari . wannan mamaki ba iya kan wannan police din kadai ya tsaya ba. har uban gayya AK dake tsaye rungume da hannunwasa bisa kirjinsa, ya sha mamakin yarinyar . hakika lamarinta ya zarta tunaninsa, bai taba tunanin takadirancin yarinyar ya kai hk ba... cikin wannan tunanin da ak da polisawan dake gurin keyi, su'ad tasamu karfin gwiwar karasowa gaban Ak kirjinta na bugawa, shima hkn ce takasance dashi dan wani irin mahaukacin bugu kirjinsa keyi wanda yarasa dalilin jin hk. cikin daga murya tana zubd hawaye tasoma mgn ka gayamusu su bar gurin nan yanxu yanzu .. suyi tafiyarsu ,su barni da kai ....... ,tafiya dani bashi ne solution ko raba zuciyata da kaunarka ba, sai ma tarin damuwa da nadama dazakayi arayuwa.... dan hk nake umartarka daka gaugauta sallamar wayan nan banzayen yan sanda daka kwaso ... ta karasa mgnr tana nuna bayanta da yatsan hannunta inda police's ke tsaye cirkocirko har zuwa lokacin Mamakinta bai bar gangar jikinsu ba. tacigaba da kallon cikin kwayar idanunsa, kafin daga baya ta sanyaya muryarta cike da ban tausayi why.. why abdulkabir..... so kake ka kasheni ..... ina sonka ka tausayamin ka daina wulakantar da soyayyata.. wallahi wallahi wallahi ina sonka bilhakki da gsky. ,bancanci wannan gallazawar daga gareka ba. ka tausayamin abdulkabir ka daina sauraron wacan jakar karuwar .. sannan ka daina abinda kake aikatawa daita, haramun ne abdulkabir ya haramta. ahankali ta sake matsoshi sosai har suna iya jiyo saukar numfashin junansu. ta shafa kyakkyawar fuskarta data dan soma tasawa sbd marukanka datasha agurinsa. zuwa yanzu kuka take wiwi tana kallon cikin mayatattun idanunsa , ,sosai tayi kasa da muryarta ta yadda babu me iya jin abinda zatace. wasu sabbin hawaye na sake zubo mata kana ji ko kayi hakuri masoyina Allah nayi nadamar tafka wannan kuskuren abinda nayi dazu, karka kyamace arayuwata kai ne abu mafi mahimmanci da soyuwa gareni . idan ka gujeni rayuwata zata tagyyara fiyye da yadda nake ciki yanzu. kayi hakuri wlh kishinka da soyayyarka ne ya sani aikata hk. ina da matsanancin kishi akanka abdulkabir.. banason ganinka tare da kowa balle wacan jakar prostitute din taka . pls and pls ka tuba, Allah ya haramata irin abinda kake aikatawa .. wayan nan surutan nata yasanya take ranshi ya sake baci ya dugunzuma ya kai kololuwa, dan jin abinda tace.. shi zatawa wa'azi ?yayi mgnr cikin ranshi. wani irin zafi zuciyarsa ke masa akan zantuttukanta. bai san sanda yakarasa fincikota gabansa ba kirjinsu ya hade guri daya yanamata wani irin kallo me tattare da tsagwaron tsana, ita ko su'ad bakaramin tashin hankali tashiga ba, ganin yadda kamaninsa ya sake canzawa . akalla ya kusan minti talatin yana kallon cikin fararen idanunta dake fitar da hawaye, kafin wannan dan sandar data mara yasamu damar takowa zuwa inda suke . yana gama karasowa gurin rike da bindigarsa ya daga hannunsa sama zai sauke mata bindigar akanta. , zaraf AK yayi saurin rike tsintsiyar hannunsa gam tare da dago mayattun idanunsa yana dubansa. a kaskance muryarsa a matukar harzuke yace mekake shirin aikatawa hk..? kana nufin ta hk zaka hukuntata? no no yashiga girgiza masa kai, karka soma kuskuren aikata wannan dayen aiki . kabari idan takasance agurinku ,kana iya mata duk abinda kagamada. ka hukuntata bisa abinda tayi maka ,dan ko civilians bai kamaci tayiwa irin abinda tayi maka ba. asp ganiyyu AK yakira babban cikinsu, ku wuce da wacan jakar yarinyar ni zanzo da wannan tantiriyar mara kunyar. no sir ,sai dai kayi hakuri dole ne mu tafi tare daita acikin motarmu,ak yayi shr yana jan tsaki tare da meida kallonsa kanta, kallonta yake cikin rainin hankali da bakincikinta jin zuciyarsa yake kmr zata fasa kirjinsa ta fito. , ahankali yaja numfashi ya fesar tare da sauke naunayen ajiyar zuciya, batare da ya sake cewa komai ba, ya runtse mayatattun idanunsa. asp ganiyu ya kalleta cike da kaskanci da ranin hankali yace bitch we are here for work not for prostitution, wuce muje yanxu tun ban fasa miki kafarki da bullet ba. da sauri AK ya bude mayattun idanunsa da suka gama rikidewa tsabar tashin hankali dayake ciki, ya saukesu fesss bisa fuskar asp ganiyu yana dubansa zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri sauri.... har sai da ya kai ga dafe daidai tsaitin kirjinsa,da hannunsa 1 ,batare da yasan ya aikata hkn ba. asp na karashe mgnrsa yabawa sauran polisawan umarnin tafiya take suka juya gabadayansu tare da cakumar wuyan ore suka soma ingizata keyarta. ,haba kubi a sannu man ,bafa kisan kai mukayi ba dazaku dingawa mutane rainin sense, muke rainin sense..? eh man ai bazan ji tsoron fadar hk ba, ok idan muje station zakiyi bayyani dalla dalla ya sake ingiza geyarya ..... asp ganiyu ne ke bawa su'ad umarnin shiga mota ,amman sam taki. sai kuka take tana rokon ak, kar ka bari atafi dani police station abdulkabir ina sonka ni masoyiyarkace ,duk zuciyar datace tana so ta wuce wulakanci, nasan kaima zuwa yanxu kasoma kamuwa da matsanancin kaunata.....hannusa yasa ya buge mata baki yana nunata da yatsan hannunsa nace bana sonki bana sonki ,har saunawa zan gaya miki bana sonki. dakikiyar ina ce ke da kika kasa fahimta hkn.. kana sona man, yazaka dinga fadar abinda bashine Acikin zuciyarka ba. ,idan har baka sona kmr yadda kake kirari. meyasa sanda nazo ma'aikatantarka ka hana securities dinka wulakantani da tozarni...? meyasa sanda mukayi musayar yawu da kai a spankys ka hana abokinka daukar matakin da yayi niyya akaina...? yanzu na mari police agabanka da hanuna wanda nasan aikata hkn na daidai ayi dispiling din duk mace data aikata hkn, amman ka hanashi ramawa sai ma cewa da kayi kar yayi kuskuren aikata dukana . duk wannan salon ma cikin kiyayya ce..? uhm tell me...i said tell me kiyayya ce ko soyayya .? ka fara sona kmr yadda nake matsanancin sonka you are very stupid mahaukaciya ...idan har hk ake soyayya tabbas masu yinta sun tabbata cikakkun mahaukata ... soyayya dake ko asarar rayuwa. bari kiji koda matan duniya kaf zasu kare....koda ni dake kadai zamu saura aduniya ni abdulkabir bazan taba tunanin aurenki ba..... karya kake kalmar hauka da dakikancin da kake kirana dashi bai kamaceni ba. sbd kaine katun mahaukaci km dakiki .. zan sake tabbatar maka muddin muna raye acikin duniyar nan *sai ka aureni dole* bai tsaya sauraron shirmenta ba illa ya zabga mata mari. fincikota yayi da iyakacin karfinsa ya watsata byn mota police yana basu umarnin su wuce daita , km idan sun isa station, suyi mata hukunci mafi tsanani....... labbansa dayake motsawa ahankali take bi kallo. matsowa tayi sosai , ta daidai tsaitin inda yake tsaye yana kallonta, bansan me zan gaya maka ka fahimceni ba.. bansa wani irin dakikin mutun ne kai ba mara tausayi da sanin yakamata, bazan taba kuskuren barinka ba, amman zan kebe maka kaina da kaina sai dai ina tabbatar maka zan sake dawowa gareka..mgnr kana sona ko akasin hk lokaci ne zai nuna. da karfi police suka ja mota sukayi gaba .. hankalinsa yayi mugu mugun tashi dajin lafazinta, me tataka dazata dinga gaya masa duk abinda yazo bakinta km alokaci tagama ? wacece ita ..? ya Allah wai meke shirin faruwa dani da rayuwata ne? wannan wace irin matseefa ce ke shirin kusantoni? ahankal shima ya juya ya koma cikin tafkeken gidansa cike da matsanancin tsanyi jiki da fargaba mara misaltuwa, yashiga motarsa ya tayar . Williams na daga Masa hannu. amman ko kallon inda yake bai yi ba. zaune kawai yake cikin motarsa yana diriving amman natsuwarsa da hankalinsa basa gangar jikinsa, ya dubi agogon diamond dake daure da tsintsiyar hannunsa wanda tsayawa fadar adadin kudinsa bata lokaci ne. ,karo na sau ba adadi kenan dayake ta jan dogon tsaki . baisan me yashiga cikin tunaninsa ba akan yarinyar .. da har yake kokarin hana police taba lafiyar jikinta, tare da hanasu daukar matakin laifin datayi ayanxu ,tabbas duk abinda ta lisafo akansa hk ne sun faru sai dai shi ba dan wata manufa ya hana securities dinsa da malik da wannan police din dukanta ko wani abu me kama da hukunci ba...hakika yasan bai sonta bai kaunarta asalima bai kaunar daura idanunsa akanta . to meyasa meyasa take da tabbacin yasoma sonta...? babu irin tunanin da baiyi ba akanta kafin yakarasa gida, da taimakon Allah ya iya kawo kanshi ikeja gra. yana shiga farfajiyar gidansu kai tsaye parking space ya zarce yayi park din motarsa. ya fito yana tan gadi tnkr wani mashayi ya nufi part dinsa . tun daga barandar saman dady ya hango shigawarsa cikin wannan yanayin, take hankalinsa yayi mugun tashi da tsorata da ganin yanayinsa. magzine din dake rike a hannunsa yasoma nadewa tare da mikewa tsaye ahankali yasoma tafiya zuwa part dinsa, wanda kusan atare suka shigo cikin parlour'n. ak wanda ya zube a kan kujerar three star . ya dago mayattun idanunsa dan jin motsin shigowa . dady yagani yana kokarin sanyo kanshi cikin parlour'n ,har dady yakarasa shigowa ahankali ya nemi guri ya zauna yana fuskantarsa, idanun AK na kansa yakasa daukewa,sai numfashi daya furzar ahankali . shima dady idanunsa ya tsura masa yana kallon yadda gabadaya yaron nasa ya dawo a dan tsakankanin wannan lokaci.. duk da kasancewarsa mara kiba amman zuwa yanzu ya sake ramewa fiyye da ko wani lokaci, kallo daya zaka masa kasan yana tattare da damuwa. ahankali dady ya sauke naunauyen ajiyar zuciya still idanunsa na kan tilon dansa mafi soyuwa aranshi, sannan yakira sunansa ahankali abdulkabir..... AK ya gyara zamansa tare da amsawa muryarsa can kasa. meke damunka abdulkabir wanda yasa gbdy yanayinka ya sauya irin hk ..? idan kana tare da wata damuwa ne ni mahaifinka ne ka fito kasanar min nasan abinyi akai. , dady yaja yayi shiru dan son jin abinda zai ce amman yaji ak yayi masa Shiru yaki cewa komai sai dai mayatattun idanunsa daya zuba masa.. dady ya sake numfasawa cikin sanyin muryar yace ko kasoma shaye shaye ne abdulkabir? da sauri AK ya mike zaune sosai yana duban cikin idanun mahaifinsa tare da girgiza masa kai. ok kasanar min damuwarka ? , ko shirye shiryen aurenka ne yasaka kasancewa hk? dady ya sake tmbyrsa. nan ma ya girgiza masa kai yayi tare da sunkuyar da kanshi kasa . pls my son if their is anything wrong let me know ? ganin yanayin da mahaifinsa yashiga alokacin yasa shi ahankali ya bude bakinsa yasoma bawa dady, labarin abinda ke faruwa tsakaninsa da su'ad, tun daga sanda tasoma bibiyarsa har sanda yasoma saninta zuwa yau din nan da yadda yasanya police sukayi arrest dinta. dady yayi shr yana dubansa cike da matsanancin mamaki da tausayawa.. kusan minti talatin ya dauka yana kallon tilon "dan "nasa kafin daga baya ya sake numfasawa, sannan yace meyasa ka aikata hk abdulkabir......? a tunina duk mutumin daya bude baki yace yana sonka koda kuwa mahaukacin dake yawo akan titi ne bai cancin wannan tuzarcin da wulakanci daga gareka ba. , ballantana cikakkiyar me hankali ..... dady ni bana sonta ne ita km ta nace min dayawa. data nace maka dayawa sai akace kamata wannan tuzarcin, ita din abar tausayi ce ,duk da banganta ba na tausaya Mata . ita soyayya daga Allah NE ,babu wanda ya wuce ya tsinci kanshi cikinta sannan Allah yana jarabtan duk wanda yagadama daita . Allah dady dan baka ganta bane shi yasa kake fadar hk, Amman wlh dady dazaka ganta zakaga kwata kwata bata dace dani ba. duk fa abinda kasan mashayi nmj nasha babu wanda batasha, ta yaya zan tsaya sauraran mace irinta . ai ajina ya zarta nata, taje can ta nemi mijinta gaba amman ba dai ni abdulkabir ba.. murmushi irin nasu na manya dady yayi tare da meida bayansa ya jingina akan kujerar dayake zaune. bance ka aureta dole ba ,amman bata cancanci wannan kaskancin ba. zanso ka bada izinin sakinta a police station sannan ka gyara mu'amularka daita ta yadda zata samu natsuwa da salamar zuciya , duk macen datake cikin hali irin wanda take ciki tana bukatar rarrashi da kulawa tare da tausayawa, bakasani ba ko ta sanadiyarka zata shiryu tabar abinda take aikatawa, dan hk ina umartarka yanzu yanzu kakira a saketa.. shiru ak yayi yana sauraron dady tare da tsurawa Zara zaran yatsun kafafunsa ido yana kallo da tunani shi sam bai ga aibun abinda ya aikata mata ba. balle yaji nadama ko wani abu shi tausayi . shirun dayaji dady yayi ne sanyashi dago mayattun idanunsa yana dubansa, shima kallonsa yake tare da mikewa tsaye, ka tabbatar da kayi abinda nace if possible ma kazo min da yarinya ina son ganinta .. yanakarasa fadar hk yakama gabansa. yana fita ak yashiga tunani sosai, so yake ya gano rashin dacewar abinda ya aikata amman duk ta inda ya duba bai ga aibun yin hk ba, ahankali yasanya hannunsa daya yasoma babbale botiran gaban rigarsa ya cire rigar yasoma cire wondan dake sanye ajikinsa ya saura tsirara ya mike rike da kayan zuwa bedroom dinsa ya bude dakin da washin machine dinsa yake ya zuba kayan ciki ,sannan ya fito yakarasa inda towel yake jikin kofa ya dauka ya daura yashiga bathroom ya dade tsaye cikin bathtub ruwa na tsiyaya a sansar jikinsa wanka yake son cikin dadin rai amman ,tunanin yarinyar yaki barinsa a gurguje yakarasa ya fito. koda ya fito bai wani kira police station ba kmr yadda dady yace. kawai sha'ani gabansa yasoma yi dan system dinsa ya dauko ya haye saman gado tare da jonata a charge ya jingina bayansa da pillow yasoma browsen .da tura sakowani. kwana daya tsakani tafiyar gaugauwa takamashi zuwa abuja shida babban amininsa musty da wasu daga cikin manya ma'aikatan companies dinsa. kwana biyu zasuyi cikin na 3 su dawo .tafiya ce datazama dole sai yaje if not babu inda zashi, sabon companies addas mali da toyos mother da zai bude ,ga intervew daza'awa sabbin works duk da wannan duty ya daura musty ,da bai san yadda zanyi ba dan abubuwa sunyi masa yawa, hk ya wucewarsa batare da ya waiwayi police station ba. yana zaune a dakin hotel din daya sauka, daga shi sai sai boxes iya cinyarsa da Whit singlet laptop ce agabansa sai tarin file file's dake zube akasa jibgib wasu zai sanya hannu , wasu km zai shigar da sakonni ne cikin system, kira ne yashigo wayarsa amman yaki daukaz har wayar tagaji da kara ta katse sau ba adadi akayi ta kiran wayar kafin daga bisani yasoma lalubo wayar batare daya dauke idanunsa akan system ba ,ya dauka ya manna akuneshi yana cigaba da aikinsa ,jin sautin muryar data doki dodon kunensa ne yasashi dan gyara zamansa, still idanunsa na kan system, muryarsa ahankali yace an wuni lfy . bangaren commission juyi yayi akan kujera dayake zaune tare da cewa lfy abdulkabir ykk ya aiki da shirye shiryen biki? alhamdullahi dady. commissionee yace kasa an yi arresting din yara har yanzu suna tsare batare da ka leko ba ,gashi ko waya baka kira ba har yau tsawon kwanaki 2 kenan kasan yanzu yanayin dokar garin ta bace, ba kmr lokacin baya ba, yanzu da mutun ya wuce kwana biyu zuwa uku koto ake wucewa dashi . idan km aturasu zuwa koto ne kana iya zuwa kasa hannu, idan km a sakesu ne shima muna jiranka, tunda commission yasoma mgn ya dauke wuta ya daina gane sakonin dake shigowa ta cikin system dinsa da wanda yake turawa . dan hk ya tsaya cak tare jifa babban dan yatsansa cikin bakinsa yana cizawa ahankali har commission ya dasa aya, km sai lokacin ya tuna da zance wasu yara dayasa aka kama dan kwata kwata shi ya mance da zance wasu yara. ayyukan gabansa kawai yake aiwatarwa da shirye shiryen bikinsa . dan hk ahankali ya sauke numfashin tare da sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan yace nayi tafiya ne dady amman Inshaallahu gobe by this time ina office dinka nan sukayi sallama. tunda commissioner ya katse kiran, ya kasa zaune ya kasa tsaye gbdy yakasa aiwatar da komai . "tunanin yarinyar da kamaninta suka shiga zuwa masa daki daki , kenan duk iya kwanakin na tana tsare a cell...?yayiwa kanshi tmbyr yana shafa kwantaccen sumar kanshi kana ya runtse mayatattun idanunsa yana sake shafa kwantaccen sumar kanshi komawa yayi ya zauna ya janyo system gabansa amman yakasa aiwarta da komai banda fuskar yarinyar ayanzu babu abinda yake gani acikin system idanunsa ya tsurawa system din yana kallo wai gata tana kuka tana rokonsa ya so ta ,ya entoto daga shingin wasu ,kada ya wasar da soyayyarta, ganin yana kokarin manta komai sanadin tunaninta yasashi kashe laptop ya tattara files guri daya ya zuba uban tagumi. da daddare yana kwance shiru a saman gado, sai juyi yake daga wannan bangaren zuwa wancan bangaren baki daya garin Abuja yayi masa zafi, ya manta yaushe rabon ya tsincin kanshi cikin damuwa irin hk, da kyar yasamu bacci barawo yasamu nasarar saceshi cike da tunanin yarinyar da mafarkinta. washegari 3:00 daidai jirginsa ya sauka a murtala international airport motaci 5 ne jere suna jiran karasowarsa . ahankali yake saukowa daga matattakalar jirgin jikinsa sanye cikin wando da rigar suit ash colour sai yar cikinta Whit hannunsa daure da agogon relex kafafunsa sanye cikin wasu hadaddun shoe masu kyau da sheki. ahankali yake takowa daga matattakalar jirgin yana gyara zaman tie din dake zagaye da wuyansa. sanyayyen kamshi turarensa gbdy yacika ilahirin gurin yana isar da sakon tahowarsa abdulkabir adam kennan kyakkyawa ne aji farko goggagen dan duniya ne me tsautsauran ra'ayi matashi me ji da kanshi. tun kafin su karaso inda motocinsu suke jere aka soma babbude musu motaoci , wace zai shiga ce atsakiya biyu baya 2 gaba suna gama shiga direboving suka tada mota. ahankali ya kai mayatattun idanunsa kan agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa ya jan tsaki sannan yayi mgn cikin sanyin murya dake nuna ala'mun gajiya yana bawa direban umarni. ka wuce dani sac's office . ok boos sannan yakira wayar musty kasancewar shi yana motar dake baya, ya sheda masa su wuce companies shi akwai inda zashi, suna kaiwa karshen brige din daya tawo daga airport ikeja inside suka rabo.. zaune yake a office din commission suna tautaunawa akan lamarin byn commissioner ya aika a tawo dasu su'ad. cikin minti goma aka shigo office din dasu. ,gabadaya sun fita haiyacinsu ,dan koda ak yagansu sai daya firgita da kyar ya ganesu sbd yanayin yadda kamaninsu ya sauya, barinma su'ad wace gbdy kanta ya kumbura, siririn hancin nan nata ya nitse ciki sosai fuskarta ta sauya ,wanda yasanta ne kawai zai iya tantanceta, sunyi bakinkirin kayan jikinsu tun na shekarajiya dayasa akayi arresting dinsu ne sanye ajikinsu. da sauri ya dauke idanunsa akansu yana ambaton suna Allah , ya salam ya furta yana girgiza kai zuciyarsa na wani irin harbawa ,muryarsa ahankali ta fito ta yadda basu jishi ba. sbd Allah dady waye yayi mata irin wannan dukan..? shi bai ma damu da irin raunukan jikin ore ba kmr nata. commission yace mahukunta ,sbd an tabbatar min byn rashin kunya da cin mutuncin da suka yiwa ma'aikatantanmu ita waccen ya nuna inda su'ad take tsaye har da marin inspector kule tayi..... kasa cewa komai ak yayi ,ya dan juyo ya sake satar kallonta sannan yasoma mgn da commissioner sun dan dade suna zantawa inda daga karshe AK yace kmr yadda nayi maka bayanin komai dazu, so nake tarabu dani da rayuwata taje tayi nata rayuwar sbd ni daita sam bamu dace ba. kafin commission yayi mgn yaji sautin muryarta cikin kunenshi ba kada hankali abdulkabir ko nace hankalinka bai cika ba, a zabure ya juyo yana kallonta da mayattun idanunsa. inda kasan wahalar dana sha akan soyayyarka bazaka fadi hk ba. da wuya da azaba zai sa na barka da yanzu an wuce gurin ,ina sake tabbatar maka da *sai ka aureni dole* commission ya bude baki yana cewa bazai yiwu kice hk ba, tun da ba'ayin aure ta hanyar da kike biyo . idan ma kina son ya aureki ne, kamata yayi ki natsu ki dawo haiyacinki ,domin a yadda kike din nan babu me ganinki hk yace zai aureki indai ba mahaukaci bane ... wannan mahaukacin dakake mgn akai gashi nan zaune agabanka km ko yana yawo tsiyarara da hauka tubaran shi zuciyata tagani km takamu da sonshi .dan hk kagaya masa ya aureni kawai a wuce gurin, ko km ka tabbatar masa da yanzu aka soma wasan...musayar mgn suka dingayi da commissioner babu wata tsoro ko fargaba wanda daga karshe commission yace a sallami ore abar su'ad . byn ore ta fita commission ya mike tsaye tare da zagayowa zuwa inda take tsaye yace ta zauna tare da nuna mata wata karamar kujera. ta zauna tana cizan lip's dinta na kasa batare da takalli inda ak ke zaune ba yayinda shi kuwa AK duk motsinta akan idanunsa take.ya kasa dauke idanunsa akanta . commissioner , yayi shiru kawai yana kare mata kallo. naji duk abinda kikace kina son shi wannan yaron irin son da bantabajin irinsa ba ko atahiri. sai km kikayi rashin sa'a shi din ba sonki kmr yadda kike masa. amman yanzu ina son kimin wani abu guda daya . kiyi hkr ki hakura dashi tun da shi baya sonki idan kika natsu kikayi addua da hkr sai Allah yabaki wani wanda yafishi.. abinda bazai taba yiwu ba kenan ta fadi hk sbd ganowa datayi wayo kawai commissioner ke son yi mata. , ina son kasan wani abu kai ma, abdulkabir kadai zuciyata ke so da muradi kasancewa tare dashi matsawar bai yanto zuciyata ba, damuwata zata kasance damuwarsa, matsalata zata addabeshi . duk wannan bakar rayuwar da nakeyi akan shi ne fa. sai kawai na hakura wata ta aur.....da sauri abdulkabir ya mike tsaye cikin tsananin fushi yake fadar baki isa ba... baki isa ki tursasani aurenki ba ..ko saka zuciyata abinda batayi niyya ba. wuya da azaba tattare da matsin rayuwa yanzu kikafara sha koma nace baki ga komai ba . kima soma kukan rasani.dan kuwa zaki rasani rashi na har abada dan bazan taba aurenki ba. dan hk ki tashi kibar office din nan yanzu tun kafin in zamo ajalinki ,ki bar duniya da huja. , cikin tsananin firgici da faduwar gaba ta dago fuskarta wace take wanke da ruwan hawaye tana kallon cikin kwayar idanun masoyinta mafi soyuwa azuciyarta . "ahankali ta mike tsaye zuciyarta tmkr zata buga .... still idanunta na cikin nashi batare da tace masa komai ba ,domin tasan matsawar batayi abinda yace ba ,bakaramin aikinsa bane yayi mata dukan mutuwa agurin ahkali cike da sanyi jiki da tausayin kanta ta mike tasoma tafiya tare da bude kofar ta fice daga office din. komawa yayi zauna tare runtse mayatattun idanunsa ,hannusa yasa yana shafa fuskarsa dashi gbdy yarasa me zai sake cewa akan lamarin yarinyar. commission ne yashiga bashi baki kafin daga baya ya bude baki da kyar yayi masa sallama. koda su'ad takarasa gida da gudu ummanta taje ta rungumeta ,tana kukan da murna ganinta. dan gbdy hankalita ba'a kwance yake ba ,babu inda bataje nemanta ba. daga karshe ne aka tabbatar mata tana police station. zamewa tayi daga jikin ummanta ta isa inda mirrow yake ta tsaya tana karewa kanta kallo, sannan tashiga bayin dake manne da parlour wanka take ahankali tana wanke kowani gaba dake gangar jikinta, ta dade bata fito ba, tana gasa jikinta da raunukan jikinta . tana fitowa ta iske ummanta ta shirya mata abinci ta daura mata akan dan karamin stood ,batabi ta kan abincin ba dan bashi ne agabanta . tashige kuryar daki ta janyo jakarta ta ciro tabar wiwi tayi babban nade tare da kunawa tasoma busha hayaki tana lumshe fararen idanunta . take hayaki ya bude dakin ,zariya take tana sambatu akan ak tana zukar tabarta har dai ta kai ga hayewa gado ta kwanta hawaye na gangaro mata .umma dake zaune cikin zullumi a parlour tasoma jiyo warin tabar wiwi da sautin kuka, da sauri ta banko kofar dakin cikin tsananin fushi take fadar bakiga komai ba yanzu kika soma kuka ba dai akan namiji kike neman kassara rayuwarki ba. maza maza ki tashi kibar min gida tun kafin na tsine miki ki karasa lalacewa kibi duniya da hujja tunda daman rayuwar kaskanci kika zabawa kanki.. cikin tsananin firgice da tashin hankali ta dago fuskarta daga kwanciyar datayi tana kallon fuskar mahaifiyarta mafi soyuwa gareta . muryarta na rawa tace ki taimaka ...ki taimakeni ummana ki taimaki rayuwata ki sanyaya zuciyarki salama ki min addua ki cire kalmar tsinuwa agareni ki cigaba da nemammamin shiriya da sausauci wahalar da nake ciki agurin Allah. sannan ki hango irin damuwar da nida ke zamu shiga agaba a sanadiyar tsiniwarki gareni, domin duk halin da zanshiga zai fi miki zafi da ciwo akan kowa. amman karki damu zan bar miki gidan nan duk da kasancewarsa na mahaifina ne ,wlh zan bar miki gidan nan km a yanxu bazan jure bacin rai da damuwa irin hk . da me zanji damuwar danake ciki ko km da kalaman tsinuwarki gareni, domin dana zauna ki dinga tsinemin na kara lalacewa gara nabar miki gidan na huta tana karasa fadar hk tajanyo akwatin kayanta ta bude wardrobe tasoma zuba kayanta tana gama xubawa ta zuge akwatin ta juyo tana kallon ummanta. ina matukar kaunarki ummana ,kece jigon samar dani a duniya duk da bansa kotawace hanyar kika samar dani ba. amman ina jinki cikin zuciyata, banida kowa bani da komai sai ke kadai. ina rokon Allah ya sanyaya zuciyarki yabaki ikon yi min adduar shiriya da kariya gareni, ba hk na kasance abaya ba kece kika kawoni duniya kika tarbiyarta dani sannan daga baya kika tsince rayuwata hk, ni kaina banason wannan rayuwar danakeyi amman babu yadda zanyi dole na karbeta itace kaddarata . tana gama fadar hk tasoma jan akwatinta har ta bude kofar ta fita allah sarki ai umma nagani fitar su'ad ta zube kasa tana kuka tmkr karamar yarinya uwa da "dal kenan sai Allah a zabure ta mike tana kuka da kiran sunanta su'ad ..su'ad dina dan Allah ki dawo karki tafi ki barni bazan iya rayuwa babu ke ba. ke kadai gareni duk duniya banida kowa sai ke, a parlour ta risketa tana kokarin bude kofar ta rungumeta ajikinta karki tafi bazan iya rayuwa babu ke ba na hakura na dauki kaddara....dole ce tasani yanke wannan hukuncin kamota tayi ta zaunar daita umma kuka su'ad kuka babu me rarrashin wani. ba dan dole ba mezai sa tayi tunanin yanke alaka da tausayawar dake tsakanin uwa da yarta ahankali cikin matsanancin damuwa ta daga hannuwanta sama cikin muryar kuka da rauni ta fara addua ya Allah ka shirya min yarinyata .Allah ka kawo mata natsuwar zuciya da kwanciyar hankali. Allah ka canza mata rayuwa fiyye da wace tayi abaya .Allah kazama gatanta . takarasa fadar hk ta janyo hannu yarinyata tana cigaba da kuka. ummana ki daina kuka dan girman allah zan canza ..ni dai ki cigaba da min addua hk suka kasance ranar cikin kunci da matsanancin damuwa, daga karshe umma ta janyo tablet din abinci tasoma bawa su'ad abinci abaki tana ci sosai ta dinga cin abincin kasancewar cikinta ya bude dan tabar wiwin datasha if not abinci bazai samu damar shiga cikinta ba. byn tagama ci umma ta dauko mata ruwa me sanyi ta mika mata. ta karba ta sha har lokacin idanun umma bai bar zubar da hawaye ba, ahankali ta juya takoma daki ta kwanta a inda tasaba kwanciya tunanin rayuwarta ta baya tashigayi. tunawa ta dingayi da abubuwan da suka faru idan ita batayi sa'ar uwa tagari ba wacce tayi sanadiyar ruguza rayuwarta, yarinyarta fa? duk wata kulawa da tausayawa da tarbiya babu wace bata tsaya tsayin daka tabawa su'ad ba . akarshe ga yadda takasance.. anya ba tarin zununbanta dana mahaifinta ne ya afka kan yarinyar dabata ji ba bata gani ba. tashiga juya kai tana kuka tabbas ta tafka babban kuskuren arayuwarta wanda bazata taba gogewa kanta shi ba.. byn kwana wasu kwana su'ad na gida tana jinyar kanta dan idanunta sun dan dan sabe sai dai abinda baza'arasa ba. samun saukinta keda wuya ta fito neman ak amman gabadaya ta neshi tarasa ,duk inda tasan zata gashi ko taji duriyarsa taje babu shi babu alamunsa. dan hk ta yanke shawarar zuwa gidansu. ta shirya cikin doguwar rigar material har kasa, wace ta lafe mata ajiki,ta fidda ainihin Shep din jikinta da kirjinta dan rigar ta kamata sosai daga sama daga kasa km flay ce ta yane kanta da dan karamin mayafi baki .kafafunta sanye cikin takalmi flat suma baki ,sosai tayi kyau kasancewarta fara sol doguwa , ta fashe ilahirin jikinta da turaren me sanyin kamshi da taba zuciya. kai tsaye gidansu ak ta nufa. kusan minti goma tana tsaye abakin karamin get din gidansu tana tunanin ta yadda zatayi nocking. sai ta kai hannuta da niyyar nocking sai ta dauke. , da kyar dai tasamu ta sanyawa jikinta jarumta tayi nocking kmr batasonyi... me gadin gidan ne ya mike tsaye tare da budewa yana dubanta. , ina wuni baba. lfy lau yarinya ,ya amsa mata cikin sakin fuska, dan Allah baba ko abdulkabir na gida? eh yana gida. idan da hali dan Allah baba inason nashigo akwai abinda yakawoni gurinsa . yasan da zuwan naki ne? tayi Shiru tana tunanin abinda zatace ,har sai da baba ya sake maimaita tmbyrsa ,sannan tace eh yasan da zuwana . baba me gadi yakarasa bude mata get tare da bata hanya shigowa. kalle Kallen farfajiyar gidan take. ahankali tasoma tunani ta inda zata soma ganinsa batasan inda zata dosa ba . ganin yadda take zare idanuwa yasa baba me gadi yace ta biyo shi har bakin kofar part dinsa ya kaita yana nuna mata kofar shiga . sannan ya juya zuwa bakin aikinsa. ahankali ta kai hannu jikin kofar zatayi nocking sai km wani tunani yazo mata . ta murda handle din kofar taji kofar ta bude sanyayyiyar ajiyar zuciya ta sauke, sannan tasanya kanta ciki hadadden parlour'n wanda yakawatu da kayan more rayuwar duniya, wani irin kamashi airfreshiner ne yasoma kaiwa hancinta ziyara ,wanda kadan ya rage naumfashin bai tsaya ba. , ga sanyi ac dake ratsa gbdy ilahirin jikinta . komai na parlour me kyau ne kmr yadda mammalakin keda tsananin kyau. kallon parlour take kirjinta na dukan uku uku zuciyarta na harbawa da sauri sauri. ahankali tasamu guri ta zauna akan kujera dake parlour tana fargaban haduwarta dashi. kwance yake ruf da ciki acikin akan makeken bed dinsa , daga shi sai gajeren wando short niker iya cinya da whit singlet yana opereting system . hk kawai ya tsinci kanshi da jin mummunar faduwar gaba...... sakamakon wani sauyi dayaji ajikinsa da hancinsa . gbdy ji yayi cent din gidan ya sauya masa. wani irin kamshi yake ji wanda yakasa tantancewa. dan hk , ahankali ya ture system din dake gabansa gefe tare da saukowa daga kan bed .yana mike hade da salati ala'mun gajiya. ahankali ya bude kofar bedroom dinsa ..kmr a mafarki yaganta zaune ta daura kafarta daya kan daya tana jijigawa ahankali ahankali idanunta akan wani tangamemen hotonsa dake manne da bango parlour'n . jikinta ne yabata duk inda akayi yana gurin ,dan hk ahankali tasoma jiyo da fuskarta har ta sauke fararen idanunta akan kyakkyawan fuskarsa, me dauke da annurin kyau. , atare gabansu ya fadi suna kallon juna kafin daga bisani ta mike tsaye a firgice tana cigaba da kallonsa, tundaga sama har kasa. kyakkwa ne ajin farko na bugawa ajarida, me tattare da siffar karfi ,duk inda ka kalla ajinsa kwance yake luf luf da kwantaccen gashi . wanda ke sake bayyanar da tsansar kyawun surar jikin da Allah yayi masa. hatta zara zaran yatsun kafarsa dana hannuwansa kwance suke luf da gashi . shi din irin mazajan nan ne abin bukata da muradin kowace mace . sannan samun irinsu ke da matukar wahala,gbdy shock ya hanasa motsawa daga inda yake tsaye, jiyake tmkr an shafe masa ganinsa ne abubuwanta sun daina daure masa kai, sun koma bashi tsoro yarinya tmkr aljana duk inda yayi tana like, ganin irin kallon kurrila datake masa ne yasanyashi saurin kallon jikinsa, sannan ya meida mayattun idanunsa akanta yana watsa mata wani matsiyacin kallo me hade da harara... muryarsa a matukar harzuke yace me yakawoki km... ?meyasa jakanci da rashin zuciya yayi miki yawa ? yama akayi kika shigo gidan nan .. ? kayi hkr na kasa jure rashin ganinka ne akalla yau kwana biyu kenan bansaka cikin idanuna ba, duk hanyar dana san zanga ka kulleta abdulkabir .. yaya kake son nayi da rayuwata ..? Kayarda Dani wallahi ni masoyiyarkace . wace yarda zanyi dake, yarda dake ko abin kunya Allah yakiyayeni da yarda da mace irinki ,yan kwanaki ne yarage a daura min aure da natsatsiya mata kamilalliya, wace tasan kima daraja da mutuncin kanta ba irinki ba taxi ...... ya janyo hannuta afusace yayi hanyar waje daita ,tare da ingizata harabar gidan ya juya da sauri yashige ciki part dinsa ya danno kofar da karfin grammmmmm kake ji yasanya key ,tare da jinginar da bayansa da jikin kofar yana sauke numfashi sama sama. da mugun gudu su'ad takaraso jikin kofar tana bugawa da karfi hade ihun kiran sunansa abdulkabir..... abdulkabir...... Please open the door for me don't do this to me ... Nocking take da iyakacin karfinta tana ihun kiran sunansa Amman yayi mata banza. wani irin juyi tayi tare da Tabaro jikin kofar tana surutai wallah Banza yarda ba kajawota mata maseefa da bala'i me tsanani agurina . sai na azabtar da ma kowacece zatayi gangancin aurenka da azaba mafi tsanani. wlh baka isa ka aure wata kabarni ba matsawar ina numfashi. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam athur shaturul iman* *best family forever and ever i really appreciate all your washi and the love you showed on me ,i truly feel happy to have such amazing family in my life Love you so much*💋 *hajarutul (mee'ad )da halimatu sadiya (e'man) Allah yaraya min ku cikin tafarkin sunnah ,Allah yasanyawa rayuwarku albarka* page 28 a kalla ya kusan minti talatin jingine da jikin kofar ,dafe da saitin zuciyarsa, yana fidda numfashi sama sama. runtse mayatattun idanunsa ya sake yi sosai tare da kiran sunan Allah, ya salam .. .. karo na kusan goma kenan daya ja tsaki cike da matsanancin takaicinta . bai san me ya kawota gidansu ba... yanzu idan dady'nsa ya fito ya ganta agurin yace masa me ,akan yarinyar da tuni yace masa yakawo masa ita amman yaki ? ahankali ya bude mayatattun idanunsa wayanda suka gama rikidewa sukayi jawur dasu sbd abinda yake jin yana masa yawo cikin rayuwarsa a game da lamarin yarinyar . a fill yace, wannan wace irin maseefa da jaraba ke shirin kusantoni da rayuwata ? ita bata barni na huta nayi rayuwarta yadda nasaba ba. sannan ita bata bar kanta ta huta ba.. cikin wannan tunanin da yake wasu zafafan hawaye masu zafi da ciwo yaji suna sauko masa akan kyakkyawa fuskarsa.. cikin sauri yasanya hannusa ya sharesu tare da jan numfashi da kyar ya fitar ,lokacin ne yaji tsanyi ni'ima da wadataccen iska yana kursuwa ta kofofin window's din part dinsa da karfi . cikin hanzari yasoma takowa ya isa ga window's yasoma kokarin kullewa kasancewar yadda iskan yake saukowa da karfi. dan har feshin iskan yasoma shigowa. tsaye yayi cike da sabon mamaki yana kallonta . tsaye take agurin tana kallon sararin samaniya yayinda ruwan sama oready yasoma saukowa da karfi ,yana sauka ajikinta. ,kusan minti goma ya dauka tsaye agurin yana kallon yadda ruwan sama ke sauka a sansar ajikinta batare da tayi yunkurin tsarewa ruwan ba. ,take kirjinsa yayi wani irin matsanacin bugu .. sosai ya zuba mata mayatattun idanunsa yana cigaba da dubanta tare da jin wani irin sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinsa. takoina ajikinta jike yake sharkaf da ruwa tun daga samanta har zuwa kasanta tsiyaya take. wani irin sanyi ne Me tattare da tausayinta yasoma ratsa ilahiri jikinsa. karo na farko kenan daya ji wani abu makamanci hk atare dashi a game daita. ,kmr ance ta juyo.. idanunsu suka tsarke cikin juna. a matukar firgice take kallonsa tare da narka da fuska ala'mun ya tausaya mata . wani irin nagartaccen kwarjini taji ya sake yi mata me gauraye da tsagwaron sonshi. yadda bai dauke idanunsa akanta ba. hk itama bata fasa kallonsa ba, har sanda tasanya tafin hannuwanta duka bisa fuskarta tana goge ruwan dake kokarin rufe mata idanu ,domin hanata kallon cikin idanunsa. ,cike da mutuwar jiki ya saki labulen ya zuge glass din window, ya koma jikin kofar ya jingina yana jin yadda bugun zuciyarsa ke sake karuwa . takun su'ad ta sake yi, ta dawo jikin kofar ta jingina bayanta tare da sake fashewa da wani irin kuka me cin rai da ban tausayi .. tana furta wayyohhly Allah Ni su'ad laifin me na aikata ma Allah da yasa nazo duniyar nan...? ya Allahu laifin me nayi da rayuwata tadawo hk? meye makusata da aibuna wanda yasa abdulkabir yakasa amsar soyayyata..? Kowa yana sona a wannan duniyar, amman kai dana sha matsananciyar wahala akanka shekara da shekaru kana guduna.... babu wanda yake kina sai kai abdulkabir.. bakasona ....... bakason na rabeka ko rabar duk inda Kake ballantana na rage radadin da nake jin a zuciyata. pls ...pls ...abdulkabir karka min hk NI masoyiyarka ce kamar yadda na sha gaya maka. ,wayyohhly Allah ya Allah ka dauki rayuwata na huta da wanan bak'ar ukubar akan na ga aurenka da wata .. Allah ka kasheni kafin zuwan lokacin aurenka, na gwamaci mutuwata da wannan rayuwar... ahankali tasoma yin kasa kasa da jikinta tana risgar kuka har ta tsugunna tare da daura fuskarta akan gwiwowinta tana cigaba da kuka me cin rai da taba zuciyar ma'aboci sauraro. iskan ruwan na sake dukanta inda take tsugune . zuciyar AK ce tayi wani irin bugawa da karfin gaske sakamakon jiyo sautin muryarta cikin kuka ,har tagama sambatunta yana jingine yana jinta , wani irin sanyi ne ya dinga ratsa gangar jikinta. take tasoma rawar sanyi da karkarwa har hakoranta na kirma. ruwa ne aka tsugashi ba wasa ba . domin kuwa duk wanda ya kwana ya tashi a garin Lagos yasan yadda ake tsuga ruwa barin ma farkon damuna. km duk tsawon wannan lokaci tana nan a tsugunne ajikin kofar part dinsa tana cigaba da kukanta ahankali wanda ya hadasawa kanta sarawa da karfi. gashi AK kwata kwata bashi da niyyar bude mata kofar balle tasamu mafaka domin tsira da lfyrta ... hkn yasa tasoma dago kyakkyawa fuskarta dake zubar da ruwan hawaye ..tun kafin takarasa kai ga dagowa gbdy take jin wani irin azababben kamshin turaren wanda yasaba tsaya mata arai .. km take ji ajikinta kmr tasan shi . ,tana karasa dago fararen idanunta da suka sauya daga fari zuwa ja ta saukesu akan fuskar wani dattijo dake tsaye can nesa kadan daita, yana dubanta . hannunta tasa ta dan murza idanunta domin sake tabbarwa kanta mutumin dake tsaye agabanta ba abdulkabir dinta bane kama ce kawai, da dan bancanci tsakaninsu, shi wannan fuskarsa ta dan manyata sabanin ta abdulkabir dinta dake cike da tsantsar annuri da zati tattare da nagartacce kyau da kurciya. kusan Mintuna talatin ta dauka tana kallonsa , kafin daga karshe ta zabura ta mike tsaye a firgice tana zare idanuwa cike da matsanancin tsoro.. bangaren dady kuwa tsaye yake cike da sarkakiya da mamaki ganin mace a kofar part din ak. duk yadda yasan dan nasa na mu'amula da mata baiyi tunani zai iya kawo mace har cikin gidan dayake zaune ba, wani irin kallo yake bin yarinyar dashi zuciyarsa na kitsima masa wacece ita da kallon sani dayakewa fuskarta? her face is familiar to him . sosai ya tsura mata idanu ahankali yashiga tunani Inda yasan fuskar ,gabansa ne yashiga dukan uku tabbas duk inda fuskar take yasanta sani km farin sani sai dai,ta ina hkn zata kasance, fuskar wayanda yake gani a fuskar yarinyar dake tsaye agabansa yanzu bata da halaka da fuskar dayasani, kama ce kawai ba wata halaka ko dangantaka ce ba. ahankali yacigaba da kallonta, kafin daga bisani ya numfasa tare da cewa . yarinya daga ina hk ko wani kike nema..? tunda dady yasoma mgn su'ad ta sunkuyar da kanta kasa gabanta na faduwa sbd kwarjinin da dattijon yayi mata, bakinta da jikinta rawa suke gurin cewa uhm ..uhm ina wuni sunana su'ad daman nazo wajen abdulkabir ne.. nazo gurin abdulkabir dady ya maimaita mgnrta cike da mamaki, take km zuciyarsa tasoma bashi haske akanta. duk da bata gaya masa bayanin komai akanta ba ya gane yarinyar dake da halaka da tilon dansa ce tausayin yarinyar ne ya rufe shi ,ya dinga wani iri acikin ransa. wannan wani irin so ne hk takewa abdulkabir dinsa ..? yanzu duk ruwan nan akanta yakare kome.? to yanzu ina shi abdulkabir din yake. daya barta anan ruwa yayi mata duka? ajere yayiwa kansa tmbyr acikin zuciyarsa. wani irin sanyi yaji yana ratsashi ta koina, ko babu komai wannan abun alfahari ne ace mace tana maka irin wannan tsaftacencen soyayya ta gsky . wanda duk wani uba na gari zai so ace dansa yasamu mace irin wannan me tsananin sonshi . ita kanta soyayyar mace wani jigo ne da taimako a bangaren auratayya,rayuwar aure. sannan tunda yake a rayuwarsa bai taba ji ko gani irin wannan soyayyar ba . cikin sanyi jiki su'ad tashiga ware bakin mayafinta domin suturta jikinta , tana kokarin barin gurin dan gane kowaye agabanta. dady yayi hanzarin dakatar daita da hannunsa yana takawo ahankali zuwa bakin kofar part din ak tare da yin noucking . "ak wanda ke tsaye jikin kofar yayi shiru kirjinsa na bugawa da karfi, yaki motsawa balle yayi yunkurin bude kofar yayinda zuciyarsa tashiga shawagi tare da harbawa, jin bugun kofar yayi yawa ne yasa zuciyarsa dugunzuma tare bude bakinsa cike datakaici yace dan ubanki tsayuwar uwar wa kike da bazaki bar gidan nan ba .. ko gidan ubanki ne ? wlh idan kika sake na fito na sameki agurin zan miki dukan mutuwa na balbalki na aikawa ubanki da kasusuwanki stupid girl kawai ...wace bata san ciwon kanta ba . yana karasa mgnr bai tsaya jin ko me zat'ace ba ya baro jikin kofar ya nufi cikin bedroom dinsa a tunaninsa ko su'ad ce ke yin nouking . yana shiga ya fada kan gadonsa yana fidda numfashi ahankali ahankali ko mitin biyu baiyi da kwanciya ba kira yashigo wayarsa, sai da gabansa ya fadi dan jin wayarsa ta dauki karar sauti ,yasa hannunsa ya lalubo wayar ya manna akunneshi batare daya duba screen din wayar ba. shiru yayi yaki cewa komai, yana jira daga dayan bangaren, kazo ka bude min kofa....gani akofar part dinka. ai jin muryar dady yasa ak yin wata irin zabura ya Mike zaune yana kallon kofar bedroom dinsa zuciyarsa nacigaba da harbawa oh my God Allah kasa dady bai ga wannan shegiyar yarinyar nan ba? cikin sauri ya duro daga kan gadon yasoma kokarin sanya kaya ajikinsa. short niker yasa tare daura riga tsanyi me hulla abayanta bai tsaya zuge zip din gaban rigar ba ya fito ransa a matukar bace. ya bude kofar idanunsa suka sauka akan fuskar mahaifinsa tsaye, yana kallonsa , matsawa baya kadan yayi domin bawa dady hanya tare da zabgawa su'ad wata uwar harara wace tasa hantar cikinta kadawa, da sauri tayi Kasa da kanta tare da kamo yatsun hannunwata tana wasa dasu.. kokarin kulle kofar AK yake yaji sautin muryar dady cikin kunneshi yana bashi umarni ,kabar yarinyar nan tashigo.barin kofar yayi a bude ,ya juya cikin fushi batare da ya sake kallonta ba, zuciyarsa kmr zata buga, yana kokarin komawa cikin bedroom dinsa. dady yakirasa sunansa abdulkabir dawo nan sannan kacewa yarinyar nan tashigo ciki yanxu tun ranka bai fi hk baci ba. dole tasa ya juya ba dan ranshi yaso ba, koda ya isa bakin kofar bai ce daita komai ba dan bai jin zai iya aikata abinda dady yace, dan hk yakarasa ya kai hannunsa kan nata domin fixgota ,wani irin shock yaji ajikinsa tun daga tsintsiyar kafafunsa har zuwa tsakiyar kanshi take an jona masa wutar lantarki. take jikinsa yasoma rawa yadda yaji ajikinsa hkn ce takasance daita dan hk da sauri ya fixgo hannuta da karfi yayi wurgi daita cikin tsakiyar parlour yana sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da kallon hannunsa . muryarsa ahankali yace dady ina zuwa kabani minti biyu yanzu zan fito.? nakara maka minti uku akai kashiga ka fito ina jiranka. tsaki yaja akasan ranshi tare da dago mayatattun idanunsa wayanda suka koma ja ya daurasu akan agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa. lokaci ya wuce sosai tsaki sake ja yashiga bedroom dinsa hade da shigewa bathroom, bathtub yashiga yayi wanka ya wanke hannunsa daya taba jikinta dashi sosai sannan ya fito .. ya saka wasu kananan kayan dagon wando baki da riga shirt itama bata ya fashe ilahirin sansar jikinsa da turare , ya sake fitowa zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske. ya zauna akan kujerar dake facing din dady, murmushin takaici dady yayi yana dubansa tare da girgiza kai. yayinda su'ad ke zaune rakube a gefe kanta ta soke akasa tana cigaba da wasa da yatsun hannunta ta dago ahankali sakamakon kamshin turarensa daya kaiwa hancita ziyara, ta daura idanunta akansa yana zaune yana wani cincin magani,idanu ta tsura masa sosai tana kallonsa kmr zata cinyeshi, gbdy ta manta ko a ina take da gaban wanda take zaune ... har sai da dady yayi gyaran murya sannan ta dawo cikin hankali da natsuwarta ta sake sunkayar da kanta kasa. dady ya sake duban ak cike da hade rai dan ma kar ya kawo masa rainin sense yace wace wannan yarinyar? yayi mgnr yana nuna inda su'da ke zaune sunkuye da kanta tsaki yaja acikin zuciyarsa sannan ya bude bakinsa da kyar muryarsa can kasa kasa wanda idan ba saka kunne mutun yayi ba bazai ji abinda yace ba. yace dady yarinyar nan ce... yana gama fadar hk ya koma ya dan meida bayansa da kujerar dayake zaune kirjinsa na bugawa tare da runtse mayatattun idanunsa .. amman me nace maka akan yarinyar? dady banzan iya daya daga cikin abinda kace min ba sbd bata cancanci hkn ba. i can'tmarry her dady coz she's not my type i can't marry her coz she's prostitute.. i can marry her coz.....short up dady ya bugasa tsawa a fusace kai meye ba dan iska ba ai irinta itace daidai da aurenka ba kamilar mace irin zainab ba, wace ta tsare imaninta tare da tsarkake zuciyarta.. kai kasan baka bukatar mace irinta meyasa kake aikata barna. ina tabbatar maka wannan ita irin matar data dace da kai.. dady yakarasa mgnr yana furzar da iska i can't marry her coz she's not my type i can't marry her coz she's prostitute shine kawai abinda su'ad ta dinga maimaitawa acikin zuciyarta .yayinda mgnr ta dinga mata yawo a ilahiri gangar jikinta da kwalkwaluwarta ,wai meke shirin faruwa dani ne? meyasa zuciyata ta kamu da matsanancin son wanda bai kaunata oh my God what wil i do now? take zuciyarta ta bata amsa da ki tsaya kiji abinda mahaifinsa zaice first, kafin kinsa matakin dauka akaro na karshe. dan hk ta goge hawayen dake ta tsiyayowa daga kwarnin idanunta a tun sanda ak yasoma mgnr bazai aureta ba idanunta ke kansa tana kallonsa tana zubar da hawaye ganin dady yaki sake cewa komai , yasa tasoma jan gwiwowinta zuwa inda AK zaune tana kuka tana rokonsa karka ce bazaka aureni ba... da ka gujewa aurana gara ka kasheni na huta da bakincikin wannan rayuwar ta juyo tsaitin dady . dan Allah dady kace abdulkabir ya aureni ....wlh ina matsanancin son shi da gsky . zanyi duk abinda yake so... zan .. wata uwar razananniyar tsawa ya buga mata ta hanyar katseta da hannunshi daya, wlh idan kika sake furta wannan bazan kalmar zan miki dukan mutuwa.. na yarda ka kasheni abdulkabir...... . wlh ka kasheni matsawar baka raba gangar jikina da numfashi ba bazan daina furta maka wannan kalmar ba... dau taji saukar mari akan kuncinta ....take wasu taurari sun gilma ta cikin idanunta . tasa hannunta ta dafe daidai inda hannunsa ya sauka tana kallon cikin kwayar idanunsa . maza maza ki bar nan ya nuna mata hanyar fita wallahilazim na sake ganin kafafunki a kofar gidan sai nasa andaure min ke muddin rai stupid kawai wace batasan ciwon kanta .. jikinta a sanyaye ta Mike tsaye kirjinta na harbawa da karfi tana jin yadda kirjinta yayi mata nauyi tmkr an daura mata dutse. take wasu zafafan hawaye suka shiga ambaliya suna zubowa akan kuncinta. har ta juya da niyyar barin gurin dady yakirata . ta juyo ahankali idanunta cike da hawaye, tausayinta ne ya sake kamashi muryarsa a matukar sanyaye yace ki kara hakuri, ni din nan da kike gani nine mahaifin abdulkabir ..... ina me tabbatar miki matsawar abdulkabir mijinki ne bazai taba tsarewa aurenki ba ....kiyi tafiyarki Inshaallahu zan nemek... manage pls .......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam addua'ussalahul mu'amin* *Allah messenger s a w said supplication is a believer's weapon* *besty comments for this novel*. *mrs adam* *maimuna matar,abdullahi* *zahra yakub* *subby* *mmn twins* *i really appreciate for the comment's* page 29 saurin mikewa AK yayi tsaye zuciyarsa na bugawa da matsanancin karfi,yana duban inda dady ke zaune yana sake cigaba da maimaita mgnrsa atsanake, matsawar abdulkabir mijin aurenki ne ina me tabbarta miki da zaki aureshi da izinin Allah. da yarda allah zane miki da zarar mahaifiyarsa ta dawo kasar . yanayin bugun zuciyarsa bai saisaita ba.. hk yanayin tsoratar da yayi da furuncin dady sai ya baka mamaki. bakinsa na rawa yasoma mgn cike da in.. inna ,ha..ba haba dady ....dan Allah dan annabi karka min hk dady. karkayi kokarin hadani da wannan watsartsiyar yarinyar amatsayin matar aurena.. yarinyar da bakasan ko wacece ba balle asalinta. dady kowani uba nagari burinansa arayuwa bai wuce yasammama ya'yansa uwa ta Gari ba.... idan na aure wannan gantalalliyar yarinyar nacewa ya'yana me...? mezance dasu dady....? kwata kwata bata cancanci zama uwa ko zaman aure ba. , tafi cancanta da watsatsu maza yan'uwanta ko yan zaman wajoko wlh shine abinda yafi dacewa daita . ya sake raunata muryarsa sosai kmr zai zubda hawaye hb dady'nah .. ka kalleni ka kalleta kasan babu ta inda muka dace da wannan prostitute din me bin..... ya isa dady ya sake katse masa hanzari a tsawace ta hanyar dakatar dashi, babu shiri yayi shr sbd yadda ya hango tsagwaron bacin rai shimfide akan fuskar dady'nsa . "karka sake kuskuren furta wannan kalmar gareta banson sake jinta daga bakinka, kaddara tana kan kowa km babu wanda ya wuceta. furzar da iska yayi daga bakinsa yana lumshe mayatattun idanunsa kusan minti goma ya dauka runtse da idanunsa sannan ya budesu ahankali ya meida kallonsa zuwa inda take tsaye tsuru tsuru tana kallonsa , tsoro da matsanancin firgici yaga ya bayyana akan fuskar su'ad yayinda zuciyarta tashiga bugawa da karfi numfashinta yasoma barazanar daukewa tayi saurin dafe kirjinta da hannunwanta duka, duk da wannan fargaban da zuciyarta ke ciki hkn bai hanata tattaro jarumata tasanyawa jikinta ba tare da zuba masa fararen idanunta tana kallon cikin kwayar idanunsa dake cike da matsanancin tashin hankali iri iri . tana jin ,wani irin bakin ciki me tattare da tsagwaron bacin rai na ratsa kowani sashi na gangar jikinta . wasu zafafan hawaye ne masu dumi da ciwo suka soma gangarowa bisa kuncinta. jitake duk duniya babu bil'adam da aka tabayiwa wulakanci da tozarci irin wanda abdulkabir yayi mata ayanzu .. meyye laifinta ....? bafa ita tasanyawa kanta soyayyarsa ba. Allah ne ya jarabeta da matsanancin kaunarsa. wanda a iya rayuwarta bata taba tsammanin zata tsinci kanta cikin wannan halin tashin hankali ba.. yau ita ke bin namji allah da annabi ya sota amman yake wulakantata hade da tozarci iri iri . gabadaya acikin tozarcinsa dayake mata kalmar karuwanci dayake hadata dashi yafi komai tsaya mata arai da bakanta mata rayuwa. ganin tana tsaye tana kallonsa bata da niyyar tafiya gashi dady yaki cewa ta tafi . yasashi harzuka yashiga nuna mata kofar fita da dan yatsan hannunsa tsayuwar uwar me kikewa mutane anan yayi mgnr cikin daga murya ki tafi man ko gidan ubanki ne nan ..? kawai ina zaman zamana kina son jazamin bala'i da wahalarki. ban da ita zuciyarki tsinanniyar zuciya ce tarasa wanda zataso sai ni abdulkabir... yakarasa mgnr yana furzar da iska da nuna kirjinsa gabadaya yafita cikin hankalinsa da natsuwarsa idanunsa sun gama rufewa burinsa kawai tabar gurin banda sambatu babu abinda yake yana zaginta da tozartata. " duk wani tsoron dady dayake ji abaya ayau ya kau acikin idanunsa da zuciyarsa . sam baya jin zai iya abinda dady yake son aikata wa . dady kace mata ta wuce wlh idan bata bar gidan nan yanzu ba zan mata lahani zan mata dukan mutuwa zan kasheta da hannuna na kashe kaina kowa ya huta haba narasa wace zan aura sai wannan karu...... ..saurin datse harshensa yayi yana cizan lips dinsa da iyakacin karfinsa sbd gargadin dady garesa. matsowa tayi ahankali kusa dashi tana girgiza masa kai ciki kaduwa . jikinta na rawa ta sake matsoshi sosai har suna iya jiyo numafashin juna..... yaja baya da sauri yana tsaida ita da hannunshi karki sake ki karaso gareni ..naji bazan yi kuskuren aikata hkn ba amman dan girman allah ka daina furta min wannan kalmar kada zuciyata ta buga Allah yasani ni ban kasance cikin wayan nan matan da kake lisafowa ba ....yiwa mutane shr stupid kawai Allah yasa zuciyarki ta fashe ki mutu na huta da jarabarki ......haba wannan wani irin naci ne sbd Allah nace ban sonki ban sonki ba sai ki rabudani ba tunda ba'a soyayya dole ayi mutun ba zuciya ... dady dake zaune yayi shiru yana kallonsu cike da matsanancin mamaki da tausayi abu tmkr a film. ahankali dady yakira sunanta da yarinya dan har lokacin bai san cikakken sunanta ba. su'ad tajiyo ahankali idanunta cike da ruwan hawaye ta daurasu akan fuskar dady. sai da dady yayi gyran murya tukun yasoma mgn atsanake cike da natsuwa. " kiyi hkr kiyi tafiyarki Insha Allahu zan san abinyi da yarda Allah .. karasowa tayi jikinta na rawa ta dukursa gaban dady har kasa tana masa godiya tana zubda hawaye me taba zuciya na gode na gode dady Allah yabiya maka dukkanin bukatunka na alkhairi yadda kake kokarin tallafawa maraicina Allah ya duba naka bayan.... a fusace ak yakaraso gareta zai damki wuyanta dady yayi saurin dakatar dashi da hannunsa yana yi masa warning kashiga hankalinka abdulkabir ka fita cikin idona na rufe sannan tun raina bai baci ba. ka dawo cikin natsuwarka ... wlh dady matsawar kana bukatar natsuwata sai wannan jakar yarinyar tabar gidan shine kwanciyar hankalina but as far as ina ganinta anan wlh bani ba wata natsuwa balle kwanciyar hankali dan kwata kwata bana kaunar na bude idanuna na ganta. bason daura idanuna akanta. to naji ka zauna zata wuce yanzu wani irin kuka su'ad take na fitar hankali me taba zuciyar ma'aboci sauraro. sosai zuciyar dady tayi rauni amman shi ak ko akwalar rigarsa sai ma Allah Allah yake tabar gurin ya huta . jikinta a matukar sanyaye ta mike tsaye hawaye na sake wanke mata fuska ta tsura masa ido tana kare masa kallo sannan ta juya ahankali tasoma daga kafafunta tasoma tafiya cike da sanyi jiki kirjinta na wani irin bugu kmr ana buga mata guduma ta isa bakin kofa kmr ta juyo ta sake kallonsa sai km ta fasa ta daura hannunta akan handle din kofar ta murda ta bude kofar ahankali tare da turawa ta fice daga part din. fitarta ke da wuya AK ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tmkr wanda yayi gudun tsare, batare da ya sake yunkurin cewa komai ba ya koma ya zauna akan kujera zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri sauri dady ya tsura masa ido kawai yana girgiza kai sannan ya yakira sunansa abdulkabir...da kyar ya iya bude bakinsa ya amsa da na'am dady . abdulkabir banason abinda kakewa yarinyar nan ,yana taba min zuciya wlh ita ma mutun ce kmr kai. akwai tarin mutane dayawa mara iyaka acikin wannan garin da km unguwar datake rayuwa ammam ta zabi takasance tare da kai. meyasa bazaka amsa tayinta ba? abinda nake so dakai da zarar anyi bikinka da zainab kayi kokari ka auri yarinya nan kodan yanto rayuwarta. "lamarin yarinyar akwai tausayi ciki,nasan bata cikin natsuwarta amman shi son datake maka abin a duba ne . ni kaina hk kawai tun sanda kabani labarin yarinyar na tsinci kaina da son ka aureta wanda bansa dalilin jin hk ba. a kallon farko danayi mata dazu naji tashiga raina . hakazalika tausayinta ke dawainiyya dani. bance zan tursasa maka akan lamarin yarinyar ba amman kayiwa Allah kayi tunani akan yarinyar nan ... tunda dady yasoma mgn ya runtse mayatattun idanunsa yana sauraronsa har sanda ya dasa aya baice komai ba ya numfasa tare da bude idanunsa wanda suka soma canzawa zuwa ja ya saukesu akan dady dake zaune yana kallonsa muryarsa a kasalance yasoma motsa labbansa dady ba bujirewa mgnrka nake kokarin yi ba . amman kayiwa Allah da manzonsa dady kabar zance yarinyar nan . wannan yarinyar da kake gani ba abar tausayin bace wlh azim bata da tarbiya balle kamun kai , duk wani abinda kasan nmj na sha na dangin maye babu wanda bata sha .. gang ne daita na musamman masu tadda tarzoma acikin gari. nasan bakasan da wannan halin nata ba dady ,dabaza ka taba cewa na aureta ba. ni dai dady dan girman Allah kayi hakuri kayi hkr da zance yarinyar nan dan bazan iya aureta ba, ya karasa fadar mgnr muryarsa na rawa kmr zaiyi kuka.. dady yayi murmushi irin nasu na manya sbd hango wasu abubuwa da yayi tattare da tilon "dan" nasa. kana yace yarinyar tana matukar kaunarka abdulkabir sannan bakasan abinda Allah yake nufi da hkn ba . bakasan me gobe zata haifar ba atsakaninka da yarinyar . a yadda yarinyar take mutuwar sonka zata maka biyayya zaka juyata yadda ranka ke so, sai yadda kayi daita matsawar baka aureta ba km kai kanka bazaka zauna lfy ba, bazata barka ka huta ba . farinciki dakake nema arayuwar auranka bazaka taba samunshi ba... aurenta kawai shine mafuta agareka damu gbdy ,nima ubane yadda bazan so ganin nawa ahlin cikin halin damuwar da yarinyar take ciki ba. hk zalika bazanso ganinta cikin tashin hankali ba, amman kayi nazari da tunani da kyau kafin dawowar amminka a thing this week zasu dawo abinda ka yanke ka sanar min ,dady nakarasa fadar hk ya Mike tsam yasoma kokarin barin part din.. yayinda AK dake zaune agurin kmr an dasashi yashiga damuwa mara misaltuwa , babu wani abun da zanyanke akai dady byn taje gaba ta nemi nata mijin yayi mgnr cikin zuciyarsa. tafe take bisa kafafunta tana zance zaci tmkr wata tababbiya sabon kamu, yayinda zuciyarta take cike fal... da matsanancin tsoro da fargaba rashin amincewar ak akan batun aurenta . zuciyarta ce tashiga bata karfin gwiwar bisa ga maganganun mahaifinsa gareta dattijon arziki da sanin yakamata ... ahankali tayi kokarin kau da damuwarta ta hanyar sanyawa zuciyarta da fuskarta walwala tare da natsauwa samun auren abdulkabir cikin sauki a dan wannan lokacin, kai tsaye gidansu ta nufa . "cike da matsanancin farinciki ta shiga part dinsu , ummanta wace ke zaune ta kalleta tace me faru ne su'ad naga kina cikin farinciki hk wanda yaushe rabon dana ganki cikin farinciki irin hk?zama su'ad tayi akan bakin kujerar da umma take zaune tana sake murmushi tace ummana ina cikin farinciki yau ... burina ya kusan cika.. farincikinki dakika rasa ata sanadiyyata ya kusan dawowa zamu cigaba da rayuwarmu kmr yadda mukeyi ada. , su'ad dinki zata sake dawowa mutun sak, murmushi umma tayi tana shafa kanta Allah yasa, Allah ya nuna min wannan rana me cike da tarihi Allah yayi miki albarka ya shirya min ke shirin na addinin muslinci su'ad tace ameen ummana bari nashiga ciki takarasa mgnr tana mikewa tsaye ta nufi uwar dakinsu. da kallon umma tabita dashi fuskarta dauke da murmushin tausayi tana kara godiya ga Allah da shiriya tasoma wanzuwa arayuwar tilon diyarta ada can kafin tazama haka ta zamemata tamakar ya'ya goma Allah ya bata. a kullun tana alfahari da kasancewar su'ad diyarta banda yanzu data bata kanta da shaye shaye.. daren ranar da kyar ak ya runtsa tunani iri iri ya sakoshi gaba yarasa meyasa dady'sa keson lakaba masa auren tantiriya irin su'ad me zai ci daita shi ko matan duniya karewa sukayi me zaiyi daita hk ya dinga zariya a dakinsa yana saka da warwara akan lamarin da kyar yasamu bacci barawo ya saceshi. Akil dai kullum yana cikin abu daya na neman Zee a waya amma kullum wayarta bata shiga, gashi kullum bukatar sa da sha'awarsa k'ara hau hawa take tana dad'a k'aruwa akan Zee, wanda har yarasa yadda zaiyi gashi duk buduwar daya nema baya jinta kamar Zainab. Yafi son mu'amula da ita saboda ya fijin gardinta da kuma dad'in ta domin Zee gwana ce ta fanin sex ta bala'In iya jiyar da namijin dad'i a bed. " yana rik'e da wayar a hannun shi a karo na tara daya kira wayarta yajita a kashe tsaki yaja yakai dobansa ga hantsarshi yaga zandariyarsa ta kumbure tayi tab tacika wando inbanda sama da k'asa babu abin da takeyi. Da dai Akil yaga marar sa tana neman rabewa saboda tsabar jaraba, kawai sai yakira wata budurwan sa ya d'an rage zafi da ita kafin yasamu number Zee din shi me gidan dad'i da gardi. dan shi sam besan Zee tayi tafiya ba, domin bata sanar mishi zatayi tafiya ba. Allah sarki ammi a dubai Zagewa tayi sosa tayi ta zuba siyayya yayinda komai zata siya biyu biyu take dauka duk wani abunda ake sawa 'ya'yan gata ammi tasiyowa Zainab shi. , ita kuwa Zee inbanda jidan ingantattu magunguna mata dana gyara jiki babu abinda takeyi, sannan a duk sanda zata siya bata barin ammi ko iman sugani Wanda batasan wani lokaci duk ammi na hankalce daita sharewa kawai take cike da matsanancin mamaki ta yaya cikakkiyar budurwa zata zauna ta dinga jidar kayan mata hk. sanan tun a can zeey tasoma amfani da kayan mata most especial me hade kasan mace tayi hkn ne dan saboda ta hade sosai dan kar AK yagane ita ba Virgen bace. yadda AK ya bala'in yarda da ita gashi tasan bakar zuciya irin tasa ga uban kishi in har tabari yagane ita ba cikakkiyar budurwa bace ai akwai matsala babba kashinta ya bushe ....... misalin karfe shida da rabi na yammacin ranar yau suka sauka a gida nigeria . kerarren gidansu dake gra anan sukai ma tsinke sun samu komai yadda yakamata ta bangaren gida babu abinda hannatu me aiki batayi ba. gidan fesss tmkr masu gidan na rayuwa ciki ,sun samu tarba ta musamman daga maman zainab kowa ka kalli fuskarsa cike take da walwala da farinciki barin ma zeey sai abin yazama tmkr sallah koda suka sauka akasar ak bai gida yayi tafiya zuwa abuja . amman ba kwana zaiyi ya a yau din nan zai dawo. karfe 8:00 daidai na daren ranar yashigo gidan da sauri zeey ta nufi shi tare da karba jakar briefcase din dake rike a hannunsa tana masa fari da ido muryarta a sanyaye tace my life sannu da zuwa yauwa kanwata gabanta ne yayi wani irin mahaukacin bugu da karfi yaushe rabon... yaushe rabon dayakirata da wannan sunan bama zata iya tunawa ba gabadaya suka rankaya zuwa cikij babban parlour' n gidan . byn sun gama kimtsawa suka hallara a dining room inda me aikin ammi ta tanadar Musu hadaddun girke girke na musamman masu rai da lfy . sun ci abinci cikin farinciki . byn sun gama cin abinci ne ya Mike yana taku ahankali kmr bai son taka kasa ya nufi part dinsa da nufin yayi wanka,batareda ya bi takan zeey ba. bathroom dinsa yashiga byn ya tube gabadaya kayan jikinsa ya saura sirara kmr yadda yasaba a duk sanda zaiyi wanka. ya sakar kanshi shawa yayi wanka ya fito daure da madaidaicin towel iya cinyarsa wani towel din na rike a hannunsa yana goge sansar jikinsa yagama ya tsaya gaban mirrow yasoma shafawa jikinsa lotion tare da bin ilahirin jikinsa da turaruka masu sanyi dadin da kamshi . yayi corm din sumar kanshi . "ya matsa inda wardrobe dinsa yake ya fidda wasu kaya wandon jeans da farar riga shirt me dauke da kalar wandon kadan ayi mata ratsen black ne kayan sunyi matukar yi masa kyau dole ne idan mace ta kalleshi taji yayi bala'i birgeta ga black space ya rufe idanunsa dashi ya fito zuwa parlour ammi yana fada mata zai fita amman bazai jima ba zai dawo.sanda ak ke kokarin fitowa daga parlour ammi zeey tashigo fuskarta dauke da wani hadadden murmushi bai tsaya ba yasoma tafiya itama wayancew tayi tana me binsa a baya har ya isa inda motarsa take ya danna key 'n hannunsa ya bude yashiga ya zauna mazaunin direba takaraso da dan hanzarinta ta bude tashiga ta zauna a dayan hannun kujerar dayake zaune tare da kiransa my life ...... kmr bazai amsa ba sbd tun shigowarta cikin parlour'n ammi har zuwa yanzu datake zaune bai daina jin wani masefaffen faduwar gaba. ahankali cikin karamar murya tasoma mgn bansan laifin dana aikata maka... bansan meyasa ka canzamin ba idan wani abu nayi maka kafin tafiyata ka taimakeni ka sanar dani na baka hakuri domin bazan iya daukar shariya da rashin kulawarka daga gareka ba ,tayi mgnr tana kallon cikin kwayar idanunsa . ki daina tada hankalinki akaina babu komai ni baki min komai ba kawai kaina ne ya dauki caji, tun daga tafiyarku har xuwa yanxu bana cikin sukuni abubuwa sun min yawa amman Inshaallahu komai yazo karshe . ta kai hannuta cike da fargaba ta lalubo tafin hannunsa cikin nata ahankali tasoma murzawa yanzu km ina zaka kamata yayi adaidai wannan lokacin munatare muna dibewa junanmu kewa ko bakayi missing dina bane ..? matse hannunta yayi gam cikin nasa tare da yi mata tafiyar tsutsa da yatsansa daya wanda yasa jikinta yayi wani irin zummmmm tkmr anjona mata wutar lantarki nayi missing dinki man barin ma yanzu damuke tare yasoma matsota yana busa mata iskar bakinsa tsoro ne ya bakunci zuciyarta domin idan yacigaba da yi mata abinda yake mata komai zai ita faruwa zata iya farmakansa ko shi baiyi tunanin hkn ba. kokarin zame hannuta tasoma yi ahankali . lura da hkn dayayi yasashi Jan tsaki yana watsa mata harara matsalarki kenan gidadanci da kauyenci kullun kinki waye me kike tunani babu abinda zan miki bazan wuce hk ba yayi mgnr yana gyara zamansa tare da yiwa motar key batare da yasake ce mata komai ba. ganin yana kokarin tada motarsa yasata fitowa tana murmushi ko babu komai har yanzu akwai sauran burbudin soyayyarta acikin wannan idanunsa sai tisawa da zata sake yi tana tsaye tana kallonsa har ya bar gidan. gurin musty yayi niyyar xuwa amman dan taba zeey dayayi yaji yanayin jikinsa ya sauya dan hk ahankali ya juya ya dauki hanya zuwa hotel din da kamawa onye.. "koda ya isa bakin kofar dakinta ya bude batare da nouking ba . kwance ya isketa daga ita sai pent da bra ta ware kafafunta tana shan iska tana charting da samuel wanda ke daf da dawowa kasar a wannan lokacin.ak kallon dayake mata sai yaga takara yi masa kyau fatar jinkinta tayi smooth sai wani fitar da sheki take na musamman, tmkr ka tabata jini ya fito . ga jikinta yayi wani haske tun kafin yakasa gareta ta mike zumbur ta iso gareshi tashige cikin jikinsa ta rumgumeshi tsam tana shakar numfashinsa me gauraye da kamshin turarensa yasanya hannunwasa duka yazaye kungunta ji yayi jikinta yayi wani irin laushi tmkr auduga. hkn yasanshi bala'i shiga cikin halin rudu. " yayi bala'i kewarta ba kadan ba jinsa yake a lokacin daya daura idanunsa akanta kmr ya lasheta . dan hk ya zauna tare daita ajikinsa ,shigewa jikinsa tayi sosai tana shafa sumar fuskarsa honey nayi missing dinka uhmm yabata amsa da hk. Allah da gaske nake tana kwance gefenshi tana fuskantarsa sosai . muryasa a matukar sanyaye yace gani nake ayanzu kmr kin daina sona dabani kulawa amman kice kinyi kewata yakarasa mgnr yana lumshe mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa ahankali . tayi masa far da idanun pls ka daina fadar hk har abada bazan taba daina sonka ba ,idan kaci gaba da gaya min irin wannan kalaman zasu iya sanya wa in rasa raina... ak yace what....?lallai Ashe baki da hankali da tunani daga mgnr love sai mutuwa .Allah ina sonka da iyakacin gskyta tayi mgnr tana kai hannuta Jan joystic dinsa ta matsa wani irin dauke numfashi yayi da sauri tare da dan lumshe mayattun idanunsa hade da sakin wata sanyayyiyar ajiyar zuciya ahankali ya bude mayatattun idanunsa yana binta da wani kallo wanda za'a iya fassarashi da kallon sha'awa ina matukar son yadda kike nuna min kulawa abu daya ki hadani dake zagewa ni km mutun ne wanda bai son zakewa akan komai. naji zan daina ka aureni AK ina sonka idan ka aureni zaka ga yadda mace take tattalin miji da nuna masa kulawa tare da tsantsar soyayya a duk lokacin da muke tare. " yayi murmushi tare da riko tafin hannuta yana jefanta da wani hatsabibin kallo sanda ta turo masa brest dinta dake cike cikin bra ,har yana tabo fukskarsa tace honey wai ko kasan a duniyar nan kafi kowane namiji kyau da cikar halitta? ak ya lumshe mayattun idanunsa yasoma zama wani irin .sbd salon yadda take mgn tana tabo wasu sansa ajikinsa . yace daman ai abinda kikewa kwakwa kenan daga gareni... karkace hk ina sonka da gsky kaga kuwa dole naso duk wani abu dake jikinka. , kana da wani sirri ajikinka ak wanda a kallon farko mace zata haukace akanka... kana da nagartar da mace zata susuce akan sonka . ya daura yatsan hannusa akan bakinta ki daina fasa min kai fa kada ki sanya in dinga yiwa mata yanga ta harareshi tare da kai hannuta ta matse masa bakinsa. ya ciji hannuta tayi wani tsiwa tana bankaro masa kirjinta ta manne masa akirji . take salon hirar ta canza zuwa wani shauki . "da kanta ta balle bra ta zame pent din dake sanye ajikinta tasoma kokarin rabasa da kayan jikinsa tana kissing dinsa , ahankali suka shiga romancing din junan kmr zasu cinye junansu.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam, la diyna liman la ahda la* *Allah messenger s a w said one who does not fulfi his promise has no religion (deen)* *besty friend besty commment's mrs adam yar mutan kagara da maimuna matar abdullahi ina kyawun yinku irin babu iyaka din nan, baki kadai bai isa ya bayyanar da sirrin dake zuci hk ita zuciyar bata isa ta boye dubin farincikin dakuka bata ba acikin wannan lokacin . amman ina son kusawa ranku kun taka wani matsayi me girma a zuciyar bagudo ana kyawun tare hujiga hujiga* page 30 ahankali ak yake sarrafa sansar jikin onye cikin kwarewa acikin harakar. "yayinda ita km sai wani sake manne masa take akirjinsa tana turo masa tuma tuman nonuwanta tare da kokarin hade bakinsu guri daya ... yayi saurin gocewa ta aikawa wuyansa wani zazzafan kiss wanda sashi sakin naunauyen ajiyar zuciya tare da wani yawu. wani irin kissing take bashi takoina ajikinsa daga fadadden kirjinsa har zuwa cikin kunnensa ta dire bakinta a faffadan kirjinsa me cike wadataccen suma tasoma tsotsan kan nipples dinsa ...numfashinsa ne ya nemi dakukewa daga dip daga nahiyar dayake ciki zuwa wata daban. ahankali take binsa tana lasar jikinsa da bakinta tare ruda masa jiki, aiko take gbdy ilahirin sansar jikinsa sukayi wani irin sakewa . ahankali ya dinga fidda numfashi sama sama. gbdy zuwa lokacin sun fita cikin haiyainsu banda romancing din junansu babu abinda sukeyi. bangaren onye har ta fi ak zaucewa hade rudewa domin yi take tmkr wata tsohowar mayya. dan duka hannunta tasa ta kamo joystick dinsa tana shafawa tare da lailaya kan tana lumshe karuwan idanunta . wani irin nishi ak yake fitarwa ahankali tmkr me cutar asma tare da lumshe mayattun idanunsa. fizgo numfashi yayi me zafi daga kirjinsa sanda onye ta sauke bakinta akan joystic dinsa ta cafki zandariyarsa tasoma tsotsa tana lasar kan .... wani irin sucking takewa zandariyarsa tana cicciza kan tare da fidda numfashi .... ak bai san sanda yasoma sabatu yana kiran washhhhhhhh ashhhhhhhh uhmmmm oh my God sock me wellllllllllpls ... ki cigaba karki daina tare da cusa hannunsa daya cikin sumar kanta yasoma mutsawa yana sake lumshe ido . "sosai ta dinga socking dinsa tana tsotsa kan joystick dinsa that's why I like ...ai bai ga karasawa ba ya dauke numfashi sbd yadda take tsotsan kan jijiyarsa take komai ya sauya masa ya daina gane komai sai numfashi yake fitar yana sake luma jijiyarsa cikin bakinta , sosai take tsatsarsa joystick dinsa har tana jinta har cikin makogarota idan tasha tasha sai tazare bakinta ta sake meidawa . da sauri sauri ta dinga tsotsar joystic dinsa shi km sai kallonta yake da mayatattun idanunsa wayanda suka canza kala tsabar jaraba yana sake ware mata kafafunsa tare da dannan kanta sosai domin ta cigaba da tsotsar masa joystic dinsa .har baya son takata. wani irin dadi ya dinga jin yana ziyara ilahirin gangar jinkinsa yana kaiwa zandariyarsa farmaki . ita kanta onye wani irin dadi take ji yana ratsa kowani shashi na jikinta. tarasa dalilin da duk sanda zata kasance tare da shi take samun gamsuwa da natsuwa akan sauran mazan datake mu'amula dasu. shi dai ba cinta yake ba amman tana gamsuwa dashi dari bisa dari. "ko yaya kai hannunsa jikinta sai taji wani irin shock kmr ana jonata da wutar lanrarki . "sosai ta dinga sarrafashi tana sake goga nonuwanta dake cikin tafin hannunsa . take ya cafki nonuwanta yasoma murza kan nipple dinta ahankali ahankali jikinsa na wani irin kirma har zuwa sanda ruwan dadi yasoma kokarin fitowa daga jikinsa ya rike kan nipples dinta gam jikinsa na tsuma..... ahankali ya zare joystic dinsa cikin bakinta yayi saurin daura hannunta ya maye gurbin bakinta tacigaba da sarrafashi da hannunta . still hannunsa na kan nippl dinta yana aikin murzawa... ganin yadda jikinsa ya sake daukar kirma ...yasa cikin sauri ta dinga shafa joystick dinsa tana up and down dashi yayinda ta dinga kmr yana cinta ne cikin wasu yan mintinoni sai ga wani zazzafan farin ruwa me kauri yana fitowa daga cikin joystic dinsa wanda da ganin yadda ruwan yake ambaliyar fitowa kasan wanda ya fitar dashi me cikakken lfy ne. jikinsa ne ya Dan sake kadan kasancewar yasamu binyan bukata. yacigaba da fidda numfashi ahankali ta kwanto jikinsa lamo itama tana fidda numfashi sbd itama tayi realize... yana gama biyan bukatarsa yaji wata irin muguwar tsanarta ta darso acikin ranshi,zareta yayi daga gangar jikinsa yasoma kokarin mikewa tsaye tasanya hannuwanta duka ta kamo shi ta rungume honey ina km zaka ..? i still need you pls stay with me.. karasa zameta yayi daga jikinta ya mike tsaye batare da yace daita komai ba . ya nufi bathroom din dake manne da dakin. jikinta na rawa tabiyo bayansa tana kiran sunansa honey ...honey.. yayi mata banza, koda tashigo bathroom din ma har yasoma sakarwa kanshi shawa da niyyar wanka tsarki . " ta sanya kafarta daya zatashigo cikin bathtub din yayi saurin dakatar daita da hannunshi still baice daita komai ba . taja ta tsaya tana kare masa kallo tsab daga samansa har kasa cikakken namiji ne ajin farko me cikakkiyar sura da wadatacciyar lfy jiki wanda bakowani nmj Allah yake bawa irin baiwar dake tattare dashi ba . ganin yadda ta tsura masa ido tana kallonsa yasashi juya mata baya har sanda ya kamala wankansa tana tsaye idanunta na kansa.ya wuceta ya koma cikin dakin. ta sake biyoshi tana masa mgn daidai yasoma goge jikinsa tare da sanya riga. honey pls karka tafi yanzu ....a dan tsawace yace karki dameni pls idan na zauna uwar me zan miki ? ko ance miki bani da aikin yi ne da zan zauna tare dake just for nothing .. tun haduwarmu dake na taba bata lokacin daya wuce awa biyu idan ba sanda mukaje spain ba ? dan hk ki shiga hankalinki karki dameni da shirmen banza . abinda ya kawoni nariga nayi sai me km..? sai tawa biyan bukatar dan ban koshi da kai ba ta bashi amsa da hkn tana narka da idanunta cikin nasa .. tsaki yaja sannan yace karki manta har yanzu ke din bakowa bace agurina face karuwata.....karuwar ma wace at anytime zan iya rabuwa daita . akan business kike karki dinga wuce huriminki akaina ki tsaya matsayinki na prostitute yaciga da sanya kayansa zuciyarsa na zafi tattare da jin haushin kansa akan abinda ya gama aikata ayanzu .. bai taba jin haushin kansa da tsanar kanshi kmr yau.. why why why abdulkabir how many week's remain for ur weeding? yayiwa kanshi tmbyr zuwa yanzu yaci ace ka daina abinda kake aikatawa.. kirjinsa ne yayi wani irin maseefar buga sanda zuciyarsa da idanunsa suka hasko masa wulgawar wata kmr su'ad. " da sauri ya dafe kirjinsa sbd yadda gabansa yayi wani mahaukacin bugu yasoma takowa yana zipping wandonsa ya isa ya yaye labulan tagar yana dubawa yagani ko ita din ce da gaske. amman bai ganta ba sai wata fuskar yagani tana shawagi daga can nesa kadan. ajiyar zuciya ya sauke da karfi gani baita bace. kudi yaciro masu yawa ya ajiyewa onye akan wata yar karamar stood yasanya kanshi ya fice daga dakin... tabe baki onye tayi dan da sabo tarigada saba da halinsa zuwa yanzu sai dai tabawa wani labarinsa. dan hk ta hayewarta gado ta kwanta tsirara haihuwar uwarta. bata fi minti biyu da kwanciya ba taji an banko kofar dakinta da karfi ta zabura ta mike zaune tana neman abinda zata rufe jikinta dashi ,wasu zara zaran mata tagani su uku suna kokarin sanyo kai cikin dakin sanye cikin kaya iri daya ,wando da rigar shirt kamaninsu iri daya kmr yadda shigarsu take, suna mazurai da idanu jikinta ne ya dauki rawa ta kai hannunta tasoma lalubar makwanin wutar dakin.. ahankali daya daga cikin ya'mmatan tasoma takowa zuwa inda take ta tsaya kikam tare da daura kafarta daya bisa gefen gadon tana kallonta . daguwa ce sosai fara sol kyakkyawa gaske ajin farko siriruwa mara kiba .. kallon yarinyar take daga kasa zuwa samanta tana mata kallon sani .. dan tunani tashiga yi akan inda tasan wannan fuskar.. tabbas ita dai tasan wannan fuskar sai dai ta manta inda tasanta ga rashin hasken da babu adakin bazai bari ta gasganta hkn ba. ahankali su'ud tasoma mgn cikin siririyar muryata tace kmr kina min kallon sani ko? onye tayi saurin girgiza kanta alamun eh. su'ad tayi shiru na kusan minti goma tana jiran taji abinda onye zatace amman taji tayi shr taki mgn sai idanu data zuba mata tana kallonta .. su'ad ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da jan numfashi ta fitar da kyar kana tace. har yanzu baki tuno inda kika san wannan fuskar ba...? takarasa mgnr tana nuna fuskarta da yatsan hannunta.. onye ta sake girgiza kai on-expecting kawai taji saukar wani gigitaccen mari wanda yasa jinta ya dauke na wasu yan mintuna sannan ta dawo haiyacinta ta zabura zata mike dafe da kuncinta da niyyar zata rama, su'ad ta ingizata takoma kan bed jagwab ta zauna .. nasan zuwa yanzu kin tunani abinda nake so dake ki fita hanyar abdulkabir... ki fita cikin rayuwarsa ..ki fita gonata kafin na illataki. idan baki barshi ba zansa garin lagos yayi miki dumi.. .. "zaki bar garin nan batare da kin shiryawa hkn ba . matsawar baki rabu da abinda nake matsanancin so ba. banzo miki da sigar fada ba ..... ina miki gargadi na karshe ,idan kin fahimceni zan wuce salin alin batare da wata matsalar ba. rashin fahimtata zai haifar miki da tashin hankali maramisaltuwa.. " ashe kuwa zamuyiwa juna rashin mutunci kinji min yar kutumar uba yarinya nima nan da kike gani nafiki tantiranci da zafin kai ..ni zaki kawowa hauka da barikanci nafiki zama mahaukaciya.. au shine ma har da xuwa da mutane me kike nufi kina nufin zanji tsoro ne ko me? gbdy dayanku zan iya gamawa daku wlh zan cin ubanku daya bayan daya kin kuwa san koni wace ..ewooo tabuga cinya tana kira heeeehu chineka minera okweghi omume ..yanxu a tunaniki wannan hargowar zai sa na rabu da abdulkabir ... bari nagaya miki kinyi kadan i said you are to small ..abdulkabir nawa ne ni kadai km wlh yanzu ma nasoma sonshi ke duk duniya banga wanda ya isa yarabani dashi ba ko iyayensa ne balle ke banza kawai stupid animal.. ... ore ta matso da sauri ta damki gashin kan onye da karfi tana jijjigawa zata kai mata barin mari.. su'ad tace barta tukun ore kinsa idan mutun ya dade acikin harakar karuwanci fahimta tana masa wuya... sbd kwalkwaluwarsu a dode take basa saurin fahimta cikin sauki. abinda sukafi ganewa ace su bude acisu .. ore tacire hannuta ta koma gefe daya ta tsaya . kinajin ko ya ma sunanki ne su'da ta fada tana runse idanunta koda yake ma no need of it tacigaba da mgnr tana kai kawo adakin abinda nake son ki sake fahimta anan shine ki rabu da abdulkabir kmr yadda nace rabuwa km ta har abada domin yin hkn shi zai sa ki cigaba kasuwancinki cikin kwanciyar hankali. " akwai maza da yawa wadan da zasuyi miki fiyye da abinda abdulkabir yake miki. su'ad takarasa mgnr tare da tsayawa cak agaban onye tana jifanta da wani irin kallo wanda yasa zuciyar onye bugawa . karfin hali tayi gurin cewa hk kazalika kema akwai maza dayawa wayanda suka fi abdulkabir komai da komai why not kisosu baki tsaya makakewa wanda baisonki bai son ganinki ... dau taji an sake dauketa da wani gigitaccen marin wanda yafi na farko wannan karon ba su'ad bace ganiya ce, that's good my friend inji cewar su'ad karo na karshe zanyi miki mgn as Sister to sister ki rabu da zuciyar su'ad .. dafe da kuncinnta onye take kallon idanun su'ad sannan baki isa ba wlh yadda kike takama kina matsanancin sonshi hk nake matsanancin kaunarsa idan dan wani biyan bukatarsa ne da yanzu na manta dashi arayuwata su'ad tayi saurin idanunta zuciyar na harbawa sbd jin abinda onye tace. onye tacigaba ke yanzu banda hadama kalleki fa wlh kinyi saurin ido.. ta yaya mazaki ce abdulkabir kike so i tough bakisan kowaye abdulkabir domin kin masa kantar da bazai iya aurenki ba.. ta yaya zaki iya daukeshi balle kisan yadda zaki sarrafashi, ta yadda uwarki ke sarrafa ubanki take dauke ubank ta hkn zan iya sarrafashi da daukeshi stupid woman kawai. ok tunda hk kikace sai mu gwabza aga wanda zaiyi nasara tsakanina dake amman zanso ki hakura kibar min shi sbd nafi bukatarsa km ni zan iya dauke lalurarsa sabanin ke d.. lolade iyabo ogundipe shade ife'oluwa hk su'ad ta dinga jera kiran wayan nan sunaye yayinda masu sunan suka dinga shigowa daya byn daya. wasu murdadu dasu fuskarsu babu yabo babu fallasa tare da sarawa su'ad olori gamu halan bata gane yaren bane ...? bata gane ba amman yanzu zaku ganar daita ta yaren dayafi sauki dauka. ku daki shegiya har sai takasa tashi ina son naganta bata motsi tasoma nadamar kasancewarta karuwa arayuwarta .. su'ad na takarasa mgnr ta juya baya tana jijiga jiki cike da takaici. da sauri onye ta dafe kirji sbd zuciyarta dake bugawa ganin wayan nan mata sunyo kanta gadan gadan gadan . take cikinta ya duri ruwa barin ma ganin murda murdan matan datagani tsaye sun karaso agabanta suna numfashi da kyar . juya bayan su'ad ke da wuya wayan matan sukayi kan onye. kokuwa sukashigayi daita suna dukanta tana ramawa da iyakacin karfinta tare da ihu ganin zata bata musu plain yasa suka rufe mata bakinta. tana kallo suka ciro igiyoyin shanya zasu daureta dashi tasoma girgiza musu kai sbd babu bakin mgn da hannu tasoma basu hkr amman ina da alamun babu imani atare da zukansu. hk tana ji tana gani suka daureta a tsirara haihuwar uwarta da ubanta suka shiga jibgarta . duka suka mata sosai na fitar da mutun cikin hankalinsa ,tun tana iya motsa jikinta har tazo bata iyawa sai hawayen wahala dake zubo mata . " ore ta ciro nikaken ataruga daga aljihun wandonta tasa su lolade suka kwance mata kafafunta onye tare da waresu onye na kuka tana girgiza mata kai amman ina hk ore tasanya hannuta cikin leda ta dibo atarugu me yawa gaske ta cusa mata cikin kasanta .. take jikin onye ya dauki kirma tmkr wace aka jonawa wutar lantarki wani irin azababben radadi ta dinga ji ajikinta ihu take son yi amman babu halin yin. hk su'ad ta juyo tana fuskantarta da kyau ku kwance min bakinta ina son jin sounda dinta da sauri lolade ta kwance bakin wani irin mahaukacin kuka onye tasaki tana zaro idanunta wayyohhly Allah dan girman allah kuyi hkr naji na yarda da kalamanki zan bar miki abdulkabir ba dan banason shi ba sai dan na tsira da rayuwa .. very good abinda nake son ji Kenan daga bakinki . da alamun kingane wannan yaren da'aka karanta miki onye ta girgizawa su'ad kai. su'ad ta matso sosai kusa da onye Wanda bai fi taku daya tsakaninsu ba ta daura kafarta daya abakin karfen gadon kana tasoma mgn fuskarta a daure wannan shine Karo na farko da karshe arayuwarki da zaki sake wata mu'amula sa abdulkabir dina... matsawar kika rabu dashi bilhaki ,zaki zauna lfy amma bujirewa umarnina daidai yake da tashin hankali gareki . zan aikata miki abinda yafi wannan.. naji naji.. kuyi hkr na rabu dashi tayi mgnr bakinta da jikinta na rawa murmushin su'ad tayi da kin kyautawa kanki you guy's lest go suka juya gabadayansu suna kokarin barin dakin suna fita onye tasoma jan gindi ta sauko daga kan bed tasoma rufe kofar dakin sannan ta nufi cikin bathroom ta dauki sabula tashiga wanke gabanta tana kuka tare da kiran yeeeeeee Jesus have mercy on me those guy's they are try to kill me ihun take tana karawa sbd azabar radadin datake jin yana ratsata. ta dade tsugune tana wanke kasanta har sai da taji radadin yasoma yi mata sauki sannan tayi wanka ta fito da kyar ta kwanta akan bed tana fidda numfashin wahala tare da tsinewa su su'ad yayinda zuciyarta take cike taf da mugun takaicin kanta sbd me zatace musu ta hakura da abinda ranta ke matsanancin so. kawai itama zagewa zatayi ta zage damtse gurin ganin ita ta mallaki AK ba wai tabarwa wata karamar yarinya ba.. ta yaya ma za'ayi tarabu dashi ina wannan ma ba abu bane me yiwu . report kawai zan kaiwa police station amman kafin nan bari nakira ak nasanar masa ta lalubo wayarta tashiga neman layin ak. amman bata shiga sai is not respon computer ke sanar mata hk ta hkr ra kwanta lamo tana cigaba da neman layinsa.. bangaren ak kuwa yana fita daga dakin onye yaga wasu yan mata guda biyar suna faturo kmr wasu ma'aikata shi dai bai kawowa ranshi komai ba ya sanya kai yacigaba da tafiya hk ma a harabar hotel din yaga gang din mata sama da goma km da irin kayan wayancan daya baro. jikinsa ya dan bashi wani abu amman ganin babu wata hujja yasa ya wuce abinsa yashiga motarsa ya bar hotel din . a mota yakira number musty . yana dagawa muryarsa a dakile yace kana gida ..? a'a yanzu na fito ina sheran ko zaka karaso ne? a'a gida zani documents din adads mali nake da bukata. mu hadu agida kabani.. musty dake zaune yana zukar sigari . ya sake ja ya fesar kana ya dafe goshi gashi km yana cikin mota ka karaso kawai ka amsa ok gani nan zuwa inji cewar ak ya karasa fadar hk yana juya akalar motarsa zuwa sheran... shiran wani babban tafkaken club ne wanda ya amsa sunansa ya tattara matattara tantirain da yan isa.. yan gbana kokin da manya karuwa duk wani dan iskan daya ya kwana ya taahi ya amsa sunanshi na cikakken dan iska zaka sameshi a shiran. shiran itace cibiyar tantira agarin lagos . cike take da tarin million's of people who are the best smoka and rogged's working around the sourand babu abinda ake sai shaye shaye daga maza har mata giya suke sha amman banda ak dake zaune yana cin popcorn tun daga nesa su'ad ta hangoshi tasoma takowa cikin natsuwa tare da wani irin taku wanda yasa duk ilahirin jikinta rawa yake most especial albarkatun kirjinta, wando da riga ne sanye ajikinta duk black sai agogon hannun silver dake daure da tsintsiyar hannunta kanta daure da bandana kalar kayan jikinta hannunta rike da tabar wiwi tana busa hayakin. yayinda sauran kawayenta ke take mata baya tun kafin takaraso shade tayi saurin karasowa ta ja mata kujerar gefen ak ta zauna tana jijiga kafa batare da ta kalli inda yake zaunnr ba.. ahankali ya juyo da fuskarsa gabansa na dukan uku uku ya sauke ganinsa akan kyakkyawar surar jikinta dake sheki yana binta da wani irin mayataccen kallo zuciyarsa na harbawa . juyowa tayi ahankali idanunsu suka tsarke cikin juna atare suka ji wani irin faduwar gaba yayi saurin juyar da kanshi gefe yayi tmkr bai san tana zaune agurin ba yacigaba da cin popcorn dinsa yana korawa da wine nor alcohol . aranshi yake mamakin zuwanta gurin ko shi dayake nmj bai taba zuwa shiran ba. wannan shine Karo na farko daya dako cikinsa har yagama ci popcorn dinsa bai daina mamakinta ba ya mike tsaye yana kallon musty kasame ni a waje ya rabe ta gefenta zai wuce ransa a hade . tayi saurin riko hannunsa cikin nata wani irin jummmmm yaji ajikinsa wanda yasa tilas ya tsaya ya juyo a fusace yana zabga mata harara kayi hakuri abdulkabir nasan ina takurawa rayuwarka da nacina ni kaina ba'a son raina nake uzzira maka ba laifin zuciyata ne. ya fixge hannunsa daga cikin nata yayo baya ya fuskanceta sosai hakurin uwar me kike bani? hakurin kuntatamin da kike ko hkrin kasheni dakike neman yin? ta dan gyaran zamanta kana tace ina baka hakuri ne sbd dalilaina masu yawa .. dan Allah abdulkabir ka saurareni , babu mutsu ya koma mazauninsa ya zauna yana kau da fuskarsa ta motso kusa dashi sosai ta tsugunna a gabansa ta daura hannuwanta duka bisa cinyoyinsa dole tasa yayi juyo a tsukane yana kallon cikin kwayar idanunta wani irin abu yaji ya caki tsakiyar kirjinsa itama idanunta ta tsura masa yayi saurin kawar da fuskarsa ahankali tasoma mgn nasamu labarin aurenka sauran satinai da zainab ya sake juyo ahankali ya kafeta da mayatattun idanunsa wanda yasa taji gabanta ya bada rasss sai dai ina son kayi hakuri ka dubi daraja manzon Allah ka hadamu ka auremu tare zan zauna daita lfy.. idan ke kazaki zauna daita lfy ita bazata iya zama dake amatsayin kishiya ba sannan ni kaina bani da ra'ayin tara mata .. musty ya kira sunanta su'ad.. ta dago fararen idanunta tsaitin inda yake tana dubansa batare da tace masa komai . kinajina ko su'ad ki tafi zanji da komai tun da yanzu abin yakasance hk zamusan abinyi kunsa walahar danake sha akansa kafi kafin nasamu na hada kawunanku mu hadu anan wani irin wahala ne banci ba sannan kacemin zakaji da komai duk abinda zakaji dashi kayi shi anan .. ak ya juyo ya kalli musty da malik da mamaki.. kai km malik sai wani kurbar giya kake kaki cewa komai balle ka tabuka wani abu am sorry su'ad jira nake naji abinda me gida zaice, yauwa ak dan Allah karka bari sura me kyau ya wuceka fa... taja tsaki sura fa kace tayi mgnr tare da mikewa takoma ta zauna a'a ina nufin kar yarasa kyakkyawar yarinya... a matukar hassale ak yasoma mgn kun dameni pls ni ayanzu bana bukatar wata soyayya da kowa.. amman ni km nan ina sonka inji cewar su'ad ..nasan ba dan komai kike sona ba sai dan kiyi alfahari ..? alfahari fa akan kenan..? ai kuwa soyayyarka da ra6uwa da kai da duk wani jin kai naka nake so mlm.. .... wani irin ihun musty da malik sukeyi ak yayi musu wani irin kallo me tattare da tsantsar takaicin . su'ad ta matso ta kamo tafin hannunsa cikin nata tana murzawa ahankali tana kallonsa wani irin shock ya dinga ji ajikinsa zuciyarsa na harbawa da sauri sauri uhm kayi shr abdulkabir kaki cewa wani abu ..kace min wani abu man koda zagina ne kayi hakan ma dadi zai min .. zai fimin dadi ma idan ka zafeni ka tofamin yawu a fuskata bazan damu ba akan kace baka sona bazaka aureni ba inta tabbatar maka wannan soyayyar danake maka itace soyayya ta gsky.. kome zaki fada sai dai ki fada amma bazasu taba sawa naji ina sonki ba ..haba hb aboki inji cewar malik yasoma mgn cikin maye giya yarinyar nan fa tayi 💯ka manta komai ka amsheta kasanyata aranka ka dauka itace komanka kai ma ka dinga kiranta da rayuwarka.. ke km ki koma sanya kayan mutunci da kamala... ki daina yawon tazubar kirabu da wayancan tsamayen ki daina shaye shaye ta hkn ne kawai zai iya fuskanrarki amman a yadda kike din nan bazai taba baki soyayyar da kike nema daga gareshi ba ..su'ad ta daga hannunta zata naushi bakinsa ko me ta tuna sai km ta fasa shi kuwa ak a tsawace yace kai malam kayiwa mutane shr sam bazan iya ba duk abinda zatayi bazan iya soyayya daita ba.. Meyasa bazaka iya ba tayi mgnr tana tura masa kwalaban giya gabansa kana shayen wannan kwalbar zakaji na shiga cikin ranka kana sake kara wani biyu ma komai zai daidaita zakaji kana muradin ka kasancewa tare dani har ka furta min kalma i love you.. ai nasan irinka sosai wlh babu ta inda zaka layancemin ko kofi nawa zan sha bazaki taba samun gurbi a zuciyata ba... wannan mgnrtaka hk take abokina amman yanzu gwada shan kofi daya sai ka tabbatar mana da bazaka iya soyayya daita ba. inji cewar malik .. akanta bazan taba aikata hkn ba. musani amman ka gwada kutumar ubanka baza'a gwada ba ..ke km dan ubanki ki bar gurin nan yanzu tin raina bai soma baci ba .. musty yace cool down aboki duk abun bai kai ga hk ba shima wasa yake maka .. shr ak yayi yakasa cigaba da cewa komai. kanta ne yasoma sarawa ahankali ganin ak bashi da niyyar amsar soyayyarta yasata tsareshi da fararen idanunta mkr me shirin yin kuka tace kayi hakuri dan Allah .. yayi mata banza kmr ba mgn take masa ba yacigaba da cizan lip's dinsa babu wata alamun damuwa akan fuskarsa hannunta ta kai ta shafi kyakkyawar sumar fuskarshi tana sake kallon cikin idanunsa tace my hope am talking to you .. ya buge hannuta da karfi what the fuck do you want me to do? ya fada matukar hasale . ta rike hannunta tana yatsina fuska alamun taji zafi kill me .. just kill abdulkabir so that you can have piece of maid .. I have oready hate you before. so its Norma thing if i wish to kill da yanzu na dade kasheki na huta da jarabarki stupid kawai yana gama mgnrsa ya mike tare da fixge dayan hannunsa datake rike dashi yana kallon musty cike matsanancin bacin rai ku km kananun yan iska ...ban taba tunani za'ayi set up daku naxo sheran ba amman babu abinda zance sai Allah ya isa atsakanina daku wlh ban yafe muku ba tunda kukayi sanadin takowata sheran .... ya juta a fusace ya wuce musty na kiransa amman ina ko juyowa baiyi ba. yana fita harabar club din ya zarce inda motarsa take yashiga . A guje ya fige motarsa a 360 yabar club din ransa a matuk'ar hassale . wani irin gudu yake na fitar hankali da taimakon Allah yakai gida, yana zuwa gida ya nufi part din ammi amman ya sameta tana bacci ganin amminsa kwance tana shara bacrci cike da lfy yasan zuciyarsa ta danyi masa sanyi ya rage jin radadin da yake jin tana masa dan hk ahankali cike da natsuwa ya juya ya nufar part dinsa. yanashiga wanka yayi sannan ya dawo ya haye gado ya kwanta loma yana kallon celling dakin. Bayan kwana biyu da dawowar su Zee daga dubai gaba daya tarasa gane kan ak kwata kwata ko zama kusa daita baicikayi ba . datazo guri yanzu ne zai dauki waya ya manna a kunnensa kmr tana waya duk ya canja mata ya daina rawan Jiki akanta kamar da. yanzu ira kanta ta gane baya ta tata harkokin gabansa kawai yake gashi tana son zuwa gurin book na kan dutse amma tana yayi mata maganin matsalarta. tana fargaban da tsoron jaraba irin na bokan na kan dutse saboda magungunan matsi datake amfani dashi dan kar ya dawo mata da aiki sabo byn ita kanta tasan tasoma hadewa yanzu tunda yatsun hannunta biyu ma da kyar suke shigewa kasanta . dan haka ta hakuri badan ranta yaso hakan ba, sai dai tasaka burin da zarar anyi bikin su da ak zata koma ayi matayi sabon aikin da sai abinda tace ma AK. A yau ne Zee tasoma amfani da wani maganin matsi wanda shine magani na karshe dazayi amfani dashi takarasa hadewa gbdy shi wannan maganin yana kmr gyandir ne ana tura shi acikin gaban mace na tsawon awa hudu sai ayi tsarki da ruwan zafi daga nan mace zata koma ta hade gam tamkar ba'a tab'a shigarta ba. byn Tasaka maganin ta nufi kitchen domin tanadarwa AK abincin rana tana tsaka da aikinta taji yanayin jikinta na sauyawa ahankali ahankali tun tana mazewa har tasoma mammatse kafafun saboda yadda maganin ke cuking din kasanta .. da kyar tasamu ta dafa masa jollof din kuskus wace tasha kayan hadi da kayan kamshi tasha hanta da nama da kabeji . take kitchen din ya dauki kamshi na musamman ta juye a foodflask. Sannan ta hada masa jus din cocomber wanda yasha d'anyar cita Ta zuba a cikin jug tasa a fridge duk wannan aikin datayi atakure tayi shi ta kammala takoma daki ta kwanta lamo akan bed tana jin yadda jikinta yake moving duk tabi ta kankame jikinta waje daya tana nishi kasa kasa , tarasa yadda zatayi control din kanta batasan hk mgnin yake ba dabatayi amfani dashi yanzu ba gashi tana zaman zamanta tana nema hadawa kanta zafi. duk yadda taso ta matse ta hakura amma ina abin ya faskara ta mike ta soma zarya adakin ta hau tunani yazatayi da wannan dan iskan jaraban daya kunno mata kai . gashi batason tayi asaran makudan kudaden data kashe agurin siyan magani. Wani tanani ne yazo mata kodai tayi fingering kanta ne amma sai taji hannun ta kawai bazai tab'a gamsar da itaba a yadda take mugunjin sha'awan nan. ita kawai ahalin yanzu babu abinda take muradi kmr jijiya . bura ce kawai zata iya biya min bukata ,wayyohhly Allah matsawar ba'a ci ni ba yau bazan iya kwana ba. zan samu na acini yanzu. window taje tana leka farfajiyar gidan babu kowa sai baba me gadi dake zaune gbdy ta fita haiyacinta vabu abinda take so kmr taji hutsitaya tana ratsa kasanta idanunta sun rikide sun yi jawur dashi akaro na biyu ta sake lekawa kozata ga securities din bakin get amman still baba ta gani taja tsaki tana kiran wayyohhhly Allah ina zan samu lafiyayyen ci me kyau ..? idan ba acini ba yau za'a iya samun matsala what wil i do now tayi kanta tmbyr jikinta har yasoma tsuma tsabar jarabar dake cinta , pillow ta da dauko ta kwanta akanshi tana cin pillow kmr yadda ake cin mutun amman babu dadin datake ji ... ta mike tashige bayi dan kar iman ta shigo taisketa cikin wannan yanayin . tana shiga ta sakar ma kanta ruwa tundaga kanta ta dade tsaye ruwa na dukanta tare da ratsa jikinta . ta dade tsaye ruwa na dukanta Sannan tafito. ai fitowar ke da wuya taji tsigar jikinta gaba daya sun mike tsaye wata muguwar jaraba tana kara addabanta da sauri ta sake komawa bayin ta sakarwa kanta ruwa tayi haka yakai sau ba adadi amman still the same thing take ji jikinta dan haka kawai ta yanke shawarar kiran Akil........ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam ,laa tagthab* *Allah messenger saw said do not get angry* page 31 wani irin cuking kasanta ke mata ,wani irin yamutsawa nonuwanta ke mata, sun sake yin wani irin girma wanda ke nuni da abukace suke da'atabasu . ta matse jikinta da kafafunta guri daya tana sake jan pillow ta matse akirjinta ,amman still babu sauke dan kwata kwata bata daina jin abinda take ji ba. wayarta dake rike a hannunta tasoma danddanawa domin neman layin akil... kira daya ya dauka dayake wayar na rike a hannunsa ,da sauri yakira sunanta zeey.. zeey..hb my zeey ina kike shiga all this day's? kinsa nazama tmkr wani zararre agari gurin nemanki.. batare data tsaya bashi amsa ba tace kana ina akil pls i need your help ? tun da ya jin yadda muryarta ke rawa da yadda numfashinta ke sauka da kyar, yasan jarabatar ce taciyota shiyasa ta nemeshi.. dan hk yayi murmushin mugunta yace nazo gidanku kenan? a'a ka dai gaya min idan kake nazo wlh a matukar bakace nake. ji nake kmr nayi hauka duk da shima amatse yake daita amman hkn bai hanashi cewa dan wulakanci bakya nemana sai jarabarki ta ciyoki gani maye ko.. .. to ki nemi wani yaji da jarabarki . pls akil don't don't do this to me ..babu wanda nasani wanda zai iya dani sai kai km duk wanda zai cini bazai taba kaika ba... takarasa mgnr tana sakin murmushi tare da sauke ajiyar zuciya. furzar da iska me zafi tayi . jin bai da niyyar sake cewa komai yasa tasoma bashi hkr dan girman allah akil ka taimamin karkace a'a wlh idan bansamu biyan bukatar ba yau akwai matsala . ina tabbatar maka zan iya rasa raina. nifa nafi jin dadinka. sannan duk wanda zai cini ... bazan taba jin dadinsa kmr ba.. numfashi ya sauke da kyar sannan yace ina Excelent hotel kizo yanzu kisameni . ok gani nan zuwa yanzu yayi hangin din kiran yana jin wani irin dadi na ratsa jikinsa me tattare da shaukinta. zabura tayi ta mike zaune rike da wayar ahannunta tana jujjuyawa tare da tunanin irin karyar dazata girbawa ammi gurin fita . dirowa tayi daga kan bed tasoma canza kaya jikinta xuwa doguwar riga ko pent da bra bata tsaya sakawa ba . ta zira hijab dinta data siyo daga sudia tare da daukar nikaf dinta tasaka cikin yar karamar jakarta ta rataye ta nufi part din ammi. ammi dake zaune ita da wata kawarta datazo mata sannu da zuwa. suna taba hira wace duk rabin hirartasu akan binkisu zeey ne tace sai ina km zainab.. ? zeey ta dan marairaice fuska tana matse kafafu muryarta na rawa tace uhm am xuwa agege gurin mama amman daga nan zan dan biya gidansu fati m alkasim akwai abubuwan da zamu tautaunawa akan.. sai km tayi shiru takasa karasa zance tare da sunkuyar da kanta kasa ala'mun kunya. take ammi ta dau haske akan mgnrta . murmushi kawai tayi tare da cewa shikenan sai kin dawo amman karki dade idan dare yayi miki ki tsaya ki kwana agidan mama, sbd bana son ki dinga yi nisan kiwo balle ke amarya ba'a son tana kai kawo a irin wannan lokaci .. hijab dinta ta dan janyo ta rufe fuskar dashi ..gsky kam ba'ason amarya na fita idan fitar bata zama dole ba me zai hana abarta inji cewar kawar ammi . take gaban zeey ya fadi rasssss ita km wannan matar ina ruwanta da fitata karfa ta kwabsa min ,tayi mgnr a kasan ranta. ammi tace babu komai fa wannan duk canfine da fadar mutane gashi yabi jikinmu . Allah dai ya kyau kawai. kama hanya kiyi tafiyarki kinji diyata allah tsaye . ameen ameen zeey ta amsa tana barin parlour cikin sauri take daga kafafunta domin son barin area gbdy ,dan batason haduwa da ak ko dady dan zasu iya maidaita barin ak din dan har gara dady.. tana karasowa bakin titi ta ciro nikaf dinta ta manna a fuskarta ta dauki drop din kakenapepe sai excellent hotel dake wajen murtala international airport tana zuwa ta kira number akil ya dauka ta tmbyeshi number dakin dayake ya gaya mata . cike da sarrafa ta nufi hanyar sama tana duba nombobin dakuna har Allah taga number dakin daya gaya mata . tana murda handil din kofar tajita abude dan hk ta tura tashiga dakin. tana shiga cikin dakin wani haske from know where ya dallera mata idanu har sau biyo kyat kyat.. amman sbd bata cikin natsuwarta bata tsaya bin ba'a si ko hasken mene ba. ta juya tana danna kofar dakin tare da sanya key. akil wanda ke riginne da jikin gadon tsirara haihuwa uwarsa rike da waya ahanunsa, ya Mike zaune tare da yin jifa da wayarsa ,ya diro daga kan bed ya tarota ya rungumeta tsam akirjinsa yana shinshinata yana bata hot kiss a ta koina ajikinta sbd wani irin felling dinta ke zariya daahi uwa uba amatse yake daita yayi mugu mugun kewarta tsawon wata daya da wani abu kenan bai dabani gardin gidan dadinta ba. shiyasa ma sanda takirasa yaso yayi mata wulakanci sbd neman layinta dayayita bai samu ba. amman ya kasa tsayawa jan aji . ahankali ya cire hijab dinta tare da zare rigar dake sanye ajikinta . da rabi irin sauri ya damki nonuwanta da sukayi luwai luwai cike da ruwan nono yasoma sarrafasu yana salar wuyanta akil kenan cikakken dan bariki na duniya wanda duk wani salon barikanci da iskanci babu wanda bai iya ba, sannan duk macen me rauni sha'awa dazarar ya daura idanunsa akan sai wani ikon allah . dan yazama dole ko ta halin yaya yacita koda kuwa agidan iyayenta ne. akil da zeey tsaye tsira bisa kafafunsu suna aikin rudawa juna jiki da shafar jikin junansu tmkr wasu mayunta . cike da tsuma zeey ta tsuguna kasa ta cafko joystic dinsa da bakinta tasoma lasar kan kafin daga bisa ta zarce da sucking din jijiyarsa... sosai take sucking dinsa tare tsotsan kan joystick din tmkr tasamu sweet. ai take akil ya rude yafita haiyacinsa yasoma zuba sambatu washhhhhhhh dadi wlh karki daina it's so niiiiiiiiiiiice and sweet banda sambatu babu abinda akil keyi . saida ta rudashi sosai sannan ta mike. ya rungumota jikinsa ya daura hannunsa kan nononta daya yasoma murzawa yayinda dayan hannunsa ya luma shi cikin kasanta wani lummmmm yaji sbd ruwan dadin dake ambaliya daga ciki .. yasoma sa finges dinsa yana Karkad lebantun gurin da yatsunsa .. ciki wani irin nishin dadi zeey ta sake haukace masa tsayuwa ce ta gagaresu, suka fada kan makeke gado suka dinga kissing din juna sosai suke shafar juna kmr zasu cinye junansu bakinsa ya kai yana lasar wuyanta har zuwa nonuwanta tare da dire bakinsa akan nipple dinta dayan hannun km ya kife akan dayan nipple dinta a hankali ya dinga gangarowa zuwa kasanta ya sauke harshensa cikin ... yana kissing din lebbantun kasanta guda biyu wani irin kirrma jikinta yake tana berbirating tare kiran wayyohhhly akil tsotsane pls yana jin hk bai tsaya akoina ba sai a acikin kasanta gbdy tajike sai ruwan dadi take fitarwa kafa bakinsa yayi kwakularta da harshensa shiiiiiii ummmmm wayyohhly dadi nake ji.. da kanta ta dinga kamo joystick dinsa tana kokarin danawa cikin jikinta tana sake bude kafafunta tare da sauke numfashi ta matsu batajishi cikin jikinta ba. bai shigeta ba, sai dan dagata da yayi ya tura pillow a karkashinta ta danyi sama kadan sannan ya luma sandar dadi cikin jikinta wani irin karan dadi ta saki ta hadeye sauran yawu daya makale amakoshinta tana ihu.. gbdy tagama fita haiyacinta ya dinga soka mata husiya tana amsa da kiran washiiiiiiiiiiii uhmmm uhmmmmm dadi nake ji akil kaima kanajin dadina ko...? ya sake gyara mata kwanciya hade da daga mata kafarta daya ya sake soka ma joystic dinsa .. cikin wani irin tsuma da zafin nama yake danna mata joystick dinsa cikin kasanta tanaji wani dadi tare da sake dago masa kasanta yadda zata dinga jinta ontop . wanda daga karshe yasanya hannunwasa duka ya dago bambom dinta sama yashiga caccaka mata joystick kamkameshi tayi tana fidda nishi dadi tare da xuba sambatu shiiiiiiiiiiii uhmmm wayyohhly Allah akil.... fuck me welllllllll..pls kina jin dadi ..? sosai akil wlh ina jin dadi fiyye da tunaninka. ni dai kacini pls ...zantuttuka ta dinga saki kmr zata hadiyeshi da kiran sunansa akilllllllll wasssasssssssh Oh yeah soka min da kya ina son na dinga jinka har makogarona . nan fa akil ya dage yashiga fafatawa acikin kasanta ya caccakar zeey yadda ransa keso juyata ya dingayi tana bashi hadin kai har ya kai ga biyyan bukatarsa itama tabiya tata tana kwakume dashi ..byn kura ta lafa ta kwanta saman jikinsa hannunta na kan kirjinsa tana murza kan nipples dinsa wani sabon felling taji yana tasomata dan hk ta haye samansa ta danna joystic dinsa tasoma sukuwa tana up and down tana sakin ihu tun bayajin sakeyin wani sex din har yaji zai iya karawa ya dinga kwasa mata tana karba kusan minti 30 ta dauka a saman sa tana abu daya sai da ta sake tajita zammm zammm duk da idan akace za'a sake zatayi fiyye da hkn. ahankali ta tashi ta zauna tana mika da lumshe idanu. hannu takai chest dinshi tana shafawa a hankali nipple dinshi take mammatsawa cikin wani irin salo . a hankali yace kai zeey meyasa sex baya isarki ne ? ko kwana akayi ana cinki nasan bazaki gaji ba? tayi masa fari da ido sannan tace baby gaskiya ina matukar son naji anacina km irin original din nan dan hk ma nake da burin auren jarumin miji . sbd gsky idan na auri mijin da bazai dinga satisfied dina ba akwai matsala. dan zan iya kashe auren, km aure irinsa zanyisa sau dari na fito har sai nasamu size dina. amman dai ke harija ce ko .? zeey takwashe da wata mahaukaciya dry tana kallonsa sannan tace ko daya. kai kai dole kina cikin jensi harijai hb motsi kadan kece aciki. ahalin yanzu abukace nake da son aureki ammam ina tsoron wannan jarabar taki ,karkizo ki cinyeni darya tayi sosai. karka damu kai ma gwarzon mnj ne. yayi murmushi tare jin dadin furucinta ya Janyota jikinsa kece dai gwarzuwa ga juriya ga dadi kmr xuma . mikewa yayi zai shiga bathroom tabiyosa abaya . ta sallaka hannuwanta duka ta zagaye kungunsa suka shige tare sukayi wanka. Suka sake fitowa suka shirya tsab. ta maida hijab dinta da nikaf dinta ya dauko kudi masu yawa yabata ta amsa tana shirin daukarta ta zuba kudin yace , muje na saukeki ok sai km zuwa yaushe kenan ? zuwa nest week Inshaallahu zamu sake hadewa . girgiza masa kai tayi nest week yayi yawa zuwa gobe ko jibi dai ya janyota ta zubo jikinsa why not mu kwana to? a'a kayi hakuri dai yanzu nest tim zamu kwana tare kodan bankwana da juna takarasa mgnr tana barin jikinsa. ya sake janyota ban gane bankwana kmr wayanda zasu mutu..? kai fa kafiye tsoro ba mutuwa nake nufi ba za dai muyi nisa da juna ne Allah ko ....? tace uhm ai abinda baki sani ba nidake har abada dan duk inda kika shiga a duniya nan matukar ina numfashi kina yi sai kin kawo min gidan dadina na ci .. nine fa akilll ko kin matani ne.? ni ne fa wanda nasoma lasa miki zuma ganin yasoma shirmensa marasa kan gado yasa tayi gaba ya biyota yana mata mgn.. har sun fito harabar hotel din ya tsaya tare da dafe goshinsa ta dakatar itama tare da juyowa tana kallonsa lfy naga ka tsaya mantuwa nayi amman dan jirani na koma ya juya cikin sauri ko minti 5 bai cika ba ya dawo. daga hotel agege tace akil ya wuce daita. taje gidan mama shap shap ta fito shima tayi hk ne dan tsaro kar ta hadu da bacin rana abi ba'asi aji batazo . karfe shida ta dan wuce ta tashigo gidan . kai tsaye part dinsu ta zarce bata tadda iman adakin ba ,amman da dukkanin alamun tana bayi dan taji motsin saukar ruwa. ta'ajiye jakarta cikin wardrobe gudun kar aga dumin kudin dake ciki . ta kimtsa kanta ta fito zuwa parlour ammi taba ganta ba ta nufi dakinta a can taganta . ammi tace har kin dawo eh ammi sannu da gida yauwa ya gurin su mama tana lfy tace ma tana gaisheki ina amsawa. har juya ammi takirata ungo wuce min da kayan nan.. ta juya ahankali ta amsa bata tsaya tmbyr ko me zaayi dasu ba sbd tasan kayan wanki ne. ta fito daga dakin ammi zuwa dakin da washing machine dinta yake ta'ajiye kayan ta fito tana fitowa parlour ammi da ak tasoma yin tozali zaune yake sanye cikin kananan kaya wando thrre quarter iya gwiwa da rigar hamles fara sol me sharara wanda har singlet dinsa ana hagowa . hannunsa rike da remut yana canza chennnel TV zuwa CNN ahankali takaraso inda yake tana yauki fuskarta dauke da murmushin jin dadin ganinsa. sai data lankwasa muryarta sannan tace sannu da hutawa my life.. dagowa yayi tare da cewa yauwa ykk? yadda kake ta bashi amsa da hkn . kinsa yadda nake ne dazakice hk? duk ma yadda kake hk nake nima tayi mgnr tare da zama akan gefen kujerar dayake zaune . ya gyara zaman joystick dinsa tare da komawa ya jingina da jikin kujerar suka yiwa juna zuru daga ita har shi suna kallon juna daga bisa zeey tasoma kawar da kanta . atare suka sakarwa juna murmushi kowanensu yana jin kwadayin dan'uwansa acikin zuciyarsa. yau dai kam babu laifi fuskarsa a dan sake take ba kmr farkon dawowarsu ba ..sake juyowa tayi da niyyar satar kallon wandonsa domin hasko girman zandariyasa karaf idanunsu suka sarke cikin juna.. ido cikin ido yake kare mata wayancewa tayi hade da narkar da idanunta cikin nashi . tana aika masa da wani shaukin kallon me raunata zuciya wanda yasoma kashewa ak jiki har ya kasa daurewa km ya kasa dauke idanunsa cikin nata . har sai daya kai ga hade bakinsu guri daya... batayi kokarin kawar da bakinta ba ya lalubo harshenta yashiga sucking . wani irin yerrrrr taji ajikinta wanda bata taba jin irinsa ba gbdy jikinsu ya dauki shock suka dinga kansu wani iri yayinda kowanensu yaji wanann momment din yayi musu dadi bari ma kar zeey taji lbr. lumshe idanunta tayi tare da aiyana abubuwa masu tarin yawa yau kawai tana son farantawa ak rai don kar ya aibantata da kalmar kauyenci . tasan matsawar ta bijire masa zaiji babu dadi daga karshe yaji haushinta.. ita km bata bukatar bacin ranshi tabawa wani ma balle shi da zai aureta dan hk tasaka hannuwanta duka ta riko fuskarsa dashi tare da runtse idanunta tashiga tsotsan bakinsa cikin kwarewa har abin yaso bashi mamaki ya tsura mata ido kawai yana kallonta kusan minti 20 suka dauka zaune a parlour suna sucking din bakin junansu batare da sunyi kokarin barin junan ba motsin shigowa da sautin kiran sallah daake kwallawa ya fargar dasu suka dawo cikin haiyacinsu ta yi saurin sakin bakinsa tana zaro ido waje ganin yadda yake binta da wani mayataccen kallo yasa . ta sunkuyar da kanta kasa tana sauke numfashi . murmushi yayi yana cigaba kallonta tare da cewa matsoraciya kawai ya mike ya bar parlour. karfe takwas ammi ta nufi bed room din dady cikin takunta na natsuwa. ammi irin matan nan ne da suka san kissa sannan suka san me ake kira da kiss shiyasa kullun ta ke dada mallake zuwar dady har yake jin anan duniya ita kadai ta isheshi rayuwa.tana daga labulan dakin ta hangoshi zaune akan gado yana faman karanta wasikar jaki wanda tun dawowarsu hk take ganinsa cike da tunani amman na yau yafi na kullun da sauri takarasa shiga dakin ta zauna kusa dashi tare da daukar hannuta ta dora akan kafadarsa ta tautausa murya tace dady lfy zaka zauna kai shr hk cikin tunani? jiyowa yayi ahankalinsa atashe ya zuba mata idanu......... manage mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam man laa yarhaminnasa laa yarhamhulla* *Allah Messenger saw said Allah is not merciful to those are not marciful people* page 32 tashi ammi tayi ahankali ta nufi frij ta dauko ruwan sanyi ta tsiyaya masa a cikin glass cup ta mika masa ka sha dady kaji sanyi abinda ke damun zuciyarka. , batare da yace komai ba ya karbi ruwan yayi masa kurba daya ya mika mata. ta ajiye ta fara mgn cikin tausasa kalamanta tace dady meke damunka? wace irin damuwa ce wannan wanda ta hana zuciyarka sukuni ? tunda na dawo kasar nan nashigo gidan nan na fuskanci kana tare da damuwa.. dan girman allah kasanar min damuwarka. abaya mun kasance masu fayacewa junanmu duk abinda ke damunmu ban taba tunanin zaka zauna damuwa har hk ba alhalin ina numfashi, takarasa mgnrta tana kallonsa . numfasawa dady yayi ahankali sannan yasoma mgn.. damuwata akan "dan"mu abdulkabir ne.. da sauri tace wani abun yayi da bana kasar ? ya girgiza mata kai.baiyi komai ba shine dai silar damuwar , akan shi da wata yarinya ne datamakale masa akan lallai sai ya aureta dole ....... ammi ta sake gyra zama tana maimaita zance dady. dady yacigaba da mgn shine nake son daman mu tautauna lamarin dake ,nasanki da fahimta tare da hangen nesa akoda yaushe ina sara miki akan yarda da kaddara mai kyau ko akasin hk. banason abinda zan sanarmiki yayi sanadin shigarki damuwa . nan ddy yashiga bawa ammi labarin su'ad tun daga farko har karshe babu abinda ya boye mata dangane da yanayin yarinyar da yadda shi karan kanshi sukayi da su'ad din akan zai ne mata. dady na kai karshen mgnrsa ammi tace , ina wannan mgnr kwata kwata bazata sabu ba, ta yaya tilon "dana" zai auri irin wannan yarinyar gsky ban yarda ba ban amince da wannan shawarar ba ina mata fatan addu'ar shiriya amman abatare da dana ba.. taje can ta nemi mijinta ni dana natsatsiya zai aura. yanzu duk akan wannan zance ne yasaka shiga damuwa baka gudun ciwonka ya tashi yadda ciwon ka baya son bacin rai da damuwa dady ya jinjina kai wannan lamarin yarinyar da abdulkabir yasa na tsinci kaina cikin rudu . a hasashena auren yarinya shine mafuta km dan bakiga yarinyar bane ina tabbatar miki kina daura idanu akanta zaki fahimce abinda nake nufi . babu abinda yakamace mu sai addu'a shima abdulkabir din ai bana gari bane kinsa yawan matan dayawa batawa rayuwa? nan na turasa karatu spain bai bar kasar nan ba sai da tafi da wata katuwar iyamura ..ya dauka duk abinda yaks ban da masaniya ina sane da komai ido kawai na kawo nasaka masa tunda dady yasoma mgn ammi bata sake yin mgn ba illa zuba tagumi . dady ya riko hannuta yana kiran sunanta baraka ...karki shiga damuwa akan wannan mgnr addu'a zakiyi.. muryata a sanyaye tace dole na damu dady taya muna ji muna gani zamu saka danmu tilo daya a duniya auren wace ta rigada ta gama zubar da mutunci a idunun duniya duk da kasancewarsa me aikata barna amman yarinyar bata cancancesa ba ita agaba zata kasance uwa, idan ya aureta meye makomar ya'yansu tun dole zata shayar da yaran shi kanshi nono yana da nashi tasirin kawai kacire zance wannan yarinyar azuciyarka mucigaba da rayuwarmu tun shima abangaren abdul din bai amincewa hkn ba. dady yace kada kice hk baraka da sannu zamu lankwasashi shi fa din danmu dole yabi umarninmu. dady ya dinga rarrashi ammi cikin hikimominsa ahankali ta dinga kawar da zance dady tare da sako hira biki.. ammi tasamu AK a parlour'nta zaune shi da zeey batace masa komai ba illa tace tana son ganinsa daga hk bata sake ce masa komai ba tai bed dinta . ak ya rufa mata baya tana isa cikin daki yana isowa ta zauna tare da rafe sautin tv dake faman aiki a dakin ta kalleshi tace meye tsakaninka da yarinyar da dady yayi min zanceta sannan tun wani lokaci yarinyar nan take binka? take gabansa ya fadi sbd shi bai kawowa ransa tmbyr dazata masa kenan ba. muryarsa a kasalance yace a gsky ammi ni babu komai atsakaninsy daita sannan an dan dade tana bibiyata sai dai na tabbatar mata da bazan taba aurenta ba.ka tabbatar wani abu makamanci zina bai shiga tsakaninku Allah ammi babu wani abu godiya ammi tayiwa Allah sannan tace yauwa dan albarka abinda nake son ji kenan sai mgn ta gaba karka kuskura kabari dady'nka ya tirsasaka akan auren yarinyar sbd ni kaina bazan taba yarda da wannan auren ba byn sun gama tautaunawa tacigaba dayi masa nasiha akan yakamata yasani shi fa muslimi ne km addinin muslinci yayi hani akan zani yanzu aure zakayi wata rana zaka tashi daga wannan matsayin zuwa uba idan akayiwa yayanka bazakaji dadi ba yakamata kazama muslimi me halin girma .. ahankali jikinsa a sanyaye yace na gode ammi zan gyara ammi tace katashi kaje kaci abinci dubi yadda duk kabi ka rame tmkr wanda yayi jiyar shekara yayi murmushi yake yace zanci ammi ina fa cin abinci kece dai kikaga kmr na rame. bangaren su'ad kuwa tun byn rabuwarsu da ak a club tarasa sukani zuciyarta tabbas ak bai sonta bai kaunarta ba km zai taba sonta ba kmr yadda yasha gaya mata. dan hk ta yanke shawarar ita da xuciyarta sannan ta name kwayenta tagaya musu take suka amince da shawarta tare da bata goyon baya.ore tace tunda shi mane min mata hkn kadai zai iya sa ki mallakesa ni abin takaicin ma wannan tsinaniyar karuwar tasa can you imagine ya canza mata hotel bar wannan shegiya nasan yadda zanyi daita idan ita bata rabu dashi ba shi nayi masa abinda zai barta sannan na dawo kan wace shegiyar da zai aura inji cewar su'ad ihu suka sa tare da cewa serious action. yau tamaka ranar da zata soma isar da nufinta akan shi ,sanda tasamu labarin yana gidansa dake green hill estate. ta shirya tsab cikin wasu haddadun wando da riga red and white ta daura rigar sanyi me hula a saman rigar ta kafa facing cap kafafunta sanye cikin canvars wuyanta zagaye da wani sakar silver hk hannuta shima agogon silver ne me shegen kyau tare da feshe ilahirin sansar jikinta da wani sanyayyen turare me azababben kamshi da tada hnkln duk wanda yayi gangancin shaka sannan suka nufi green hill estate ita da wasu daga cikin manya kawayenta . sun sha daga kafin me gadi ya bude musu get. aiko yana bude musu get suka ingiza shi cikin ya koma cikin tare da yar dungure ya wulwula sai gashi akasa dip. ya bare baki zai saki ihu ore da ganiya sukayi kanshi da iyakacin karfinsu suka cicibeshi sukayi dakinsa dashi daureshi sukayi kmr rago suka mashi dukan mutuwa tare da bashi gud warning duk sanda suka karyatsaya bata musu lokaci ya dinga bude musu get yace yaji sannan suka fito tare da kulleshi da makule dakin. fitowa sukayi suka daga abakin kofar me gadi suka tsaya. su'ad ita kadai tashiga ciki. Suad har da lashe lips dinta tayi sbd tasan idan AK yaci karo da surar jikinta a yadda yake da jarabar neman matan nan dole ne ya haukace ya mace akanta, sannan dole ne akaron kashi zai so ya kasance tare daita ya hanzarta saka gugarsa cikin rijiyarta... "Kai gaskiya yau zansha wahala tafaďa hakan a zuciyrta... Kasancewar yadda idaunuta suka taba gane mata joystick dinsa. tana karasowa babban tafkaken parlour taja ta tsaya cike da matsanancin tsoro babu kowa agurin sai karar sautin TV dake aiki dakuna ne zagaye da parlour tarasa wane zata shiga tagansa .shiru tayi na wasu yan mintina sannan ahankali cike da sanda tasoma dudduba kowani daki dake zagaye da parlour babu shi babu alamunsa har ta fito ta sake komawa cikin dakin data fito sbd shi kadai ne batayi search dinsa yadda yakamata ta tura kofa nan the same kai tsaye ta fito ta haye step ta nufi up stairs ai tana shiga dakin farko ta ci karo da kyakkawar fuskarsa me cike da tsantsar annurin kyau. akwance tasame shi flat akan makeke gadon yayi pillow da duka hannuwansa idanunsa na kallon ceiling dakin sai dai a lumshe suke wanda yake nuni da bacci yake. babu komai sanye ajikinsa illa boxes iya cinyarsa can wanda ya bayanar da cika halitar jikinsa dake kwance da zanen gashi kwance luf luf ata koina a sansar jikinsa sai yar singlet fara sol ,wani irin daddaden kamshi ne ke tashi adakin me gyaraye da sanyi AC ahankali ta lumshe fararen idanunta takoma ta mannu da bango dakin tana kare masa kallon tsab wayyohhly Allah.. Allah yayi kyau anan ta yaya zan iya rabuwa da kai.? tayi mgnr akasan zuciyarta . ahankali tasoma zuge zip din yar saman rigarta ta cire ta'ajiye tacigaba da balbale botiran gaban rigarta wanda hkn yasa tudun nonuwanta suka bayyana sai sheki suke ... cike da matsananciyar kaunarsa ta bude idanunta ta sake daurawa akansa tana kallonsa tana takowa ahankali har takaraso inda yake kwance .. Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam man laa yarhaminnasa laa yarhamhulla* *Allah Messenger saw said Allah is not merciful to those are not marciful people* page 33 ahankali ta lallaba ta haye saman gadon dayake kwance zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu da sauri sauri. zama tayi a gefenshi ta tsura masa fararen idanunta tana kallon every part of him wani abu taji ya tsirga mata a ilahiri gangar jikinta. wani irin sanyin dadi taji ayanzu datake gabansa tana kallon kwakkwar surar jikinsa me cike da tsari. tsawon lokaci ta dauka zaune agurin tana kallon halitar jikinsa me matukar daukar hnkl . sannan ahankali cikin mutuwar jiki ta kai hannuta ta daura akan lafiyayyen kirjinsa tana shafawa har zuwa wuyansa kafin daga bisani ta dire a kyakkyawar fuskarsa duk da cikin bacci yake amman atare suka ji shock ajikinsu tmkr anjona masu wutar lantarki dan har dan zabura yayi. yayinda km take jikinta ya dauki wani irin kirrrma da sauri ta dauke hannuta tana me lumshe fararen idanunta tare da jin wani sanyi dadi me gyaraye da tsagwaron kaunarsa. wani abu ta dinga jin yana ratsa ilahirin jikinta tare dacirculating kowani sashi na gangar jikinta .gani kmr tana batawa kanta lokaci ne yasa ta rankwafo samansa suna fuskantar juna tare da exchange numfashin wani irin naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana cigaba da kallonsa, cikin zuciyarta babu abinda take so da kauna arayuwarta kmr abdulkabir . tana matukar sonshi tana son kasancewa tare daahi tana son komai nashi . motsawa ta sake yi sosai har tana iya jiyo bugun zuciyarsa sannan ta daura bakinta a kan soft lip's dinsa tasoma wasa dashi da nata lips din sai datayi kusan minti goma tana wasa dashi sannan tasoma tsotsar sweet lip's dinsa tana bude cikin bakinsa ahankali har tasomu nasarar cafko laulausar harshensa ta kamo hannayensa ta Daura a saman kirjinta ,very slowly ta sauke ajiyar zuciya cikin bacci yaji hannunshi ya sauka saman kirjin mace. jin hanushi saman kirjinta ahankali shi km yakarasa tura hannusa cikin rigarta ya fara murza nonuwanta yana fidda numfashi ahankali ta wani langwabe a kirjinsa still bakinsu na hade ya kamo lip's dinta shima ya fara tsotsa yana cigaba da romacing dinta ya kara jan rigar jikinta tayi sama yana murza dukiyar funaninta dake tsaye kyam masu shegen taushi. sake jonyota jikinsa yayi sosai ya matse gam yana tsotsar bakinta wani irin salo take masa wanda bai taba cin karo da irin shi ba. tun tsawon rayuwarsa bai taba jin irin abinda yake ji ayanzu acikin baccinsa ba, tsawon lokaci ta dauka tana sarrafa harshensa cikin bakinta tare da rikita masa kwalkwaluwar da yanayin salonta. nan ta dinga romancing dinsa yana meida mata martani gbdy sunyi secunzing zanin gado take tasoma cire masa farar singeting jikinsa asanake har tayi nasarar rabashi dashi ta daura bakinta akan nipple dinsa tasoma tsotsa tana cicciza kan. gbdy su'ad tayi matukar gigita AK da salonta gbdy tagama rikita masa lisafi kamkameta yayi sosai ajikinsa har yayi realezing yana fidda numfashi me huci, ita kan batasan ko yayi realease ba tacigaba da bashi hot kiss takoina ajiknsa har cikin kunneshi . nan fa yasoma jin sa wani iri km cikin wani yanayin na daban gashi km yana jin kmr jikinsa ya sauya sai mutsu mutsu yake acikin bacci ba daidai ta sake meida bakinta kan lip's dinsa ya farka kmr amafarki ya ganta kwance asaman kirjinsa ,suna facing din juna. zabure yayi ya Mike zaune tare da ingizata baya yana maxurai yana fidda numfashi, wanda sauran kadan kugunta ya bugi bango allah ya kiyaye, haki kawai yake yana kallonta tare da zubama kyakkyawar surar jikinta mayatattun idanunshi hade da yatsina fuskarsa kadan . sai da ya kalleta na tsawon minti goma . kmr bayason yin magana yace '' ke.... me ya sake kawoki gidan nan ? km uban me kikazo nema . gabanta yabada rasss yashiga dukan uku uku . ranta yayi mugun baci da jin kalmar uba. take zuciyarta tazo iya wuya. dan hk tana bude bakinta tace ubanka nazo nema..... ubana kikace fa? tace yes ubanka nace ko kana da abinyi i think ai uba bai fi uba dazaka wani ce uban me nazo nema tayi mgnr tana tsareshi da ido. ai ko yau zan nuna miki ubana yafi ubanki dan wallahi yau duk uban da yayi miki tsaye bazai hanani cin ubanki. tace uhmmm ..amman ina son ka tsaya ka cire maitar neman matan dakakeyi ajikina kafin kaci ubanawa domin abinda kake naci da hauka akanshi da zabarin binsa shi na kowa maka yau har gida kaci . lallai kuwa zaki mutu ..wallahi zaki mutu.. koma nace mutuwa na zagaye dake ahalin yanzu, amman kafin nan kalli jikinki up and down Ki kalleni koda nike manemi mata me zanyi da irinki ....me zan ci dake.. kina tunanin akwai abinda zanyi sha'awa ajikinki da har zan takaki ? idan kina mafarkine ki farka idan ba hakaba ni zan farkar dake dalla malam kawayi mutane shir ita wace kake zabarin bin hotel hotel ai bafina komai tayi ba. ta matso sosai kusa dashi har suna musayar numfashi zuciyarta na wani irin tsalle wallahi ina tabbatar maka ko makaho ya shafa surar su'adullahi yasan ya taba excellent woman .. kalli jikinka ka kalli yadda ka dawo daga romacing kawai.. .. duk abinda kake tunanin wace jakar iyamuran zata maka nima nan zan iya maka , koma nayima fiyye da nata takarasa mgnr tana me kai hannuta fuskarsa zaraf ya rike tsintsiyar hannunta har ya lankwasa hannu da niyyar ballawa sai km ya fasa ya zarce da zuba mata wasu gigitattun maruka masu mugun zafin tare da ingizata kasan gadon shims ya duro ta mike da kyar ta sake yowa kanshi gadan gadan wallahi bazan yarda sai kayi abinda ....ai bata karasa mgnr ba ta sake jin saukar wani gigitaccen mari bisa kuncinta wannan karon sandarewa tayi atsaye domin jinta ne ya dauke dip.. na wuncin gadi...tare da tsura masa fararen idanunta tana kallon kwayar idanunsa dake cike da tsantsar tashin hankali. take ruwan hawaye suka cicciko a idanunta . kafin kace me hawaye sun wanke mata fuska. kofar fita ya nuna mata da yatsan hannusa muryarsa a dake yace juya ki barmin gida nonsense kawai mara aji da class... Useless prostitute girl . Take jikin su'ad ya dauki rawa cikin sauri ta sauke farar rigar jikinta tare da dauki yar samam rigar ta sanya. a tsawace yace ki wuce nace ko sai na balbalki shegiya karamar karuwa.. AI bai bari ma tasa rigar adakin ba ya korota a guje ta fito ta nufi down stairs tana sauke numfashi tana kukan takaicin kalmar karuwanci dayake jifanta dashi. sannan ta fara takowa tana sauka a hnkli zuciarta na mata wani irin suya da radadi. tana fitowa su ore sukayo kanta suna tmbyr me ya faru su'ad me yayi miki kike kuka? sbd ganin yadda hawaye ke tsiyayowa bisa kuncinta. kanta kawai ta iya girgiza musu tasanya kai zuwa bakin get suka biyo bynta suna sake tmbyrta amman kasa mgn tayi sai ruwan hawaye dake ambaliya bisa kuncinta tana gogewa wasu na sake gangarowa . ki dawo mukoma idan ma yaki amincewa ne mu sashi dole yayi. let's go kawai ta iya cewa suka bat gidan batare da sun bude me gadi ba. , kai tsaye gidansu ta nufa ita kadai dan tun a hanya suka rabu dasu ore tana shiga part dinsu ko kallon Inda ummanta take batayi ba tashige bed room. Anan ta tadda toyi wace tasa tayi mata gyaran dakin . tana tsaka da gyara mata dakin cikin tsawa tace toyi tabar dakin . Nan tabar dakin cikin hnzari jikinta na bari tanufi gidansu Dan dama badan ranta yaso bane take yin aiki Dan ba yadda ta iya da jarabar su'ad ne . idan batayi ba yanzu ne zata saka agyara mata zama. dan ita bata aikin komai sai dai tasayi mata km ko uwar mutun bata isa tace baizayi ba . byn fitar su'ad Komawa yayi kan gadon ya kwanta tare da kai hannunsa daya ya dafe goshinsa ya runtse mayatattun idanunsa yanajin yadda bugun zuciyarsa ke sake tsananta wannan wace irin masefaffiyar yarinya ce? nacin yarinyar da jarabarta sun fara damuna kullun da sabon salllon datake zuwa min dashi . hk kwanakin baya onye ta tabbatar min da taagwaron rashin mutunci da sukayi mata. yanzu km taxo min da wani salon iskanci. yanzu da wannan lalacewartata ni abdulkabir take sonz na aureta har da dady na goyon bayanta shima akan lallae yayi wani abu akai. ina sam wannan abu ba me yiwuwa bane babu ta yadda zan hada rayuwata danata ya dade kwance yana zance zuci yayinda sha'awarshi ke sake karuwa . wani irin bukatuwa ce ta bijiro masa takoina ajikinsa gsky yarinyar nan ta shanmaceni tun da ta nemi meidani ruwa amman bazai taba iya kusantar su'ad ba. shi sam tsarin jikinta ma beyi mishi ba duk da kasancewarsa mabukaci mace sosai . tunda aurensa ya karato ya kauracewa onye yana mata komai babu abinda bai mata sannan babu abinda ta nema tarasa daga kudi har muhali sbd tana bashi tausayi ta bar sanar karuwancinta dan kawai tayi rayuwa dashi... dan haka a halin yanzu kullum cikin azumi yake gudun kada ya sake faďawa halaka... Km kwata kwata baya son sake aikata wata mashaa da onye. Ya hakura har lokacin da aurensa da Zeey zai kasance . bashi ya bar gidan sai ba byn sallahr la'asar yayi wanka ya canza kaya zuwa wata tsadaddiya yadi fari sol dan shi bai fiyye son manya kaya ba yafi son kananan kaya ko yadi amman irinsu shadda shi sam baya'arayinta wani azababben kamshi ne ke tashi ajikinsa . da fito bai ga alamun Samuel ba har yashiga motarsa zai wuce yaji zuciyarsa bata yarda da tafiyarsa ba dan hk ya fito ya nufi dakinsa tun kafin yakarasa yasoma jin ana nishin wahala sama sama daga cikin dakin ahankali ya murda handle tare da yasan kanshi cikin dakin ai wata irin sandarewa yayi tsaye sanda idanunsa suka sauka akan samuel daure numashinsa na menan daukewa daga gangar jikinsa ai bai san sanda yakarasa dakin da sauri yasoma kwanceshi yana yi masa sannu tare da kiran wayyohhhly allah yarinyar nan tana son kasheni dan babu me aikata wannan aika aikan sai ita. ai ko ya jigatuwa samuel ya jigatu sai haki yake yana rike kirji, ran AK kuwa in yayi dubu yayi mugun baci har ya ji baxai iya barin su'ad hk nan ba sai ya dauki mummunar mataki akanta. washegari tunda sanyin safiyya ak yasa police sukayi arresting din su'ad ita da ore da ganiya zuwa sa'c police station .akan laifin yunkurin yin kisan kai har sau biyu. tunda yan sanda suka tasa keyarta komai ya kwance masa natsuwarsa tasoma barin gangar jikinsa yayinda hankalinsa yayi mugu mugun tashi yarasa meke masa dadi. har yaje office ya dawo abun na taba masa zuciya. ranar kowa yagansa yasan yana tattare da damuwa dan ko agurin aiki kallonsa kawai ma'aikata keyi sbd ganin hankalinsa baya tare da gangar jikinsa . bai bi takan kowa ba yashige part dinsa kai tsaye ya kulle kansa. kwana nan su su'ad uku a police station cikin na hudu ya bada umarnin a sakosu .ko suna fitowa suka sake wani sabon shiri wannan karon akan onye ne sunyi rantsuwa sai sun rabata da ak ko tawani hali ne. duk wannan bidirin shirin bikin da'ake ake shirin gabatar acikin kwanaki goma dayayi saura akil bashi da masaniyya sai yau hankalinsa yatashi matuka har ya kai ga kiran number zeey tana dauka yace wai aure zakiyi tace injiwa ? atsawace yace inji uwarki da ubanki manufukar Allah to wallahi ki kwana da shirin sai dai ki tabbata matan mutun biyu .. domin duk wanda kika aura wani ya aurawa bazan barki sai kinyi da kinsani yin aure aboye batare da sani ba ki zana calander daga yau kwanan watan tashin hankalinki ya tsaya km kizo yanzu excellent hotel ina jiranki abukace nake dake muryarta a hasssle tace baza'azo ba sai kaje kayi duk abinda zakayi dan isaka kawai zako kisha mamakina wlh zan nuna miki ke karamar yar' iska ce tun bai gama mgnr ba ta katse wayar. tundaga ranar tarasa kwanciyar hankali kullun akil sai yakira ko ya turo mata soko gbdy ya addabe rayuwarta. 6:pm na ranar yau zeey da iman suka dawo gida agajiye kai tsaye bed room dinsu zeey ta nufa tacire kayan jikinta ta daura towul tashiga wanka.. Itako iman daman da yunwa ta dawo gidan dan haka tanufi kiching ta bude foodflask taga ba irin abinci da take so Bne faten doya ce datasha dry fish Dan hk ta dafa indomi. Ta dawo falon tana zabga uban tsaki wai ita tagaji. Ta ajiye plet din indomi kana tanufi firij tadauko madarar hollandia ta bude tadan kurba tanufo kan kujera Ta zauna da hollandia din tanasha tana cin indomin. Sai Data gama cin indomi tas ta maida plet kitchen ta dauki sauran holladia ta nufi dakinsu. Daidai Zeey tafito daga wankan tadauro alwala tana zaune akan kujerar dressing mirrow tana shafa manta me matukar kyau . kallonta ta tsaya yi sosai taga tayi wani masefar kyau sai ma taga yanayi Gyaran da aunty Zeey din take samu daga matar da ammi ta kawo mata ya amshi jikinta domin tayi kyau sosai duk da kullum cikin tunani take wanda tarasa dalilin hk. karasa Shigowa dakin iman tayi tun kafin takarasa shigowa Zeey tajawo hijab dinta tasa. Tsaki iman tayi tareda karasawa kan gado tazauna tana shan hollandia dinta tace tareda yatsina baki "Kyadeji dashi daga ganina kmr namiji kike wani sa hijjab aini wlhy na kosa allah yakawo ranar auren Naku da yaya kije can kiyi tamasa wannan kauyencin naki. Hade rai Zeey tayi tare da daukar robar manta ta jefama iman.. Allah iman kin mugun rainani Amman zaki gane Baki da wayo sai randa na tafi na barki naga wanda zaki komawa sawa ido. Kaucewa iman tayi robar bata sameta ba ta fada kan gadon kusa da pillow iman tace "Uhum ni bama wannan ba wlhy wani iri kewarki nike ji duk kwanakin nan Daria Zeey tayi tace a she dai ina da amfani. Sassauta murya iman tayi tace sosai ma aunty ai babu dadi mutun ya kwana shi kadai na rigada nasaba wlh Dan Allah aunty Zeey kice kin fasa auren.. zaro ido waje zeey tayi Sosai tana karayin wata dariyar tace "Toh yarinya baki da hankali auren zance na fasa kinsa shekaruna nawa yanzu 26 fa . kema Yaci ace kin tsaida masu xuwa gurinki. Tasowa iman tayi ta iso inda Zeey take ta dafa kafaďarta kmr marainiya tace "Haba aunty dan allah kiyi hakuri nifa har yanzu yarinya ce tukun ban wani isa aure ba. Hade face Zeey tayi tace "Toh ni ina ruwana yanzu dai kiyiwa kanki fada wlh shawara nike baki karki ce sai kingama karatu as ending Ki rasa mashin shini takarasa mgnr tana dry. Kara marairaicewa iman tayi tace "Haba plxx dan allah ki taimaka kiyi min addua. Nasamu miji irin wanda zai kula Dani kmr yadda Yayana yake kuladake. Murmushi Zeey ta sake Yi tace iman allah ya shiryaki .da sa ido. ciki ciki iman tace sa ido fa ai naga yadda kike sonsa ne... Shi km sai ya dunga wani lallabaki.. Zeey tace " me kikace? Nan takara marairaicewa tace ni bance komibafa" tafada hakan tareda mata kwalo.. Murmushi Zeey tayi tace "iman indai ina tare dake dole sai kin sani nishadi duk da tarin damuwar dake cin zuciyata" nan idanuwanta suka canza sbd tuno akil da yadda yake neman ruguza mata komai.. Iman tace " haba my auntY karkiyimin haka mana bayan munata nishaďi zaki soma kuka plx saki ranki kinji . Zeey tasoma kuka .iman tashiga tmbyrta Amman takasa faďa mata damuwarta. sosai iman tausayawa rayuwarta . amman tunani ko sbd rabuwa da zatayi da iyayenta ne. Dan hk tace haba aunty meyye abin damuwa keda auren gida zakiyi kullun idan kinso kina gida nifa wayasan inda aure zai kaini.? Zeey tarasa me zatace mata sbd tabbas bata san boyayen Al'amarin dake yawo da rayuwarta ba. Nan dai iman tai Ta lallashinta harta samu ta hakura tasa riga da siket na material. material din ya amsa jikinta ta dauki hijjab dinta tasa alokacin an kira sallar la'sar nan ta taďa salla ta idar tasoma kokarin shiga kichin kasancewar hanatu me aiki bata nan taje kauyensu amman jibi zata dawo koda ta nufi kitchen alokacin iman na bayi tana wanka. Jollof din shinkafa da taliya ta daura nan da nan gidan yadau kamshi Kamshinne yasa iman tayi saurin saka kaya doguwar riga mara nauyi me kalar ruwan kasa daman tana period Dan hk no need of sallah ta nufo kitche din tun kafin takaraso take cewa "Yammatan yaya wai wannan kamshi haka kai dagaji girkinnan sai yafi na kullum dadi'' Zeey dake yanka albasa idanunta na ruwa tace" kedai kika sani ni kizo ki karasa yanka albasar nan ta isheni" Karasawa iman tayi tajawo kujera tazauna taci gaba da danna wayrta tace "tab kinfa sanni inna yanka albasa se inyi kwana hudu hannuna na warin albasa duk wankewar dazanyi ma hannun baya fita" Zeey ta goge hawayen dake zuba saboda zafin albasar tace "Bakomi idan kinje gidan mijinki naga uban da zai miki. Kai Kai matsalata dake aunty zance bai wuce miji aure... OK ni din kike cewa hk barin yayanki ya dawo. Iman tace aah yi hakuri anty ki dai hadani da wani banda shi. "Uhum da shi zan hadaki yarinya Ki gane kurenki. To kawo nayi miki shi kenan a'a barshi banaso znyi komi ke dai zauna ki tayani hira kawai Dariyar farin ciki iman tayi tace shiyasa nake sonki... nan iman tafara bama Zeey labarin littafin *GADAR ZARE* *Na hauwa A Usman jiddar* kasancewar ita meson karance karance ce sabanin Zeey datafi meida hankalinta akan kallo . sosai labarin yayima Zeey dadi sannan ya tsaya mata a zuciya barinma balarin Abdul da zaid da zarah Ta tausaya musu sosai. Iman tace "ai ina baki labari ,dadi ya barki . Allah aunty Ki dinga karatun novel yana dabe kewa uwa uba GA darasusukan dake ciki. Ammam Kinki ,dana turo miki novel din kin karanta da kanki kiji dadin dake cikin novel din yanzu hk ana kan rubutashi. Murmushi Zeey tayi tana zuba jalof din a kula wanda yaji dry fish kana Zeey tace "kai iman naji dadin novel dinnan gaskia muje ki turomin baza'a barni abaya zanso naji karshenshi . iman tace angama matasss Zeey tayi murmushi ta nufi daninig domin jera musu abincin da ruwan faro da fresmilk suka dawo parlour akan karpet din dake tsakiyr falon suka yada zango suka soma cin nasu . Iman ta kunna makeken t. v din dake parloun. .kowa ya dauki spoon suka faracin abinci iman naci tana santi. Zeey ta girgiza kai. Iman takai lomar abinci baki tace "Wlhy Yayana ya huta sam bazeji wata mace ta burgeshiba . Freshmillk Zeey takai bakinta tadansha kana ta ajiye kwalin tare da sa murfi ta rufe tace "Meyasa kikace haka " Yauwa kinga kinada komi da ďana miji . Zai gani ajikinki ya rude musamman ma hips dinki tako ina allah ya wadataki ga iya girki toh mezesa namiji ya nemi wata mace inhr yanada ke.. .dry Zeey tayi tace "Hmmm iman kenan shiyasa nace Ki tsaida daya cikin masu neman aureki da alamu kema fa aure kike so. tab aunty bar wannan zance ba yanzu ba.. Murmushi Zeey tayi tace "ba zncen wasa ba fa kiyiwa ki Allah kibada himma if possible ayi danamu. aa ku dai kiyu naku ni yarinya ce wlh sannan ta daga ruwa tasha tace "Alhamdulillahi... Na koshi itama Zeey ta cire hannuta iman ta kwashe kwanonin takai kitchin . sai da ta wankesu sannan ta dawo parlour . daidai lokacin da ammi tashigo parlour'n tana zaune alokacin ita km Zeey. bata parlour'n. tana bedroom ta fada toilet ta dauro alwala alokacin anyi sallar magrib dan haka ta tada sallah Iman na shigowa ta ga tana sallah dan haka takwanta a gado takunna wayarta tahau online. Zeey tana idarwa tasa kayan barci ta kwanta kusa da iman. yayinda ita man ba tama sani da ta kwanta ba tariga datayi nisa aduniyar yanar getso . rikici ne ya barke atsakanin ak da onye a xiyaran data kawo masa yau sakamokon labarin aurensa daya sanar mata ai ko ta mike afirgice ta saka shi gaba akan lallai hakurinta yazo karshe a kanshi dambe take kokarin Yi dashi akan Lallai itama sai ya aureta ko ya kusance har da dauko wuka,cikin biyu sai dai ya kazabi daya ko ka aureni ko kakusanceni amman dole sai kayi daya aciki. shr yayi tsaye agabanta hannuwansa duka zube cikin aljihun wandona .muryarsa a raunace yayinda ransa yayi matuka baci yace ni zan aurenki.. Ni abdulkabir AK zan aure karuwa na ajiye agidana amatsayin Matata. Amman kin Yi kuskuren da kike tunani alakata dake zata iya Kaimu ga aure for God sake ko matan aure sun kare a duniya I will never married you because you don't have that qualities meyasa kina matsayin prostitute kike kokarin kai kanki inda Allah bai kai Ki ba Ki tsaya matsayinki na karuwata ni km zan miki komai nagaji tayi mgnr cikin zafin rai. Nagaji sonka na neman haukatani da kika gaji meye kamata kiyiwa kanki? Kana nufin na fita cikin rayuwarka..? of course that's what I want from you wlh baka isa ba *sai ka aureni dole* meyasa ka dinga nuna min alamun kana sona ka dinga bani lokacinka da kariyarka ka dinga min abubuwa masu tsayawa a zuciya mtssssss yaja tsaki kasan Allah ko mamanka datakawoka duniya bata isa tarabani da kai ba . *sai ka aureni dole* ko soma zaman zina dauuu taji ya dauketa da wani mahaukacin Mari look idan bacci kike Kike ki tashi idan mafarki kike Ki farka Duk wannan abubuwan da kika lisafa ba dan ina sonki bane kyatatawace kawai da adalci irin nawa amman ina tabbarta miki lokaci yayi da zamu rabu da juna ..ko na taba furta miki kalmar I love you? ko nata promise dinki akan zan aurenki? ko nataba cewa karki Yi mu'amulawa da kowa what I know is that kijiyar dadi ki bani natsuwa ni km na biyaki.. yana karasa fadar hk ya juya ya fita daga dakin. tsabar bakin cikin abin da AK ya cusama zuciyar hauka ne kawai bata yi, sai da taji kmr ta kashe kanta ta huta gashi tanajin sha"awa matuka kai tsaye ta yanke hukuncin zuwa club dantasan duk abinda tayi ba damuwa zeyiba tinda ba sonta yakeyiba. da wannan shigar ta fito harabar hotel din daya kammata tashiga motarta wanda shine ya sai mata , me gadi ya bude mata get tabar hotel din a guje kai tsaye wani hadadden club ta nufa tana isa ta faka motrta tashiga gun se kiďa ke tashi maza da mata anata rawa wasu na shaye2 wasu na rungume da yammatansu kai tsaye onye takarasa kan kujera tazauna tazubawa wasu saurayi da budurwa ido inda suketa rawa yana turo gabanshi ta gabanta .. Wani guy ta hango zaune black beuty zekai shekara talatin da 2sanye yake da kana nan kaya riga sky blue wando baki an jera kan tebur dinshi cike da kwalaben giya ga yammata a gefen shi tin shugowar onye idanuwanshi ke kanta ya zuba mata mayun idanuwanshi hr sanda ta isa kujera ta zauna kasa jurewa gayen yayi dan haka ya watsar da yammatan dake kwance ajikinsa ya mike da kwalbar giya a hannunshi kai tsaye ya nufi inda take zaune tana kallon masu raye2 da masu rungume2 ai nan sha'awarta takara tashi ji takeyi kmr taci babu abinda take Da bukata kmr oystick take yau rabonta da tayi having sex da wani har ta manta kawai taje ta takura kanta akan AK gashi bai sonta bai biya mata bukata . ai gayen na zuwa ya zauna kusa daita yana kai kwalbar giya bakinsa tare da cewa baby Yaakayi ne tinda kika shigo na kwadaita dake ya fadi hk yana shafo kurjinta take sabuwar Shaawarta ta sake motsawa ya kamo hannuta zo muje mu Dan huta yajawo hannuta tabi bayansa.. Kai tsaye repetion suka nufa ya kama daki tare da biyan kudi . aka basu key suka nufin dakin ganin.. Yadda matashin gaye ke nunawa yasa itama tasoma cire kayan jikinta shima gayen ya cire shirt dinsa yana sunce belt dinsa ya nufi bayi da waya a hannushi. Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: laisa min ummatiy man lam yujilla kabeerana wa yarham sagirana* *Allah's messenger saw said : he/she is not amongst us who does not respect our elders and is not merciful on our youngers* page 34 wayar dake hannunsa ya rike sosai yasoma dealing din number dake dieling kira daya biyu aka dauka. (olori ) shugaba aiki fa zai fara... . kmr yadda aka tsara din hk za'a autar ko kuwa ? daga can bangaren yaji ance if possible ayi aikin ma yafi yadda nace ina son idan naganta inga damuwa a saman fuskarta tun a duniya tayi namadarma zuwanta cikinta ,yayinda idan na daura idanuna akanta zanyi dariya alokacin danake kallonta . ok angama ol'ori ya katse kiran yakira wata number wanda sai daya dauki tsawon minti goma suna tautaunawa sannan ya katse wayar , yayi fitsari ya sake fitowa zuwa lokacin tuni onye har tagama cire komai na jikinta ta tsaura tsirara ta baje akan gado tare da matse kafafunta da jikinta sanyi AC na ratsata. wani irin feelings take jin yana kawowa kasanta da jikinta farmaki.. yana fitowa ta mike tsaye jikinta na tsuma ta sauko daga kan bed tana layi da karairaiya irin nasu na goggun karuwa. ta iso gareshi tana karemasa kallo tsab cike da shauki. jikinta na rawa ta daura duka hannuwanta akafadunsa tana sake kare masa kallo har tsaitin jijiyarsa sannan ta rumgumeshi ajikinta tare da hade bakinsu waje daya tasoma sucking bakinsa tana shashshafa jikinsa . shima biye mata yayi yana auna mata wasu tsumammun wasanin wanda yasa jikinta har yake wajen rabashi da wandansa ta kamo joystick dinsa tasoma sucking tana karkada jiki sai data dauki minti talatin tana tsotsar masa sannan daga tsaye tayi masa gaho ta kamo joystick dinsa jikinta na rawa ta dannan shi cikin kasanta shi km ya riko gashin attachement din kanta ya rike gam dayan hannunsa km akan brast dina yayi musu mugun damka ba dan taji dadi amman ita ko ajikinta burinta kawai ya cita taji dadi. cike da zafin nama yasoma auna mata joystic dinsa ihu take tana kururuwan dadi sai daya dauki lokaci me tsawo yana cinta atsaye sannan ya kwantar daita aka gado ya zamota tayo kasa kadan ya sake dannan mata yana mata mahaukacin ci tana ihun fuck more..... uhmmmmm asshhhhhh it's so sweet and niiiiice abinda onye take aikin fada kenan shi km yana cigaba da cinta.. na ma sai da ya dauki lokaci ,hk ya dinga juyata yana cinta son ranshi tare da stly iri iri wani stly din ma itace ke masa . wani irin mahaukacin ci ya dinga mata tun tana kakokri da bashi hadin kai har tazo tasoma week jikinta ya mutu murus babu wani karfi daya saura ajikinta . zamewa ta dinga yi tana kaukaucewa jijiyarsa alamun tagaji amman yaki barinta sai daya gaji dan kanshi sannan ya barta . kwance rashe rashe ta ware kafafunta a daidai tsaitin ac iska nashiga jikinta ta sauke naunauyen ajiyar zuciya hmmmmmmm. shi km ko kallonta bai sakeyi ba yashige toilet yasoma sakarwa kanshi ruwa . saukar ruwan dataji ne ta gane wanka yakeyi . sauri sauri yayi wanka ya fito yasoma maida kayan jikinsa . sanya kayansa ke da wuya taji an banko kofar dakin da karfi wanda yasa onye mikewa zaune afirgice tana zare idanuwa ganin wasu murda murdan mazaje wanda daganinsu irin majiya karfin nan ne masu daukar weith. sun bi layi kusan su goma suna kokarin antayowa cikin dakin 1 byn 1 har suka gama shigowa na sharshen ya maida kofar garam ya kulle tare da danna key. suka jeru agabanta suna kallonta. kowanensu na lashe lip's dinsa . kallo daya tayi musu ta sake frigicewa cikinta ya duri ruwa tasoma rawar jiki ,tare da kallon gayen farko wanda shine ya kawota dakin. girasa ya dan dage mata yana murmushin mugunta tare da nuna mata wayan nan mutane dake tsaye agabanta da yatsan hannunsa duk mutanenki gurinki suka zo hope zaki iya dasu ma...? gabanta ne yabada rasssss rasss yashiga faduwa sanda tagama jin abinda yace. wani irin juyi tayi ta diro daga gadon sai gata durkushe agabansa ta kamkame kafafunsa tana rakonsa cikin rawar murya biko..biko kayi hakuri idan na taba maka wani laifi ne da kazabi ka hukuntani ta wannan hanyar . I know am prostitute but bazan iya dasu duka ba.. dan Allah kuyi hkr ku min kowani irin horo amman banda wannan . mikewa yayi tsaye tare da zube hannuwansa duka cikin aljihun rigarsa yace karki damu ai sai angwada za'a sani . yana gama mgn ya juyo yana fuskarta wayan nan mutane. gayu ku afka mata kawai babu wani sausauci komai ya rigada ya kammala. kmr wata iska sai gata durkushe agabansa hawaye wanke da idanunsa kayiwa Allah karka barni dasu kasheni zasuyi. kai kadai dakayi Sex dani yanzu naji jiki balle su .. shureta yayi da kafarsa daya sannan muryarsa atsawace yace wai me kuke jirani ne kusan fa bamu da ishashen lokaci...? ok boos ...yanxu komai zai wakana. wanda aka kira da boos ya fita yabarsu yana gyara colar rigarsa. take daya daga cikinsu ya dauketa da hannu biyu ya makata akan gado. ta mike tana zare ido tare da neman dauki taji an kwasa mata mari. mutun biyu suka karaso suka ciro wayar wuta me shegen kauri suka soma daureta da karfen gado tana ihu da kururuwa naman mataimaki amman basu barta ba . daga karshe ma suka rufe mata baki sannan suka soma dukanta da wayar wuta . dukanta sukeyi da iyakacin karfinsu suna karawa kmr sun samu jaka ' tana ihun kuka amman ba'a jiyo sautinta sai da sukayi mata lilis suka tabbatar da babu wani sauran karfi ajikinta sannan suka kwanceta . mutun daya yasoma having sex daita ya dade akanta yana cinta ci km irin na mugunta ba dan aji dadi ba. sannan ya mike yana meida belt dinsa tare kai mata barin makauniya afuskarta . ta saki wata uwar razananniyar kara mara sauti tunda oready muryarta tarigada dashe babu me jinta . take hannunta da bakinta yasoma fitar da jini kuka take wiwi tana basu hkr.. wani ma ya sake karasowa ya afka mata shi ma kusan awa daya yayi akanta yana cinta gabanta ban radadin azaban zafi babu abinda yake ta dinga jin tmkr ana zuba mata barkono ne acikin kasanta. hk shima ya dinga cinta har sai dayayi sama da awa daya akanta ya mike cike da karfin hali irin nata ta yunkura tana kuka tana rokonsu kubarni hk mutuwa zanyi dan allah karku kasheni duk abinda kuke so zan baku na mallaki dukiya masu tarin yawa zan mallaka muku su duka matsawar zaku barni.. . kafin ki mutu sai kinyi nadamar rayuwarki da nadamar sa'nar karuwancin da kika zabawa kanki sannan ki mutu. ta sauko daga gadon tana tangadi juwa na dibarta tana kuka tana sake rokonsu karku kasheni ....daya daga cikinsu wanda yakasance town dinsa ne ya dauke da wani mari wanda yasa jinta da ganinta suka dauke tayi baya luuuuuu sai gata tim akan gado sharaf .. da kafarsa ya ware kafafunta yasa hannunsa duka a cikin gabanta ya dinga cacccaka mata fingers dinsa ji tmkr ana zarar rantane wannan shine karo na farko da dataji ta tsani sex arayuwarta.... ta gammaci mutuwa da wannan rayuwar data zabawa kanta.. yadda yake kwakularta da yatsunsa yasa ta dinga jijjiga tana zabura kafin kace me take numfashinta ya dauke.. ta daina motse sai daya jagwalgwala gidinta sannan ya afka mata . hk suka dinga cinta 1 byn daya km kowane da salon yadda yake mata izaya da azaba. cike da wannan azabar ta farfado daga suman wucin gadin datayi tun tana motsi har tazo bata iya motsa ko dan yatsanta ne, ta dawo tmkr mataciya jini ne ya balle ajikinta alokacin dana karshe ke cinta amman duk da hk basu tausaya sun barta ba. ahankali bakinta ke motsi what did I do to you.......? what did I do to you...? hk kawai take iya furtawa ahankali har taxo bakinta ya rufe sai idanu waje. byn sun gama yagalgalata suka dauke sukayi bathroo daita suka kwantar daita a bathtub sannan suka bar dakin tare da kulleta suka wuce. " sai da onye tayi kwana daya da yini sannan yan hotel sukayi noticing da mutun acikin dakin wanda cleaning ne yasoma ganinta ya fita aguje yana ihu ataimakesa . koda aza bata numfashi ma tunaninsa ma ta mutu hankalinsu yayi mugun tashi . take manager yakira me hotel din shi km yakira yan sanda babu wanda ya tabata har sai da police sukazo akasoma bincike . ahankali police suka shiga dudduba koina a dakin . babu inda basu duba ba adakin domin samun effidence ko wata alamar wayanda sukayi mata wannan aika aika amman babu dan hk suka bada umarni a duba camera cctv. shima koda aka duba ba'aga komai ba . daya daga cikin police din yace wayadan suka aikata wannan laifin kwararru ne domin duk sun toshe hanyar da za'abi akamasu. dan ahaka aka nufi hospital da onye rangaga wanda sai lokacin tamotsa km sai alokacin suka san bata mutu ba sai dai babu bakin mgn asalima batasan ko suwaye akanta ba suna xuwa hospital aka nufi immagency daita domin taimakon gaggawa. sannan police suka soma bincikar jakarta da suka gani a hotel din shi suka shiga dubawa ko zasuga address dinta ko na wani nata . wayarta suke dubawa tare da shiga dealing call . number da sukaga takira karshe wanda number ak ce sshi suka somakira sunyiwa number kira ya kusan sau goma sha amman ba'a dauka ba. sannan suka cigaba da neman wasu numbobin daga karshe samuel ne ya dauka yana gama sauraron bayanin police yace masa ok ganishi nan zuwa.. zuwan da baiyi ba kenan yashare zance yacigaba da ayyukan gabansa . duk wanda aka kira acikin wayanda take mu'amula dasu da sunji abinda ya faru daita sai su waske wasu suce zasu xo wasu suce basu ma santa ba. dan police suka ce me hotel din ne zai dauki nauyin koma na jinyarta su km zasu cigaba sa bincike har sanda asirin wayansa suka aika wannan aikin zai to no. Tsaye take agaban dress morrow tana Shafa albarkatun kirjinta da hannuta daya kmr yadda tasaba a duk sanda jarabarta ta motsa. kan nonuwanta take muzawa 1 byn daya tana lumshe idanu tana jin dadi na sauka cikin gidinta da jikinta . Idanunta tayi saurin zarowa waje ganin yadda take babu komai sanye ajikinta daga ita sai towel wanda iyakarsa cinyoyinta. ,gashi shi kuma ya riga da ya shigo dakin ba tare da neman excuse ba kuma bayan haka ya rigada ya gama ganinta addurta daya Allah yasa bai GA abinda take yi ba. hakan yasa tayi saurin ,k'ank'ame jikinta guri guda kamar wata macijiya ta sunkuyar da kanta k'asa,har yakarasa shigowa dakin ya ajiye abinda ke hannunsa ya juya da niyyar ficewa daga dakin bata motsaba,tambayar daya ya cillo mata tasa ta saurin d'agowa tana kallon bayansa jikinta cike da matsanancin shaukinsa, "Ina iman take...?" Bata bashi amsa ba haka zalika bata daina kallonsa ba .ta wani gefen fuskarta cike farincikin ganinta hkn dayayi babu kaya sannan zuciyarta cike da tsoron Allah yasa bai kamata ba. , shirun daya ji tayi kuma ya tabbata da ba wai tambayar nasa ne bata jiba . yasa shi jin Haushi yayin tsaki had'e da ficewa ya banko kofar da karfi yana jin haushita da takaicinta aranshi yace zan aurarwa kaina matsala yarinya sai gidadanci bansan sanda zata waye ba . Sulalewa kasa tayi tana lumshe idanunta.tare sauke ajiyar zuciya. Byn ya fita ta mike taje tayiwa kofar key tacigaba da abinda take wanda yanzu kusan ya zamemata jiki.. Ihuce ihunce da umman su'ad taji kenan yasa tayi firgigit ta dawo hayyacinta,waige-waige ta shiga yi da tuna inda take saboda yadda ta tsunduma a wata duniyar ta daban ta fita wajen gidan da sauri tana dube dube. samarina unguwar cike agurin ana rabon wasu dake dambacewa . Ta godewa Allah yau bada diyarta akeyi ba amman duk da hk sai dataje taba da hakuri sannan . Ta dawo cikin gidan tare dashiga cikin dakinta . hango su'ad can tayi saman stool tana kokari tufke gashin kanta. Ta sauke wani naunauyen ajiyar zuciya tare da saurin karasowa ta nufota domin hannata fita dan karshe fadan yazama nata. ,hannunta ta rike tare da janyota suka koma can bakin bed suka zauna , "Yawwa ummana kinga na kasa taje gashina dan Allah taimakon nan da kika saba zakimin.." 'Dan murmushi Umman su'ad tayi tace "Dama ai ba abunda kika iya kullum sai maseefa da tashin hankali ko sauti mutane naji daga waje yanzu hankalina zai tashi Amman ke sam babu abinda ya dame Ki rayuwarki kawai kikeyi . haba Umman su'ad meyasa kikeyin hk kullun mgn daya nifa soma gajiya fa . Da zanji dana dade da dainawa . meyasa yarinyata? dawota cikin natsuwa daidai yake da cikar burina. kawai Ki min abinda na saki idan zaki min mutanen ai sune suke shiga track dina. To bazanyi ba injicewar umma kullun nake miki,tsifama ta gagare ki bare kuma tajar kai..Ammmm..! Kin san me zan fad'a miki...?" ta raunata muryarta gurin cewa hk sbd tasan halin diyarta. Itama su'ad ganin yanayin da Mahaifiyarta tayi mgn yasa, Da sauri ta shiga girgiza mata kai alamun bata sani ba, har sai ta sanar da ita "Yawwa Autar ummanta abinda nake son ki sani yanzun shi ne,kinga dai yanzu girma kike karayi kullun kwanakin shekarunki na dada jayawa ko..? to abinda nake sonki dashi shine komai zai hadaki da mutane bason ki k'ara tankawa . Duk Wanda yashiga track dinki kiyi hakuri kibar mutun da Allah. duk abu da suka danganci mara kyau ne ki barshi Ki rike maraicinki,haka zalika Ki rik'e talaucinki,Allah shi ya k'addara miki yin wannan rayuwar me cike da kaskanci wanda nasan ba hk kika taso ba, fatana shi ne ki yi hak'uri har zuwa lokacin da Allah zai yaye miki . ya kawo rangwame a cikin al'amuranmu,kin fahimce ni ai ko..?" kai ta d'aga mata jikinta a sanyaye kmr zance uwar yashigeta. Yayinda kwata kwata bataji nasihar ummanta yashigeta ba,sai ma wani Abu daya darsu cikin zuciyarta, har umma zata ci gaba da magana su'ad ta dakatar da ita ta hanyar cewa "pls ummansu'ad kiyi min abinda nasakaki. Kawayena suna jira na . Sannan Ummansu'ad ina son yi miki wata tmby a karo na karshe me yasa da Abbana ya mutu muka cigaba da zama a wannan gidan ? Kuma da da damuwa da bakinciki suka miki yawa meyasa ba mu tafi danginki ba.kona mahaifina ba? take uwar ta canza fuska ranta yasoma baci..umma tayi mata banza tasoma tsefe mata gashinta batare da tayi yunkurin cewa daita komai ba. su'ad ta girgiza kai dayake tana kallon yanayin yadda uwar ta sauya fuska ta cikin mirrow. wai meyasa duk lokacin da nai miki wannan tambayar umma bana samun amsa daga gareki me yasa ummana bara ki fad'amin ba..? Na sani kowane mutum yana tashi ne a tsakanin dangi biyu,dangin mahaifi da da kuma dangin mahaifiya,to amma umma me yasa ni na kasance mai dangi d'aya duk da suma ba wani saninsu nayi ba. ,ko sau d'aya baki tab'a gwadamin danginki ba,ina danginki suke umma...? Dan Allah umma ki sanar dani inda suke ko ba a k'asar nan suke ba,wata rana idan Allah ya tacemin damuwata sai mu ziyarce su..!" Shiru umma tayi,cikin y'an mintuna da yi mata tambayar idanunta sun cika taf da ruwan hawaye,ganin yanayin data shiga yasa su'ad marairaicewa hawaye har sun fara gangarowa ta rik'o hannun umma cikin nata tana sake fad'in "Ki yafemin Mahaifiyata,ko kad'an bana son ganin abunda zai saki shiga yanayin damuwa,gashi a dalilin tambayata har kina shirin zubar da hawayenki,dan Allah ki yafemin,idan har a dalilin tambayar dana miki ne in sha Allah haka bare sake faruwa ba,daga yau ban k'ara tambayar inda danginki dana mahaifina suke in dai har bakece kika so sanar dani ba . na hak'ura da jin asalinki dana mahaifina in Allah ya yarda..."na hakura na hakura daga yau zan cigaba da rayuwata batare da tunanin ina da wasu dangi ba... Tana Gama fadar haka ta mik'e tsaye zata bar kusa da umma. da sauri ta rik'o hannunta ta dawo da ita tana mayar da kanta bisa cinyarta data ta tashi.. kiyi hkr yarinya ta babu komai acikin sanin asalinki face damuwa da tashin hankali da saka zuciya shiga uku asalinki yana tattare da tsagwaron tashin hankali wanda daga karshe zakiyi da kisanin jinsa... ...duk munisa zan so ji umma ina son sanin asalina ki taimakeni kisanardani....... wacece su'adullahi ..? mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: laisa min ummatiy man lam yujilla kabeerana wa yarham sagirana* *Allah's messenger saw said : he/she is not amongst us who does not respect our elders and is not merciful on our youngers* page 34 wayar dake hannunsa ya rike sosai yasoma dealing din number dake dieling kira daya biyu aka dauka. (olori ) shugaba aiki fa zai fara... . kmr yadda aka tsara din hk za'a autar ko kuwa ? daga can bangaren yaji ance if possible ayi aikin ma yafi yadda nace ina son idan naganta inga damuwa a saman fuskarta tun a duniya tayi namadarma zuwanta cikinta ,yayinda idan na daura idanuna akanta zanyi dariya alokacin danake kallonta . ok angama ol'ori ya katse kiran yakira wata number wanda sai daya dauki tsawon minti goma suna tautaunawa sannan ya katse wayar , yayi fitsari ya sake fitowa zuwa lokacin tuni onye har tagama cire komai na jikinta ta tsaura tsirara ta baje akan gado tare da matse kafafunta da jikinta sanyi AC na ratsata. wani irin feelings take jin yana kawowa kasanta da jikinta farmaki.. yana fitowa ta mike tsaye jikinta na tsuma ta sauko daga kan bed tana layi da karairaiya irin nasu na goggun karuwa. ta iso gareshi tana karemasa kallo tsab cike da shauki. jikinta na rawa ta daura duka hannuwanta akafadunsa tana sake kare masa kallo har tsaitin jijiyarsa sannan ta rumgumeshi ajikinta tare da hade bakinsu waje daya tasoma sucking bakinsa tana shashshafa jikinsa . shima biye mata yayi yana auna mata wasu tsumammun wasanin wanda yasa jikinta har yake wajen rabashi da wandansa ta kamo joystick dinsa tasoma sucking tana karkada jiki sai data dauki minti talatin tana tsotsar masa sannan daga tsaye tayi masa gaho ta kamo joystick dinsa jikinta na rawa ta dannan shi cikin kasanta shi km ya riko gashin attachement din kanta ya rike gam dayan hannunsa km akan brast dina yayi musu mugun damka ba dan taji dadi amman ita ko ajikinta burinta kawai ya cita taji dadi. cike da zafin nama yasoma auna mata joystic dinsa ihu take tana kururuwan dadi sai daya dauki lokaci me tsawo yana cinta atsaye sannan ya kwantar daita aka gado ya zamota tayo kasa kadan ya sake dannan mata yana mata mahaukacin ci tana ihun fuck more..... uhmmmmm asshhhhhh it's so sweet and niiiiice abinda onye take aikin fada kenan shi km yana cigaba da cinta.. na ma sai da ya dauki lokaci ,hk ya dinga juyata yana cinta son ranshi tare da stly iri iri wani stly din ma itace ke masa . wani irin mahaukacin ci ya dinga mata tun tana kakokri da bashi hadin kai har tazo tasoma week jikinta ya mutu murus babu wani karfi daya saura ajikinta . zamewa ta dinga yi tana kaukaucewa jijiyarsa alamun tagaji amman yaki barinta sai daya gaji dan kanshi sannan ya barta . kwance rashe rashe ta ware kafafunta a daidai tsaitin ac iska nashiga jikinta ta sauke naunauyen ajiyar zuciya hmmmmmmm. shi km ko kallonta bai sakeyi ba yashige toilet yasoma sakarwa kanshi ruwa . saukar ruwan dataji ne ta gane wanka yakeyi . sauri sauri yayi wanka ya fito yasoma maida kayan jikinsa . sanya kayansa ke da wuya taji an banko kofar dakin da karfi wanda yasa onye mikewa zaune afirgice tana zare idanuwa ganin wasu murda murdan mazaje wanda daganinsu irin majiya karfin nan ne masu daukar weith. sun bi layi kusan su goma suna kokarin antayowa cikin dakin 1 byn 1 har suka gama shigowa na sharshen ya maida kofar garam ya kulle tare da danna key. suka jeru agabanta suna kallonta. kowanensu na lashe lip's dinsa . kallo daya tayi musu ta sake frigicewa cikinta ya duri ruwa tasoma rawar jiki ,tare da kallon gayen farko wanda shine ya kawota dakin. girasa ya dan dage mata yana murmushin mugunta tare da nuna mata wayan nan mutane dake tsaye agabanta da yatsan hannunsa duk mutanenki gurinki suka zo hope zaki iya dasu ma...? gabanta ne yabada rasssss rasss yashiga faduwa sanda tagama jin abinda yace. wani irin juyi tayi ta diro daga gadon sai gata durkushe agabansa ta kamkame kafafunsa tana rakonsa cikin rawar murya biko..biko kayi hakuri idan na taba maka wani laifi ne da kazabi ka hukuntani ta wannan hanyar . I know am prostitute but bazan iya dasu duka ba.. dan Allah kuyi hkr ku min kowani irin horo amman banda wannan . mikewa yayi tsaye tare da zube hannuwansa duka cikin aljihun rigarsa yace karki damu ai sai angwada za'a sani . yana gama mgn ya juyo yana fuskarta wayan nan mutane. gayu ku afka mata kawai babu wani sausauci komai ya rigada ya kammala. kmr wata iska sai gata durkushe agabansa hawaye wanke da idanunsa kayiwa Allah karka barni dasu kasheni zasuyi. kai kadai dakayi Sex dani yanzu naji jiki balle su .. shureta yayi da kafarsa daya sannan muryarsa atsawace yace wai me kuke jirani ne kusan fa bamu da ishashen lokaci...? ok boos ...yanxu komai zai wakana. wanda aka kira da boos ya fita yabarsu yana gyara colar rigarsa. take daya daga cikinsu ya dauketa da hannu biyu ya makata akan gado. ta mike tana zare ido tare da neman dauki taji an kwasa mata mari. mutun biyu suka karaso suka ciro wayar wuta me shegen kauri suka soma daureta da karfen gado tana ihu da kururuwa naman mataimaki amman basu barta ba . daga karshe ma suka rufe mata baki sannan suka soma dukanta da wayar wuta . dukanta sukeyi da iyakacin karfinsu suna karawa kmr sun samu jaka ' tana ihun kuka amman ba'a jiyo sautinta sai da sukayi mata lilis suka tabbatar da babu wani sauran karfi ajikinta sannan suka kwanceta . mutun daya yasoma having sex daita ya dade akanta yana cinta ci km irin na mugunta ba dan aji dadi ba. sannan ya mike yana meida belt dinsa tare kai mata barin makauniya afuskarta . ta saki wata uwar razananniyar kara mara sauti tunda oready muryarta tarigada dashe babu me jinta . take hannunta da bakinta yasoma fitar da jini kuka take wiwi tana basu hkr.. wani ma ya sake karasowa ya afka mata shi ma kusan awa daya yayi akanta yana cinta gabanta ban radadin azaban zafi babu abinda yake ta dinga jin tmkr ana zuba mata barkono ne acikin kasanta. hk shima ya dinga cinta har sai dayayi sama da awa daya akanta ya mike cike da karfin hali irin nata ta yunkura tana kuka tana rokonsu kubarni hk mutuwa zanyi dan allah karku kasheni duk abinda kuke so zan baku na mallaki dukiya masu tarin yawa zan mallaka muku su duka matsawar zaku barni.. . kafin ki mutu sai kinyi nadamar rayuwarki da nadamar sa'nar karuwancin da kika zabawa kanki sannan ki mutu. ta sauko daga gadon tana tangadi juwa na dibarta tana kuka tana sake rokonsu karku kasheni ....daya daga cikinsu wanda yakasance town dinsa ne ya dauke da wani mari wanda yasa jinta da ganinta suka dauke tayi baya luuuuuu sai gata tim akan gado sharaf .. da kafarsa ya ware kafafunta yasa hannunsa duka a cikin gabanta ya dinga cacccaka mata fingers dinsa ji tmkr ana zarar rantane wannan shine karo na farko da dataji ta tsani sex arayuwarta.... ta gammaci mutuwa da wannan rayuwar data zabawa kanta.. yadda yake kwakularta da yatsunsa yasa ta dinga jijjiga tana zabura kafin kace me take numfashinta ya dauke.. ta daina motse sai daya jagwalgwala gidinta sannan ya afka mata . hk suka dinga cinta 1 byn daya km kowane da salon yadda yake mata izaya da azaba. cike da wannan azabar ta farfado daga suman wucin gadin datayi tun tana motsi har tazo bata iya motsa ko dan yatsanta ne, ta dawo tmkr mataciya jini ne ya balle ajikinta alokacin dana karshe ke cinta amman duk da hk basu tausaya sun barta ba. ahankali bakinta ke motsi what did I do to you.......? what did I do to you...? hk kawai take iya furtawa ahankali har taxo bakinta ya rufe sai idanu waje. byn sun gama yagalgalata suka dauke sukayi bathroo daita suka kwantar daita a bathtub sannan suka bar dakin tare da kulleta suka wuce. " sai da onye tayi kwana daya da yini sannan yan hotel sukayi noticing da mutun acikin dakin wanda cleaning ne yasoma ganinta ya fita aguje yana ihu ataimakesa . koda aza bata numfashi ma tunaninsa ma ta mutu hankalinsu yayi mugun tashi . take manager yakira me hotel din shi km yakira yan sanda babu wanda ya tabata har sai da police sukazo akasoma bincike . ahankali police suka shiga dudduba koina a dakin . babu inda basu duba ba adakin domin samun effidence ko wata alamar wayanda sukayi mata wannan aika aika amman babu dan hk suka bada umarni a duba camera cctv. shima koda aka duba ba'aga komai ba . daya daga cikin police din yace wayadan suka aikata wannan laifin kwararru ne domin duk sun toshe hanyar da za'abi akamasu. dan ahaka aka nufi hospital da onye rangaga wanda sai lokacin tamotsa km sai alokacin suka san bata mutu ba sai dai babu bakin mgn asalima batasan ko suwaye akanta ba suna xuwa hospital aka nufi immagency daita domin taimakon gaggawa. sannan police suka soma bincikar jakarta da suka gani a hotel din shi suka shiga dubawa ko zasuga address dinta ko na wani nata . wayarta suke dubawa tare da shiga dealing call . number da sukaga takira karshe wanda number ak ce sshi suka somakira sunyiwa number kira ya kusan sau goma sha amman ba'a dauka ba. sannan suka cigaba da neman wasu numbobin daga karshe samuel ne ya dauka yana gama sauraron bayanin police yace masa ok ganishi nan zuwa.. zuwan da baiyi ba kenan yashare zance yacigaba da ayyukan gabansa . duk wanda aka kira acikin wayanda take mu'amula dasu da sunji abinda ya faru daita sai su waske wasu suce zasu xo wasu suce basu ma santa ba. dan police suka ce me hotel din ne zai dauki nauyin koma na jinyarta su km zasu cigaba sa bincike har sanda asirin wayansa suka aika wannan aikin zai to no. Tsaye take agaban dress morrow tana Shafa albarkatun kirjinta da hannuta daya kmr yadda tasaba a duk sanda jarabarta ta motsa. kan nonuwanta take muzawa 1 byn daya tana lumshe idanu tana jin dadi na sauka cikin gidinta da jikinta . Idanunta tayi saurin zarowa waje ganin yadda take babu komai sanye ajikinta daga ita sai towel wanda iyakarsa cinyoyinta. ,gashi shi kuma ya riga da ya shigo dakin ba tare da neman excuse ba kuma bayan haka ya rigada ya gama ganinta addurta daya Allah yasa bai GA abinda take yi ba. hakan yasa tayi saurin ,k'ank'ame jikinta guri guda kamar wata macijiya ta sunkuyar da kanta k'asa,har yakarasa shigowa dakin ya ajiye abinda ke hannunsa ya juya da niyyar ficewa daga dakin bata motsaba,tambayar daya ya cillo mata tasa ta saurin d'agowa tana kallon bayansa jikinta cike da matsanancin shaukinsa, "Ina iman take...?" Bata bashi amsa ba haka zalika bata daina kallonsa ba .ta wani gefen fuskarta cike farincikin ganinta hkn dayayi babu kaya sannan zuciyarta cike da tsoron Allah yasa bai kamata ba. , shirun daya ji tayi kuma ya tabbata da ba wai tambayar nasa ne bata jiba . yasa shi jin Haushi yayin tsaki had'e da ficewa ya banko kofar da karfi yana jin haushita da takaicinta aranshi yace zan aurarwa kaina matsala yarinya sai gidadanci bansan sanda zata waye ba . Sulalewa kasa tayi tana lumshe idanunta.tare sauke ajiyar zuciya. Byn ya fita ta mike taje tayiwa kofar key tacigaba da abinda take wanda yanzu kusan ya zamemata jiki.. Ihuce ihunce da umman su'ad taji kenan yasa tayi firgigit ta dawo hayyacinta,waige-waige ta shiga yi da tuna inda take saboda yadda ta tsunduma a wata duniyar ta daban ta fita wajen gidan da sauri tana dube dube. samarina unguwar cike agurin ana rabon wasu dake dambacewa . Ta godewa Allah yau bada diyarta akeyi ba amman duk da hk sai dataje taba da hakuri sannan . Ta dawo cikin gidan tare dashiga cikin dakinta . hango su'ad can tayi saman stool tana kokari tufke gashin kanta. Ta sauke wani naunauyen ajiyar zuciya tare da saurin karasowa ta nufota domin hannata fita dan karshe fadan yazama nata. ,hannunta ta rike tare da janyota suka koma can bakin bed suka zauna , "Yawwa ummana kinga na kasa taje gashina dan Allah taimakon nan da kika saba zakimin.." 'Dan murmushi Umman su'ad tayi tace "Dama ai ba abunda kika iya kullum sai maseefa da tashin hankali ko sauti mutane naji daga waje yanzu hankalina zai tashi Amman ke sam babu abinda ya dame Ki rayuwarki kawai kikeyi . haba Umman su'ad meyasa kikeyin hk kullun mgn daya nifa soma gajiya fa . Da zanji dana dade da dainawa . meyasa yarinyata? dawota cikin natsuwa daidai yake da cikar burina. kawai Ki min abinda na saki idan zaki min mutanen ai sune suke shiga track dina. To bazanyi ba injicewar umma kullun nake miki,tsifama ta gagare ki bare kuma tajar kai..Ammmm..! Kin san me zan fad'a miki...?" ta raunata muryarta gurin cewa hk sbd tasan halin diyarta. Itama su'ad ganin yanayin da Mahaifiyarta tayi mgn yasa, Da sauri ta shiga girgiza mata kai alamun bata sani ba, har sai ta sanar da ita "Yawwa Autar ummanta abinda nake son ki sani yanzun shi ne,kinga dai yanzu girma kike karayi kullun kwanakin shekarunki na dada jayawa ko..? to abinda nake sonki dashi shine komai zai hadaki da mutane bason ki k'ara tankawa . Duk Wanda yashiga track dinki kiyi hakuri kibar mutun da Allah. duk abu da suka danganci mara kyau ne ki barshi Ki rike maraicinki,haka zalika Ki rik'e talaucinki,Allah shi ya k'addara miki yin wannan rayuwar me cike da kaskanci wanda nasan ba hk kika taso ba, fatana shi ne ki yi hak'uri har zuwa lokacin da Allah zai yaye miki . ya kawo rangwame a cikin al'amuranmu,kin fahimce ni ai ko..?" kai ta d'aga mata jikinta a sanyaye kmr zance uwar yashigeta. Yayinda kwata kwata bataji nasihar ummanta yashigeta ba,sai ma wani Abu daya darsu cikin zuciyarta, har umma zata ci gaba da magana su'ad ta dakatar da ita ta hanyar cewa "pls ummansu'ad kiyi min abinda nasakaki. Kawayena suna jira na . Sannan Ummansu'ad ina son yi miki wata tmby a karo na karshe me yasa da Abbana ya mutu muka cigaba da zama a wannan gidan ? Kuma da da damuwa da bakinciki suka miki yawa meyasa ba mu tafi danginki ba.kona mahaifina ba? take uwar ta canza fuska ranta yasoma baci..umma tayi mata banza tasoma tsefe mata gashinta batare da tayi yunkurin cewa daita komai ba. su'ad ta girgiza kai dayake tana kallon yanayin yadda uwar ta sauya fuska ta cikin mirrow. wai meyasa duk lokacin da nai miki wannan tambayar umma bana samun amsa daga gareki me yasa ummana bara ki fad'amin ba..? Na sani kowane mutum yana tashi ne a tsakanin dangi biyu,dangin mahaifi da da kuma dangin mahaifiya,to amma umma me yasa ni na kasance mai dangi d'aya duk da suma ba wani saninsu nayi ba. ,ko sau d'aya baki tab'a gwadamin danginki ba,ina danginki suke umma...? Dan Allah umma ki sanar dani inda suke ko ba a k'asar nan suke ba,wata rana idan Allah ya tacemin damuwata sai mu ziyarce su..!" Shiru umma tayi,cikin y'an mintuna da yi mata tambayar idanunta sun cika taf da ruwan hawaye,ganin yanayin data shiga yasa su'ad marairaicewa hawaye har sun fara gangarowa ta rik'o hannun umma cikin nata tana sake fad'in "Ki yafemin Mahaifiyata,ko kad'an bana son ganin abunda zai saki shiga yanayin damuwa,gashi a dalilin tambayata har kina shirin zubar da hawayenki,dan Allah ki yafemin,idan har a dalilin tambayar dana miki ne in sha Allah haka bare sake faruwa ba,daga yau ban k'ara tambayar inda danginki dana mahaifina suke in dai har bakece kika so sanar dani ba . na hak'ura da jin asalinki dana mahaifina in Allah ya yarda..."na hakura na hakura daga yau zan cigaba da rayuwata batare da tunanin ina da wasu dangi ba... Tana Gama fadar haka ta mik'e tsaye zata bar kusa da umma. da sauri ta rik'o hannunta ta dawo da ita tana mayar da kanta bisa cinyarta data ta tashi.. kiyi hkr yarinya ta babu komai acikin sanin asalinki face damuwa da tashin hankali da saka zuciya shiga uku asalinki yana tattare da tsagwaron tashin hankali wanda daga karshe zakiyi da kisanin jinsa... ...duk munisa zan so ji umma ina son sanin asalina ki taimakeni kisanardani....... wacece su'adullahi ..? mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam la yadkulul jannata nammaamu* *Allah messenger s a w said :the tale bearer will not enter jannah* page 35 sunana saleema dawood yusuf uba na madugu km ni haifaffiyar kasar Cotonou ce . kakana let Alhaji Yusuf Uba na madugu haifafen zugu ne dake cikin kasar Cotonou amman iyayensa asalin mutane maiduguri ne a k'aramar hukumar baga . iyayensa da kakaninsa duk anan meduguri aka haifesu. su din yan kabilar kanuri ne. kmr yadda kukasani yan kabilar baga sun shahara a sanar saida kifi band'a ,wanda aka fi sani da busashen kifi. sana'a ce takawo iyayensa Cotonou har aka haifeshi. Alhaji Yusuf uba na madugu shahararran dan kasuwa ne km sanan nan me kudi ne wanda duniya tasan da zamansa. sannan babu wanda zai iya kiyasta tarin dukiyar da Allah yabashi . yana da mata uku... hjy babba wace itace uwar gidansa me suna saleema itama iyayenta asali yan meduguri ne amman ita yaren shuwa arab ce wayan nan kwawawan fararen mutane nan da muke samun labarin kyawunsu ya shahara, wanda a kasar Nigeria ma an tabbatar da tsagwaron kyawusu. zama ne ya kawo iyayenta kasar Cotonou har Allah ya hadata da Alhaji yusuf alokacin suna cikin ganiyar kuruciyarsu. tana da 'ya'ya goma shabiyar mata biyar maza goma. aisha itace babba sai fatima halima khadija hauwa . amazan km Awwal Sani Salisu Rabi'u Hamisu Abubakar umar usman aliyu dawood.. wanda shine auta a dakin. sai matarsa ta biyu me suna saratu wace ita asalin yaren Cotonou ce agumawa ce masu tsaida danye kifi. tana da ya'ya takwas duk mata.. hasana da husaina ummusalma hannatu rukayya shafa'atu maryam zulaiha. sai matarsa ta uku me suna harira wace ita km mutuniyar kasar ghana ce yar asalin yaren chambawa tana da yara guda goma rasssssss duka mata.... hafsat amina mardiya janat hameda zakiyya hajara bilkisu lateefa kausar. " alhj yasif uba na madugu ya mutu yabar tarin dukiya da ya'ya da jikoki bil'adadi acikin ya'yansa babu wanda bai mallaki dukiya me tarin yawa ba daga mazan har matan . sai dai yan dakin hjy babba sunfi kowa samun dukiya da tarin gidaje da companies da gidajen mai kasancewar ita kadai keda zunzurun zama adakinta. adalilin hk ya hadasawa sauran mata shiga damuwa da bakinciki ganin kusan akashi dari na dukiyar alhj yusif kashi saba'in sun koma dakin hjy babba. tun daga wannan lokacin suka soma shiga da fita ganin sun sabauta mazan dakin hjy babba ta kowani hali tare da rabasu da dukiyar da suka gada ta kowani hali. hjy harari tafi hjy saratu daukar zafi akan lamarin dan tuni ita har ta bazama cikin matsafan chambawa yan'uwanta . duk acikin ya'ya mazan da alhj yasif uba na madugu ya mutu ya bari babu wanda ya dauki sana'ar kasuwancinsa kmr mahaifina wanda kusan shine karami acikinsu, duk sauran ma'aikatan gwanatine masu zaman kansu. tunda alhj yasif uba na madugu ya mutu aka raba gado akabawa kowa hakinsa mahaifina dawood ya dukufa gurin juya dukiyarsa babu kasar da baya shiga akan neman kudi ta hkn ne ma yayiwa sauran yan'uwansa zarra .. ahalin yanzu dawood yusuf uba na madugu yazama shahararen dan kasuwa wanda da farko shima ma'aikacin gwamnati ne wanda a sanadiyar aiki ne ya koma cikin Cotonou da zama a babban birnin tarayyar kasar. acikin aikin ne ya dan fara harkokin kasuwancinsa sbd shi bai dogara da arzikin mahaifinsa ba, shi dai acewarsa mutun ya tsaya bisa kafafunsa ya nemi na kasa yafi. alokacin yana parm sec a ma'aikatar ilimi a kasar tasu ta Cotonou wanda daga baya yasoma bunkasa a harkar kasuwamcinsa har ya kai ga rubuta ritaya da kanshi wanda a zahirin gasky bai isa yin ritaya ba, tun a farkon soma aikinsa yasoma soyayya da mahaifiyata habiba. wanda alokacin ne km yasoma suna da fice akasashen duniya. itama yar asalin Cotonou ce diyar kanwar hjy babba ce da suke uwa daya uba daya auren zumunci akayi musu daita . yanzu hk mahaifina yana daya daga cikin manya manya yan kasuwa a kasar Cotonou yanxu hk shine babba dan kwangilar gina gidaje ko manya companies a Cotonou sannan km shine ministy a harkar kasuwamci na jahar Cotonou.. mu mu bakwai mahaifiyarmu ta haifa maza shida sai ni kadai mace da Allah yabasu. yusif Wanda yaci sunan kakanmu da abdullahi Ibrahim nuhu ismal Sulaiman sai ni saleema danaci sunan kakata wato hjy babba . Hajiya habiba wacce muke cewa da mamma mace ce me shegen kyan gaske dan ma agurinta muka dauki tsantsar kyau da fari. ni saleema dawood yusuf uba na madugu nakasance fara ce sol ko tabo daya babu ajikina. sannan nice na tattara dukkanin wani kyawun mahaifiyata da mahaifina har da kakata hjy babba. duk cikin ya'ya da jikokin marigayi Yusuf uba na madugu babu wanda yataka sawun kyawuna da farinjinina, sbd na kasance kwakkawa ce ajin farko. ga gashin shuwa arab dana dauko har tsakiyar bayana . nakasance irin matanan masu dirin gske kallo daya zaka min kaji nashiga ranka.a nan cikin garin Cotonou nayi primary school dina da secondry har zuwa matakin university nake. bangaren hjy saratu kuwa tayi asirin tayi tsafin tabi malaman tsubu da bokaye amman duk babu narasa dan batasamu biyan bukata ba ,dan hjy babba atsaye take akan lamarin ya'yanta bata baccin daren, kullun tana tsaye agaban ubangijinta tana neman gafara tare da nemawa ya'yanta tsari. dan hk ba dan saratu taso ba ta hakura ta watsar da komai . ita hjy harira kuwa kullun cikin bin bokaye take da malamai tsubu take amman asiri yaki kama ko daya daga cikin yayan hjy babba, shine wata kawarta tayi mata kwatance wani gahurtaccen boka dake aiki akan dutse atsakiyar ruwa. yanzu hk zaune take a cikin dakinta ta kasa tsaye ta kasa zaune babu abinda take sai kulla mugun kudiri acikin zuciyarta domin ga alamum aikinta bai yi tasiri akan ya'yan hjy babba ba . dan hk ta sake wani kudirin gobe goben nan zata km komawa gun bokanta tai mishi bayani har yanzu fa da sauran rina akaba. domin bata ga wani aiki ba dan sai ci gaba suke samu cigaba arayuwarsu duk tsayin daren ranar hk harira tayi shi batare data runtsa koda idanuwanta ba daga ta kulla wancan sai ta kwance wancan . aiko gari na wayewa ta dauki hanyar barin garin kmr zuwanta na farko dataje gun bokan cike yake makil da mutane yan neman taimako hk yasanya itama tabi layi sannu ahankali kowa yashiga ya fita har akazo kanta durkushe take agaban boka tana masa bayani . boka wancan aiki dai baiyi bayi ba....... tun kafin tagama fadan hkn bokan ya daka mata tsawa yace kimin shr.. karya kike kice aikina baiyi ba, sai dai idan daga garekine aka samu matsala, shashasha me jan kunnuwa kawai . harira tayi shiru tana zare masa idanu tmkr mujiya cikin muryar mgn me dauke da inda inda tace Allah ya huci ran boka ai min hkr tuntube harshe nayi. ta ciro kudi masu yawa gaske daga gefen zaminta tace ga wannan boka so nake a nunka aiki da akayiwa ahlin mazan dakin salema . burina a duniya bai wuce naga sun koma sun tsiya ce sun talauce sun koma bara akan titi . boka ya katseta angama bukatarki zata biya kinga wannan kulli yana dauke da gashin matacce wato gawa kenan. harira ta jinjina kanta alamun tana tare dashi kije ki nemi ruwan dake gudana kmr teku ,ko ki samu shekarariya rijiya wacce ba a budeta kijefa wannan kulli aciki amman fa asirin ba duka zama lallai zai kama ba. harira tace taji tai ma boka godiya ta bar gun.. byn wasu satitika da xuwan harira gurin boka al'mura suka soma sauyawa aka dakatar da mutun aku daga cikin ya'yan hjy babba aiki sannan dukiyar wasu daga cikinsu tasoma lallacewa . mutane masu kima da daraja a idanun mutane amman yanzu suka dawo kmr wasu kananun yara dan abubuwa suke tkmr tababbu . su kuwa sauran komai ta umarce su suyi yi suke batare da sanin mahaifiyarsu ba . sannan basa kaucewa umarninta hatta dukiyarsu sun tattatara sun mallakamata wai a cewarsu ta dinga kula musu dashi ,sbd tana da rikon amana tafi mahaifiyarsu. yayinda ita km babu abinda take da kudin sai bushasha . abun kam yayi matukar yin yawa ita kanta hjy babba tsauri, yanzu abun ya fara damunta yadda harira take kokarin mallake mata ya'ya ta karfi da yaji tare da nesantata dasu . bata jin dadin mutun 3 ga mutun 4 sun tare a gindinta suna faman mata bauta tana jin dadinta. yayinda ita ke tattare da bakinciki . hankalin hjy babba yayi matukar tashi domin kirikiri wasu daga cikin ya'yanta suka soma talauci zanga zanga gashi alokacin kowanensu nada iyali har da tarin ya'ya .. cikin hk hjy babba ta sake dagewa da addua babu dare babu rana tare da rabawa manya malamai kudin akan su tayata da addua. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH _alhamdullahi zuciyar bagudo hauwa A usman jiddarh ina matukar farinciki tayaki murnar kammala wannan mashahurin kayataccen daddaden labarin naki me suna gadar zare...... gadar zare labari ne zai ilimantar fadakarta ya wazantar da ul'uma sannan ya nishadarta, hakika kinyi namijin kokari sosai acikin wannan labarin naki sannan kin taka wargani domin kin xo da wani salon rubutu wanda ba duk writer ce zata iya kawo abubuwan masu mahimmanci da kika tattara acikin wannan labari me cike da darasi iri iri ,na jin jinamiki zuciyata 👍🏻na sake jin jinamiki zuciyar bagudo👍🏻you are besty writer of the year ,Allah ya kara baseera da karfin ido _ _qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: la tabagaduw, wala takhasaduw,wala tadabaruw, wala taqatha'u ,wa kunu ibadallahi ikwanan_ _Allah Messenger saw :said do not harbour grudge against one another nor jealousy nor enmity and not show ur backs to one another and become as fellow brothers_ page 36 adduar ake takoina sbd yadda abubuwan suke sake tabarbarewa. amman babu wani sausauci acikin lamarin. kullun abun sai gaba yake. yana sake tabarbarewa duk abinda suka taba matsawar da hannusu ne take zai narke ya lallace. idan business suka soma yanzu ne kudin zai narke a nema komai arasa . a wani zuwa ne da mahaifina yayi garin yaga yadda suka koma abin tausayi, yasa aka budewa abbakar katanfarin commpines wanda za'a dinga yin kayan masarufi shi km aliyu companies cement shi da sani,. duk wani abinda dayakamata a aiwatar dangin mayan injina an zubashi a ma'aikatun duka ,har an soma neman work's. acikin sati biyu da kammala komai na company . aka samu matsala domin atsakar daren ranar talata wacce tayi daidai da sati uku da bude companies din . wata iska tazagaye kanfanunnunka daga baya sai gobara ta kama da duk wani kayan da'aka xuba ciki . dun sun kone kumarsu. wani irin ci wutan take ta ban mamaki kmr ba wutan duniya ba duk yawan mutane dake kokarin ganin wutar ta mutu amman hkn yaki yiwuwa hatta masu kashe wuta kasa kasheta suka dole hk aka zubawa gurin idanu. sannan hk wutar ta dinga ci har byn kwana biyu sannan ta mutu dan kanta. idan kudi ne ma hk zai tsiyace ya lalace ya tanbade ahannunsu batare da sunyi abun arziki ba har sai sun dawo suna karya murya tmkr yadda masu ma'ula kanyi ko mabarata. abinda ke ciwa hjy babba tuwa akwarya kenan. na wannan iftila'in daya samun ya'yanta ,wani lokacin hk zata zauna da tsufanta ta tasa ya'yan agaba tana kuka tana rokon Allah yakawo mata saukin lamarin . tunda yanzu har takai takawo abinda za'a ci ma agidajensu babu. tallafawarsu gabadaya ta koma kan dawood da sauran matan wanda wani lokacin idan hjy babba na kuka suke rarrashinta da kwantar mata da hknli.wanda dole tasa kullun suna kan hanyar gidan domin kwantar mata da hnkl. yayinda duk wannan bakin asirin da harira ke bankawa bai shafi mahaifina ba dan shi kmr ma kara bunkasa dikiyarsa ake dan hk koda yaushe acikin taimawa yan'uwansa yake tun kafin su tmbayeshi zai basu hk kawan abinci yadda ake ajiyewa agidansa hk yake aika musu ,wannan abun ke sa hjy babba dan rage damuwar dake damunta tayi sanya masa albarka. byn shekara uku asarin da harira tayiwa yan dakin hjy babba yasoma karyewa yana komawa kanta . domin dukiyar datayi asirin akansu duk sunkare tasss babu abinda ya saura . sai yakasancewa an soma taba nata dukiyar data ya'yanta dake gidan miji . nan fa hknlinta yayi mugun tashi. domin sauran yaranta ma data aurar byn mutuwar marigayi haka dinga sakosu acewar mazajensu masu kafar tsiya ne dan tunda suka auresu suke asarar dukiya kasancewar guda uku daga cikin ya'yan data aurar duk masu mata suka aura nan jama'a suka soma rade radin a gari ai dukiyar da akabar musu ce take konewa killa ma alhj yasif uba na madugu ba kudin Allah da annabi bane kudinsa dan yawan dukiyarsa ace ace abin didiginta, hk dai maganganu mutane sukayita yawo acikin gari. kowa da abinda yake cewa akan lamarin. wasu suce ba hk bane ba kudin jini bane jarabawa ce yayinda wasu marasa fahimata da imani suce sam kudin jini ne . rayuwa fa tasoma sauyawa hjy harira duk abinda ta shuka daki daki suka dinga dawowa kanta da ya'yanta ,tashiga cikin matsanancin maseefa fiyye wanda hjy babba tashiga abaya . tayi bakinciki wannan maseefar data sameta .. tayi kuka tayi juyi da ihu duk ita kadai adakinta babu wanda zata zauna dashi ta tautauna damuwarta dan ko ya'yanta tasanawar da abinda tayi yasa suka tsinci kansu cikin wannan hali tsine mata zasuyi. dan gbdy ya'yan hjy yusif uba na madugu kansu ahade yake kowane bai son laifin dan uwansa . rayuwa kenan wani sakamakon tun aduniya akeyinsa duk dukiyar da take bin bokaye akansu babu hk kazalika nata ma babu sai dai dan abunda bazarasa ba rayuwa tayiwa harira tsananin ga km halin damuwar da yaranta mata ke ciki tarasa mafuta abun yana matukar damunta fiyye da tunanin duk wani mahaluki. tana daga kwance akan kujera tunani barkatai sai zuwa mata suke cikin zuciyarta ta rasa lalubo mafuta. bata ankara ba sai taji saukar hawaye daga cikin gurbin idanuwanta, tabbas wannan shine kaikayi koma kam mashekiya, tayi abu yaxo yasha mata kai . da tasani keya ce inji hausawa. byn hannuta ta sanya tana goge hawayenta dake fitowa daga cikin kwarnin idanunta. faruwan hk yayi daidai da shigowar daya daga cikin yaranta cikin parlour tana hango hawayen dake fita daga cikin idanun mahaifiyarsu tayi wani tsalle takaraso gun datake kwance akan kujera tayi durkuso agabanta ta kamo hannayenta a rude take mata mgn hjy hjy meke faruwa dake hk duk kwanakin nan hk nake ganin cikin damuwa da tashin hankali idan ma wani abu ne yakamata ki sanarmana ba wai ki zauna kina asarar hawayenki ba . tayi mata mgnr da harshen yaren Cotonou wato agumanci ,hjy harira ta kalli diyarta dake zaune agida yanzu tana zawarci ga yaron ciki, tace babu komai jannat . jannat tayi saurin girgiza kai tare da cewa ban yarda ba wlh akwai dai abinda kike boye mana. babu yadda za'ayi ki dinga zama kina kuka kullun idan ma wannan maseefar data afko mana ce ai ba mu kadai bane kina kallo su yaya tsawon shekaru uku sukayi suna cikin wannan jarabawar me sukayi baya ga hkr . har gashi sannu ahankali sun soma dawowa daidai . hjy harira tai shiru tana zance zuci duk lokacin data kallesu suna bala'i bata tausayin... jannat ta katse uwar ta hanyar cewa ko bakijin dadi ne a sanarwa yaya dawood ? hjy harira tayi shiru still taki cewa komai jannat ta bala'i rudewa sakamakon rashin yi mata mgn datayi ..bata ankara ba sai ga hawaye suna fita daga cikin idanunta . da sauri hjy harira ta tmbyeta kukan me kike yi ? ya zama dole nayi kuka sakamakon halin danaga kin tsinci kanki acikin kinki fada mana abinda ke damunki muna matukar kaunarki a raye bama son rasaki. hjy harira ta dan yi murmushin karfin hali tare da girgiza kai tace kada wannan abun ya dameki bana jin dadin zuciyata ne . amman yanzu komai ya wuce diyarta. jannat tayi murmushi tare da cewa wai har naji dadi ta km yi mata murmshi tace kije ki dauki abinciki gaya can kici yana kitchen . tana fita daga dakin harira ta mike ta fara zariya acikin dakin ta kai gwaro ta kai mari. tasanya hannuta na hagu tana dan dukan goshinta dashi ,tabbas na tafka babban kuskuren ni ko me janyo min nayi yayan mijina asiri hk ? ya zama dole na koma gun boka domin akarya min wannan asirin. gashi nazo nayi abinda ya daneni inda asirin zai tsaya iya kansu ne ai da sauki . take anan tayi niyyar komawa gurin boka gobe goben nan domin akarya asirin dataiwa ya'yan mijinta dan ko ya'yanta bata son suji abinda tayi wallahi tasan a yadda suke ji da yan'uwansu sai sun gujeta . da wannan shawarar da zuciyarta tabata washegari da misalin karfe goma na safiya tayi shiri bata zame koina ba sai kauyen da boka yake amman abin tashin hankali koda ta isa ta iske boka ya mutu harira najin abinda wata tsohuwa ke sanar mata cewar boka ya mutu ai bata san sanda ta salale akan gwiwowinta ba ta daura hannuta duka a saman kanta ta rusa wani giggitaccen kuka. wayyohhly ni harari naga ta kaina ya zanyi da wannan bala'i boka ya mutu ya barni cikin bala'i. nan dai taci kukanta tagaji ,ganin kukan bazai mata ba yasanta tashi tabar gurin ta nufo hanyar dawowa gida. duk jikinta a mace tmkr wacce bata da laka gbdy cikin kwana biyun nan tai zuru zuru hk ma duka ya'yanta tasasu atashin hnkli har na gidan miji da zawarawan da suka fito .duk sun fita haiyacinsu ganin halin da mahaifiyarmu ke ciki. kuka suka zauna suna mata hkn ke sanya itama ta zauna tana kukan nadama. ta km yin wata shawarar data sake zuwa gurin wani bokan domin taga ko za'adace hkn kuwa tai shirin xuwa gurin wani hatsabibin boka dataji labarinsa cewar aikinsa sha yanxu magani yanzu. hjy harira zaune gaban boka tana koro masa bayani abinda take son yayi mata. bokan da kanshi ya jinjina wannan lamarin mugunta irin nata . yace gsky al'amarin da akwai wuya acikinsa, domin ko cikin dayan biyu nan, ayi daya, koki dauki yaranki uku ki jefasu cikin ruwa me gudana ko km acikin tsohowar rijiya da km kanki zaki aikata hkn sannan asirin ya karye. matukar ba hk kikayi ba keda arziki sai dai a lahira .. hjy harira nagama jin abinda boka ya fada ta fashe da kukan munfarci tana rokonsa ya taimaka da wani sihirin amman banda wannan dan bazata iya jefa danta daya cikin rijiya ba balle har uku. take boka yace matsalar baki aikata hkn ba ina tabbacin wannan sihirin ba zai taba karyewa ba. dole sai kinje kin jefa yaranki uku acikin rijiya ko rafi. hk hjy harira ta koma gida tana kuka hk dai abin duniya ya dameta . yayinda cikin ikon Allah da karfin adduar da hjy babba keyi ya'yanta babu dare ba rana,allah yakawo yaranta sauki dan yanzu babu laifi abubuwa sun dan soma canzawa ba kmr da ba . hjy harira bata ba tasanya zuciyarta hkr da danga akan mugun nufinta daya koma kanta ita da yaya'ta ba. ta sake yunkurin ziyarta wani kungurimin boka dataji labarin akinsa naci tkmr yanka wuka . misalin karfe shida da rabi na safiya hjy harira tai shirin zuwa gurin boka dake kauyen jatau sbd anan ne boka kankeli yake zaune . ta nufi tashar motar dazata kai ta wannan kauyen. tafiyar awa biyar ta kai su wannan gari byn ta sauka a mota ta fara bin kwatance da aka yi mata nan ma sai datayi tafiya me tsawo cikin daji yake zaune gun cike makil da mata ba nmj ko daya dan hk itama tabi jerin masu son ganin boka lokacin dayazo kan hjy harira yasoma koro mata abinda ke tafe daita tayi matukar mamaki hkn boka yana gama koro mata bayani sai ya kece da wata muguwar dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh wacce tasanya har sai da bukkar da suke ciki ta girgiza tsoro yayi matukar kama hjy harira . zaune kawai take agaban boka jikinta na tsuma wanda shi km tunda yagama muguwar dryarsa ya dukufa yana duban kasa dayake duba dashi. ban da zane da yatsun 3 babu abinda yake acikin yashin kasa . bayn yagama jero abinda ke tafe daita. to agurin wannan bokan ne ta dan samu saukin lamarin da yadda za'a yi arzikinsu ya dawo garesu. boka ya dago yacigaba dayi mata bayani kmr hk lallai asirin da kikayi abaya bazai taba karyewa ba. sai dai akwai mafuta ta hanya daya dazakibi jikinta na rawa da bakinta tace Allah ya taimaki boka meye shi..? ai ko wace hanya ce boka ina tabbar maka da zanbishi domin dawowa da arzikina dana ya'yana , shi wannan hanyar ba wata hanya bace face kisa jininki su dinga aurataya da jinin wanda talaucin bai tabashi ba acikin dakin ita matar da kikawa asirin . ta hk ne kawai arzikin dakika rasa zai dawo gareki har ma zai iya fin nada.. duk da tashiga rudu da tashin hankali jin abinda boka yace amman hkn bai hanata bayyanar da tsantsar farincikinta a filli ba. Allah ya taimaki boka duka naji bayaninka wannan bayanin naka shi yafi komai sauki da sanyaya min zuciya amman kafin nan boka ina son kabani lakanin da zan mallaki me arzikin cikinsu wanda shine yafi kowa shahara arziki acikinsu. ta yadda mgnta kadai zai dinga ji a duniya. zan baki lakanin da duk abinda kikace yayi zaiyi amman bazaki taba mallakeshi duka ba mkr yadda kike so. sbd akwai tsari sosai ajikinsa shi mutun ne me son ibada da kusanta kanshi ga allah hk ma mahaifiyarsa bata bacci gurin tsayuwar dare. amman zamu tura masa aljani lakatu wanda zai dinga shagalta dashi akan lamarin ibadarsa da zarar hkn ta kasance zamusan abu yi. sai abu nagaba boka ina son akawar mun da mahaifiyar yaran a doron duniya domin barinta a doron kasa zai iya jawowa aikina nakasu.nasan matsawar tana raye kudirina bazai taba yiwuwa ba akan yaran. . angama ai duk abinda mutun ya furta anan ya tabbatu ..tashi maza kije bukatarki zata biya ki ajiye kudi a can ya nuna mata wata tukunya dake cike da jini. hjy harira tace ciki zan saka kudin? yace eh ina ruwanki? yayi mgnr yana daka mata tsawa . ta razana matuka jikinta na kirma ta saka kudin cikin wannan tukunyar take kudin ya bace bat. ko tsaya batayi ba ta fice daga cikin bukkar. ta dawo gida ta shiga lamuranta yau kowa yaganta yasan tana cikin farinciki maramisaltuwa wanda yaushe rabon da anganta hk. duk inda ta wulga acikin gidan da idanu saratu da hjy babba suke binta dashi hk ma yaya'ta har da jikoki. " tmbyr duniya sukayi mata akan sabon yanayin da suka ganta ciki . sai dai tayi murmushi tace yau ina cikin farinciki.. farinciki nake ji. ina cikin farinciki kuma kuyi farinciki.. ba'acika kwana uku da zuwan hjy harira gurin boka ba, aiki yasoma aiki akan hjy babba . dan gama hirarta keda wuya a tsakar gidan nasu lokacin an kawo mata jinjirar jikarta aliyya. ta amshi yarinyar tare da mikewa tana mata wasa, warafah'na'u makanan alliyu ...!!! shi take ta maimaitawa har tashige uwar dakanta . wasa take yarinya amman yarinyar sai tsalla kuka take kmr ranta zai fita tace kai yar nan daga kawoki sai kuka bari na kira wace ta kawoki ta dawo ta daukeki nasan yanzu hk bata karasa gida ba. ta dan leko tana kwallawa jannat kira. jannat takaraso hjy gani ungo ki nemo number rashida ta dawo ta dauki yarinya nan. jannat ta amshi wayar da aliyya ahannuta tasoma nemam number rashida cikin sa'a tasamu tace ta dawo inji hjy babba sannan ta katse kiran. cikin minti goma rashida ta dawo ta dauki aliya dake tsalla kuka ai ko fita get din gidan ke da wuya yarinya tayi tsit har da ajiyar zuciya. to byn fitarsu ne fa ciwo , ranga ranga ya rufe hjy babba . nan aka kira mahaifina yazo jikinsa na rawa tare da motar hospital aka kwasheta sai hospital din babban birnin Cotonou ana zuwa daita kai tsaye special room aka nufa daita kasancewar matsayin da "danta" ke dashi a garin. likitoci suka zagayeta suna dubata tare da bata taimakon gaggawa . kafin kace me tuni gbdy koina a hospital din cika makil da yaya da jijikonta kowa ka kalli fuskarsa cike take da tsananin damuwa . iyayenmu sai kuka suke sbd ganin jikita ya mace har wuyanta ya karye wasu shashi na jikinta yasoma shanyewa idanunta a rufe gashi babu bakin mgn sai numfashi shima da kyar take fitar da shi. likitoci suka sakamata oxygen abin janyo numfashi gbdy hankalin ya'yan hjy babba ya sake tashi ganin yadda mahaifiyarsu take zabure zabure ga oxygen abakinta . abinci ma ta allura ake bata ta hanci . mahaifina yafi kowa shiga tashin hankali ya fashe da kuka agaban tarin dubban mutane abinda banta gani ba kenan ,a tun tasowata sai ranar. wannan shine Karo na farko da zanga hawaye a idanunsa koda hjy yusif ya rasu banga yayi irin wannan kukan ba. kuka yake sosai wanda yasa gbdynsu suka taru suna kuka mazansu da matansu tare da rungume junansu suna kuka suna rarrashin kansu tare da yiwa mahaifiyarsu addua likitoci ne ke kan basu hkr. su hjy saratu da hjy harira da ya'yansu duk son zo lokacin da hjy harira tazo addua ta dinga yi aranta Allah yasa hjy babba ta mutu ayanzu ayanxu. tsawon kwana uku kennan likitoci na kan kokarin ganin hjy babba ta dawo daidai amman ina ciwo sai gaba yake. gbdy a iya bincike likitoci sunyi amman basu gane kan ciwon dake damunta ba. dan hk suka ce zasuyi mata general check up hk aka sakata cikin computer tsawon lokaci sannan aka fito daita still the same result suka gani babu wani ciwo dake damunta byn hawan jini wanda km daman tana dashi . mahaifina yace zai fitar daita kasar waje alokacin likitoci sukace ya barta dan koina zai kaita the same result zasu fada masa . ya saka musu kuka idan baza barni na fita daita ba ku cire mata wannan oxygen din dake sata zabura kayi hkr babu yadda zamuyi wannan shine damar mu ta karshe idan aka cire mata komai zai iya faruwa ba. hk aka dinga jinyar hjy babba a hospital yayinda gbdy sorounding din hospital din koina ka kalla tarin jikoki ne da ya'ya ana jajantawa juna. su kansu likitocin sunyi mamakin tarin ya'yanta da jijikoki sbd alokacin kowani daki na ya'ya hjy babba a mata kawai ma akwai me yaya goma mazan kuwa akwai me sama da shabiyar tunda dukansu mata biyu biyu sukayi mahaifina ne kawai keda ya'ya bakwai da mata daya. ganin ciwon yaki ci yaki cinyewa sai ma tsamari dayayi yasa aka meidaita gidan mahaifina dake cikin birnin Cotonou. mahaifiyarmu tacigaba da jinyarta abinda ya bakantawa hjy harira zuciya kenan har da cewa meyasa gasu za'akaita wani guri su meye amfaninsu kenan idan ma mutuwar ce ai gara ta mutu adakinta hk dai su mahaifina da yan'uwansa suka toshe kunnnuwansu.ita ko hjy harira taso ne a dawo da hjy babba daita gidan tasamu damar karasata gbdy ta huta wani jinyace jinyace .mahaifina bai watsar da lamarin hjy harira da hjy saratu tare da ya'yansu ba duk mahaifiyarsa bata cikin gida bai fasa kai duk abinda yasaba ba tare tallafi da duk abinda suke so. umman su'ad taja dagon numfashi ta sauke sanda ta kawo nan tana kallon tilon diyarta hawaye na zubo mata me taba zuciya da ban tausayi su'ad tasanya hannuwanta duka tana goge mata hawayen dake tsiyayowa wasu na sake zubowa, batare da tace mata komai ba sbd itama kanta hawaye tausayi ne ke gangaro mata.. umman su'ad tacigaba byn wani lokaci a sirin da hjy harira tayi akan mahaifina shima yasoma tabashi koma nace yarigada ya taba mahaifina ,dan kusan yanzu sai abinda hjy harira tace masa gashi mahaifiyarsa babu yadda take sai godiya gurin Allah . da fari da nasiha da siyasa tasoma tun karar mahaifina akan su karfafa zumuncinsu,daman km ga mahaifina da tsananin son zumunci, wannan mgnr zumunci datayi yasashi jin dadi sosai har ya kai ga cewa tabbas zumunci abu ne me kyau duk wanda baiyishi anan duniya ba zaiyi shi alahira, alahiran ma acikin jahannama. ,mahaifinku har yakoma ga allah kalmarsa kenan kuyi zumunci atsakaninku inji cewar hjy harira shi dai mahaifina yayi mamakin jin ta fadi hk kasancewar lokacin da mahaifinsu ke jinya dukka ya'yansa mazane akasa . har ya cika da kallamatul shahada bai san lokacin da mahaifinsu yace hk ba amman ai abune me kyau din ya fadi hk aranshi. duk sanda zaije gurin hjy harira da hjy saratu dubo lfyrsu. ita hjy harira zata tsareshi da zance zumunci har dai ta kai ta kawo ta fito masa kiri kiri akan manufurta da take son ayi. dawood ..takira sunan mahaifina ina son karfafa zumunku da yan'uwanka yafi wanda kukeyi a yanzu . dan hk na zarta da wani hukunci batare da masaniyarka ba sbd aganina kai ma kmr dan dana haifa ne. hukuncin dana zarta akan ya'yanka ne. ina son yusif dan gurinka ya aure fajira yar gurin zakiya abdallahi ya auri sharbasiyya yar gurin hajara hk gaddafi ya auri mariya yar gurin bilkisu ita km saleema ta auri yakub dan gurin hafsatu wato dan babbar diyarta kenan. , tunda hjy harira tasoma mgn mahaifina ya dauke wuta yayi shr tare da dukar da kasan kasa yana sauraronta har ta dasa aya batare da yace mata komai ba... ganin yayi shr yaki cewa komai yasa ta murtuke fuska tare da kiran sunansa dawood da sauri ya dago a zabure idanunsa cikin nata tace ina kama mgn ka min shr ko bazakayi abinda nace bane ? yayi girgiza kansa da sauri tare da cewa hb hb hjy wannan ai ba wani abun damuwa bane dukakansu naki duk abinda kika zarta akansu ya zartu sannan km zumunci za'a sake kullawa wanda a gsky lamarin ba abinda yayi niyyar fada kenan ba. amman hk kawai ya tsinci kanshi da gaya mata hk. tayi murmushi mugunta tare da jin dadi acikin ranta yauwa dan albarka Allah yayi maka albarka maza tashi kayi tafiyarka kasoma shiri koma nace ka kirasu su yusif su dawo gida. basun kare karatun ba? tayi masa tmbyr tana tsareshi da idanu . da sauri yace eh sunkare wasu takardu suka dan tsaya jiran kammaluwarsa . dayake alokacin duka yayyena uku suna America a can suke karatu. har zai fito daga dakin ya sake komawa ya zauna inda ya tashi yace hjy.. a zabure tace uhm ina jinka ya danyi shiru yana tunanin abinda zaice. ina jinka kakirani km kayi shr. ya bude baki da kyar daman akan ita saleema ce kinsa ita yanzu take matakin farko a university shine nake son nace idan ranki bazai baci ba ita me zai hana abar zance nasu auren zuwa wani lokaci daidai ta kammala karatu. sai data tabe bakinta tana zabga masa harara kasa kasa sanan tace zuwa yaushe kenan zata kare karatu.? jikinsa na rawa yace zuwa nan da shekara 4. shi km yaron sai yayita zama baiyi aure ba har tsawon shekaru 4 kadai canza dabara ina ma laifin idan taci rabi. yace shekenan hjy babu damuwa Allah yasa mu dace adakile tace ameen. jiki a sabule mahaifina ya dawo gida bai sanarwa kowa abinda ke faruwa atsakaninsa da hjy harira ba. amman ranar kusan kwanan tsaye yayi idan ya kwanta jim kadan cikin tunani sai ya zabura ya mike yashiga zariya cikin dakin ya kai gauro ya kai mari. yarasa abinda ke masa dadi shi dai akaron kansa baya son wannan hadin ba dan baya son karfafa zumumcinsu ba. hk kawai yaji hadin bai masa km bai kwanta masa arai ba. amman babu yadda ya iya da hjy harira har washegarin da wannan tunanin ya tashi ya nufi dakin da hjy babba take kwance tmkr matacciya amman fess take bakace mara lfy bace sbd tattalin datake samu daga ya'yanta da sarakuwarta dan kusan duk karshen wata ya'yanta ke zuwa taya mamma jinya idan wannan tazo tayi wata daya zata wuce wata zo hk suke tun farkon ciwon har bisa ga yanzu da halima ce tare da mamma. ahankali ya zauna kusa daita ya kamo tafin hannu mahaifiyarsa cikin nasa yana kallonta sai kamshi take xubawa ansaka mata duguwar riga har da lalle an mata . ganin yadda har yanzu jiya iyau akan ciwonta ne ya taba masa zuciyarsa bai san sanda ya fashe da kuka ba. kuka yake har da shesheka tmkr ba babban mutun ba .sautin kukansa yasa mamma shigowa dakin ita da aunty halima. kuka yake sosai a rude suka karaso gareshi suna kuka suna mbyrsa me samu hjyr. ganin yaki yin mgn yasa sukayi kan hjy babba kowace tana kokarin kai hannuta gurin hancinta jin saukar numfashinta yasa suka sake yowa kanshi suka shiga bashi hkr suna cigaba da kuka kayi abban yusif da wannan lalura ta hjy da yarda allah hjy zatasamu sauki. tuno da abinda hjy harira ta labarta jiya ya sake sashi shiga tashin hankali. yana bukarta kulawar mahaifiyarsa ahalin dayake ciki ita km ga yadda Allah yayi daita. yana jin kmr ya tattara kan yan'uwansa su tautauna akan lamarin yana jin ana danneshi. gbdy ya tattara komai ya watsar yasoma shirin dawowar su yaya yusif.yau gidanmu a hargitse yake kasancewar su yaya yusif sun taso suna lagos dan nan jirginsu ya sauka daga nan zasu kwana a hotel washegarin su biyo jirgin safe zuwa Cotonou tsaye muke gbdy ahlin gidanmu banda mamma a airport domin tarar su yaya yasif lokacin da jirginsu ya sauka inata murna zan ga yan'uwana mafi soyuwa gareni. byn wasu mintoci mutane dake cikin jirgin suka soma fitowa daga cikinsa 1 byn 1. ahankali idanuna suka sauka aka wani kwakkwan matashi yana saukowa daga cikin jirgin kai tsaye wajen direver dake jiransa ya nufa fari ne sosaa kusan har yaso ya zartani a komai . km dogo yana sanye da royal blue thrre piesce suit sakale yake da bakar jaka kana ganinsa kaga wayayye wanda yasan duniya . ko nace wanda duniya ke damawa dashi ,yayinda da kalleshi zaka dauka dan shekara talatin da biyar ne amman azahirin gsky duk da bansan iya yawan shekarunsa ba ya zarta hkn zai iya kai shekara arbain da biyar kai tsaye yashigewarsa motar dake tsaye zaman jiran isowarsa batare da yasan wata halita a gun na kallonsa ba. motar taja ta wuce ina tsaye ina cigaba da kallon motar . yayinda zuciyata ta darsu da jin wani abu agame dashi wanda bata jin irinsa ba. abinda na dinga ji alokacin bantajin irinsa ba a tun iya tasowa kasancewarsa lamuran maza baya gabana. ba dan na rasa masoya ba hk kurin bani da ra'ayin sauraronsu. asalima kusan na tsanesu idan kinga ina dry tare da yanvuwa na ne . har sanda su yaya yusif suka iso garemu tare da rungume mahaifinmu bana cikin hankalina da natsuwata . gbdy tunanina ya tafi ne gurin matashin gayen dana kwadaitu da son cigaba da kallonsa. sanda yaya abdullah yakaraso ya rungumeni ajikinsa bansani ba. da sauri nayi frigib na sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da dawo natsuwa ina kirkiro murmushin dole . muka nufi motocinmu zuwa gida. koda muka isa gida tuni mamma tasa an gama gyara musu part din kowannesu . tasa an shiriya dining kowa part dinsa ya nufa domin kimtsawa. amman ban da yusif wanda yace shi lallai sai yaje ga hjy babba ya ganta tukun zai iya autar da komai . ai koda yaje yagan halin datake ciki da kuka ya fito daga dakin.yana mata adduar samun sauki. washegari ban samu zuwa school ba kasancewar bani da lectures dan hk nayi zamana acikin yan'uwana muta hirar yaushe gamo .ina tsakiyarsu su km sun zagayeni kowanensu da special tsarabar dayazo min daita. har sulaiman me bina ya kulu ya dinga jin haushi wai komai komai kuka ciro sai kuce na aunty saleema ne mu ina namu? gbdy mika muka sa masa dry yaya gaddafi ne yace ka saurara man dan wutar ciki kagani ba yanzu aka bude jakar ba.to ai naga bakwa ganin kowa anan sai ita nifa kubani tawa tsarabar kafin zuciyata ta buga dry muka sakeyi sannan aka bawa kowa tashi tsarar ba. nan dai muka yini muna shan shapta alokacin mamma na gurin hjy babba. daman yawancin lokaci bata fiyye zama hira cikinmu ba yanzu tunda hjy babba ta dawo gida zaka iske tana tare daita tana karanta mata alqurni ko addu'oi .ko tsabihi acikin kunneta HILL CITY UNIVERSITY COTONOU mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam la yadkulul jannata qathi'u* *Allah messenger saw said :the person who off one's friendship will not admint janna* page 37 shimfidadden titi ne kwance har zuwa bakin tafkeken get din makarantar ,wanda ke dauke da suna Hill City University tare da tambarin makarantan daga sama. cikin harabar makarantar shima titi ne kwance tare da wasu titi nan dake da hayan kashi kashi wanda zai ka mutun kai tsaye duk inda yayi niyyar zuwa ,tare da entrances car park. gabadaya ilahirin harabar makarantar zagaye yake da shuke shuke na korayen flowers ,wanda a kullun suke sake kawata yanayin tsari makarantar ta haka ne kullun makaranta ke kara fitowa da kyau a idanun duniya. daga can bangaren yamma hostel din talibai ne jere . sorroding makarantar kuwa human beings ne kawai ke kai kawo wasu akafa wasu a bike rides. duk wani abin na cigaban rayuwa akwai shi aciki wannan jami'a kama daga network shopping mall Bank's ,street lights flag garden da sauransu jami'ar hill city, jami'a ce data tattara manyan malamai daga kasashe duniya har zuwa na nan cikin kasar Cotonou sannan jami'a ce data tattara ya'ya manyan attajirai zuwa kososhin gwamnati. , zaune nake cikin haddadiyar motata bak'a kirar camry alokacin ina direving ina kan hanyata ta zuwa makarata. ahankali cikin dan hanzari nacigaba da diriving dina duk da kasancewa ba hk tsarin yanayin tukin kasarmu yake ba domin ba'agaraje ko sharara mugun gudu akan titi. nima ranar nayi hkn ne sakamakon kiran dana samu daga gurin aminiyata Ramlat akan na hanzarta shigowa da wuri an kawo mana sabon malamin turanci tun last week ,km yau shine zai soma bamu darasi. abinda yasa bani da masaniya hk nayi kwana biyu banshigo makarantar ba ina can tare dasu yaya yusif a gida . cikin hanzari na isa harabar makarantar kai tsaye inda dalibai suke ajiye motocinsu na nufa na parka motata na fito a tsanake dalibai ne bila'addadi a harabar makarantar wasu zaune akan motocinsu yayinda wasu ke kokarin fitowa daga mota tmkr yadda nake kokarin fitowa daga cikin tawa motar zuwa cikin department dinmu . fitowata ke da wuya idanun dalibai bila'addadi sukayi caaa akaina suna kallona wanda idan da sabo narigada na saba da wannan kallon . sanye nake cikin daya daga cikin bak'ar duguwar rigar da yayyuna suka yo min tsarabarta daga America doguwar riga ce har kasa me dagon hannu wace akayiwa ado da korayen duwatsu tundaga samanta har kasa hk bakin hannun rigar shi zagaye yake da duwatsu. nayi rolling kaina da mayafinta wanda ya fidda ainihin sahihin kyawun fuskata, flat bby shoe sanye akafafuna suma bak'i sai yar madaidaiciyar jakata dana sakale a kwarin hannuna. yayinda tsintsiyar hannuna daure yake da agogon gold hk yatsan hanuna daya na hagu zoben zinari ne kwaya daya tal na manne idanuna da farin glass kasancewar ni dalibar likitanci ce. wani irin sihirtaccen kamshi ne ke tashi a gbdy sansar jikina alokacin babu wanda zai shaki kamshi turaren danake amfani dashi bai so ya sake shakarsa ba. hk zalika duk wanda ya sanya idanunasa akaina ba zai so dauke idanunsa ba ya dinga kallona kenan har sai na bacewa ganinsa . ni kaina nasan ina da matsanancin kyau kyau km na kare magana. shiyasa wani lokacin bana bleming mutane akan yadda suke kallona duk da hkn baya daga cikin tsarina. ahankali nasoma daga kafufuna ina tafiya a tsanake mutane gurin na sake cigaba da kallona har na isa department dinmu abin mamaki duk wannan uwar saurin dana kwaso sai dana iske malamin turancin nan yarigani . dan har ya soma gabatar da darasi. banyi hanzari shiga cikin ba naja na tsaya kasancewar nasan kowani sabon malami yana da salo tare da kaidarsa . ina tsaye dalibai sukayita xuwa amman duk wanda yazo ya gani tsaye sai yaja ya tsaya . wasu na tmbyr tare da neman ba'asi ,yayinda wasu sukayi shr. ni dai babu wanda na takawa acikin masu yin tmbyr nacigaba da tsayuwata rungume da hannuwana duka akirji. tsaye yake acikin ajin yana sake yiwa daliban ajimu bayani dalla dalla ta yadda zasu gane abubuwa dayayi musu darasi akai cikin harshen tsadadden turancinsa kai kace baturen America ne kalmomin oral English dayake ta ambatowa yana jerawa layi layi batare da yana duba litafi ba, kai kace shine ya lakaba musu suna dan yadda ya haddacesu tsab. muna nan tsaye agurin yayinda zazzakar muryarsa take sake shiga kunuwanmu hakan yasa sai dukkanmu muka k'agu mu ganmu cikin ajin mu sanyashi agabanmu domin mu kalli fuskar ma'aboci muryar kasancewar ya juya mana baya yana cigaba da bada darasi. yasa gbdynmu da muke tsaye a waje muka matsu bamuyi ido 4 dame wannan zazzakar muryar nan. keyarsa kawai nake iya hangowa daga nesa yayinda take km alokacin gabana yashiga faduwa da karfi wanda bansan dalili ba. daga yadda nake hangoshi nasan ba bakar fata bane domin a kallo daya zaka tabbaar da hkn fari ne sosai sai dai sumar kanshi ce kawai irin namu ,sai dai gashin agyare yake yana sheki da daukar hankali sannan ya kwanto sosai zuwa byn keyarsa. na gane hkn ne sbd k'anshi babu hula kmr an ce ya juyo zuwa bakin kofar ajin. ya sauke kyawawan idanunsa akaina tunda nice daga gaba sosai yana sanye cikin wasu hadaddun bakaken kaya riga da wando sai farar riga me dagon hannu daga ciki . ya daure wuyansa da jan kyalle wato tie ..ahankali nayi tsuru ina kallon kyakkyawar fuskarsa wace take min kmr nasanta. lafiyayyen fatar fuskarsa nake cigaba da kallo me dauke da launi me tsananin kyau irin kalar launi da take matukar tsada a wannan lokacin nayi shr ina tsananta kallonsa da tunanin inda nasan fuskar . ahankali cike sanyin jiki da sanyi tafiya yasoma takowa ya matso kadan kusa dani sai ga fararen idanunsa tar ina kallo take na ji wata mummunar faduwar gaba wanda in ba sa'a akaci ba hatta wayanda ke kusadani zasu iya jiyo yadda kirjina ke bugawa da karfi a lokacin. tunda nake aduniya ban taba gami irin wannam dara daran idanuwan ba, masu tsananin haske daga ciki tare da bakar kwayar idanu me tsananin baki da tsagwaron kyau wanda aka zagayesu da wasu gashin idon da gashin gira masu tsananin yawa da tsananin baki . ya gyara sunyi kyau a natse ya sake matsowa take zuciyata tagama gano inda tasan fuskar mutumin dake tsaye nesa dani kadan. gbdy ya dubemu yana kallonmu, bama ni kadai ba duk wata ya'mace dake gurin sai taji ina ma wannan kadarar dake tsaye agabanmu ta kasance mallakinta ce. yayinda nasan yan uwasa maza ma sai da suka raya hk acikin zuciyarsu ina ma sune da wannan hadadden kyawu nasa. ga nagarta ga kyau ga ilimi ga iya daukar wanka ashe duk ganin danayi masa shekaranjiya a aiport banga kome ba yanxu ne nake karewa sansar jikinsa kallo. , kyau me sunan kyau sai ma ka kalleshi gbdynsa daga samansa zuwa kasansa dagon mutun ne sosai me kyawun sura gashi bashi da kiba dayawa hk bashi da rama jikinsa daidai mgn yayi mana cikin zazzakar muryarsa cikin harshen tsadadden turancinsa ya kuka tsaya alhalin ana gabatar da darasi? jin sautin muryarsa har yafi komai na tsantsar jikinsa .. fuskarsa a dan daure yacigaba da mgn kamata yayi ku nemi izinin shigowa baku tsaya ba. domin baku san irin hasarar da hkn zai jawo muku ba sai kun yi kuskuren rasa darasina . dan hk kuyi hanzarin shigowa wannan km yazama karo na karshe daza'atsaya min akai yayinda naks bada darasi ya karasa mgnr yana nuna muna cikin aji da hannusa . nice a farko amman bansa yadda akayi gbdy wadanda suke byna suka rigani shiga ba.dan tunda yasoma mgn komai ya nami kwance min na manta inda nake banda tsalle babu abinda zuta take. sai da kowa yagama shiga sannan nasoma daga k'afafuna na shiga.nasamu guri kusa da aminiyata ramlat na zauna ina sauke naunauyen ajiyar zuciya. shi km yacigaba da bada darasi xuwa sanda ya kare ya bada Assigment har zai fita ya dawo yayi shr yana kallon gbdynmu sannan ya sauke kyawawan you akaina yace inda munga assignments din na kawo masa. sannan ya fita. ai yana fita hayaniya ce ta kaure acikin ajin kowa na fadar albarkacin bakinsa akansa. barin ma matan ajin sai cewa suke yau sun ga wanda yaci uwar saleema a kyau. yayinda wata budurwa itama diyar me kudi ne sosai, dake bayana a zaune naji tana cewa tunda ta daura idanunta akanshi taji takamu da matsanancin sonshi km ko ta wani hali sai tabi ta mallakeshi . take na juyo gabana na faduwa faduwa wanda har lokacin bansa me sajin hk ba, nace subuhanallah ina me hb yar uwa karkiyi hk kirkice ko ta wani hali ne sai kin mallakeshi ba gara kiyi addua ba idan da alkari km rabonki ne sai ki sameshi cikin sauki. Nafisa tace ba wai zan fita daga muslinci bane akansa amman dole nasa malaimaina su min aiki akansa . km alokacin na fahimci dayawa daga cikin matan ajinmu sun mato akansa. ni dai naja bakina nayi shr domin bana jin zan iya bata lokacina akanshi ita kanta Ramlat zancesa ta dinga min tunda ya fita. tun iya tsawon rayuwata banta ganin mutun me kyawunsa ba ko ke kin taba gani? tayi min tmbyr tana kallona . na danyi murmushin takaici tare da girgiza mata kai . wlh shi kansa yasan yayi bala'i haduwa shiyasa sai wani yauki yake gurin bada darasi km daga zaiyi jijji da kai . nan ne na katseta ta hanyar cewa bazai yi ba km da al'amun zaiyi saukin kai dai duba da yadda ya bari muka shigo. hk ne km fa zancenki zaiyi saukin kai da ala'mun km darasinsa zai yi sigari mukayi dry. ahankali nake duba littafina ina na sake zarta matan ajin kusan rabinsu sun nuna maitarsu a filli akanshi. lokacin da muka tashi makaranta agajeye na isa gida byn na sauke ramlat a gidansu dayake tare muke tafiya gida. da safe km yayanta idan zashi aiki ya sauketa ,ramlata ba diyar kowa bace amman suna da rufin asiri. Allah neya hada jinina daita sannan bawata shahararriyar me kyau bace baka ce irin kalar kasar . nagama duk abinda nake a duk sanda na dawo lukul na kan dauko dararrusan da mukayi aranar ina dubawa wanda tun ina primary school, duk sanda na dawo mamma zata sani yin wanka naci abinci the nest thing karatu ne kafin malamin islamiyyarmu yakaraso, to hkn ne yabi jikina. nasoma duddubawa atsanake ina sake fahimarta komai daki daki har sanda nazo kan darasin sabon malamin turancinmu tun dana zurawa litafina ido nakasa daukewa sannan na kasa fahimtar komai fuskarsa kawai ke min gizo da yanayin yadda yake sarrafa harshensa da labbansa . tsawon lokaci ina zaune narasa meke damun tunani akansa ,hk ina ji ina gani na hakura da karatunsa na rufe littafina batare da na fahimci komai ba. duka yinin ranar nayi shi cike da tarin tunaninsa maramisaltuwa gbdy na dawo tmkr wata Mara lfy dan har yar kulawar danake bawa hjy babba inda nagama nazarurrukana ta zuwa yi mata massaging din jikinta banje ba .. a wannan ranar nasoma tsintar kaina cikin damuwa da bugun zuciya. kokarin na dingayi naganin na kawar dashi da tunaninsa acikin kwalkwaluwata da zuciyata. tunda wannan sabon malamin turanci yazo wanda ni har lokacin bansa cikakken sunansa ba. matan makaranta suka haukace tun daga kan nasama damu har zuwa kanmu dana kasa damu. suka shiga binsa masu nuna masa afuska nayi masu nuna masa ajiki nayi hk zalika masu fitowa gaba da gaba su gaya masa nayi .amman shi ko ajikinsa dan ma ko kallo basu isheshi ba,dan babu ruwansa dasu baya shiga harakarsu yana da matukar kamewa da mutunta kanshi . asali ma baya son abinda zai hadashi da dalibai . shiyasa yawancin lokuta yake tsayawa tsayin daka ya bata lokacinsa wajen gabatar da darasi ta yadda mutun duk dakikancinsa aji, sai ya fahimcesa . km sai ya tabbatar da angane yake fita dan bai son ana yi masa layi da yawan zariya a office kmr yadda yaga wasu daliban nayiwa malamai. wannan halin nasa yasa dayawa daga cikin dalibai ke ganin girman kansa . ahankali nake daga kafafuna zuwa hanyar office dinsa zan kai masa assignment din dayabamu akaro na uku amman bana zuwa kai masa kmr yadda ya bukata ,sai dai na tura masa ramlat . kmr ma yau ita din na tura da farko ya dawo daita akan ta kawo min dasu na kawo da kaina ,wanda daman kusan duk lokacin da wani malami yabamu assingment ko test mukayi nice ke kaiwa. wanda a farko ilimina ne yasanya hk . kaina tsaye na tunkari office dinsa dauke da tarin takardu ahannuna sai dai zuciyata cike take da matsananci gabana na faduwa. office na biyar ne kmr yadda aka kwatantamin daga hannun dama wanda daga saman jikin kofar office kadan naga an rubuta da bakin rubutu km da manya harafai *prof taufeek abubakar tafeeda gulunbe* wannan ne lokacin da nasan completel name dinsa ,kaina tsaye na kwankwasa kofar office din. tsawon minti goma ina tsaye sannan akabani umarnin shigowa . ina shiga nayi sallama tare da gaishe shi a ladabce amman yaki amsawa sannan yaki dagowa yacigaba da aikin dana iske shi yanayi. dan hk jikina asanyaye nasake yunkurin gaisheshi muryarta na craking . numfashi ya sauke kana ya dan motsa bakinsa ya amsa kansa na duke still yana rubuce rubuce. nace sir ga takard... tun bankarasa ba ya katseni da hannusa yayi min nuni dana ajiye a saman wasu takardu dake kan table din tare da niyyar juyawa na fice daga cikin office din. yace dawo nan cak na tsaya tare da kiran wayyo..hhhly Allah cikin harshen faransanci na juyo ahankali zuwa lokacin har ya mike daga inda yake ya nufi fridge idanuna suka sauka akanshi sanye yake cikin shigarsa ta kullun suit sai dai wannan karon me launi ash colour ce da dan siririn medical glass manne a idanunsa. ruwa ya dauka ya tsiyaya a glass cup ya kai bakinsa ya dan kurba ya ajiye tare da kulle garon ruwan ya mayar ya sake juyowa gareni amadadin ya koma mazauninsa sai naga ya jingina jikinsa da jikin makeken table din office din ya harde hannayensa duka a kirji idanuna akaina yana kare min kallo tsab. kasa tsayuwa nayi agurin sbd yadda kafafuna Suka soma sagewa nayi saurin durkusawa kasa kasamakon rawar da suka somayi muddin banyi hkn ba ina iya zubewa ta karfin tsiya.kyawawan idanunsa har lokacin suna kaina ni din ma dagowa nayi ahankali na daura idanuna akansa fuskar nan babu wani annuri kirki ha'a! ya km kikayi kasa..? nayi saurin sauke idanuna kasa km sai lokacin naji wata matsananciyar kunyarsa takamani . dan hk banko sake yunkurin dagowa na kallesa ba. na furta hkn naga yafimin alkhari ne.. ya share mgnta ya wuce siregth to the point dinsa meyasa duk lokacin dana baki umarni kawo min takardunku kike aiko min wata me bakar fuska da ko kyau gani bata dashi ..? yayi mgnr tsakaninsa da Allah km nasan iya gskyrsa ya fada wanda bansa sand murmushi ya subuce min ba.. ok dry ma nabaki? nayi saurin gimtsewa am really sorry sir to be your first and last da zaki km turo min wannan me bakar fuskar, nace ok.. oyya tashi ki bar min office muryarta a dake sannan shagwabe nace kai ma ka koma mazaininka sannan kacigaba da abinda kake gimtse harshena nayi da sauri tunawa da nayi da kowaye agabana ni kaina ban san ya'akayi na fada hk ba tsintar kaina kawai nayi da furta masa hkn. ok ki karasa man..kinga sai nayi yadda kika fada . nace dan Allah kayi hkr subudar harshe ne. ban rokeki wani hkr ba simple as kitashi kawai nace. ko bazaki tashi ba sai nayi yadda kika ce? nayi saurin girgiza masa kaina dan karamin tsaki naji yaja sannan ya bude wani daki dake manne da office din ya shiga . ai ina ganin ya bar gurin da sauri na mike fito ina sauke naunauyen ajiyar zuciya. koda nako depaertment din idanun yan ajimu caaaa akaina kowa kallona yake tare da son jin ba'asin yadda mukayi da prof taufeek amman na gimtse ba tmbyr da ramlat bata min ba amman naki yarda nace mata komai daga karshe sai cewa tayi halan ma cewa yayi yana sonki duk naga kinyi wani iri? nayi saurin jan tsaki tare da dubanta muryarta a dan hassale nace shi wannan fa ba kmr sauran malamai da kikasani bane, da kyawuna zai rudesa har ya kai su dacewa suna sona ...wannan kadarar tafi karfina ke har ma da kowa ina gama mgnr na juya mata baya. tsawon kwanaki uku kenan rabona da sanya prof taufeek a idanuna nashiga damuwa sosai amman ban bari kowa ya gane ba na barwa zuciyata. yau ma tafiya nake ahankali cike da natsuwa hannuwana duka rungume da takardu akirjina zuwa offince din prof shu'ab sanye cikin wata haddadiyar daguwar riga me igiya ta cikinta wanda ake daurewa tare da sanya dan karamin hijab ne kalar riga ina baza wani kamshi na fitina . shigowa nayi kaina tsaye office malamin lisafin batare da na tsaya kwankwasawa kasancewar mun saba da me office sosai ai abinda na gani shi ya firgitar dani har shi sai dayagane nayi matukar tsorata da ganinsa prof taufeek abubakar tafeeda gulunbe ne zaune akan kujera da laptop dinsa agabansa yana dane dane amadadin me office din prof shu'ab juyawa nayi da matsanancin sauri zan bar office din naji sautin muryarsa batare daya dago ba "wacece wannan? ya kika koma wa kike nema? yayi min tmbyr ajere yayinda tuni ni har nayi waje daga office din ahankali na maida kofar na rufe batare danayi gangancin sake komawa office din ba jikina na rawa nasoma tafiya damke da tarin takardu wata muryar naji an kirani dashi wanda zuwa lokacin har na kai karshen barandar waje na juyo ahankali security nagani tsaye yace inje ana kirana . hankali na yayi matukar tashi kan kace me na fara hada uwar gumi tmkr ana hadani da garwashi dan bansan abinda yasa bason kasancewata tare 'da shi ba . bakina na rawa nace wa kike kirana yace me office din ce . office prof shu'ab wannan Secutiy din ya sake nuna min gbdy na tsorace ni kaina alokacin bansa yawan ayoyin dana dinga karantawa akasan zuciyata ba. gani nake kmr ba offince din prof shu'ab nashiga ba. jiki a sanyaye na tura kofar nashiga ina me jan gefen karamin hijab din na rufe rabin fuskata dashi ina fargaba me zai ce min daya aiko nazo.. muryar a sanyaye gabana na wani irin harbawa nayi sallama nashiga amman na kasa dago idanuna na dubeshi ,yaya kika lek'o kika koma wannan sautin muryar ba irin ta da bace da bancanci sosai na dago idanuna ahankali ina kallon office din prof shu'ab nagani zaune yana dandana system dinsa ba prof taufeek ba . wani irin mamaki ne ya rufeni alokacin a zahirance ya fahimci hk take na tabbatarwa kaina akwai abinda ke faruwa muryata a sanyaye nace babu komai dana shigo banga kowa bane shiyasa na koma nakaraso sosai cikin office din na mika masa tarin takardu hannuna yasoma dubawa nayi shr ina tunani na tabbar son prof taufeek yasoma min yawa har ya fara min gizo ki zauna man kin wani ja kin tsaya da dukkanin alamu ma kmr atsorace kike.? nayi murmushi hb dai me zai tsoratar dani kmr yau ne nasoma shigowa office din nan da farko dai na dauka ba office dina nashigo ba shiyasa kaganin hk. babu wani kullun hk kike kmr za'a cinyeki. na zauna yana dan jana da hira dayake mun saba dashi sosai nima ina meida masa daina sauraronsa nayi ganin prof taufeek ya fito daga ban daki da alamun alwala yayi dan jikinsa da alamun ruwa ,kallo daya nayi masa na zaro ido take km na tsunkuyar da kaina kasa nasoma wasa da yatsun hannuna take km zuciyata tashiga tsalle nasoma kokuwa da numfashina yayinda zuciyata tashiga oyoyo naganin abincinta ta kasan idanun nake hango irin kallon dayake min kafin daga baya ya dauke idanunsa akaina ina kallo ya tadda sallah ni km nasoma kokarin barin office din prof shu'ab nakirana ina zaki km muna tsaka da hirarmu me dadi naki dawowa. daren ranar yadda naga dare hk naga rana . na kasa runtsawa duk inda na juya fuskar prof taufeek nake gani yana min kallon nan nashi me tsayawa arai. daga karshe na mike zaune atsakiyar gadona jikina sanye da faral singlet da mini siket na tufke gashina atsakiyar kaina tare da zuba tagumi tunda nake banta b'a kuskuren rashin yin bacci ba sai da idanuna suka hadu da prof taufeek . tashi nayi na sauko daga gadon nashiga zariya a daki tare da tunanin , tabbas ko tantama babu alokacin na fuskanci na kamu da matsanancin sonshi .. hk na dinga zagaye dakin ina shafar sumar kaina daga karshe na sake fadawa kan gadona nayi ruf da ciki ranar dai da kyar bacci barawo yasamu nasarar daukata. byn wasu lokuta mahaifina ya sanar da ya'yyuna duka uku mgnr aurensu da jikokin hjy harira byn dogon bayani da nasiha dayayi musu akan maganar hadin auren da harira tace tana bukata. sannan ya kara da ce musu matsawar basu yarda da wannan auren ba shi zasu jefa cikin matsala da shiga tashin hankali domin komai zai iya samunsa ciki kuwa har da rasashi aduniya da zasuyi abinda yasa kenan sukayi saurin amincewa. lokacin da yan'uwan mahaifina sukaji wannan hadin sun sha mamaki amman dayake yace musu zumunci za'a kulla km daman su masu son zumunci ne sukayi addua tare da fatan alkhairi. zuwa wannan lokaci hankalina akwance yake dan ni mahaifina bai min zance wani auren hadi da suka shirya da hjy harira ba. km alokaci ne shakuwa me dan karfi tasoma shiga tsakanina da prof taufeek sakamakon ilimin da Allah yabani domin ina cikin brilliant student a wannan lokaci yayinda kowa yasan wannan duk inda dalibi me kwalkwaluwa da hazaka yake malamai na mugun sonshi da kara bashi wata kulawa ta musamman . shiyasa nake da mugun farinjin agurin malaimai yau aka kawo sabon malami gobe zakaji sunan saleema dawood yusif. inda hankalinsa yasoma karkata akaina duk lokacin daya bamu assignment ko test nice first person din da zan gama km cikin sauri cikin kankanin lokaci zanyi sumint. a wannan lokacin gsky ni kaina nasan nayi matukar shiga zuciyar prof taufeek . abangaren shi kuwa duk lokacin dazai yi mark din scref dina a office dinsa ya dinga mamakin irin kwalkwaluwata kenan kmr yau dayake makin takardun test din dayayi mana. takardata ce farko kmr koda yaushe ahankali ya tsurawa takardar idanun yana kallo sosai ya jinjinawa lamarin kokarina uwa uba yanayin tsarin rubutuna dake maseefar birgeshi sannan kamun kaina shima yana daya cikin abinda yake sake sawa nashiga ranshi domin a wannan lokaci matan makarata sunyi masa caaaa kowace rana akwai sakowanin isar da sakon soyayyarsu gareshi wanda kusan rabin yan depaertment dinmu sun fi yawa kowanensu kokari yake yaga yasanyashi a ido amman bandani dan duk inda nasan zangashi bana zuwa ko office din prof shu'ab danake yawan zuwa yanzu na daina tin da naga bashi da gurin hira sai can sannan ko darasi yake mana nafi meida hankalina da natsuwata akan karatuna . shi kansa yasan ban damu dashi ban damu da lamarinsa ba. ta bangare na bai na daina sonshi ba son shi na nan kawai ina dakewa zuciyata ne sannan ina son mutuncina . da son kare kaina daga gareshi domin yana da kyau ina dashi ta fanin hali kowannemu da kyawawan hali idan ban yi nisa da shi ba karshe acikin nida wani zai iya furtawa da'uwansa kamal so wanda bazan so hk ta faru dani ba. yayinda duk sanda yashigo class yayi tmby duk yawan tarin Jamar dake depertment din mu mutane kusan dari uku amman nice mutun ta farko da zan soma bashi amsar tmbyrsa a yadda nake bashi amsar tmbyr da yadda nake fadade masa nake fayace masa komai daki daki sai dai kiga yayi shr kawai yana kallon bakina da yadda nake motsa bakin gurin fitar da kalamai sanka sanka cike da natsuwar zuciya yadda ya dace. muryata ga dadi ga zaki inda yake so ma atsaya abayani ni har na zarta gurin wanda ina tabbatar miki alokacin da za'a gaya masa ina matsanancin sonshi bazai taba yarda ba sbd banyi rauni a karatuna ba ta yadda zai gane sannan ko bai fito ya fada ba nasan ina matsefar birgishi. kan wannan baiwar ilimin nawa da km duk inda akayi kuskuren haduwata dashi gaisuwa ne na girmamawa ina masa gashi bana dreess din banza kmr yadda sauran daliban makarantar keyi wanda duk abinda nake asali daga gurin mahaifiyata nasamo tarbiyar. wanda kema akan hk na dauraki . kafin daga baya ki dawo watsar. so sannu ahankali har ya fara mgn dani tare da dan jana ajikinsa da hira tun ina zame masa tare da nokewa da jin kunyarsa har naxo nasoma sakar masa . munyi exam na zango karshe wanda daga shine zan shiga level 2 prof taufeek ya gayaceni xuwa office dinsa na tayashi mark . ina tsaka da yin mark shi km yana zaune akan kujera me zagaye da makeken table yana fuskantata muryarsa a raunace ya kira sunana saleemat dan hk yake kirana dashi . na dago idanuna na zube cikin nasa tare da cewa na'am wai ina kike samo wadan nan amsoshin naki? gbdy class dinku kece overoll komai akayi kece gaba hatta zaman aji kinki bari su zartaki yakarasa mgnr yana sakar min murmushin me narkar da zuciya. nima bance dashi komai sai murmushi danayi wanda ya bayyana wushiriyata sannan na meida kaina kan aikin daya sani. duk wanna qualities din nawa yana cikin abinda yasa shakuwa me karfi da kusanci yashiga tsakanina dashi, ta yadda ko bai nan ina da extral key din office dinsa . idan baya office zai kirani yace naje office dinsa na dauki abu kaza aguri kaza nabawa wane kaza so a hk a hk wata rana an tashi daga school nazo office na same shi cikin matsanancin damuwa tare da lulawa cikin duniyar tunanin wanda ni bansa abinda yajanyo shigarsa cikin damuwar har hk ba. yayi shr tare da daga kyawawan idanunsa sama yana kallon celling office dinsa ya afka cikin duniyar tunani sosai . wanda alokacin ba tunanin kowa yake ba sai na matarsa duk da baya daukar lokaci baije ya ganta ba. amman this time around ya dan jima bai kai mata ziyara ba wannan distance din da aka dauka tsakaninsu shine silar jefa shi cikin wannan damuwar. sakamakon tarin sha'awar datadameshi har tayi masa yawa dan duk kwanakin nan da tunanin matarsa yake kwana yake tashi dan ma wani lokaci suna kwana suna video call . har sanda ya bar tunaninta yashiga nawa yana jina acikin zuciyarsa da gangar jikinsa ta yadda bazai iya misaltawa ba . na mugu mugun tsaya masa a rai . har na karasa shigowa bai sani ba sannan bashi da alamun dawowa cikin haiyacinsa. ganin yadda muka saba dashi yasa na kai hannuna na ja mishi kunne shi still bai ji ba dan hk sai na Kai bakina ahankali dai_dai cikin ramin kunnensa na busa masa iska cikin kunneshi firgib ya firgita ya dawo cikin natsuwarsa tare da dawowa cikin natsuwarsa . sai yaga na kwashe masa da matsananci dry muryata a sanyaye nace wallah na tsorataka.. natsorataka ...na tsorataka a she kaima kana jin tsoro. muryarsa a kasalance yace Allah baki tsorata ni ba dan nima bazan yarda ba sai na rama ya Mike tsam zai biyoni inaganin hk nasoma dry ina zagaye office din Allah bazaka rama ba wallah sai na rama muka soma zagaye office din nidashi har dai yasamu nasarar cafko ni na fada cikin faffadan krijinsa ya koma ya zauna dani makale ajikinsa akan kujerar daya tashi ,tare da tsura min idanunsa yana kallon cikin kwayar idanuna nima shi din nake kallo wani mahaukacin soyayyarsa na sake shigata ahankali muka zubawa juna idanu wani irin abu muke ji atare agangar jikinmu kmr anjona mana wutar lantarki gbdy mukayi wani irin maseefar shock na wani lokaci muna jin wani abu a ilahirin gabobin jikinmu sannan muna cigaba da kallon juna ahankali ya kai hannusa yasoma shafa fuskata zuwa saman lip's dina sannan yana matso da fuskarsa zuwa tawa muna sake fuskantar juna sosai kirjin kowannemu yashiga bugawa har ya daura bakinsa kan nawa yasoma sarrfawa yana tsotsa lip's dina batare dana dakatar dashi ba, wanda shine kuskuren dana tafka arayuwata ina ji ina gani ina kallo prof taufeek ya zare dan karamin hijab din dake sanye ajikina ya ajiye yana shafa wuyana da hannusa zuwa kirjina....... ihuce ihunce shigowa gidan da ummansu'ad tasoma jiyowa yasa ta dakata tare da mikewa tsaye a zabure hawaye na bin kuncinta su waye km ke bugun kofar hk buga mofar suka soma yi da iyakacin karfinsu wasu tsinannu ne suke son ballawa mutane kofa? inji cewar su'ad idan baso kuke Allah ya tsine muku ku bar gurin kafin nakaraso ta nufi kofar gadan gadan umma ta dakatar daita karki bude su'ad ki dinga hkr akan komai kalli yadda jikina yake rawa meyasa bakya tausayi min ..? kalli yadda na dawo asanadiyarki.. akan naga kin rayu na sadaukar da rayuwata da farincikina da komai na. ahankali ta tsaya tana dubar uwar tare da sanya hannuta tasoma goge mata hawaye kiyi hkr ummana.. zan canza wlh zan canza.. itama wasu hawaye ne suks zubo mata wani bugun kofar aka sake yi da karfi tare da kiran sunan o'lori o'lo'ri jin hk yasa take su'ad ta gane mutanan tane tace" umma karki damu bari na bude musu uwar tace tsoro nake ji su'ad tun safe ake bala'a cikin unguwar gashi kina kokarin fita dan Allah ki taimaki rayuwar mahaifiyarki ki zauna yau kawai karki fita koina kiyi hkr babu abinda zai faru ki min addua jingina umma tayi da bango hawaye na bin kuncinta su'ad ta shafa fuskarta ta bar kusa da uwar zuwa bakin kofar ta bude.. mmn sudais SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam :la yadkulul jannata bakhil* *Allah 's messenger saw said : the miser will not admit paradise* page 38 su ore tagani tsaye cirkocirko su uku dukkaninsu basa cikin natsuwarsu suna sanye cikin wando da riga. tana ganin yanayinsu take taji wata irin mummunar faduwar gaba from know where . suna ganinta suka soma sara mata tare da rige rigen mgn . tayi saurin dakatar dasu da hannunta tana kallonsu a dan tsorace sannan tace uhm mutun daya ta min bayani meke faruwa? ore ce tasoma mgn a natse ol,ori yanxu baba alaye ya kirani yace nagaya miki yakira number dinki sau ba adadi baki dauka ba . yace nagaya miki ga abdulkabir dinki ce tare da wata a sabon gidansa . amman yace min ba wannan karuwar tasa bace wannan wata ce daban. tsalle tayi ta dire agurin tana haki da numfarfashi tare da jijjiga jiki ......oh my God meyasa meyasa... yanzu irin rayuwar da abdulkabir ya zabawa kanshi kenan ta neman mata.. kmr bunsuru..... tayi mgnr a kasan ranta . a bayyane kuwa cewa tayi yanxu amanar soyayyar tawa zai ci wallahi bai isa ba sau duba zai canza wata yariyar sai dubu zan rabashi daita . shi din kadarata ce ni ..ni kadai . ta juya fuuuuu ta koma cikin dakin batare da tace dasu komai , inda tabar ummanta tsaye jingine da bango har yanxu tana nan agurin. jikinta yayi wani irin bala'i sanyi ganin yadda take kuka ..ahankali takarasa gareta ta Kamo hannuta xuwa kan dan karamin madaidacin gadon uwar ta zaunar daita kiyi hkr umman su'ad kimin adduar bisa hatsari nayi ayyukan alkhari da abubuwa masu mahimmanci dayawa. tare da risking din rayuwata yauma zanyi wani aikin alkhairi bisa hatsari ki taimaka kimin adduar samun narasara.. hawayen umma take zubawar har lokacin takasa tsaidasu ta daura hannuta dake rawa bisa kan su'ad ta kasa furta mata komai adduar take son mata amman me zatace mata akan kudinrinta tunda tasan karshe daukar mgn zata fita yi .. ... umma kimin adduar samun nasara naje na dawo batare da ansamu wata matsala ba. ko me umma ta tuno yasa a fusace tasoma mgn cikin kuka da bacin rai kowani irin aikin alkhari ne su'ad karkije..... bana son fitarki yau zuciyata bata amince da fitar koina yau ba ki taimakeni ki zauna tare dani ki canza wannan rayuwar da kikeyi kwata kwata bata dace dake ba .. .. matsalata dake kenan umma rashin fahimta da ganiya da saurin daukar zafi akan abu, yanzu wannan ihun da fadan dakike ne zai sa naki fita. kawai kimin addua kmr yadda nace ni na wuce ta mike ta fito daga cikin dakin uwar zuwa parlour umma tabiyota da sauri tana ihun kiran sunanta. dan girman Allah umma karki biyoni ki taramin jama'ar unguwa wai meyye hk ne nace zanje na dawo agida ma zan kwana yau, tasanya kai tayi ficewar gbdy wanda zuwa lokacin su ore sun fito waje zaman jiranta. ta bar ummanta agurin tana kuka wiwi. tana karasa fitowa daga part dinsu ta riske neighbor's dinsu masu hayar a gidansu su uku tsaye abakin pompo suna mgn kasa kasa kinga alhalin yan'iska nan sunzo sun janwota . tun safe fa uwar tasata adaki ta kasa ta tsare amman sai da sukayi sanadin fitowa daita.. dayar tace uhm ina ai uwar bazata iya daita ba wannan su'da din fa da kuke gani ta gawurta ta zarta da tunaninku ace mace daita ta daukarwa kanta rayuwar yan iska ki kalleta fa ita da nmj basu da wani banbanci . ni waye ma zai auri wannan fitinanniyar yarinyar ? dayar matar tayi murmushi me rabon wahala shi zai kwasa suka kwashe da wata uwar dariya gbdynsu ai ni ashanu talla ma nakejin ance wai dan gidan tsohon ambassador take maseefar so.... saurin kama baki dayar tayi tana zaro ido waje a shekuwa zata mutu babu auri .. irin wayan magangun suketa tautauwa atsakaninsu har sanda su'ad takaraso. har gabansu ta dinga auna musu kallon banza dan duk tagama sauran abinda suke cewa akanta. zabura sukayi da ganinta tare da dafe kirji suna dubanta atsorace hankalinsu yayi bala'i tashi domin su tunaninsu tabi su ore ne sun fita. gbdy suka yi wiki wiki da idanu suka shiga kallon kallo tare da shan jini jikinsu har ta juya zata wuce su taga ai bai kamata ta barsu hk ba gara ta dan soma gyara musu zama kafin ta dawo taci kutumar ubansu daya byn daya dan hk ta dawo da baya da baya tana juyowa ta sa hannuwanta duka ta hade kansu ta gwara waje daya sannan ta dauke dayar da wani gigitaccen mari tace kujira dawowota yau duk uban da yayi muku tsaye sai kun bar gida tunda bana ubanku bane.. "amman kafin ku fita sai cacci uban kowace daga cikinku tana gama fadar hk . juya tayi cikin sauri tayi waje ,su kuwa aguje suka kwasa da gudu suna rawar jiki kowace tashige part dinta ta kulle. tana fita ta iske machine guda biyu ta haye wanda ore ke kai ganiya da lolade akan daya aguje suka bar unguwar duk wanda ya gansu akan titi kauce musu yakeyi sbd irin gudun da suke fallawa ... suna isa green hill estate suka su'ad ta dira hk ma ganiya, lolade da ore suka faka machine dan nesa da gidan, tare da karasowa bakin makeken get din gidan . suka shiga dukan kofar da karfi Williams najin yadda ake bugun kofar jikinsa yasama rawa rawa yaje jikin karamin get yana duba dan karamim hujin kofar ai yana ganinsu jikinsa ya cigaba kirma ya bude musu kofar. da shi da kofar suka ingiza alokacin alokacin daya gama bude musu suka shiga cikin yayi saurin shigewa daki ya meida kofarsa ya datse. kai tsaye part din abdulkabir ta nufa tana haki a babban parlour'n gidan babu kowa tashiga bubude dakuna nan ma babu shi babu alamun wata gashi jikinta na bata tare da tabbatar mata da akwai mutane a ciki gidan . girman gidan yayi yawan da kai tsaye bazata iya gano takamaiman inda suke ba. "dan hk ta fito harabar gidan tashiga zariya a harabar gidan kwalkwaluwarta ce tashiga caji na neman mafita a karo na karshe akansa dan dole ta sake sanin abinyi ,zagaye harabar gidan tacigaba dayi me zanyi yanzu ? tayiwa kanta tmbyr shiru tayi takoma ta jingina da bangon gidan tare da tsurawa kofar shiga cikin part dinsa idanunta tana jin yadda kirjinta ke bugawa kusan minti talatin tana tsaye tunani labarin da umman tasoma bata ne yashiga dawowa mata ahankali komai yake zuwan mata cikin brain dinta daki daki babu abinda ta manta sannan ahankali tunanin yadda zatayi da halin ak daya addabi zuciyarta da rayuwarta ta zarce dayi. ore takaraso gareta ta dafa kafadarta ba dai har yanxu ak yana ciki tare da karuwarsa ba? tsayuwar me kike kamata yayi ki hanzarta katse musu hanzari that's what am thinking about.. dan dole Inci uwar duk wace nagani dashi ku kucigaba da tsayuwa a nan idan tayi kokarin guduwa nabaku umarni ku karya kafar shegiya ni zan sake shiga ciki tasoma daga kafafunta cikin kirma tana sanya kanta ciki parlour 'n dashi tasoma cin karo yana tsadadden murmushin nan nasa jikinsa sanye cikin wani hadadden danye farin voyal kyakkyawa fuskar nan tasa ta sake fitowa sosai wanda ke nuni da aski yayi . kafafunsa sanye cikin wasu haddaun takalmi Gucci baki hannusa daure da agogon fata shima baki wani irin azababben kyau yayi mata had bata san sanda ta kafeshi da idanunta tana kallonsa ba . sauke naunauyen ajiyar zuciya tayi da karfi sanda idanunta ya sauka a gefenshi zeey ce tsaye cikin shigarta ta kullun daguwar riga da hijab wace taxo ganin tsarin gidan dan tunda aka fara gina gidan da kareshi bata zo ba sai yau ,da ak zai zo tabiyoshi . "kallon kallon sukashiga yiwa junansu wanda yasa a take zuciyoyinsu suka buga wani irin mugun kallo su'ad take aikawa zeey dashi me firgita zuciya" wannan shine k'aro na farko data ganta ido da ido byn sanin data mata a photo dan tana da tarin hotu nan ta bila'addadi agurinta. yadda take kallonta kirjinta na bugawa hk ce ta kasance da zeey itama kallon su'ad take zuciyarta na harbawa da sauri sauri tare da yiwa fuskar kallon sani. matso zeey su'ad tasoma yi ahankali tana kallon cikin kwayar idanuunta dakata malama zeey ta tsaidaita da hannunta wacece ke sannan me kika zo nema agidana? cikin zafin rai zeey tayi mgnr. ak najin hk ya koma bayan kadan yana kallonsu tare da rungume duka hannuwansa akirji. uban wa kike wannan banzar tmbyr gidan ki ko gidana ai wannan gidan da kike gani wallahi azim gidana ne nida ya'yana da zan haifarwa wannan ta nuna inda ak ke tsaye yana dubanta . ina me tabbatar miki babu wata mace da zata shigo cikin wannan gidan da sunan aure byn ni. ubanki kike yiwa wannan mgnr banza mara kunya takarasa fadar hk tana me juyowa tsaitin ak da sauri zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu. girgiza mata kayi yayi al'amun ba gsky bane abinda su'ad ta fada. karki kula shi duk abinda zai gaya miki yaudararki zaiyi sbd halinsa ne yaudara ..ni kike fadawa hk angaya maka waye kai..? i said who are you me zakayi barikaji zuciyata tagama bushewa da kyekashewa akanka bana jin shakka ko wani tsoron fuskantarka. meyasa baka gaya mata koni wacece ba da matsayin da zantata agurinka kmr yadda ni kasanar min da matsayinta km naji na yarda na amince zan iya zama tare daita. a tsawace zeey tadakarta daita dawa zaki zauna Allah ya tsareni da zama da kishiya irinki wallahi da abdulkabir ya hadani zaman kishi da irinki gara gara ya hadani kishi da mata dari bazan damu dan hk maza ki bar gidan nan yanxu yanxu .... karki nemi ki raina min hnkl anan yanxu namiki jina jina dry zeey tayi uhmm tohm mamana sannu yi niyya kimin jina jina kikama kanki dani baki sani ba ban sanki ba yau ne na soma ganinki kike soma gani idan ma son mijina kike ina tabbatar miki bazaki taba mallakar abdulkabir ba ji kuke tasss tasss tass wasu gigitattun maruka su'ad tabata ajere tana shirin kara mata wani AK bai san sanda ya dire tsakaninsu ba ya rike hannun su'ad cikin bacin rai yana dauke da mari kul dinki da taba lfyr fuskar matata me daraja da kima acikin idanuna.. sannan yayi wurgi da hannuta yana huci. ko kamareni bazai dameni bazai min ciwo ba kai ko dukana zak'ayi bazai min ciwo ba yanzu marinka ya daina damuna balle ya tsaya azuciyata amman wallahi yau zan baka mamaki tunda ka mareni akan wannan shrgiyar me bakar fuskar da ko kyan gani batada shi, wallahi abdulkabir kabani kunya da ajinka da komai zaka kare akan wannan takarasa mgnr tana nunata zeey da yatsun hannunta. cakumo zeey tasoma kokarin yi ya sake rike hannuta ganin zeey tana shirin faduwa ya rungumota dan zuwa lokacin tayi matukar tsorata da yanayin da su'ad keyi shashancin banza shashanci wofi akame kike kokarin taba min lafiyar mata nace bana sonki ita nake so duk da wannan munin nata nafi sonta akanki . a she daman haukan naki ya wuce misalin da tunani ,nan ya zage ya dinga zagin su'ad ya dan gsky yaji zafin marin da tayiwa zeey ji yayi kmr shi tayiwa marin har cikin ranshi ya ji wannan marin. ita kuwa zeey kwanciya tayi lamo a kirjinsa a yadda ya tarota hawayenta yake ji suna sauka adaidai tsaitin zuciyarsa ta yadda har tasoma jika masa gaban rigarsa. duk da ya ramamata hkn bai sa ya daina jin zafin su'ad ba hannuta ya kamo ya zaunar daita akan kujerar mutun daya yana goge mata hawayen kiyi hkr haukan bazan take babu abinda zata iya . ni dai take hauk'an so km nace banyi ki natsu ki kwantar da hnklinki. na kawo miki ruwa kishi ta girgiza masa kai ala'mun a'a hb amaryar km uwar gidan ak kibari na kawo miki murmushi ta sakar masa tace ok ka kawo ya dago hade da juyo yana watsawa su'ad wani matsayacin kallo ki bar nan kafin na dawo ya juya ya nufi ciki. barinsa gurin keda wuya su'ad ta isa gaban zeey ta cafki wuyanta tasoma janta har zuwa haraban gidan tayi wurgi daita ta koma ta kullo kofar ta bar key ajiki yadda ak bazai samu damar fitowa kwatar zeey ba, gabanta ta tsaya tana mata kallon kasa da sama zeey ta mike tsaye kiyi duk haukan dazakiyi amman wallahi ko zanyi yawo tsirara bazaki taba mallakar abdulkabir dina ba kallon sama da kasa su'ad ta sakeyiwa zeey sannan tace ni kike fadawa hk? an fada miki kiyi duk uwar dazakiyi ak Wanda yakarosa bai iske zeey a inda ya barta ba yayi wurgi da robar ruwan hannunsa jikinsa na rawa ya daura hannunsa kan handle yaji kofar a kulle sallati yashigayi lokacin dayajiyo sa'insar da zeeey da su'ad keyi a harabar gidan. yayi saurin yaye labulan window yana hangosu daga nesa yau zan nuni hauka..... zan tabbatar da haukan da kika kirani dashi shima wancen banza yakira da dashi akanki dan kutumar ubanki yau zaki san koni wacece ore ganiya lolade suka raso gurun da sauri kuyi shegiyar nan dukan mutuwa dan ni hanuna bazai taba wannan banzan jikin nata ba . ,a'a wallahi karkiyi ganganci taba lafiyar jikinta za'a mata dukan mutuwa sai dai kayi duk abinda zakayi wannan karo banason ka kaini sa'c kiriri nake bukatar zuwa . muryarta cike da in.. inna tace ku...ku daki shegiya aiko kmr jira suke suka shiga jibgar zeey takoina ihun kiran wiilllams ak yake da iyakacin karfinsa yazo ya bude masa kofa amman su'ad tace idan yayi kuskuren daya fito daga inda yake sai tasa an masa goma wanda akewa zeey ilolade har da daukar braking tais tashiga rafkawa zeey akai take gefen kanta ya fashe take jini ya rufe mata fuska hk ak yana ji yana gani suka dinga dukan zeey ya koma dl ciki da sauri ya dauko extra key amman koda sanya kofar taki budewa kasancewar tabar mukulli ajikin kofar. sai da sukawa zeey dukan mutuwa kmr yadda shugabansu tace sannan suka barta kwance akasa. juya sukayi sannan suka fita tare da barin unguwar. suna fita me gadi yayi saurin fitowa daga dakinsa ya budewa ak kofar dayaketa faman bugu babu kaukautawa. no editing mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallahu alaihi wa salam :la yadkulul mala'ikatu baitan fiy kalbu wala tasa'awiru* *Allah 's messenger saw said :angels do not enter a house wherein a dog or photographs* page 39 jikinsa na tsuma ya fito yakaraso gareta ya tattarota ya rungumota a jikinsa . " yasoma k'iran sunanta yana girgiza fuskarta Zainab zainab yaji shiru ya sake tattarota jikinsa ya kai hannunsa daidai tsaitin hancinta yaji bata numfashi take ya gane suma tayi da sauri Williams yakarso ya taimaka masa suka cicccibeta ya sanyata abayan motarsa ya zagayo ya bude mazaunin direba yashiga aguje ya fige motar ya bar gidan ya nufi wani babban asibiti daita, yana isa yaja burki da karfi kiiiiiiiii yayi parking motar ya fito. ko tsayawa rufe motar bai yi ba ya sake ciccibarta ya nufi cikin reception daita. yana kiran likitoci help.. help.. abinda yake iya furtawa kenan hankalinsa a mutukar tashe kafin kace me tuni doctor's sun taru akansa suka karbi zeey a hannusa . akayi cikin Immagecy room aka soma bata taimakon gaugauwa sai data dawo haiyacinta sannan aka soma treatment din raununka jikinta tunda ta farfado take zubda haway wahala da tausayin kanta yayinda goshinta har lokacin tsiyaya jini yake. " kuka take sosai tmkr ranta zai fita tare da sambatu yanxu abinda abdulkabir zai min kenan wani irin mahaukacin kishinsa ne ya dinga taso mata tare da bugar mata da zuciya yanxu yazatayi da rayuwarta hada saurayi da yar'daba mara kamun kai da natsuwa .? wayyohhly Allah nah .. sambatu kawai take xubawa sai da doctor yace tabar kukan hk dan asamu ayi mata dinki gurin. byn angama yi mata treatment aka kaita wani dakin . ak ya shigo dakin da aka kwantar daita, ta tsura masa ido kawai tana kallonsa idanunta cike da ruwan hawaye tana jin yadda kishinsa ke tasawa yana rike mata makoshi. yasamu guri ya zauna tare da kamo hannuta daya cikin nasa tun kafin yace wani abu tasoma mgn cikin muryar kuka da zafin rai my life yanxu abinda zaka min kenan ashe kana tare da wata budurwar amman banida masaniya sbd yanxu ka daina sona ko? karki ce hk zeey ki dai yi hkr ni kaina bansa yadda zanyi daita bane. , ta addabe ne ta damu rayuwata amman dai yanzu kibar zance har ki samu sauki zan miki bayani komai akan yarinyar. " wani irin banza bayani zaka min akan lamarin yarinyar da zan fahimta kawai kace kai ma kasoma rage lokaci da yan'mata, da alamun ma kasoma son yariyar amman wlh kaji karasa wace zakayi tarayya daita sai wannan, har km tana ikirarin tana sonka bazata iya rayuwa babu kai ba. wlh ina tabbatar maka da zan iya rayuwa babu kai wallah da yau na barka bari kuwa na har abada dan wlh bazan iya shearing dinka da wata mara mutunci ba. surutai kawai take xuba masa marasa kan gado wanda shi kansa yasan bata cikin natsuwarta dan hk yayi mata uxiri dan yasan ba halinta bane ranta ne ya baci dan hk yayi murmushi yasoma kokarin shawo kanta da kyar yasamu ya rarrasheta tace taji amman a sallamesu . daga hospital suka wuce gida. har suka isa gida babu wanda yace da dan'uwansa komai tana fitowa daga motar ko kallon inda yake zaune batayi ba dan har lokacin haushinsa take ji a zuciyarta . da sauri ta juyar da kanta gefe dan kar dady daya fito yanxu ya ganta . ai kuwa ya ganta cike da tashin hankali dady yak'araso wajen da take tsaye zainab meya sameki? waye yayi miki wannan illar? juyowa tayi ahankali ta kalli ak dake kokarin fitowa daga cikin mota fuskarsa dauke da ala'mun tsoro tace dady a sabon gidan yaya danaje gani ne muka samu matsala da wata yarinya tayi min hk. wace yarinya ce kenan dady ya juyo yana fuskantar ak . shiru yayi ya kasa cewa komai ba da kai nake mgn ba kana jin mutane.. ganin dady yasoma daukar zafi yasanya ta bar gurin tayi shigewarta ciki. zuciyarta sai faman k'una take dakinsu ta nufa ta fada kan gado ta kwanta tana kuka wiwi wannan bakincikin da me yayi kama? kodai zata hakura da ak ne duk da irin son da take masa ta hutawa rayuwarta. dady ya sake tsare shi da ido sannan ya sake tmbyrsa da kai nake mgn wace yarinya ce ta aikatawa zainab hk? a dan tsorace ya bude bakinsa da kyar yace yarinyar nan ce..... kaga irinta ko ? kaga irin abinda nake gudar maka bakaji ko ina tabbatar maka matsawar baka kulle wannan matsalar dake kokarin kunno kai cikin rayuwarka ba ,ba kai babu kwanciyar hankali . well duk abinda kagama kayi rayuwarka ce. " inda kayi yadda nace ka zauna lfy akasin hk km kai kasani. yana gama fadar hk ya juya ya wuce. cike da sanyi jiki AK ya nufi hanyar part dinsa zuciyarsa tmkr zatayi bunduga kwanciya yayi akan makeke gadonsa tare da runtse mayatattun idanunsa wanda suka canza kala zuwa ja duk wani tunaninsa ya koma kan mgnr dady . anya kuwa zan iya daukar shawarar dady kuwa? yayi kanshi tmbyr ina bazan taba iyawa ba wallahi ai gara na mutu babu aure da dai na auri yarinyar nan to yanxu me solution ? ya sake tbmyr kanshi akaro na biyu take zuciyarsa tabashi amsa kawai da zarar an daura auranka da zeey ka dauki matar ka kabar kasar . da wannan amsar yassamu natsuwar zuciya ,har kuzarin jikinsa ya dan dawo yasamu yashiga wanka. zeey kuwa har lokacin kwance take tana tana kuka da tunani mafuta ta janyo daya daga cikin pillow 's dake kan gado ta rungume ajikinta anya kuwa zata iya rabuwa AK tacigaba da rayuwarta? ta wani bangaren na cikin zuciya ne yake me mata wannan tuni ta runtse idanunta wasu zafafan hawaye masu dumi suka ringa tsiyoyawa daga cikin idanunta. tabbas ta kara yarda da mgnr mutane da ke cewa son maso wani take tarasa wani irin so ne takewa ak wanda yasanya ta kasa fitar dashi aranta duk da halin ko inkula dayake nuna mata . ta girgiza kai so bai yi ba arayuwa . tasamu tsayin lokaci a kwance akan gado tana murkususu babu abinda yake cin xuciyarta sai son ak da matsanancin kishinsa dole ne ko ta wani hali tarabashi da yarinyar zatayi hkr zuwa lokacin data tare agidansa amatsayin matarsa.. zatayi magani abu da kanta dan dole tabar mata AK. koda ammi ta dawo ta ga yadda goshin zeey da bakinta suka suntume taji abinda ya faru fada ta dingayi gbdy ta daura laifin akan ak inda take cewa idan ma son yarinyar yake tun wuri ya daina dan baza taba barinsa ya aureta ba. Matashin saurayi ne, me cike da tsantsar kyau da kamala mara iyaka, had'e da cikar zati da nagarta acikin hadaddiyar motarsa kira henessey akan titin police mess yana tbmyr gidansu su'ad duk wanda yagani ya tbmy daya kira sunan su'ad sai suce basu santa ba alhalin km sun santa . har dai ya hadu da wata mata yace ina wuni ta amsa masa cike da sakin fuska . yace dan Allah gidansu su'ad nake tmby ? tace wace su'ad din ba dai wannan tsinanniyar yarinyar me fadan tsiya da jaraba a unguwa ba ? kai ko ina kai ina wannan tsinanniyar yarinyar daga ganinka dan mutunci ne . hade rai saurayin yayi sosai yace dan Allah tsohuwa ki daina zaginta dan wace nake nema ba mafadaciya ba nutsatsiya yariya ce me kamun kai . kai ni yi min shr wanann dai dana sani yar banza yarinya ce amman ga gidansu can da ka karya wacce kwanar karshe gida na hudu daga hannun dama nan ne gida part dinsu shine na farko daka shiga. ok na gode sosai. kai tsaye gidan da akayi masa kwatance ya nufa yayi parking motarsa akofar gidan ya fito ya nufi cikin gidan. tsaye yake abakin kofar part dinsu yana nocking din k'ofar d'akin kusan minti goma tsakani yana tsaye hannushi d'aya zube cikin aljihun wandonsa yana k'arewa yanayin compound d'in gidan kallo. Umma wacce gabanta ya bada ras ras a tun sanda taji sautin kwankwasa k'ofar part din nata, a hankali ta shiga karanto addu'ar neman tsari tun kafin ta kai ga mik'ewa tsaye ta k'arasa gurin k'ofar, ta d'aura hannuta kan handle ta bud'e k'ofar jikinta na wani irin rawa da kirma..... tana gama bud'e k'ofar d'akin idanunta ya sauka akan wannan matashin saurayin dake sanye cikin wani hadadden suit riga da wando ash colour da yar cikinta white sai cover shoe d'insa dake sanye da kafafunsa suna zuba kyalli da d'aukar ido . kallo daya zakayi masa ka dauka ma'aikacin banki ne ko wani officesa babba me zaman kansa. take gabanta ya yanke ya shiga dukan uku uku zuciyarta ta shiga dokawa tana tsalle sbd tasan halin fitinsnniyar d'iyarta bakinta na kirma gurin ce masa lfy, wa kake nema? Murmushi yayi wanda ya sake fito da ainihin siffar kyawunsa fili . "muryarsa a hankali ta fito cike da sauti mai dad'i gurin cewa lfy lau Mama ni abokin Su'ad ne tare mukayi karatu daita a unilag nazo gaishe ta ne ... Umma ta zaro idanunta waje tana sake karewa wannnan kamilallan yaron kallo wanda daga ganinsa kasan dan gidan mutunci ne me tarbiya da natsuwa. amman wai yazo gaishe da su'ad ne.. jikinta na rawa tace wace su'ad din? Take yasoma zayyano mata kamanninta tun bai karasa ba ta katse shi ta hanyar cewa shigo daga ciki tana nuna masa gurin zama, sakamakon ganowa datayi d'iyarta dai yazo nema da gaske, sai daya rusuna ya gaida ita kana ya zauna on expecting yaji sautin muryar umma ta soma mgn cikin yanayi nason yin kuka tare da soma zayyano masa munanan halayen su'ad din . Ai su'ad bataji magana kullum cikin fad'a da mutane take kullun cikin shan taba da giya da fashefashen kwalabai take ga case's dinta da yansanda bazasu lisafu ba. kullum sai ankaita police station sbd jarabarta da finita had'i da mugun halin irin nata takarasa mgnr tana me fashe masa da wani irin gigitaccen kuka me tab'a zuciya. , yayi shr tare da gyara zamansa yana duban umma a matukar tsorace .. cike da matsanancin kuka tace daganinka nasan mutumin kirki ne. ME ya kawoka gurinta wallahi tunda nike km tun girmanta ban taba ganin mutum me nagartaka yazo gurinta ba. sai mutane banza da zaune gari banza ke zuwa gurinta sbd munanan halaiyenta. muryasa a mutukar raunane ya sake gyara zamansa yace dan Allah mama kiyi hakuri ki daina kukan wai yaushe su'ad dina tazama hk ? ni su'ad din dana sani wallahi ba hk take ba. gsky ina jin banyi getting address din da'aka bani ba... Umma tacigaba da mgn wallahi itace wannan yarinyar dakazo nema dga yanayin kwantacenka. a'a mama wallahi ba su'ad dina bace wannan yarinyar da kike lisafo munanan halayenta kwata kwata ma, ba hanyarsu daya daita ba. ya mike ya dan rusuna yana sake gaisheta tare da kokarin Yi mata sallama ya wuce abinsa. sai ga sautin muryar su'ad nan yacika ilahirin gidan da iwace iwacenta da zagi iri iri na rashin mutuncin tana kwallawa ummanta kira umman su'ad kina ina ne ki fito mana wallahi yau sai naci kashi bishin kutumar ahlin yan gidan nan. ba dai basu da aiki sai na zagina da zaman gulmata ba . wallahi sai naci tsakiyar tsakatsakinyar ubansu daya bayan daya. km yau zuwa gobe kowace zata bar mana gida tunda bana ubanta bane wai kina ina ne umma ? kina jina inata faman mgn ni kadai kin wani kunshe kanki cikin daki kmr wata tsohuwar bokanya.. jikin umma na rawa ta mike tsaye tana gyara zaninta wanda kadan ya rage bai fadi kasa ba da gyara wuyar bubar jikinta tsabar tsoro da rikicin tilon diyarta . muryar ummu na rawa tace kaji ko itace ta dawo wallahi hk take yi kullun kwanan duniya da wannan iskancin take fita km dashi take dawo min gida . kafin ta fita yau babu yadda banyi daita akan karta fita raina bai son fitarta amman tayi watsi da mgnta takama hanya ta fice takarasa mgnr tana kallon matashin saurayin tare da cewa ni dai naga takaina da yarinyar nan. so take taga karshena kafin su hanzarta barin dakin har su'ad takarasa sanyo kanta cikin dakin tana zage zage. shigowarta ke da wuya idanunta suka sauka akan fuskar M K dake tsaye yana facing din kofar shigowa hannayensa duka xube cikin aljihun wandonsa yayi mugun kafeta da manya idanunshi yana kallonta daga sama har kasa yana kare mata kallo cike wani irin yanayi maramisaltuwa me tattare da ban tausayi da kauna, wani irin shock tayi daganinsa tare da shan jinin jikinta tana kallonsa . Shima ita din yake kallo cike da matsancin mamaki tabbas itace wace yake nema .... Itace dai su'ad dinsa daya dade yana bulayin nema sama da shekaru masu yawa. Meyasameta ta dawo irin haka? Me yamayar masa da su'ad dinsa hk....? Me ke faru daita ne.......? tmbyr daya dinga jerawa kanshi kenan wanda yasan babu me bashi amsa . tana ganinsa ta saki murmushi tare da waskewa tasa ihu tana kiran sunansa m kamil ..m kamil ......longest time abokin arziki waiting dey happen men yau kai ne agidanmu? ya girgiza mata yana murmushi sannan ya numfasa yace na naxo gaisheki ne . sai dai banji dadin yanayin yadda naganki ba . karka damu da yanayin yadda kaganin rayuwa kan zanwa mutun . zo.. xo ka zauna ta kalli umma dake tana kallonsu tace umma wannan da kike gani abokina kenan Muhd kamil. muhd kamil ga momcy dina uwar arziki kenan ina sonta sosai.. yayi murmushi kawai batare da ya sake cewa komai ba ya zauna kusa daita akan kujerar dake zaune. ita dai umma nan tabarsu tashige uwar daka tana jin dadi aranta naganin wannan kamilallan saurayi yazo gurin diyarta Allah yasa kyakyawan nufi yazo mata dashi Allah yasa zamo sanadin shiryar diyarta ire iren wannan addua ta dinga yi . ahankali suke hirar yaushe gamo inda yake bata labarin irin cigaban dayasa da irin wahalar nemanta da yayi tayi tsawon shekaru.yakarasa mgnrsa yana tsura jikinta kallo most especial nonuwanta dake cikin riga body hoog wace ta ka mata sosai gashi ko mayafi babu ajikinta. murmushi tayi har wushiyarta ta bayyana ta gyara zaman kana tace karkace min har yanxu kana nan kana dakon soyayyata? yes of course ina matukar sonki har yanxu .shine ma dalilin dayasa na kasa tsaida zuciyata akan kowace mace. sosai suke hira umma ta kawo masa abinci tace yaci shi kadai banda su'ad yayi murmushi tare yi mata godiya abinci kadan yaci yace ta tashi muje yawo cikin gari akwai maganganun da zamu tautauna dake . hannunta ta dan dunkule tabashi naushin wasa agefen cikinsa sannan tace har yanzu dai kana nan da halinka nason yawo bakaza canza ba. murmushi sukayi atare suka mike suka fita. suka shiga motarsa ya tayar suna cikin mota ta zaro sigari ta kwana tasoma zuka hayaki yayi saurin waigowa inda take zaune hb hb su'ad wannan rayuwar bata dace dake ba dan Allah ki kashe. ok kawai tace tare da kashe sigarin tayi waining glass din motar ta cillar . ya sake waigota ina zamu yanxu? koina muje, koina fa kike? ce tace uhm dan hk kai tsaye wani hadadden hotel ya nufa daita yayi parking a gurin da ake paka motoci atare suka fito daga cikin motar ya kulle sukayi gaba suna zantawa ahankali har suka shiga cikin reception ya Kama daki.duk wannan abu zuciyarsa cike take fal da mamaki lallai su'ad tayi mugun canzawa yaushe su'ad din da zata biyoshi hotel anya ma bata gama xubar da mutuncin kanta yayi kansa tmbyr har suka isa dakin daya kama zuciyarsa cike take da zarginta. suna zaune adakin daya kama suna shan drinks suna hira mk yasoma da kiran sunanta su'ad.... ta dago fararen idanunta ta sauke cikin nasa meyasa kika canza kika dawo hk? su'ad a gsky idan nace na ji dadin yadda naganki nayi karya kwata kwata wannan rayuwar bata dace dake ba. rayuwar shaye shaye da fadace fadace tunda nashigo unguwarku babu wanda yayi mgn me kyau akanki hatta mahaifiyarki su'ad. meke faruwa dake ne? ki gaya min ni masoyinki ne a tun baya zan tsaya iya karfina naga kin dowa kmr da. a halin dana sanki dashi babu ta yadda za'a na nufo hotel dake kibiyo ni. kenan rayuwarki ta sauya ba kmr yadda nasanki ba abaya? kai rabani da wayan zantuttunkan naka dan ni yanzu basu ne agabana yadda nake da...da yadda na dawo yanzu duk yin Allah so forget about the pasten's we are now present ten's ok shikenan an bar zance yanzu meye labari . yasa hannunsa ya janyota zuwa jikinsa ya rungume tsam yana hura masa iskar bakinsa cikin kunneta lamo tayi ajikinsa tana sauke naunauyen ajiyar zuciya ahankali yasoma romancing dinta muryarta a dake tace mk stop all this rubbish dan Allah bana so ..... bai kulata ba yacigaba da shashshafa sansar jikinta zuwa kirjinta ahankali tasoma ganin yanayinsa na rikide mata kammaninsa na canza mata zuwa na ak da take matsananci so da kaunar kasancewa tare da shi. gbdy babu abinda take gani a idanunta sai AK take ganin ahankali tasoma jin wani irin azababben feeling dinsa from know where yana circulating ilahirin jikinta tun tana iya jurewa har itama ta fara meida masa martani ta sake rungumrsa sosai cikin jikinta tana romancing dinsa cikin sanda tana fidda numfashi hade da lumshe ido kafin kace me tunin mk ya hade bakinsu guri daya yasoma tsotsa yana fidda numfashi. kafin daga baya ya zarce da bata wasu zafafan kiss takoina ajikinta yana sake manneta da jikinsa tsawon lokacin yana romancing dinta har ya gyara mata kwanciya tare da daurata a saman kirjinsa yana cigaba sarrafa harshensa cikin bakinta. kmr ance ta bude idanuta taga fuskarsa ta dawo mata sak tashi yana aikin romancing din jikinta cikin tsuma tmkr wani tsohon maye. a matukar frigice ta zabura tana shirin mikewa ya sake rikekota ya manneta da jikinsa tasoma kokuwar raba bakinta da nashi da kyar tasamu ta kwaci bakinta. tayi tayi ya sakar mata jiki amman yaki sai ma kokarin rabata da kayan jikinta dayake, aiko idanunta ya kai kan kwalbar meniral daya sha bata tsaya wata wata ba ta dauka ta maka masa kwalbar akansa take sai ga jini kara ya Saki da karfi tare da ingizata ya rike hannuta yana kallonta wannan karar da yayi yasa masu kula da hotel din ta hanyar kai kawo ,dayake babban hotel ne daya daga cikinsu ya hanzarta karasowa bakin kofar yayi sa'a kofar abude take ya afka cikin dakin yana shiga dakin ya iske mk dafe da goshi jini na fita . a frigice mutumin ya dubi su'ad dake tsaye tana jijiga jiki tare da fitar da numfashi yace itace ta fasa maka goshi bari na kira yan'sanda. mk yayi saurin cewa no..no need of it yama zaka shigowa mutane daki hk without any excuse inda muna make love ne fa hk zakashigo mana? mutumin yace im really sorry sir ya juya da sauri ya bar dakin . yana fita mk ya tsurawa su'ad idanunsa tsoro da matsanancin firgice yaga ya bayyana a fuskarta yayinda zuciyarta tashiga bugawa da karfi numfashinta na neman daukewa. cikin jiki sanyi ta dungule hannuta daya ta shafa fuskarta dashi ahankali yakira sunanta su'ad ..... su'ad din kaniyarka kake kira tayi mgnr a fusace .. Allah dai ya tsinewa jarabarka kana nan kmr yadda kake. ada can baya ban baka jikina ba sai yanzu dana san ciwon kaina. su'ad zo kiji Allah bawani abu zan miki daman iya romacing kawai zan tsaya shima gwadaki nake son yi amman ki zauna am very sorry . than am so happy da har yanzu baki zubar da mutuncin kanki duk da kasancewarki hk. baka da hankali mk nace baka da hankali shege inda na yarda hk zakayi make love dani . dan banyarda bane shine zaka wani ce gwadani kake why not baka gwada family dinka agidanku kafin ka fito stupid goat kawai as from today I don't want see ur face again na tsaneka fiyye da da ta fixge hannuta . ta nufi kofa zata fita ya kira sunanta ko juyowa batayi ba ta fice tare da bugo masa kofa. mikewa yayi da kyar yana layi ya fito harabar hotel baita babu alamunta ya nufi motarsa ya wuce hospital. washegari tun 10 na safe ta fice daga gidan umma na maseefa da ihu da komai gurin hanata fita amman hk ta fice ta barta. unguwar munshi olosha suka nufa zasu fada da wasu yan'mmata dake shiga track dinsu sunyi fadan ma sun gama sunyiwa mata dukan tsiya ,kowa ta yar da makaminta amman banda su'ad dake rike danata na watsawa atsakiyar titi tana sake basu gud warning akan duk sanda suka kara shiga track dinsu kashesu zasuyi . tun daga nesa ak wanda yaje siyayya gurin ya hangota rike da makami tana wasa shigarta ta yau tafi ta kullun lalacewa wando ne jeans da rigar hamles sanye ajikinta sai facing cap . ta nannade kafar wando daya bakinta yayi bakinkirin tsabar shan wiwi . wayyohhly Allah kmr ya daura hannunsa bisa kansa ya kurma ihu dan wani irin abu yaji yana masa yawo ajiki wanda bai san komai ye ba ya tsurawa surar jikinta ido kawai yana kallonta yana takowa zuwa inda suke dan dole tanan zai bi ya isa inda yayi parking motarsa . tunda ya taho idanunta ya sauka akanshi wani irin zummmm taji ajikinta yayinda gabanta yashiga dukan uku uku ta sunkuyar da kanta kasa wanda wannan ne karo na farko dataji kunyarsa ta ratsa ilahirin jikinta ahankali tasoma yiwa kawayenta mgn cikin rawar murya tun ak bai gama karasowa gurin ba ku zo muwuce ga mijina nan zuwa suna jin ta fada hk suka juya gabadayansu suka bar gurin. shi km yazo ya bude motarsa yashiga yana girgiza kai yanzu wannan dady zai ce na aure? Allah ..Allah na rokeka karka jarabeni da aurenta . Allah duk da kasancewata me tarin zunubai agurinka amman wannan bata dace da rayuwata ba . da wannan zance zuci ya bar gurin. shirin auren ak ake da zanga takowani bangaren babu Kama hannu yaro ta bangare shirin kayan daki dady ne ya dauki nauyin har da furniture daga dubai aka siyo komai biyu biyu akayi mata sbd dangin mahaifinta sunyi mata order kayan gado daga japan sannan mamanta karon kanta tayi bajinta domin tayi mata siyayyar kayan kitchen na kece raini . zeey da kawayen suka tsara komai na biki kunshi za'a fara sannan kamu sai laughing da dinner sai wa'azi tare da saukar Quran suka baza gari rabon iv. wata shararraiyar mata maman Zeey ta dauko domin ta gyara zeey tun sauran kwana biyar biki ai ko cikin kwanakin uku da farawa kalar fatar zeey har ta fara sauyawa tayi kyau fatarta tayi laushi da ka kalleta ka san lallai wanka amare ya amshi jikinta ga hadaddun magunguna da tsumi da ake ta banka mata ga hadaddiyar hadin kaza da nono rakumi taci tayi fam sai sha'awarta ta mike ranar kwana tayi abayi. ranar data kama kunshi kawaye sun hallara agidansu dake agege ak ya zo da matocin daza'a kai su suyi kunshi zeey kam tayi wani kyau. ak yashigo gidan tare da musty ya kalli zeey yaga tayi wani dau daita rada yayiwa ak a kunne amman dai mutumina kayi bala'i dace wannan kyautar daga allah ina ma ka hada da su'ad alokaci guda a daura mskasu duk ka hadu kayi kurza... tsaki ak yaja cike da takaici yace Allah ya isa tsakaninsu da kai tunda bata min farincikina danazo dashi zeey kai dai zan aura sai inga wanda ya isa ya matsamin. dangi gbdy sun hallara aunty bilkisu kanwar mahaifin zeey da aunty malika suka kara gyara mata kwaliya daga nan aka fara dibar kawaye zuwa gidan kunshi. yau tun safe su'ad ta tashi jikinta a sanyaye kmr zata rasa komai na rayuwarta sannan gbdy hankalita da natsuwarta basa gangar jikinta dan abinda bai kai ya kawo ba sai tasawa ummanta kuka ita kanta umman mamaki ta dinga yi ina juriya da karfin halinta sukaje . su'ad ta dinga wannan yanayi me hade da matsanancin faduwar gaba bakaramin tashin hankali tashiga lokacin da kwalkwaluwarta tasoma lisafo mata komai a kiyasinta da lisafinta yau ne fa kamun amaryar ak.. take takira ore ta tmbyeta meye date din yau ? dan ita tagama rudewa ore tace yau December 7 a zabure su'ad ta mike zaune tana cigaba da waya da ore a tunaninki me ake agidansu ak yanzu? ana shirye shiryen bikinsa da daurin aurensa nan da kwana uku tunda taji abinda ore tace takoma ta zauna jagwab jikinta babu karfi kawai tasoma jin saukar hawaye bisa kuncinta shikenan narasashi ore narasa abdulkabir ore kuna kallo zan rasa abdulkabir ore batare da kunyi wani abu ba... ku min alkwarin tayani yankin aurensa amman har yanzu baku cika min alkwarina ba.. takarasa mgnr wasu zafafan hawaye na sake wanke mata fuska karki damu (oremi) kawata ina tabbatar miki a yau komai zai zo karshe ko ki aure ak ko km duk ku rasashi .a'a ore banason narasash. idan narasa shi meye amfanin rayuwarta ? meye makomar wahalata? kenan wuyar dana ci akanshi ta tashi abazan kenan ? gara dai ita tarashi ni nasameshi domin nafita bukatarsa ina son abdulkabir ore bazan iya rayuwa babu shi ba ki taimaka kar narasa shi ok olori zamu zarta da komai yau din nan idan aiki ya kamala zakiji kira. ok ore na gode na gode har bansan da wani baki zan gode miki ba kin tsaya min a komai. kinso ni abaya alokacin da banzama hk ba ,yanzu km kina tare dani baki gujeni ba alokacin dana rasa komai nawa, you are good friend . karki damu ana tare ai kema bakashin yardawa bace ,sannan karki tada hankalinki har ummanki tashiga damuwa zamu yi duk yadda yakamata. ta katse kiran ta kwanta lomo akan gado tare da runtse fararen idanunta. wani hall ne me matsifar kyau da tsada wanda tsadarsa ta zarta million daya abakin national daf da zaka karasa cikin agege crescent hall an shirya gurin da kome green whit gold . zeey ce me kayan green whit gold yayinda na kawayen amarya yakasance lemon green da ratsin fari da head dinsu gold tunda ana jibi kamu me make up ta dira daga canada wanda ammi ce ta daukota inda ta shirya zeey sosai gbdy kamaninta ya sauya baza ma kace zeey bace . inda ake mata kwalliya sai da ak yakirata tare da kwantar mata da hnkli dan tunda abin nan ya fara taki kwantar da hklinta kullun cikin kuka take karfe hudu aka soma fita xuwa kamu har lokacin zuciyarta cike take da tsoro har sanda motacin daukar mutane da amarya suka hallara wasu daga cikin kawayenta suka fito. mota daya ta dauki ita da kawayenta su biyu mutun daya agaba zeey da wata kawarta abaya dayar motar ta kwashi sauran kawayenta suka nufi crescent hall wanda ke cike makil da mutane. amarya na karasowa aka kaita mazauninta mutane suka soma daukar hoto ga sautin dj na tashi takoina hk kawai zeey ta dinga jin faduwar gaba cikin hk wayarta ta dauki sauti wata number tagani wace batasanta ba, dan hk taki dauka hk aka dinga kira tana katsewa daga karshe aka turo mata da test ta dago wayar tana dubawa abinda tagani shi ya firgitar daita ya nemi dagula mata lisafi.. ga abinda ta gani _ina ta kiranki kinki daukar wayata a tunaninki yau ranar farinciki ce wanda bakinsa ranar ajalikinki bane ,wallahi aximi kizo yanzu yanxu kibani zumata na lasa ko kiga aiki da cikawa sbd ni nafiki tantiranci kafin nan ki duba what's app dinki na turo miki da sakon taya murnar aure_ gama karantawar keda wuya take jikinta ya dauki kirrrma har kawayenta suka fargaba tana cikin damuwa mikewa tayi ahankali juwa na dibarta ta nufi cikin hall inda dakuna ciki rerasss tashiga bude what's app taga sakonsa duk da tasan bana alkhari bane aiko abnda tayi zato shine ya tabbata take ta zame goggoron kanta tayi jefa dashi gefe tashiga neman layinsa amman yaki dauka kiran duniya yaki dauka gashi tana jin ana neman amarya acikin hall sulalewa tayi tabi ta hanyar baya tana sanda zuwa harabar hall din bata kai ga karasa fita ba taji an damki wuyanta tare da rufe mata baki aka shigar daita wata arniyar motar..... no editing mmn sudais ce Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: assubhatu tamna'urrizqa* *Allah 's messenger saw said morning sleep prevent daily provisions* page 40 tunda suka bar gurin suka fige mota a guje tmkr zasu tashi sama wani irin gudu suke shararawa na fitar hankali akan titi duk wanda yaga gudun da suke dole ya tsaya bisu da ido. ahaka Allah ya kawosu barriga town ahankali suka gangara da motarsu gefen titi sukayi parking ore ta bude kofar bangaren datake zaune ta tokare kofar motar da kafar daya , tace lolade kira baba laye yazo da olo'ri ... "ta fadi hkn ne kasancewar tasan inda zasu shiga babu isashen network. fita lolade tayi shape Shape takira ta dawo tashiga mota suka dauki wata daguwar hanya me cike da yashi da ciyayi. cikin minti goma sai gasu sun iso wani tafkeken kango suka fito gbdynsu ko rufe kofofin motar basuyi ba tare da tasa keyar zeey wace idanunta ke rufe kmr yadda bakinta da hannuta ke daure zuwa wannan kango . suna karasa shiga suka ingizata ta zube kasa bisa gwiwowinta tana dibi dibi da idanu tmkr yadda makafe keyi. ore ta cire yar saman rigarta hk ma sauran sukayi kmr yadda tayi sannan suka kunna tabar wiwi suka soma busawa tare da fesa hayakin a fuskar zeey gbdy gurin ya dime da duhu ga ainihin duhun da suka tarar agurin . koda bata ga fuskokinsu ba jikinta yabata ko suwaye, jikinta ne ya sake daukar kirrma gabanta na dukan uku uku wayyohhly Allah to me suke nufi da satoni da sukayi..? tayi knta tmbyr, ore takaraso inda zeey ke durkushe tasoma dauketa da wani gigitaccen mari wanda yasa zeey ta daburce tarasa inda zata nufa gashi babu bakin ihu balle tayi sannan ore ta kwance daurin da sukayiwa idanunta ,ta koma baya ta tsaya tana tana fuskantar zeey. tsawon minti talatin taji sautin karar wanda ke nuni da generator aka kunna take gurin ya gyaraye da hasken wuta abun mamaki wani tafkeken parlour tagani me zagaye da manya kujera da tv bango plazma labulaye center table da flower' daga gefe anyi decoretion din parlour'n dashi ganinsu cikin hasken nan ya sake sa cikinta ya duri ruwa jikinta yacigaba da rawa da yake tun lokacin dataji an damketa. waje kowanensu yasamu ya zauna suna facing dinta banda lolade data bude wata kofa tashiga . wata irin mahaukaciyar firgita zeey tayi lokacin da taga lolade ta fito da wasu zabga zabgan bulala tana kallo ta hada manja da nik'aken ata rugu ajikin bulalan ta mulke bulalan dashi sannan ta mimika musu atare sujayi kanta ta gigice tashiga jan gindi har ta kai karshen bangon parlour'n ta makure da bango kmr wasu mayunta zakuna sukayo kanta suka soma zabga mata bulalan ta koina ajikinta kuka take tana ihu amman babu baki . sai da suka tabbatar da suyi mata lilis sukar barta tare da bude mata baki. suka koma mazauninsu suna sauke numfashi . byn kmr minti goma da Gama dukanta sai ga su'ad tasanyo kai cikin wannan tafkeken parlour'n baba laye na binta abaya da wasu gayu su uku . su'ad nakarasa shigowa tayo gurinsu ore tasoma rungume su daya byn daya tana musu godiya cikin harshen yarbanci, sannan tasamu guri kan kujerar ta zauna ta daura kafarta daya kan daya tana fuskantar zeey dake kwance shameme tana sakin numfashin wahala da kyar ,hawaye cabe cabe a fuskarta murmushin mugunta su'ad ta sakar mata sannan ta girgiza kanta cikin farinciki cike da natsuwa tasoma motsa dan karamin bakinta ku kwance min ita tabasu umarni ,tana sake yin murmushi mugunta. lolade takarasa ta kwanceta ta dawo ta tsaya tare da rungume hannuwanta a kirji . wani irin kallo su'ad kebin zeey dashi me tattare da tsagwaron tsana yayinda km zuciyarta ke cike da matsanancin farinciki maramisaltuwa tunda tasoma fuskantar matsaloli akan soyayyarta da AK wannan shine karo na farko data ji damuwarta ta yaye .. "bakincikinta yazo karshe ahalin yanzu wani sanyi take jin yana ratsa kowani shashi na gangar jikinta . ,tana jin zata iya gaba da gaba da kowaye acikin duniyar nan akan ak matsawar ta kawar da zeey a daron kasa. bude ido zeey tayi da kyar ahankali tasoma motsa labbanta salati take kasa kasa tana kallon gabanta su'ad tagani zaune ta hakince Tana mata murmushi me bugar da zuciya duk wanda akayiwa shi. cike da matsanancin tsaro zeey ta yunkura jikinta na rawa ta tashi zaune duk ilahirin jikinta yayi mata tsami kwaliyar idanunta gbdy ta dame da ruwan hawaye . baba laye... su'ad takirasa (omo iyami olo'ri o'won ijile) katse shi tayi da hannunta ta hanyar cewa karasa ka duba min yarinyar nan virgin ce ko akasin hk zeey najin hk tasoma kokarin kwance hannuwanta dake daure suna rawa . dan Allah kiyi hkr karki bari ya taba min jiki na hadaki da girman allah karki bari wannan garden ya tabamin jiki....takarasa mgnr tana fashewa da matsanancin kuka ... me nayi miki arayuwa? meyesa kikasa asatoni aranar faricikina? meye laifina gareki? meyasa ba zaki tsaya kan abdulkabir ba dan shi....... ..tsawa ta buga mata ta hanyar dakatar daita . basai na tsaya batawa kaina lokaci akan amsa miki wadanan banzaye tmbayoyinki ba sbd kinsa dalilin dayasa aka sato min ke aranar farincikinki sai dai ina tabbatar miki daga yau keda fariciki har abada tun daga yanxu kisoma nadamar afkawa cikin soyayyar abinda nake so ... nabaki zabi kinki fahimta ni kaina nafison na mallaki zuciyar abdulkabir ni kadai batare da wata ba . nafi son na kasance ni kadai ce acikin zuciyarsa babu abinda dana tsana arayuwa irin sharing shearing din ma irin kishiya . na tsani zama tare da kishiya wasu hawaye masu zafi suka samu nasarae wanke mata fuska amman kika nuna min kin fini sonshi alhalin ko kama kafar soyayyar danake masa bakiyi ba . ke dakikiya ce mara tausayi da imani, na yarda na amince ak ya hadamu tare dake matsayin matansa, amman dayake ke me son kanki dayawa ce sai kika nuna min bazaki taba zama da kishiya irina ba. zan illata rayuwarki zan kasra rayuwarki zan tagyara rayuwarki ta yadda bazaki moru ba koda kin moru sai sanadin dana kawar dake a doro kasa na aure abinda kike matsanancin kauna tana karasa mgnrta ta sake bawa baba laye umarnin aiwatar da abinda tasashi . tana me kawar da fuskarta gefe tana zubar da hawayen bakinciki gadan gadan baba laye yayi zeey tare da yaransa zeey na ihu na komai suka ririketa tare da kwantar daita flat baba laye ya ware kafafunta ya cire pent din dake sanye ajikinta sannan ya hade yatsunsa biyu yasoma zirawa cikin kasanta yaji sun shige ya sake zira wani daya yaji shima ya shige nan ya mike tsaye yakaraso gurin su'ad olo'ri wannan yarinyar gbdynta a bude take gaban su'ad ne yabada rasssss ta dago da fararen idanunta da sauri tana kallonsa ganin kmr bataji abinda yace ba yasashi sake maimaita mata. wata irin zabura tayi ta mike tsaye sai gata agaban zeey tare da damkar wuyanta ashe ke muguwa ce maci amanar soyayya ? a she olosho ce ...? kingama rabawa gayu jikinki tun a waje . kiyi hasarar rayuwa nasan koda kin tabbata matar abdulkabir sai yayi nadamar aurenki sai ya kasheki da hannunsa a yadda yake da murdaden ra'ayi da bakar zuciya akan tantiranci mata. jiki a sanyaye su'ad ta sakawar zeey wuya tana juyawa tare da yarfar da hannu, banza sa a miki komai ba.... amman zan tsareki anan ta yadda burinku keda masoyinki bazai cika ba. " zeey ta rarafo ta rike kafafun su'ad karki rusa min farincikina ki barni da abdulkabir dina wallahi na fiki bukatarsa. nashiga hatsarurruka akansa wanda bazasu lisafu ba. .. nayi abinda bai dace ba akan soyayyarsa dan duk na mallakesa tana mgn tana kuka tana rokonta. fixge kafarta su'ad tayi da karfi idan kika sake cewa kinfini bukatarsa wlh zansa akashe min ke a yanzu kibar duniya kowa ya huta. kinsa ni iya wahalar dana sha akanshi? kinsa hatsarurrukan danashiga akan shi kinsa bala!'in da maseefun dana shiga domin naga na mallakeshi. dan hk ina tabbatar miki matsawar kika sake kuskuren furta kin fini son abdulkabir da bukatarsa zansa a min kaca kaca da namanki... kucigaba da tsare min ita har zuwa sanda zan waiwayeta banda ci banda sha tare da azaba me radadi tana gama fadar hk tasanya kai ta fice daga parlour su baba laye suka biyo bynta . zeey ta daura hannuwanta duka bisa kanta ta rushe da wani firgitaccen kuka me cin rai tana kiran wayyohhly Allah karki rutsamin rayuwata kiyiwa Allah kiyi hkr kisa ameidani inda suka daukoni ... ganin yadda guy's din suka soma motsowa gareta yasa jikinta ya sake daukar kirrma tashiga girgiza musu kai.. a hall kuwa tun ana neman amarya asirrance har aka soma cigiyarta a bayyane da tmbyr inda taje . "gbdy ilahirin cikin hall din da harabarsa babu inda ba 'duba ba amman babu ita babu alamunta abu fa kmr wasa ganin abun na neman fin karfin yan'uwa yasa aka kira ammi dake gida aka sanar mata. , hankalinta yayi mugu mugun tashi tashiga neman layin ak wanda ke tsakiyar su musty da wasu abokansa wayarsa ya ciro daga aljihun gaban rigarsa ya duba kiran ammi yagani hk kawai yaji gabansa yashiga faduwa da sauri ya danna kore madanni yana me cike da mummunar faduwar gaba . abinda yaji tace masa ne yasa gabansa yacigaba da faduwa zuciyarsa tashiga tsalle wanda kadan ta rage bata buga ba sbd yadda yake ji. abinda ammi ta fada masa kawai yake maimaitawa acikin zuciyarsa kazo yanxu yanzu an nemi zainab an rasa agurin kamu. ai bai tsaya sauraron sauran bayaninta ba ya mike a kidime yasoma tafiya yana mgn musty zan je gida yanxu musty wanda ya mike ya biyosa baya tun sanda ya tashi yace hb mutumina tun yanxu? wai meke faruwa naga ka dawo hk ? akwai abinda yataso min me girma da sauri ya karasa inda ya parka motarsa yashiga jikinsa na rawa ya tasheta tmkr zai bar duniya . musty yayi mamakin abinda ya sanya ak ya tafi cikin gaugauwa fatansa dai allah ya kai shi lfy. yana isa cikin farfajiyar gidansu ya paka motarsa ta fito da hanzari ya nufi cikin part din ammi hk ya dinga ratsa mutane har yakarasa bakin kofarta ya murda handle kofar dakin yashiga cikin dakinta dake cike makil da yan'uwanta ammi ya hango zaune a bakin gado hannuta rike da waya ya tsaya yana kallonta tare da neman karin bayani domin yana son ya sake fahimatar abinda takira tasanar masa. sai dai ya kasa fahimtar komai daga fukskarta yakoma ya jingina da jikin bagon dakin ya hade hannunwansa ya lank'washesu a saman kirjinsa ya tsurawa ammi ido cikin wani yanayi me wuyar misaltuwa ya kira sunanta ammi meke faruwa ne gbdy ban fahimci abinda kike cewa ba . nan ammi tashiga gaya masa komai tare da mika masa wayar zeey kaga wayarta da takalmanta da goggoronta a harabar hall din aka tsince su amman ita an nemata an rasa. tunda ammi tasoma mgn gumi ke tsatsafo masa wannan wani irin tashi hankali ne tunda ammi ta mika masa wayar ya amsa ya jefa cikin aljihun rigarsa bai sake cewa komai ba ya nufi hanyar fita harabar gidan. akalla ya kusan minti talatin tsaye a harabar gidansu yana tunanin gbdy k'walk'waluwarsa ce tashiga caji da neman mafuta dan dole yasan abinyi kafin su'ad tayiwa zeey illa da bazai iya magancewa ba. zagaye harabar yashigayi yana surutai kafin yasoma zance zuci shi daya dan dole ka nemawa kanka mufita AK to me zanyi? me zanyi ni abdulkabir..?yarinyar nan tana son ganin bayana .. "kafin kace me tuni gidan ya kaure da hayaniyar batan zeey. koda zance yasamu dady Allah ya kyauta yayi sannan ya numfasa ya fuskanci AK wannan matsalar na cikin abinda yasa kaji nace ka auri yarinyar nan. ni ba duk wannan bane agabana damuwata zainab ce banason tayi mata illa dady .. shiyasa nake son sani abin yi. "ita dai wannan shawarar dana baka kaki dauka dole ita zakayi domin samun kwanciyar hankalinka danamu. ammi dake tsaye a hargitse tace uhm dady karkace hk , auren yarinyar babu abinda zai kawo sai tashin hankali ba. ki min shiru a kece ke zugashi byn aurensa da yarinyar shine kwanciyar hankalinsa da namu . idan kinga yarinya ke kanki zakinsa aurenta shine kwanciyar hankalinmu . mama Zeey tace wai wata yarinyar kuke mgn akai? ammi tayi saurin cewa babu kowa. ya babu kowa duk kun hargitse akan zance daya ta juyo tana fuskarta dan'uwanta ka taimaka alhj kasanar min meke faruwa ne akan batan zainab . batare da wani bata lokaci ba dady ya zayyane mata komai dake faruwa har da hukuncin daya zartar. maman zainab ta bugi kirji tace nashiga uku amman da ala'mun yarinyar bako muslima bace? dady ya amshe zance yacigaba da cewa tabbas muslima ce sai dai takadiriyace wace ta addabi kowa ciki har da hukumar yan'sanda maman zainab ta zabura ta mike tsaye hb alhj km sai ka amince mgnr aure tsakaninsu, ai wannan abu yayi muni dayawa gsky kasauya wani tsari gudun kawo b'ara gurbi cikin family dinmu. dady yayi murmushinsu na manya yacigaba da cewa kiyi hkr mubi komai a hankali yanzu abinda nake son ayi asan yadda za'a ga ita yarinyar asan halin da zainab take ciki dan babu tantama tana hannuta. sai ansa yadda za'a yi aurensu da abdulkabir maman zainab kasa cewa komai tayi domin ita kam wannan abu ya daure mata kai . sai ammi ce tace yanxu da bakinka dady kake bada gudumuwar danka ya auri irin wannan yarinyar . dan girman allah ta yaya zaka amince da mgnr aure atsakaninsu ai wannan ya katseta da hannunsa daya yace ak wanda ke zaune yazama tmkr mutun mutumi ya tashi mu tafi. mikewa yayi suka bar part din. byn sun fita ammi tace maman zainab wannan lamari sai dai mu taru muyita addua maman zainab ta yatsina fuska amman har da laifin abdulkabir domin da bata ga fuska agurinsa ba bazata dinga wannan salon iskanci ba . hb dan Allah yanzu alhj taya zai yarda da irin wannan aure yakamata komai za'a dingayi asa tunani ciki . tunda tadawo gidan tashige uwar dakan ummanta bata sake yunkurin fito koina ba zaune take dafe da goshinta tana tunanin ta yadda nest target din zai kasance amman tun zamanta bata tsinanawa kanta komai ba gbdy tayi nisa cikin tunani kawani hali abdulkabir dinta ya tsinci kanshi ciki lokacin da labarin batar amaryarsa ya riskesa? ita ba abun ta nemeshi ba balle tasan a wani hali yake.. shigowar umman dakin kenan taganta ta doka uban tagumi daga dafe goshin datayi, tsayawa tayi tana kallonta dan tana lura duk kwanakin nan biyu bata wani ai sai tunani da yawon kuka karasawa ummu tayi kusa daita ta zauna sannan ta saka hannu ta janye mata hannu daga tagumin datayi firgigib su'ad ta dago fararen idanunta tana kallon umma dan ita sam bataji sbigowarta ba, dubanta umma tayi cikin sanyi murya takira complete name dinta su'adullahi tagumin alama ce ta damuwa km ni abinda na tsani naga kin kasance tare dashi kenan.. kwalla ce ta ciko a idanunta muryarta na rawa tace ummana dole na kasance cikin damuwa dan na tabbatar ko tsanar da mutane ke min ya isa yasani cikin damuwa balle km wannam rayuwar da nake yi ni kaina ta isheni ina son dawowa da farincikina sannan ina bukatar ganin naki farinciki takarasa mgnr hawayen dake cike da idanunta suka zubo ta meida kanta ta kwantar jikin ummanta. murmushi umma tayi sannan ta sake janyo kanta sosai ta daura bisa cinyoyinta ta zame hullar kanta tasoma shafa sumar kanta ahankali ai ina ce wannan damuwar ta zama jinin jikinmu, km na tabbatar yanzu ba shine damuwarki ba da har zai sanyaki tagumi fada min damuwarki su'adullahi...naji umm takarasa zance tana cigaba da shafa sumar kanta kara lafewa su'ad tayi akan cinyar mahaifiyarta wani sanyi taji yana ratsata duk da cikin tarin damuwa da take ciki ummana na cikin soyayyar wani wanda bai s.. sai km tayi shr umma tace karki ce yaron kirki nan dayazo nemanki kike so? su'ad taja tsaki cikin ranta sannan tace kodaya ummana bashi bane wani daban muhd kamil kuwa nayi masa iyaka da inda nake sbd dan iska ne,umma tayi murmushi aiko yaron kirki ne baiyi kama dan iska ba ko jiya yazo nemanki dan hk ki kyautata zatonki har ina jin dadi nayi siriki. za dai kiyi siriki amman ba mk ba.. Allah ya nuna min wannan rana amen ummana umma ta dunfita mata kai tace Kai su'ad idan wani yagaya min cewa zaki dawo hk ki dawo mara kunya zance karya ne ina tabbata miki zan iya shari'a da mutun amman sai nayi gari naga kin dawo min hk murmushi su'da tayi wanda bai kai zuci ba sannan tace umma kicigaba da bani labarinki umma ta runtse idanunta .daman ko baki ce ba su'ad zan kaiki karshe labarina.sai dai kiyi hkr ki dauki dangana da duk abubuwan da zaki ji acikin labarin ummanki . lokacin da umma takarasa mgnrta ta bude idanunta dake lumshe sai ga hawaye sharrrrrr tmkr an bude fomfo ... sannan tasoma mgn cikin sanyi murya . lokacin danake zaune bisa cinyoyin prof taufeek hannunsa daidai tsatin kirjinta yana kokarin isar dasu inda dukiyar fulanina suke yayinda bakinmu ke hade har lokacin yana aika min da wasu salo wasanni ahankali ya fito da bras dina daya yasoma murzawa cike da kwarewa. yadda yake min din ya kashe min jiki na dinga jina cikin wani yanayi wanda bansan inda shi ba. har ya daura bakinsa kan bras dina yasoma tsotsa bana cikin haiyacina. domin wannan lokacin shine karo na farko da wani da nmj yasoma taba jikina da niyyar amfana gbdy mun dauke wuta dagani har shi gashi school kafa ya dauke. sosai yake kokarin rikitar min da tunanina ahankali yayo kasa da hannunsa zuwa kasa byn ya gyaran zama ajikinsa yayi sama da doguwar rigar jikina yayi gefe da Whit pent din dake sanye ajikina yasoma shafa kasana zai kai hannunsa zuwa cikin kasana Allah ya fargardani nayi saurin dawowa cikin haiyacina nasa hannuna na dafe nasa hannu dayake kokarin zartar da abinda ransa ke so tare da zare bakina cikin nasa. nayi saurin mikewa tsaye jikina na rawa shima ya mike yana shafa sumar kanshi wani irin ya dinga ji ajikinsa dan shi kasan bai so abinda yayi ba. dukar da kaina sbd wani matsanancin kunyarsa data min rufdugu juya da sauri zan bar office din ya kira suna ina jinsa na kasa juyowa. ranar koda na isa gida kasa sakewa nayi cikin yan'uwana gani nake kmr zasu iya gane abinda na aikata .gbdy jikina yayi sanyi ni kaina alokacin nasan abinda na bari prof yayi min yadabawa kaidar addinimu, lokacin dana zo bacci kuwa frigita na dingayi domin da zarar na rufe idanuna shi nake gani yana sarrafa jikina . tun daga wannan rana naki yarda na sake zuwa office dinsa ko text mukayi bana zuwa kai masa sai na tabbatar da baya office din. sai nayi amfani da extra key dinsa na kai cikin wannan salon dana dauko yashiga damuwa duk hanyar da zai ganni na rufeta kwata kwata naki yarda mu hadu gashi na canza number wayata . kwatsam a wani yammaci byn mun tashi makaranta naje gida nagama abinda zanyi sai dana kwarari lokacin barinsa office yayi nashigo makaranta sbd sumint assignments din dayabawa yan ajinmu shinga office din har na ajiye takardun akan makeke table dinsa na juyo kenan na cikaro da mutun kaina ya bugi kirjinsa. cike da tsoro nayi saurin cewa sorry sir tare da kokarim cire kaina naji ya rungumeni tsam ajikinsa yana sakin murmushi sannan yasoma takowa inda site dinsa yake ya zauna tare dani ya tsura min kyawawan idunsa a wannan lokaci kasa dago idanuna nayi na kalli yanayin dayake ciki . tsawon lokaci ina jin yadda idanunsa ke yawo ilahirin sansar jikina kafin daga baya na daina jin alamun hk . na dago da niyyar satar kallonsa naji sai daya matso da bakinsa kusadani sannan ya fara mgn cikin wata irin sanyi murya wace ban taba saninsa daita ba kiyi hakuri akan ba dade dana miki wanda yasa kike guduna akan ba dadi da kikasa naji na rashin ganinki km nagode yakarasa mgnr tare da dago kyawawan idanunsa ya tsura min tsawon lokaci idanunsa na kaina yana aiko min da wasu sihirtaccen kallo shi kansa yana jin yadda zuciyata ta tsananta bugawa sbd kusancinmu dashi ya sake matso da bakinsa tare da kai hannunsa yana shafa fuskata. meyasa aka haifeki sa kyau hk? meyasa aka haifeni a wata kasa km nazo kasar da kike? a kasar akwai tarin mutane bil'adadi acikinta meyasa sai da ke zan hadu? zuciyar taufeek abubakar tafeeda ta kamu da matsanancin kaunarki ...yayi mgnr asakan zuciyar batare da naji abinda yace ba. yana busa min iska bakinsa da daddare idan na kasa yin bacci zan iya kiran number ki, shine meye sabon number da kika canza? shin idan ina son naganki bazan iya kamo katangar gidanku na tsallako naganki ba? meye addireshinki ? take jikina yasoma wani irin kirrrrma zuciyata tashiga bugawa uhm ina jinki yayi mgnr yana sake matso da fuskarsa har muna jin bugun zuciyoyinmu . shin kina jina kmr yadda naje jinki ajikina? gbdy ilahirin jikina rawa yake cigaba dayi na kasa kwarkwara motsi sbd ahalin danake ciki zuciyata ta sake cika pal da soyayyarsa muradina shine nacigaba da kasancewa tare da shi mgnr gsky km so nake na kasance amatsayin matarsa ... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ *admin of admins hayatu baba zubair (yaya hayat)* *wishing you so happy birthday and many more years returns ! we hope you will make it to a hundred years. so fell free its ur day enjoy your day and share the happiness* *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: alkhamru ummulkhaba'is* *Allah's messenger saw said :wine is the root of all evils* page 41 wani irin yanayin na tsinci kaina ciki me wuyar misaltawa sakamakon gashin fuskarsa dayake ta faman gogomin atawa fuska ,wanda yasa gbdy kofofin gashin dake kwance ajikina suka mike tsaye. fitowar murayarsa naji ahankali kmr ta me koyan mgn kece min wani abu man zuciyata na kwadayin jin sake jin sautin muryaki... so nake bude baki nayi mgn amman bakina ya kasa buduwa balle na furta wani abun daya bukaci ji dagangareni. ki saki jikin dani babu abinda zan miki amman ina son jin sautin muryarki kawai dan Allah kice min wani ba tun kafin tunani ya birkice akanki . bakina na rawa muryata cike da in.. inna.. nace ni ni gida zani mamana tace kar na dade.. fine naji sautin muryar dana fi so.. yacigaba zaki tafi gida amman kafin ki tafi sai kin ce min wani abu wanda zai dawomun da natsuwata . kmr na saka masa kuka hk naji idanuna suka cicciko da ruwan hawaye narasa yadda zanyi dashi nace bansan abinda zance maka bane.. me kike cewa samarinki ? hawayen dake makale da idanuna suka soma gangarowa nasoma jan naunauyen ajiyar zuciya da numfashi na sauke atare kana nace ni ai banida wani saurayi.... shiru yayi tare da tsaya cak da abinda yake min ya tsura min kyawawan idanunsa yana kallon bakina wayyohhly dadi kasheni yayi mgnr cikin ranshi. ahankali naji yana xura hannuwansa cike hijab din dake sanye da jikina yasoma tafiya da hanunshi a sansar jikina yana shafawa yana kokarin hade bakinmu . na kawar da kaina dumin jikina daya ratsa tafin hannunsa yabashi damar zare hijab dina.. tsayawa yayi yana karewa jikina kallo babu komai ajikina sai bra da Whit singlet ta shan iska da dagon wando jeans kamkame jikina nayi tsuru ina kokarin amsar hijab dina. yanxu hk kike fito salemat..? yayi mgnr yana kai fuskarsa kirjina yana shinshinani tare da hikimomi gashin fuskarsa, inda naji wani irin mahaukacin bugu zuciya me tsinga jijiyon jiki, bansa sanda na sakar masa kuka ba ..... a frigice ya tsaya batare da ya cigaba ba. so yake ya bayyana min burin xuciyarsa akaina amman ganin yanayin firgicin danake ciki ya kasa. ya mikar dani tsaye bisa kafafuna sannan shima ya mike . da sauri na bar kusa dashi na dauko hijab dina sanya har kasa na fito da hannuwana waje ina shirin barin office din ya dakatar dani tsayani muje .. "cak natsaya amman na kasa juyowa yayinda har lokacin jikina rawa yake kmr mazari. atare muka daga office din nasoma daga kafufuna cikin hanzari bai yi min mgn ba amman yayi kokarin kamoni muka jera tare dashi har zuwa harabar makarantar. " batare da kowannemu yayi kokarin cewa dan'uwansa wani abu ba. kai tsaye ya zarce inda motarsa take nima nasoma kokarin wucewa inda tawa motar take naji ya kira sunana saleemat ...na dawo na tsaya ina jiran naji me zaice min amman naji yayi shiru sai motarsa danaga yashiga ya zauna amazaunin direba tare da yiwa motar key . ya kalloni ya tsura min kyawawan idanunsa yana kare min kallo wanda bansa meyasa yake yawon kallona hk ba. yayinda nima km gbdy a tsorace nake dashi dan hk na meida kallona gefe sai dai zuciyata cike take da aika masa kallo na musamman. " ahankali naji sautin zazzakar muryarsa ta doki cikin kunnuwa zagayo ki shigo . nace uhmmm nima nazo da motata ,ke.. banson salo nace ki shigo yayi mgnr a dake sannan fuskarsa a daure. wanda yasa har naji zuciyata na kokarin bugawa . waige waige nasoma ko zanga wanda nasani domin banason wani ido yagan ni nashiga motarsa. ganin banga wulgawar kowa ba yasa nazagaya dayan bangare wanda oready ya bude min kofar nashiga na zauna. " jikina ya sake yin sanyi muryarta a matukar sanyaye nace yanzu wazai kai min motata gida? banza yayi min ya miko tafin hannunsa batare da ya juyo inda nake zaune ba yace bani key din motar. babu mutsu na mika masa, yaja motar daidai inda motocin dalibai suke ya tsaya ina motartaki ? na nuna masa sai da juyo ya kalleni ganin irin motar danake hawa ,sbd a wannan lokacin sai wane da wane ke hawanta, sannan ya fige motar muka bar cikin makaranta. " ina jiran naji ya tmbyeni unguwar da nake ko ya dauki hanyar zuwa cikin gari kawai naga ya dauki hanyar dazata kai mutun zuwa sayme border. ina ganin hk nayi saurin waigowa inda yake zaune fuskar nan tasa a hade tuki kawai yake yana cin magani. tsorace nace ina zamuje ne hk? batare da ya kallo inda nake ba. kiyi shr kawai kicigaba da zama, na sake tsorata ka gaya min ina zaka kai ni.. ... dan Allah ka gaya min ina zamu ,ina jin zuciyata na min wani iri shiiiiiiii banason yawon tmby ni dai kagaya min ina zamuje... wani irin wawan burki yaja da karfi sannan ya kalloni ransa a matukar harzuke. a fusace yace saukar min daga cikin mota muryata na rawa nace wayyohhly me faru? sauka nace meyasa kace na sauka anan alhalin hayar cike take da tsoro? nace ki sauka na daukeki zuciya pal da gsky sai wani tmby kike ina zan kaiki ina zamuje..ina zamuje kmr zan cinyeki banason irin hk jikina na kirrrm hk na fito daga cikin motar na tsaya na juyar da fuskata gefe titi tare da rungume hannuwana duka akirji. " ki tsaya anan .... nan minti 5 ina zuwa yaja motar a guje ya bar gurin ni km ya barni zuciyata cike da matsanancin tsoro fiyye da lokacin danake cikin motarsa. byn motar na juyo nabi da kallo har ya karya kwana, take jikina yasoma rawa rawa tsoron dake boye cikin zuciyata ya bayyana idanuna suka cicciko da ruwan hawaye wannan shine lokaci na farko dana tsinci kaina a irin wuraren nan. ban taba xuwa ba asalima bana fita koina daga gida sai school ko gidan dangi dan ko islamiyya bana zuwa tun tasowata sai dai malami yazo har gida yakoyar dani . ahankali na furta wayyo..hhly.. Allah kasa ba barina yayi anan ba ? idan hk takasance yaya zanyi gashi komai nawa yana cikin motata hatta wayata ban riko ba hawaye ne suka soma sintiri akan kuncina na juya gabas na duba yamma babu kowa sai tsirarrun motoci dake kai kawo . na sake kai dubana ga hanyar daya bi nace idan bai dawo nan da minti biyar Allah Allah kasa motarsa tayi bindiga na fadi mgnr ina kuka komai na tuna alokacin sai km nayi saurin cewa Allah bazai sa motar tayi bindiga ba take km zuciyata tashiga yi masa adduar dawowa lfy sbd a ganin zuciyata taufeek wani bangarnta ce km abar sonta ce bai kamata tayi mata mugun fata ba. sannan shi din alokacin wani bangarene na rayuwata ina tabbatar miki ban taba jin abinda nake so aduniya byn iyayena da sukayi sanadiyar zuwana duniya ba sai taufeek har yanzu sonshi na nan acikin raina..... tunda na tsurawa hanyar dayabi da mota ido ban dauke idanuna ba sannan ban motsa ba byn kmr minti goma sai gashi ya dawo wanda zuwa lokacin har na soma yunkurin tsaida motoci da hannuna batare da idanuna na kansu ba. yana karasowa inda nake yashiga zabga min harara me kike kokarin yi? nayi saurin girgiza masa kai ala'mun babu komai. ai sai ki shiga mu tafi ina shiga yaja motar ahankali batare da yayi mugun gudu ba sannan km bai ce min komai ba hanyar komawa cikin gari ya dauka . ina ganin hk nayi saurin sauke naunauyen ajiyar zuciya har ya juyo ya dan kalleni kadan ya dauke kanshi . wata hanyar ya dauka nayi saurin cewa ba nan ne hayar gidanmu ba. ya min banza ,na rasa yadda zanyi da rayuwa kai tsaye gidan gona naga ya nufa dani nan fa cikina ya sake durar ruwa gbdy atsorace nake dashi duk da irin matsanancin son danake masa . banason kebancewarmu dashi. muna isowa ya faka motarsa yace na fito nace barni anan kaje ka dawo . ke.. fito karki batamin lokaci. na fito naga ya dauki hanyar daji km yace na biyo shi tafiya mukayi sosai ina biye dashi abaya ,amman ilahirin jikina babu inda baya rawa ji nake jikina kmr banawa bane kafufuwana kuwa daga su kawai nake ina isowa wajen wasu korayen bishiyoyi masu shege tsawo wanda yanayinsa yayi kmr bukka naga yasoma waige waige ni kuwa tini ina can nesa kadan dashi sai daya gama waiwaigawa ya sauke kyawawan idanunsa akaina yana karemin kallo sama da kasa sannan yace min tawo mushiga cikin daji muyi wata mgn . "lokace ne hankali yayi matukar tashi duk inda muka baro bai isa ayi mgn ba sai atsakiyar daji wayyohhly nashiga uku na furta cikin raina nashiga aika masa da kallon tuhuma ni salema meyasa nabiyo shi? meyasa tun a makaranta ban tsare masa ba koda kuwa ta hanyar guduwa ce? me ma ya dawo dani makaranta a irin wannan lokacin ? hk nayita jerawa kaina tmbayoyi muje ko ya sake maimaitawa byn ya tsareni da idanunsa masu firgitarwa tare da juyawa yasoma tafiya muryata cike da matsanancin tsoro nace uhmm ni gsky... yayi saurin juyowa da sauri ya kafe da ido, nayi saurin sunkuyar da kaina kasa sbd yadda yake kallona idanunsa zasu iya karyar min da zuciya. gsky me.....? ya tbmy ni still idanunsa na kaina nace agida ance min idan samari suka ce mushiga daji muyi mgn kada na sake na yarda inji mama na karasa mgnr ina kamkame jikina da hijabina dake sanye ajikina .. uhmmmmm to ni mamata tace na dauki budurwa acikin motata ne? araina nace kai kasa kanka wannan wahalar muje babu abinda zan miki mgnr da zangaya miki me mahimmace ina bukatar natsuwarki sannan irin wuraren na saka natsuwa cikin zuciya da farinciki ki natsu ki saki jikin babu abinda zai faru. wani guri muka shiga me shegen kyau da daukar hnkl zagaye wajen da korayen flowers takoina acikinsa har da kujeru guda biya daya 2 siter daya km 1 siter waje ne me matukar shiga rai da tsayawa mutun a xuciya ina tabbatar miki ko yanzu na koma kasata banida wajen zuwa sai gurin ,domin debe keya da tuna baya. waje ne da bazan taba mantashi arayuwata ba kullun kwana duniya ina makale da muradin sake kasancewa a wannan gurin . waje ya nuna min da hanunsa zauna ,na zauna cikin dari dari shi km yana tsaye yana kallona ko tunani abinda zai gaya min yake ni dai bansan tunani dayake ba. can km cike da sanyin murya naji yakira suna saleemat ....nace na'am ni ba yaro bane domin ina da mata har da "da" daya. kalmar datasa gabana yaba rasssssssss take km kirjina yashiga dukawa, na dago idanuna ahankali ina kallonsa yasoma kai kawo agurin ki daina mamaki nace ina da mata har da yarona muhmud ,sannan mata dayawa sun sha nuna min kulawa tare da kawo min kansu da nuna min soyayya amman sam babu wace taba shiga cikin zuciyata amman ke km narasa dalilin dayasa kika hana zuciyata tsukune da samun natsuwar danake bukata . dan daban nake jinki ajikina wanda bansa me hkn yake nufi ba ... raina yasoma baci sbd cewa da yayi, yayi yan'mata dan hk a hanzarce na katseshi ta hanyar cewa da yan'mata dayawa suka kawo maka kansu kowace kunyi soyayya kenan ya girgiza min kai tare da lumshe min kyawawan idanunsa sannan yace kar tunaninki yaje inda bai dace ba, ya janyo dayar kujerar kusa dani ya zauna muna fuskatar juna tare da kamo hannuna cikin nasa . batare da bata lokacin ba na zare hanuna shi km ya hade hannuwansa duka ya daura saman fuskarsa ,iya idanunsa kawai nake iya gani wani yanayi me cike da matsanancin shauki na tsinci kaina ciki alokaci danake kallon cikin kwayar idanunsa sbd ganin yadda yanayinsu ya canza. ya sake kiran sunana saleemat nace uhmmm dan bazan iya amsawa ba ina matukar sonki... .....na zaro ido waje sbd ban tsamaci fitowar wannan kalmar daga bakinsa ba. abinda na dade ina muradin kasancewar faruwarsa kenan wani irin farinciki ne ya rufeni na sunkuyar da kaina kasa ina wasa da zara zaran yatsun hannuna tare da murza zoben gwal din dake makale da yatsana daya. ina matsanancin kaunarki siffofunmu na zahiri sun dace gashi km duk muna son karatu tin ina karami nake matukar son karatu sbd hk ne ma yasa na zabi koyarwa bugu da kari mun dace da juna ki bari more rayuwar soyayyarmu kawai. duk da farincikin dana tsinci kaina ciki amman hkn bai hanani cewa ni ban yarda da wata soyayya ba. ni ma hk ban yarda daita ban amince da duk wani shafika na soyayya ba sannan rashin ganin tasirin hkn ne daga gareki yasa tun lokaci haduwata dake naji kin birgeni wanda hkn yake kokarin dakushe farincikina. kace kana da mata......? uhm ina mata har da "da" sake maimaita abinda ke taba min zuciya da tayar min da hnkl yayi nace kenan ba kai ka kai kanka gareta ba kace kana sonta ba. wannan sirrin ne tsakanin ma'aurata sai dai zan gaya miki akwai zumunci ne me karfi a tsakanina da *matata* abinda nasani kina da matukar mahimmanci arayuwata. zuciyar taufeek ta kamu da mugu mugun matsanancin sonki,sannan tana son kasancewa tare dake kina birgeni dayawa kin shiga raina batare da duba kyawunki ba . da sauri na kallosa tare da tsare shi da idanuna dan tun sanda yasoma mgnr matarsa na kawar da idanuna akansa nace uhmm kmr ya kenan kana nufin bana da kyau?. yace ummmm ba dai can can ba amman ba wani abu bane yakarasa mgnr yana sakar min tsadadden murmushinsa . hade raina nayi sosai har da turo baki ina aikin maka masa harara sannan na sake dauke idanuna akansa na juyar da kaina gefe nacigaba da kallon korayen flowers murmushi ya dinga yi wanda daga karshe yasoma dry me dan sauti yana kallona. shiru nayi na wasu lokuta ina tunani sannan najuyo da sauri inda yake zaune yana kallona na fuskanceshi nima nace amman ko bani da kyau ina da dabi'u masu kyau ba? uhmm ..ya fada yana sake yin murmushi ya sake matsowa kusa dani sosai ya kamo tafin hanuna cikin nasa wannan karon kasa kwacewa nayi sbd yanayin rikon da yayi min . nace yaya dabi'ra tawa take.? yayinda da kike ke kadai uhm ayayinda ke kanki kinsa babu wanda yake kallon yanayinki alokaci duk abinda kika aikata a moment din shine asalin halinki na gaskiya. ni dai nasan halinki amman bazan iya furta miki su ba, na gyara zama ina cigaba da kallonsa yace nasan yadda kike alokacin hkn yasa nasoma sonki.. ohhh sai km nayi shr nakasa furta abinda nayi niyyar furtawa tare da zabga tagumi can km nace ta ya zanyi na fahimci dabi'unka? me kakeyi yayinda kake kai kadai ?tsaki yaja tare da dafe goshi da hannunsa daya Dayan km still na rike da hanuna to komai sai na fito na bayyana miki ki cinka man ta yiwu nayita yawona ba sanye da komai ajikina ba ko inta kallon bluefilms wayasani . nayi saurin runtse idanuna a irin wannan lokacin kwbabbiyar dabi'ar muce take bayyana yayinda muka nazarci wannan dabi'ar shine zamu gane asalin halinmu ,ni dake yanxu dai bagamu tare ba muyi wani abu ba daidai ba? nace uhmm ai daman nace hk nagaya miki cewar idan mun shigo babu abinda zai faru. gashi kinga babu abinda na miki. nayi murmushi har wushiyarta ta bayyana wasu zantuttuka mgnr iska ce kawai wani lokacin idan nmj ya nemi kebewa da mace ba wani abu zai mata ba ta yiwu wata damuwa ce aransa bawani nufi ba. yanxu dai ki gaya min taufeek yasamu karb'uwa acikin zuciyarki ko kuwa ? na lumshe idona sannan na budesu ahankali nace sai nayi tunani akai. wani tunani zakiyi alhalin nasan kina sona.... karkace hk shakuwa dabam soyayya dabam shakuwa ba itace soyayya ba ta yiwu kaji nace bana sonka ta yiwu km zuciyata ta amincewa hkn ,na karasa mgnta ina mikewa tsaye sakamakon duhun danaga gurin yayi na kai idanuna kan agogon fatan dake daure da tsintsiyar hannuna shima lokaci naga yana dubawa bakwai har ta wuce da wasu mintinoni. muje ko dare yayi fa Allah bansa mezance agida ba. dan ban taba kai by this time a waje ba hnklin mamana zai tashi da rashin dawowata da wuri . karki damu yanzu zan kaiki har gida, na girgiza masa kai karka damu muje na dauki motata. nasoma tafiya naji ya fizgoni na dawo luuuu sai bisa faffadan kirjinsa ya rungumeni tsam meyasa kike son tafiya kibarni alhalin banason rabuwa dake? ,bugu da kari bansan matsayina agurin ba . zanyi mgn naji ya hade bakinmu waje daya yasoma tsotsa tsawon lokaci muna cikin yanayin shauki sannan ya sakar min baki yace muje amman ki hanzarta yin shawara da wuri kafin kwalkwaluwata tasoma birkicewa nazo ina aikata ba daidai ba. nace to hannuna ya rike tare da kunna hasken wayarsa muka soma fitowa daga cikin dajin hara zuwa inda motarsa ke fake ya bude min nashiga na zauna ya rufe sannan ya zagaya yashiga shima muka bar guri. da hanuna na dinga nuna masa hanyar da zaibi muje unguwarmu har muka shigo cikin unguwarmu shin kansa dayaga yanayin tsarin unguwar yasan ta manyan mutane ce koina haske zaka dauka ba dare bane. ahankali nace idan ka kai bakin wancen bakin get din na karshe ka tsaya nan ne gidanmu... ai bazan iya gaya miki yanayin da taufeek yashiga ba alokacin da ganin irin tafkeken get din gidanmu ban da shi kanshi ginin gidan. ahankali naji yace yanayinki da gidanku kun dace . nace nagode ka tsaya na sauka daga anan.. sbd me bazamu shiga tare ba? ya jeho min tmbyr. au a she fa taufeek bashida wannan matsayi acikin zuciyarki ko? amman karki damu very soon zan janyo soyayyar tawa ta karfin tsiya. kafin na an kare har yasoma danna hon..... na kallosa a firgice karka min hk ban tanadin abinda zancewa iyayena da yayyena ba ,idan suka ganka. kice musu mijinki ne wanda keda muradin aurnki simple instruction. kinga sai su soma shiri da wuri ke nifa ba da wasa nake ba bil haki da gsky nake sonki tare da muradin aurenki so sai kisan yadda zakiyi dasu indan sungani. amman wallahi har cikin gidan zan shiga zuwa lokacina securities din bakin get dinmu har sun bude tafkeken get din gidanmu kowanensu rike da bindigarsa ina kallon taufeek yasanya hancin motarsa cikin farfajiyar gidan mu batare da wani tsoro ba ya paka yace fita a tunaninki dawa zamu soma cin karo..? yayi min tmbyr yana murmushin mugunta ni km idanuna cike da hawaye hanzarin fitowa nayi daga motar . shima ya fito ya rufe motar mushiga ciki naga mama har da baban ma.. nasoma bashi hkr ina kuka . kayi hakuri ba yanzu ba tukun kabari da kaina zan soma sanar musu ok soyayyar tawa fa meye matsayinta ? shima zan.. zan.. ce wani abu nan kusa, da kin kyautawa kanki ya rungume hannunsa duka akirji ya jingina da motarsa . so nake ya wuce alokacin nasamu natsuwar zuciya har nasamu nashiga cikin gida amman yaki sai ma hira dayasoma jana dashi . cikin hk motar yaya yusif tasanyo kai a firgice na dubi bakin get din nace kagani ko.... .. me nagani.. ni banga komai ba baya ga mota kuka nasomayi yace cool down dear babu wanda zai ganni dake ya nemi kawo min matsala. muna tsaye yaya yusif ya fito daga motarsa ya nufo inda muke tsaye dan daman daga makarantarmu yake nemana . inagani yakaraso nayi saurin yi masa sannu da zuwa Allah sarki yadda nayiwa yaya yusif hk shima prof taufeek yayi masa dan shi har da karasawa yayi ya mika masa hannu suka gaisa cikin harshen tsadadden turancinsa kusan minti goma suna tare bansa me yake ce masa va. sannan daga baya ya dawo kusa dani ya tsaya mukacigaba da hira sai daya gaji dan kanshi sannan ya tafi ni km nashiga gida. wayyohhly nashiga cikin nasoma jin saukar mari takoina a fuskata mamma ce abinda bai taba faruwa ba kenan wannan shine ranar ta farko da hannu mahaifiyata ya gareni naci duka naci fada gurin mamma wanda kadan ya rage bata illatani ba tana dukana tana nima ina ina bata hkr kuka tayi sosai da kyar yayyena suka dinga bata hakuri sukace nima nabata hakuri ina kuka na durkusa har kasa nabata hakuri tace ta yafe min amman kar na sake kuskaren dadewa a makaranta . wannan yazama shine na farko da karshe dazaki sake dadewa hk wlh daman baki taba aikata hkn bane sai lokacin km akasoma tmbyr yadda akayi na dade a makaranta na ce mun tsaya yin wani aiki ga motata km tasamu matsala ...ba bari mahaifina yasan da zance ba. ina dakina nayi shr ina tunanin magangun prof taufeek nasoma zagaye dakin naci abinci dare nasanya kayan bacci nayi karatu daga nan km me nayi? dabi'un nawa ma na kasa ganewa hk na haura saman gadona to shi taya akayi ya gane dabi'una nayi mgnr tare da kwanciya na runtse idanuna ban dade da kwanciya ba bacci yayi awon gaba dani kasancewar nagaji dawaya ga jikina gbdy sun min tsami da kyar ma nake iya juyawa sbd dukan danaci. su'ad ta dakatar da umma alokacin kina da shekara nawa ummana naga ba'a dukan yan jami'a murmushi umma tayi sai dai idan bai yi abun duka ba, sannan lokacin ina na wuce duka agurin iyayena duka ba wasu shekaru gareni ba dan ban wuce 21 ba. umma tacigaba washegari ni dai bansa yadda akayi ba sai ganin motata nayi a harabar gidanmu. cike da natsuwa nasamu mahaifiyata da zance taufeek domin bana boye mata komai duk wata damuwar itama dani take yinta akwai shakuwa me karfi atsakaninmu, tace taji amma ta min addua tare da nasiha akan na rike mutuncin kaina ta dade tana jadaddamin na rike mutuncin kaina. tun daga wannan lokacin wata irin shakuwa ce me tattare da zunzuruntu kauna ke wanxuwa atsakanina da prof taufeek har ta kai tawo yana zuwa gidanmu km nice da kaina na bawa securities din bakin get dinmu damar duk sanda yazo abarshi yashigo kai tsaye . duk wannan budurin da muke nida taufeek da zuwansa gidanmu da yanayin yadda muke gudanar da soyayyarmu mahaifina bai da masaniya akan komai km nima har zuwa lokacin bansa da zance auren hadin da za'a min da cousin dina yakub ba. hankalina kwance yake nayi zurfin cikin kogin sonshi, shima km yana nuna min kulawa takowani bangarensa duk da har lokacin bakina bai furta masa ina sonshi ba ko akasin hk soyayya kawai muke gudanarwa dan idan muna tare dashi bazaka taba gane waye yafin son wani cikin ni dashi ba. shi kansa kullun cikin cewa yake yafini sona. nima km gani nake kmr nafish sonshi. wata rana ina zaune adakina byn nagama duk abinda yazame jiki sanye nake cikin kayan bacci wando da dogon riga . waya na dauko nakirashi dayake kullun sai byn nagama zararrukana zan kirashi ahankali muka soma hira irin ta masoya cikin hirar ne nace nayi my hope dayake yanzu hk nake ce masa nayi kewarka.. yace Allah dear nace eh yau fa ina jin ko bacci bazan iya yi ba matsawar banganka ba, karki damu zakiyi bacci idan har da gaske rashin ganina ne matsalar. sai dai a nemi wata matsalar bawannan. zan kau da wannan yanxu yana gama fadar hk naji ya katse kiran abun yayi matukar bani mamaki . sake neman layinsa nayi byn wasu lokuta kira daya biyu ya dauka hello ...hello ..ya ka katse kiran? wani aikin gaugauwa ne ya taso ok yanxu nasan kai kadai ne a inda kake? kwarai kuwa me kakeyi ahalin yanzu kofa nke kokarin budewa ayya a ina kenan..? agidanku man.... dago idanuna nayi da sauri tare da zaro su waje lokacin da suka sauka akansa waya manne da kunenshi yana kokarin bude glass din kofar shigowa dakina ta cikin glass din ya dago min hanunsa take hantar cikina ya kada wani matsanancin tsoro yakamani mikewa nayi da sauri na doro daga kan gadon ina binsa da wani irin kallo wani irin mutun ne shi....? daga cewa nayi kewarsa shine zai kwaso jiki yazo yama akayi yasan dakina? ban gama tunani ba yakarasa bude kofar yashigo ya rufe tare da jingina bayansa da kofar yana sauke naunauyen ajiyar zuciya jikinsa sanye cikin riga yellow me dogon hannu da yar samanta baki da wando jeans sai wani kyale daya zaye wuyansa dashi ahankali yasoma takowa zuwa inda nake jikina da bakina babu abinda suke sai kirma zuciyata kuwa kadan ya saura batayi bunduga ba. bakina na rawa nace a... a taufeek meye hk? meye kawoka acikin irin wannan lokacin ? kawai naga yasoma zare yar saman rigasa xuwa kaurin hannunsa sai ga asalin yellow rigar dake sanye ajikinsa me gajeren hannu ta bayyana . agigice nace a'a meyasa km kake kokarin cire kaya ? kawai naga yakarasa cire rigar gabadaya ya nufo inda nake cike da izza yana kare min kallo bangane meyasa kake kallona hk ba? ahhhh daman haka kake bansani ba ? a'a ya girgiza kai ba hk nake ba kece dai kike kokarin meidani hk uhmm ni km? yace min nace dan girman allah karka karaso gareni da wannan yanayi naka duk nmj da kagansa hk akwai wani abu cikin zuciyarsa..... auuu daman hk kika damu da lamarin maza kmr wani shine komai.dole nadamu sbd gudun abinda zaije ya dawo ne nayi mgnr ina sunkuyar da kaina kasa tare da wasa da yatsun hannuna abinda zaije ya dawo din menene shi? yayi mgnr tare da kwaikwayar muryata yakaraso gareni ya cafki yatsun hannuna na zabura nayi baya ya matsoni.. saleemat.... uhmm... na ansa atsorace ina sonki taufeek dan Allah kada kamin komai a'a ya ambata sannan yabini da wani irin kallon mamakin abinda nace still hannuna nacikin nasa ya rike gam. amman jin abinda nace yasa ya saki hanuna da sauri yana cigaba da kallona ke me nace me kike mgn akai cewa fa nayi ina sonki ba wai wani abu zan miki ba. illa ki furta min kina sona kmr yadda nasha gaya miki.. to idan nace ina sonka bazaka min komai ba zaka tafi abunka batare da kamin wani abu ba? murmushi yayi ya sake riko yatsun hannuna naga alama dai idan ban miki wani abu ba bazaki ji dadi ba na lura kina tsammanin wani abu daga taufeek . ya sake matsowa kusa dani sosai tare da meida hannuwansa ya zagayeni dash yana kallon cikin idanuna nasoma ja da baya nace a'a taufeek karka min komai. murmushi yayi ya sake motsoni shi ma karki damu sumbata daya tak ya isa.... nasan bazaka tsaya adayan bane na fadi hkn ina sake ja da baya ya cafko kafafuna ya janyoni wanda kadan ya rage banshige cikin jikinsa ba . kmr ya kenan bangane nufinki ba. cewa nayi nasan tau..feek ...bazai taba tsayawa a sumbata daya ba nakarasa mgnr ina turo masa bakina cike da shagwaba ke nan kin yarda da sumbata ashe...? amman nasan dai bazaka taba tsayawa a daya ba . ba zai wuce dayan ba take ya kwanto jikina yana shinshinani tare da busa min iskar bakinsa...... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *Allah's messenger saw said the religion of Islam is simple* page 42 yadda yake buso min iskan bakinsa ya sake jifani cikin wani yanayi na zallar shaukinsa. wanda ban taba jin irinsa a sansar jikina ba, dan hk na sake yin baya cike da matsanancin tsoro yayi saurin janyoni tare da yasanya hannuwansa duka ta karkashin kuguna ya zagayeni dasu . agigice nace pls kada ka wuce dayan dan Allah tsoro nake ji nakarasa mgnr ina runtse ido. uhmmmmmm...... uhmmmmm..... ....kawai naji ya hade bakinmu waje daya tare da lumshe idanunsa kmr yadda nayi yasoma sarrafa harshena cikin bakina yana mammatsamin jiki wani irin mahaukacin bugu zuciyata da kirjina ke yi alokacin . narasa a wani yanayi nake na shauki ne ko akasin hk ,sai daya dauki cikakken awa daya a sumbata dayan dayace zaiyi domin tunda ya hade bakinmu bai yi kokarin cirewa ba . "har sai dayaji na sakar masa kuka sannan ya zare bakinsa ya mike tsaye da kyar yana layi tmkr wani mashayi . gbdy yanayin idanunsa sun sauya . hk ma gangar jikinsa sun sauya tsura min idanunsa yayi yana kallona ya dauki rigarsa ya mayar. ya sake hawowa ya dawo gareni wanda zuwa lokacin har na kwanta ina fidda numfashi sama sama muryarsa a kasalance yace am really sorry dear ya janyoni zuwa jikinsa ya rungumeni tsam kiyi hkr na lumshe idona kawai ala'mun nayi. sannan nace kazo katafi dan Allah kar aganka, ok koma ki kwanta abunki yanxu zan wuce" na lumshe idona kenan da niyyar kwanciyar naji ana bugun kofar dakina tare da sautin muryar mahaifina na zabura na mike ina zare ido ina kallon prof taufeek zaune shima ni din yake kallo.cike da tashin hankali mamana...... mamana ..... muryata na rawa cike da in.. inna nace na'am na'am na hantsilo daga kan gadon wanda kadan ya rage banyi yar dungure ba yayi saurin kai hannusa zai kamoni. na buge hannunsa lokacin da ruwan hawaye suka soma gangarowa daga cikin kwarnin idanuna bani ba hatta prof taufeek sai daya tsorota alokaci daganin yanayin firgicin danake ciki. yayinda nake hango tarin nadamar zuwansa gidanmu a ciki kwayar idanunsa mamana....sautin muryar mahaifina na sake jin yana kiran sunana na sake kallon prof ina jujjuya kai da hannu ala'mun taimako daga garesa. ya kai hannusa bisa faffadan kirjinsa yana shafawa ala'mun na kwantar da hnklna tare da yi min nuni naje . take na janyo jarumta na sanyawa jikina amman gbdy jikina rawa yake kallo daya mutun zai min ya tabbatar da hkn. nasoma daga kafafuna cikin sanyi jiki domin kokarin karasawa jikin kofar jikina nacigaba da kirrma na bude mahaifina nagani tsaye idanunsa akaina yana karemin kallo sannan yace lafiya naganki hk kmr ma rawar jiki kike? nayi saurin cewa babu komai . nazo wucewa naji kmr wani irin sautin muryar daga cikin dakinki wacce bataki ba . gabana ya bada rasssss kafin nayi wani hanzari yin mgn har yasanyo kai cikin dakin na juya firgice cike da fargaba na daura hanuna bisa kaina amman abin mamaki na nemi prof sama ko sama ko kasa narasa babu shi babu labarinsa. idanuna kawai nake wulgawa still jikina rawa yake . byn mahaifin dake kalle Kalle acikin dakin nabi har cikin bayina naga yashiga nan ma sai dana nayi kmr na kurma ihu sbd a zatona ko nan prof taufeek yashiga, janyo kofar bathroom dina yayi ya rufe sannan ya nufi kofar fita tare da yi min sai da safe. nima sai da safe nayi masa nayi saurin kulle kofar . nashiga nemansa takoina adakin kmr wata zarrariya wardrobe ne karkashin gado ne na sake komawa bayi na duba koina banganshi ba na dawo dakin nashiga dudduba labulayen dake zagaye da dakin na ma babu shi. " ina juyowa mukaci karo dashi na bude baki zan kurma ihu ya yi saurin rufemin baki da nashi tare da rungumeni . a kunnena ya radamin matsoraciya kawai duk kin yi wani iri ,naja numfashi da karfi na sauke , sai ga hawaye sharrrrrr ya wanke min fuskata. na zare bakina nace ina ka boye ? zuciyata taufeek... zata buga matsawar kana cikin gidan wayyohhly Allah dan girman allah karka sake xuwa har cikin dakina ina jin kmr na mutu pls don't do this to me again indai ba kana bukatar mutuwa ba.. .. bazaki mutu ba kibarni da wa nima mutuwar zanyi but Inshaallahu it will be the first and last da zanzo nima kasa hakuri nayi darashinki alokacin dakike sanarmin da kinyi kewata nima xuciyata cike take da matsanancin son ganinki . but am sorry ya zaunar dani shima ya zauna kusa dani tare da riko tafin hanuna na dago ina kashiga ne.. dan Allah ? ina bancoly tun lokacin da kika isa bakin kofar" Allah dai ya tsare yau da babanki yaganin bansa me zance ba. nmj tare da mace adakinta cikin wani yanayi by this time....ajiyar zuciya na sauke ahankali yasoma furta min dadadan kalamai masu sanyi da tsuma zuciya da kwantar da hnkl wanda alokacin har naso manta inda muke daga ni har shi. da kanshi ya kwantar dani nace ta ina zakabi ka fita tsoro nake ji taufeek zuciyata takasa samun natsuwa. karki damu ta inda nashigo ta nan zan fita babu abinda zai faru yana nan tare dani har kusan 12 yana kwantar min da hnkli har baci yasamu nasarar daukata bansa iya lokacin daya dauka ba kafin ya tafi farkawa nayi cikim dare na nemishi na rasa... "tundaga ranar ban sake ganganci dana aikata ba sannan duk hirar dazamuyi dashi sai na tauna abinda zam fada. bangaren karatuna banida matsala ina kan kokarina kmr yadda nake ada . soyayya tsakanina da prof taufeek sai gaba take yaxo gida musha soyayyarmu a cikin parlour'n baki ,wanda rabin soyayyar tashi romacing ne.... hk ma amakaranta baya barina wani tsukuni matsawar ba lectures gareni ba nan ne kawai zai daga min kafa... acikin dan lokaci nan hjy harira ta matsawa mahaifina da zance auren jikokinta mata asoma yin na maza kmr yadda yace . "dan hk aka soma tsaida mgnr auren yayyena guda uku dan har ankai komai na aure tare da sanya rana nan da wata uku masu zuwa. mahaifina yasamu labarin wani mutun akasar nijar dake zaune a kauyen zandar yana bada magani karya sammu. dan zuwa lokacin angane sammu akama hjy babba ta hanyar tura mata babbakun aljanu, dan hk mahaifina ya shirya tafiyar shi da wasu daga cikin yayyensa mutun biyu da yayarsa daya mace sai mamma . gida ya saura dagani sai ma'aikatanta gidanmu mata kafin su wuce mamma ta kawo kanwarta da suke uba daya ta zauna dani kafin ta dawo. byn tafiyarsu da kwana uku na wayi gari motata bata da lfy domin har na shirya zuwa makaranta natayar daita taki tashi gashi mukalan sauran motocin gidan gbdy suna dakin babana... na kira makanin dake gyara mana motoci yazo ya duba min. ni km na fito waje gidanmu duk da nasan da wuya nasamu abun hawa, kasancewar silet area ne. cikin hk na hango motar yayana gaddafi ya dawo gida ya tbmyeni tsayuwar me nake awaje dan basu kaunar ganina awaje sun meidani tmkr wata kadara dan ko lokacin da suka dawo karatu cewa sukayi dole aka daukar min direba kin babana yace ai kin yarda nayi km kuwa gani nayi matsin zai min yawa. nasanar dashi matsalar ya dauke ya kaini makaranta yace ya bar min motar nace a'a. ya tafi kawai . daga makaranta da prof taufeek ya dauko da niyyar kaini gida byn yagama romacing dina a office dinsa amadadin ya kaini gida kmr yadda nace ,sai ya wuce dani gidansa kai tsaye. " tun daga haraba gidansa ya soma romacing dina .ni km ina masa mitar meyasa ya kawo gidansa ya rufe min baki danashi inata mutsu mutsun har yayi galaba a kaina jikina yasoma mutuwa da salonsa dayake min take muka shiga romancing junanmu tunda abin ya rigada ya zamemana jiki.ni kaina ina maseefar abinda yake min dan duk randa banji hannushi ajikina ba bana jin dadi, gbdy muka raba jikinmu da kaya dake sanye damu . we are totally standing naked yayinda ya nuna min na tsuguna nayi sucking dinsa . hkn nayi kmr yadda yace min na tsuguna nasoma sucking dinsa wanda wannan karon shine ka rona na farko km shine silar rugujewar farincikina . banda nishin dadi buba abinda prof yake da wasssshh ...ashhhhh so sweet & niiiiiiiiice you are so sweet dear abinda prof taufeek ya dinga fada min kenan yana maimaitawa. yadda nake masa ashe rudasa ma nakeyi bansani ba ganin kmr numfashinsa na neman daukewa daga tsaye yasa na mike tsaye da sauri ina kallonsa yajani zuwa dakinsa muka fada kan gado kissing dina yake sosai fiyye da yadda yasaba min abaya ,tun daga bakina yake kissing dina har zuwa wuyana da kirjina bakinsa ya daura yasoma tsotsan nipples dina while his other hand is on my nipple ahankali yacigaba da saukowa yana kissing dina bai tsaya a koina ba sai kasana...... daidaina umma ta tsaya tajanyo numfashinta da kyar ta fitar tana kallon diyarta fuskarta shabe shabe da hawayen tausayin kanta, su'ad ina jin bazan iya cigaba da baki labarina ba . dan me umma, alabarina akwai tsagwaron kunya ina jin kunyarki amatsayinki na diyata, su'ad ta daga kanta dake saman cinyar umma tana kallon agogo karfe dayan dare yanxu ta buga . sannan ta maida idanunta kan umma tare da kamo hannuta cikin nata tana kallonta zuciyarta cike da raunin tausayi take tasoma addua ayayinda take kallon idanun mahaifiyarta ya Allah kasa ba daga hanyar da nake tunani na fito ba.. ta runtse fararen idanunta lokacin ne hawayen idanunta suka zobo ta bude baki da kyar tace umman su'ad taki kira sunan ummanta ki taimaka kicigaba da bani labarinki wata killa yazamo izina gareni da a'lumma yanzu hk akwai abubuwan danasoma tsinta acikin labarinki ni diyarki ce mafi kusanci dake, ke kike dani ni nake dake .... runtse ido umma tayi sannan tacigaba alokacin dayake sarrrafani gbdy yanayin jikina ya sauya jikina ya dauki rawa ahankali naji yasoma shafa kasana yana wasa da fingers dinsa guda biyu yana gogawa ahankali sake bude kafa nayi ina jin wani irin ,jikina na amsar wasu sakonin na musamman hade sauke numfashin hmmmmmmm cilla yatsunsa yayi cikin kasana ya cigaba damin salo salo masu wuyar mantawa. ya dinga juya fingers dinsa cikin kasana ahankali na sake sakin murmushi hmmmmmmmm sannan ya kai bakinsa tundaga saman kirjina har zuwa cibiyata yana tsotsa daga karshe ya dire bakinsa akasana ya fara sucking dina wani irin mutsu mutsu nasoma yi alokacin jin wani sabon yanayi dana tsinci kaina ciki wanda bantajin irinsa ba, a duniyata ban dauka ana irin wannan rayuwar ba duk mahaifiyata nada kusanci sosai dani tana zama ta fahimtar dani komai akan rayuwa amman banda lamarin sex. shi kuwa banda assssssssss wasssssss uhmmmmm babu abinda nake ji daga bakinsa yana sake kai hannuna kan joystick dinsa yana muzwa da hannuna ganin yadda na fita haiyacina jikina ya mutu muruss ni kaina bazan ce ga halin danake ba . dan na manta komai dake cikin duniya nan alokacin babu abinda nake so kmr shi yafiye da komai dake cikin rayuwar duniya tunda abinda yake min babu mahalukin daya taba min sai shi. shine mutun na farko daya taba kai hannunsa jikina . gyara min kwanciya yayi hade ware min kafa a irin dadin danake ji ban yi yunkurin dakatar dashi ba sai ma narkewa ahankali naga ya sake kwantowa jikina ban dauka zai zarta akan abinda yake min ,sbd yana shan bakina yayi brest dina yayi fingaring dina duk wadan nan abubuwa atsakaninmu normal thnig ne muna yishi agudanmu da office dinsa . amman sucking yau sai da sex bamu taba daukar hanyar aikata shi ba sai yau domin ji nayi yana kokarin shiga jikina . dan hk ahankali na kira sunansa... cike da tsoro da sanyin murya taufeek.. karka shigeni pls zanji zafi... don't worry I will do it gently coz I know you are a virging nasoma girgiza masa kai yayinda idanunwa sungama birkicewa kar min komai tau..feek.. kabari sai muyi aure tukun .. ko muyi sex bazai hanani aurenki ba sbd ina sonki ina da muradin aurenki arayuwata. ni tsoro nakeji karkazo daga baya ka juya min baya...........nakarasa mgnr hawaye na zubomin ta gefen ido. bazan taba juya miki baya ba saleemat kasancewar ina matsanancin sonki no. no. . nidai ka hakura har sanda muka mallaki juna matsayin miji da mata. a fusace yace bazan iya ba hakurina akanki yakare bazan jiran lokacin ba ..yasoma kokarin daukar hanyarsa na kwallar karar azaba da kuka dan Allah karkamin komai zanji zafi bakinsa ya kai kan brest dina wanda yasa na sake dauke wuta da kaina na dinga ware masa kafafuna dana tsuke na sake firgita sand na sake jin dauki hayarsa taufeek pls am virgin karkazo baka aureni zan aureki idan ban aureki ba Allah yayi min duk yadda yagadama duk abinda nake nema aduniya ta fanin komai har da aikina dana fi so kar Allah yabani nasarar akai, ina sonki saleemat hkn daya fada yasa naji sanyi araina zuciyata ta amince min dashi 💯 ya sake yunkura zai shegeni nace gently taufeek i said dont worry dear it wont pain you i well do it gently the way you well enjoy it. . yana gama fadar hk ya fara romacing dina cikin zafin nama sai daya tabbatar dana sake fita haiyacina sannan ya fara tura joystic dinsa ahankali cikin jikina har ta shige tsab yafara saduwa dani lokacin ne nasoma jin wani irin azababben zafi na fitar hankali nace wayyohhly Allah zafi... zanyi ihu kukan yayi saurin hade bakinmu yashiga tsotsa cike da natsuwa yashiga gudanar da nufinsa akaina domin kada yayi min ta yadda zanji ciwo. yayinda ni km tun ina jin zafi har nazo na dainaji sai dadin zafi .. bai wani dade akaina ba kasancewar yasan cikakkiyar buduwarce ni ya Mike yaje bayinsa ya hada min ruwan zafi ya dawo ya daukeni sai bayi yasakani cikin banyi tare da rike min hannu. ni km na dukar da kaina kasa dan bazan iya kallonsa a yadda yake babu komai ajikinsa ba. na dade zaune cikin ruwan tumi da kasan yayi min wanka ya gasa min kasana sosai ni km wani irin kunyarsa ya lullubeni kmr na nutse kasa wanka yayi min tsab sanan ya kamini daki yace na saki jikina babu wanda zai gane nayi abu .da kansa ya shiryani shima yaje yayi wanka ya fito ya shirya ya maidani gida yana sake karfafa min zuciya da jadada min alkwari dayayi min .. agida babu wanda ya gane kasancewar mamma bata nan har nagama dan jin jikina na warke sumul. babu wanda ya fargaba da yanayina Wanda nayi imani da mamma na nan ko kowa bai gane ba ita zata gane. tundaga wannan ranar muka sake zama abu daya dashi. dan romacing din damuke aduk sanda nazo office dinsa ya dawo sex. " hk ma idan yaxo gidanmu da sunan zance daman sitiroom dinmu muke zama shima sai muyi sex sannan koma meyye zamuyi daga baya mayi . amman ka'ida ne idan mun hadu sai mun dandani juna tare da gamsar da juna . ko dan abinci da nake kawo masa baya tsayawa ci sai mun gama .. dan hk wata irin shakuwa ce me karfi a tsakaninmu dashi wanda dayawa mutanen makaranta ke mamaki. yan'matansa masu sonshi suka min caaaaaaa shi km yaki yarda duk wace ta nuna zata min rashin mutunci yanzu ne zai taka mutun birki sannan baya kaunar ya ganin da wani koda kuwa yan department dinmu ne. nima hk bana kaunar ganinsa da kowace mace koda kuwa malama ce.. dagani sai shi sbd wani irin maseefar kishinsa nake..... lokacin da'aka soma shirye shiryen bakinsu yaya yusif hanani sakat yayi da bai son yawoce yawoce kasancewar kowa alokacin cikin busy yake dole sai ni ma nashiga lamarin kai kawo Amman hk na hakura nabi son ranshi kmr ba bakin yan uwana ake ba... duk wani event da aka shirya da kyar ya barni na hallarci guda biyu sai dinner wanda yace karfashi kafata... ko gurin dinne duk inda nayi kallona yake gbdy natsuwarsa ya tattara ya daura kaina. mutane ma takoina kallona suke kasancewar irin azababben kyaun danayi har ya Baci sanye nake cikin wata hadadden doguwar rigar matarial wacce akayiwa dinkin wedding gown har kasa sanye da takalma masu shegen tsine naci uwar make up kmr ina daga cikin amare idanunwa mutane na nesa dana kusa dana cikin dangina duk suna kaina ko amaren basu kaini kyau ba. sannan ko amare ba daura ido akansu ba kmr ni. ina tsaye cikin wasu daga cikin yan'uwana hjy harira takaraso gareni ta janyo hanuna tana murmushi ta nufi wajen wani table wanda mutun uku ke zaune wanda duk yan'uwana ne na gaishesu cike da natsuwa tace ga salemar man ..ta wuce ta barni tsaye cikin tashin hankali dan nasan idanun taufeek na kaina domin ina jinsa asansar jikina. shima dayake zaune gefe guda inda na masa masauki sanye yake cikin shigarsa ta kullun riga da wandon suit ce ash colour sai yar cikinta fara kal sai farin agogo dake daure da tsintsiyar hannunsa wani irin kyau yayi na fitina ga sihirtaccen kamshi turarensa oud touch dake tashi . mata ne bila'addadi suke kallonsa agurin kmr zasu cinyeshi. ina tsaye gabansu yaya yakub naji gabana na faduwa fiyye da farko take jikina yabani wani abu . "na juyo ahankali tare da tsura masa ido.. shima ni din yake kallo kmr zai cinyeni da hannu na tmbyeshi menene. kawai naga ya girgiza kai tare da mikewa tsaye wanda lokaci ne matan dake zaune a gurin suka sake samun damar morewa kallonsa son ranshi . ina kallonsa naga ya juya yasoma tafiya fuskar nan tashi ahade.. nayi saurin barin gurin na biyo bayansa koda na nufo inda yayi parking din motarsa har yashiga ya zauna yayi mata key. na zagaya da dan sauri na bude dayan bangaren nashiga na zauna ina kallonsa ina shiga yayi lock din motar yadda naga ya hade rai yasa gabana cigaba da faduwa na kamo hannushi cikin nawa my hope meyasa meka duk kayi wani irin hk? bana son ganinka cikin damuwa... nothing kawai yace min tare da fexgar motar da a gudu. nace aa ina km zaka kai ni, ki zauna zaki gani ni dai ban sake ce masa komai ba har muka iso gidansa amman farincikina gbdy yagama dakushewa zaune kawai nake xuciyata na min suya. muna isa ya fito daga bangarensa yazo ya bude min murfin kofa yana min nuni da hannunsa dana fito wani takaici da haushi ne ya cika zuciyata. naki motsawa balle na fito ganin yadda naketa cika ina batsewa da hura haci yasa shi sanyo kanshi cikin motar tare da cewa abu mafi sauki kenan , cicciboni yayi ya fito dani rungume ajikinsa yasa kafa ya rufe motar yayi cikin gidan dani bai direni akoina ba sai a tsakiyar gadonsa yayi min rufa da fadadden kirjinsa na kawar da fuska yasa hannu ya juyo da fuskata muna fuskantar juna saleemat yakira sunana nayi masa banza...... fushi kike dan na baro gurin dinner dake..? nan ma nayi masa banza naki cewa masa komai sai hawaye daya soma xubo min muryata cikin kuka nace dan me zaka baro gurin dinne dani..? wannan bikin fa na yan gidanmu ne.. .....km bikin yan'uwana ne same mother same father ba gayyatata akayi ba, nakarasa mgnr ina kuka sosai ok am sorry karki kuka ki bata min kwalliyarki .. i don't need any excuse or sorry just take me back to the place. wannan ne km baki isa ba yabani amsa da hk yana mikewa daga samana yasoma cire suit din jikinsa bazai yiwu na meidake ana kallon ki kmr za'a cinye min ke ba. ahankali km ya canza salon mgnrsa ko baki lura da yawan mayun dake zaune agurin bane..? dan takaici bansa lokacin dana ja masa tsaki ba.. ya kalloni da sauri lokacin dayake kokarin cire dogun wando jikinsa tsaki saleemat... ya furta yana kallona ni kikawa tsaki ...?yasoma takowa xuwa inda nake kwance ko matata datake zamana bata taba min tsaki ba.bama isa ba... yau kika fara acikin wannan dakin daidai wannan lokacin km ina tabbatar miki anan zaki barshi dan bazaki sake ba....... da karfe ya haye kaina na saki kara.......dan Allah kayi hkr no yarinya you most pay for it yasoma rabani da kayan jikina har sai ciresu tsab sannan ya cafki bakina yasoma hukintashi da tsotso na azaba .. kafin daga baya ya zarce yasoma sex dani ban san akwai sex na azaba ba sai a wannan karon domin duk wanda yake min dadinsa nake ji amman na yau na mutuwa ne ya galabaitar dani sosai. iya azaba na shata ahannunsa banda kuka babu abinda nake ina bashi hkr bakina kuwa wani irin zugi azaba ya dinga min.. gashi yaki shirin maidani gida . yace ranar a gidansa azan kwana . nayi kuka nayi maseefar amman yaki meidani gashi kwana yayi yana abu daya dani. na wahala dan har karamar rama nayi ni kaina nashiga hnkli dashi. sai da asuba ya meidani gida duk jikina yayi tsami banda ciwo babu abinda nake ji ajikina koda nashiga gida babu wanda ya gane ban kwana agida ba kasancewar yanayin biki dan lokacin kowa bacci yake . amare sun tare a dakunansu.... acikin dankara dankara gidajen mahaifina dake nan cikin unguwarmu kowa gidansa daban sai dai a jere gidajen suke da junansu . " byn wata daya. da gama auren su yaya yusif ke da wuya abubuwan hjy harira suka soma canzawa da fari yaranta ne suka koma gidajen mazajensu budi yasoma wanxuwa cikin lamarinta ,yayinda bin bokaye kuwa babu abinda ta fasa kullun cikinsa take yau bata wannan kauyen gobe bata wancan kauye kullun a tafe take dan kawai ganin ta kassara yaya'n hjy babba ... jikin hjy babba kuwa babu laifi ta dan samu sauki sosai dan yanzu har zaunar daita ana yi ajingina mata pillow. sannan tana cin abinci. wata rana ina zaune akan cinyar prof taufeek a office dinsa byn mungama shan budirinmu dashi yake gaya min matarsa zata kawo masa ziyara na tsawon wata guda, hankalina yayi mugu mugun tashi dan kusan na manta da labarin wata matarsa. dan hk ina son mu dan dakata da mu'amularmu har sai byn tafiyarta. tinda yasoma mgn nake kallon bakinsa har ya dasa aya, na mike na gyara zama hijabina zan bar office din.. da sauri ya rungumoni jikinsa nasoma kokuwar raba jikina dana shi. ke ki natsu man bacewa nayi mun rabu ba fa kawai dai for the mean time zamu kauracewa juna har ta tafi ba dan komai yasa nace miki hk ba nasan halin matata tana da maseefar kishi akaina matsawar taganni dake zata iya illata min ke kinga ai ta cuceni pls salemat ki fahimceni na fixge jikina ta karfi tsiya ina kuka nace nasani ai wata rana sai ka min hk amman koma fiyye da hk. sbd matar zatazo shine zaka nesanceni ko? amman babu komai na barka da alkwarin daka daukarwa kanka alokacin da kake kokarin yin disvirging dina idan ma kana da niyyar cin amanata ne Allah zai gaugauta saka min. karka manta ban san komai ba kaine kasoma meidani hk ina gama fadar hk na juya na bar office din ya biyoni yana kiran sunana nayi masa banza . har gurin motata yabiyoni haba salema yadda kika dauki mgnr ba hk bane kalli yadda kika janyo hnkli mutane kaina, kai kaso hkn takasance kasan kana da wannan jin kunyar meyasa kasoma soyayya da yar cikinka naja motata na barshi nan. daren ranar prof taufeek yazo gidanmu sbd yakasa samun natsuwa ina daga bancoly dina na hangoshi nace kar abarshi yashigo . bai damu ba yaja ya tsaya kofar gidanmu jingine da motarsa yana kallona daga inda yake..ni km ina tsaye sanye da riga da wando na bacci dana gaji da tsayuwa nakoma ciki wajen awa daya na sake lekowa yana nan tsaye tsaitin dakina naja tsaki hk na dinga lekashi yana gurin har asuba inda bacci ya daukeni a bancoy ..daga wannan lokaci na toshe duk wata kofar dazata sadani dashi shima xuwan matarsa yasa yaji dadin yaddda nayi masa banza dan ko koyardamu yashigo yi ,fita nake nabar ajin har sai yagama na dawo har prof shu'ab yakirani ya tmbyeni me ya hadani dashi nace babu komai. a wani yammaci dana shigo school kasancewar ina da evening lecture. ina sanyo hancin motata inda zanyi parking idanuna suka sauka akanshi shi da matarsa suna fitowa daga dogon baradan dazata sada mutun da farfajiyar makarata. tana rungume danta akafada shi km yana rataye da jaka yar saman suit dinsa na makale da kwarin hannunsa gabana ne yashiga faduwa da sauri nakarasa parking din motata na zauna naki fitowa ina kare musu kallo matarsa farace sai dai nafita fari sosai kyakkyawar mace ce sai dai dan abu daya da bata dashi ,hancinta bai da wani tsaye dan duk wanda ya kalleta bazai ce mata me dagon hanci ba . akwai ta da idanuwa masu kyau gaske sai dai gajeruwa ce amman ba gajeruwa dukus ba sannan tana dan da fadin baki sabani nawa dan karami . take jikina ya dauki rawa ganin dana masu zuciyata kuwa wani bugu take ahankali na sanya jikina kuzari na fito . ina fitowa naga ya juyo da sauri nasan kamshim turarena ya jiyo aiko muka hada ido dashi gabana yashiga dokawa.amman hkn bai hanani takowa ba. daburcewa yayi yana kallona daidai na karaso inda suke naji tace my Hrt muje man. ni km dan sake rage tafiyata nayi lokacin da na hango walid yana sakar min murmushi . hannu nadaga masa kawai dan na kular da zuciyar taufeek bawai dan naso hkn ba dan bana shiga tsabgar gayun school . walida wani matashin gayene dake maseefar sona amman sbd taufeek naki bashi dama , kasa motsawa prof taufeek yayi daga inda yake tsaye har sanda walid yakaraso gareni muka soma mgn kasa kasa muna murmushi. nan fa zuciyar taufeek takasa hakuri sbd maseefar tashin hankali daya tsinci kanshi ciki take kishinsa ya motsa akaina bai san sanda yakaraso garemu ba yace kai tsayuwar uwar me kake daita ..? sir babu komai kawai muna gaisawa ne. ni km na kalleshi asheki sanan nace kanajina ko walid daman fa akwai mgnr danake son yi dakai which is very very important muje ko.. nadaga kafafuna kenan naji ya cafki tsintsiyar hanuna ya juya yasoma tafiya dani nace meye hk ne kasar min hannu bai tsaya ba sai gurin dana paka motata ya amshi key'n motar ya bude ya turani ciki ya kulle motar gbdy ya juya ya koma gurin matarsa dake tsaye cike da matsanancin mamaki da shock yace tashiga suje . tun daga nan masefafen kishinta ya motsa taso zuwa inda nake cikin mota zaune domin naga sanda ta nufo inda nake ya hanata bandai san me yace mata ba ina kallo ya kamo hannuta yasata cikin motar yashiga suka bar gurin tun cikin mota take masa maseefa tare da tmyrsa meye tsakaninsa dani yace nothing tace karya ne akwai ,yace ok nayi karyar. byn ya kaita gida ya juyo ya dawo school ya bude motar yashigo ya zauna yashiga min ruwan bala'i ina ramawa ok bakinki ya isa yanka ki shiga hknli dani salemat zan shuka miki rashin mutunci. rashin mutunci km na nawa sai dai kar a sake bani key din motata inada abin yi nakarasa mgnr ina mika masa hanuna idan bazaka bani ba na kama gabana ya kamo hanuna yasanya min key ki kama kanki salema dani banason mu'amularki da maza ,dan Allah ki tausaya min. fixgar key nayi na fito dole tasa ya fito daga motar na kulle na juya na barshi nan yana kallon bayana. yammancin ranar yana komawa gida suka shiga yin tashin hankali zanga zanga da matarsa inda ta hada kayanta tace gobe goben nan zata koma. ina cikin damuwa kwance adakina tunaninsa nake tare da jin haushin fifita matarsa dayayi akaina kiransa yashigo wayata ban daga ba sai dayayi min kira goma sannan na d'aga nace lfy waye..? yace ke banson rainin hankali nizaki cewa waye byn kingama hadamin zafi kin hadani fada da matata a dalilin dagula min lisafi dakikayi . ta shirya komawa Nigeria tabarni sai ki shirya karbata kmr yadda kika saba nace never in history taufeek...idan ma bacci kake ka farka sannan kasawa ranka wani abu me kama da abinda kake mgn akai bazai sake shiga tsakanina da kai ba... nifa ka nuna min bani kake so ba jikina kake so, soyayyarkar na gurin matarka kaje ka lallaba matarka ta zauna tare da kai so that zaka samu abinda kake so enough. amman ni saleema dawood yusif bazan sake mallaka maka kaina ba tsaki yaja ya kashe wayarsa. washegari tabi jirgin safe takoma yakirani yace min ta wuce nace allah ya kai lfy tare da katse kiran. sosai na fita harkarsa na daina hulla dashi na dinga nuna masa ko in kula duk abinda zaiyi baya gabana shima tin yana sharewa har fa abin yasoma barazana dashi yasoma neman shiri dani zanga zanga ni kuwa na rantse na sake rantsewa tare da alkwarin babu abinda zai sake shiga tsakanina dashi. dan duk nacin sa gurin mushirya naki yarda da shirin. dan hk wata rana monday muna zaune a sitiroom ni dashi byn damben bala'i da sukayi da securities din gidanmu gurin sun hanashi shigowa wanda daga karshe sai dana sa baki suka barshi yashigo. yatasani agaba atsakiyar kafafunsa tare da tsura min idanunsa ya zagaye kuguna da hannuwansa duka yana bani hakuri akan laifin da yayi min . na zuwan matarsa wata irin razananniyar tsawa mukaji from know where an buga mana na mike a frigice na bar kusa da prof ina zare ido jikina na rawa tsoro suka min duran makiya na dinga kmr na saki fitsari tsabar tashin hankali dana tsinci kaina mahaifina nagani tsaye yana kallonmu a fusace yace waye shiiiiiii? yayi min tmbyr yana kallona take jikina ya sake daukar karkarrawa na kasa mgn.. wani figici da matsacin tsoro ya farmaki zuciyata tare da min diran makiya . ya juyo yana fuskantar taukeek dake tsaye tare da auna masa wani irin banzan kallo me hargitse kwanya sannan yace waye kai...? daga ina kazo nan ? meye kawoka gidana km har cikin nan ? shafa sumar kanshi yayi sannan ya gaida mahaifina cike da ladabi. dakatar dashi yayi ta hanyar sake cewa waye kai.. na tmby ba gaisuwa ba. sunana taufeek abubakar tafeeda gulunbe ni malaminta ne sannan ina sonta . km aurenta nake son yi.... shine ka tasa min "ya" agaba ka kwakume kmr zaka cinye min ita? duk fadin gurin nan bai isheka zama ba sai sanya min ita ajikinka .. kai tun yaushe ma kasoma zuwa gidan nan da banida masaniyar hkn? prof taufeek wanda yashiga tashin hankali ganin reaction din mahaifina yayi saurin cewa shekara daya da wata takwas kenan inna lillahi wa inna ilaihi rajiun abinda naji mahaifina ke furtawa kenan yana sake maimaitawa sannan yace ina raye acikin gidan .. Kai a garinku aka ake neman aure ?prof taufeek yayi shiru ya sunkuyar da kanshi kasa abinda nake son sanar da kai yadda kaxo neman auren yarinyata kwata kwata bai yi ba amman na yafe maka sai abu naga da zagaya maka na dade dayiwa yarinyata miji .. da wani mugun sauri ya dago idanunsa yana duban mahaifina yace eh abinda kaji nace hk ne nayi mata miji dan hk ga hanya ka kama gabanka kabar min gida tun ban sa ma'aikata sun hukunta min kai ba . tunda mahaifina yasoma mgn naji zuciyata ta tsaya cak ta daina aiki na wucin gadi na dawo tmkr wata matacciya atsaye akan kafafuwana kusan minti biyu sannan zuciyata tacigaba da bugawa da karfi tmkr ana bugamin guduma mgnr babana ba iya kunnena kadai suka tsaya ba har cikin tsokar dake makale akirjina nake jin dacinta . matsowa nayi kusa da mahaifina ina kallonsa ina son ya sake mgn domin so nake nasake jin abinda ya fada din karya ne ba gsky ba . sbd dacin kalmar danaji ya fada lokacin. ahankali naga prof taufeek yayi kasa ashe dukursawa zai yi agaban mahaifina muryasa na rawa yace ba... ba kayi hakuri nasan nayi kuskuren gurin neman maka yarinya batare da ixininka ba amman dan girman allah karka hukuntani bisa wannan kuskuren dana aikata sbd ina son saleema ..so kuwa me karfi na kwadaitu da son aurenta nayi hk ne sbd kada na yanke mata karatunta ko kawo nakasa cikin rayuwarta. wanda bansa kuskure na tafka ba kayi hakuri dan girman allah karka rabani daita. rabani daita tmkr barazana ce ga rayuwata . nima dukursawa nayi jikina na kirrrma kmr yadda jikin prof keyi . hawaye kuwa kmr fomfo sai ambaliya suke saman fuskata ,bakina na rawa nace karka min hk ya babana... karka rabani da rayuwata ina son taufeek bazan iya rayuwa babu shi ba asanina nasan baka min miji ba kayi hakuri muyi kuskuren..... a fusace ya dagoni ya daukeni da wani gigitaccen mari ki min shr .. tunda har kinsa ki kawo nmj gidanku batare da sanin mahaifinki ba zaki iya yin feyye da hk ke idan diyar albarka ce ba gurina zaki turo sa ba . kwata kwata banji zafin marin dayayi min ba na sake cewa kayi hakuri baba tsoron aikata hkn nayi, ahankali naga prof taufeek ya mike tsaye ya tsura min ido tare da alamomin tmby iri iri akan fuskarsa sai ma nake hango zargina cikin idanunsa tsawon lokaci ya dauka yana kallona sannan ya juya yasoma tafiya nabishi na rungumeshi ta baya dole ya tsaya jikinsa kirrma kar ka min taufeek.... karka barni taufeek... karka tafi kayiwa babana mgn ta fahimta nasan zai gane irin son da mukeyiwa juna ... ya juyo dani tare da ware hannunwasa duka zai rungumeni yaga yadda mahaifina ke auno masa kallon tsana ya fasa ya zareni daga jikinsa yasanya kai zai fice na tsugunna a gurin tare da daura hannuna duka saman kai na rusa kuka me cin rai ina kiran sunansa don't go taufeek.. ka tsaya kabawa babana hakuri yana sona nasan zai baka aurena.... amman ya bar gurin batare daya tsaya ba wani irin haushi mahaifina yaji yakamashi agabansa na rungume wani ina kukan soyayya .. yaushe ne yayi wannan sakacin da rayuwata a tunaninsa duk tattalin dayakamata ya min bai ce dani komai ba illa cike da sanyi jiki ya kamo hannuna muka shiga cikin gida inda mamma take tana ganimu ta mike tsaye tana kiran lfy..? ina fa lfy yarinyar nan she zance take acikin gidan nan banida masaniya. bata isa yin zance bane ?mamma ta tmbyeshi . sannan shi wannan mutumin nasan yana zuwa gurinta dan tasanar min kafin yasoma zuwa.. ni dai nadakatar dashi sbd nayiwa "yata" miji dadewa.. bangane ba? yadda kikaji din hk nace sannan daga yau nayi cancelling zuwa wata makaranta ya juya yashige dakinsa ya barmu tsaye cikin rudani da tashin hankali sake rushewa nayi da wani sabon kuka nayi dakin da ake jinyar hjy babba na kamo hannuta cikina nawa ina kuka ina kiran hjy ki warke auren dole babana zai me da wanda bansani ba.. .. ki warke kakata nasan da kina da lfy ke kadaice zaki min gatan tsaida wannan auren.. yadda nake kuka hk naga hawaye na fitowa daga idanunta motsi take da bakinta da alamun son yin mgn amman babu hali sannan a wannan lokacin na fahimci tasoma fahimtar komai ganin wannan durkuson danayi ba shine mafita gareni ba nabar dakin da da gudu zuwa nawa na fada gado ina kuka har da shesheka na dauki waya nakira number taufeek amman yaki daga na sake shiga damuwa ji na dingayi kmr nayi hauka wani irin radadi da zafi zuciyata ke min na dawo tmkr mahaukaciya sabuwar kamu a dakin ina sambatu ina cigaba da neman layinsa . ***** byn kwana biyu prof taufeek ya sake zuwa na musamman gurin mahaifina,akan yayi hkr ya bashi aurena , amman furrr yaki yace shi yayi min miji. yace to ya barni na koma school kar ya tsayar min da karatu.. yace bazanyi ba naga ba yarka bace tawa ce ko lokacin danayi ra'ayin tayi karatu har nasata kai ne kasani . dan hk mlm ka tashi kabar min gida. ni kuwa iya tashin hankali nashige shi,gbdy duniya ta cakude min waje daya banta taba sani hk tashin hankali zai riske rayuwarta ba ,na dauka irin so da gatan da iyayena suke nuna min ko dabba na kawo ina so zasu amince . wata irin soyayyar prof taufeek ce kawai take yawo dani ahalin danake ciki. jin soyyyayyarsa nake tmkr itace madogarata banson kasra kaina domin ina son mallakarsa arayuwata bance hk zan kashe kaina kowa ya huta tunda abun nan ya faru na daina ci na daina sha sai kuka na shiga tashin hankali. rarrashin duniya mamma ta min akan nayi hkr na cire soyayyar taufeek acikin xuciyata nabi umarnin mahafina.ina kuka na dubi idanun mamma nace bazan iya cire sonshi ba mamma......ina son taufeek rasashi daidai yake da zaki rasani a duniya , yadda nashiga damuwa da tashin hankali hk mahaifiyata tashiga tashi hnklinta. wanda har sabani yaso shiga tsakaninsu da babana adalilina abinda bai taba faruwa ba kenan tun iya tasowata. na dauka radadin rashin amincewa zabin babana zai tsaya iya kaina ne amman sai naga yashafi mahaifiyata. daga parlour indake zaune na tsinci muryar babana yana cewa daman ke kike daure mata gindi sannan kike kokarin bata min tarbiyar yarinya sannan kece kike neman jifa zukatanmu cikin tashin hankali da tun farko zuwansa kin sanar min da nasan matakin dauka da yanzu batayi zurfi cikin soyayyarsa har hk ba nasan dabazataba kin karbar zabina ba.... kuka mamma take da idanunta tace na gode dawood da sakayar cin mutunci amman kasan bazan so lalacewar salemat sbd ni uwa ce kai km uba duk yadda ta lalace sai nafika shiga tashin hankali fiyye da kai amman naji duk bayaninka km na amsa laifina amman waye shi mijin da kayi mata. yaki gayama sai da rigima tayi rigima sannan yagaya mata nan fa jikinta yayi maseefar sanyi takasa cewa komai. sbd tasan abin yafi karfinta ,ya dawo kusa daita tare da kiran sunanta habiba lamarin ne yafi karfina .. ni kaina bansa zan iyawa mamana irin wannan auren ba me tattare da bakinciki Amman kiyi hkr tare da yimata addua. hawaye ne yashiga zubowa daga kwarnin idanun mamma tarasa wani irin aure mijin nata yake hadawa da ahlin hjy harira . idan auren zumunci yake da bukata ai hjy babba itama tana da tarin jikoki adakinta . meyasa bazai bawa wani daga cikinsu ba ,sai cikin jikiokin hjy harira.... ? muryarta cikin kuka tace kayiwa maza auren dole amman bai kamata kayiwa mace auren dole ba domin gudun abinda zaije yazo.. salema kadai Allah yabamu mace yakamata mubata farinciki ba bakinciki ba. mutumin dake sonta bashi da makusa meyasa bazaka bashi aurenta ba domin kwanciyar hankalinmu ..? nima bance yanada makusa ba nasa an bincika minshi mutumin kirki ne me nagarta amman idan nabashi auren salima nacewa hjy harira me... ? tsawon wata uku kenan ina tsare a gida babu inda nake zuwa zancen zuwa makaranta ma andaina mgnrsa. wanda kafin zuwa wannan dan lokacin nagama sa'insa da dangina da yan gidanmu gbdy akan prof taufeek babu wanda nake ragawa duk wanda bai son aurena dashi bana shayin na ci masa matunci hade da zagin rashin mutunci ,sannan sai alokacin nasan wanda za'a bawa aurena... wato yakub dan gidan goggota shima bashi da laifi ko makusa ta fanin kyau da halaiya amman zuciyata bashi take muradi aura ba.... wata ranar monday ina kwance adakina ba bacci nake ba amman idanuna a lumshe suke naji saukar hannu a wuyana har ansoma shafamin wuya na zabura na mike zaune ina zare idanuwa wazangani........ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam: ittakil laha haisu makunta* *Allah's messenger saw said fear Allah wherever you are* page 43 prof taufeek nagani zaune ya tsura min kyawawan idanunsa yana kallon kayan dake sanye da jikina wando da riga bacci ne masu matukar kyau da taushi wanda basu wuce iya cinyata ba. gashin kaina wanda suka dade a hargitse sun baje a bayana, idanunsa ya tsura min sosai sbd wani irin kyau na mishi wanda hkn yakasa boyuwa acikin kwayar idanunsa. "ahankali ya matsoni kadan yana cigaba da auno min kallon dake kashe min jiki aduk sanda yayi min. yayinda ni km na dinga jin wani irin yanayi na daban ajikina na tsinci kaina ciki farincikin ganinsa . wani irin dadi ne yamakani har bansan sanda hawayen farincikin ganinsa yashiga gangarowa bisa kuncina ba. zuciyata tasoma beating da sauri sauri tare da jin dadi tana oyoyo wa abinci ruhinta. yaushe rabon data sanyasa acikin idanunta.. da sanyi jiki yake karasowa zuwa inda nake zaune . ahankali har yakarasa isowa gareni ya ciro hanky agaban aljihun rigarsa ya kai hanunsa yasoma goge min hawaye dake tsiyaya daga ciki kwarnin idanuna , wanda narasa dalilinsu farincikin ganinsa ne ko km kaurace min da yayi ne na tsawon kwananki nan .. my laulooooo ya furta ahankali yana dan murmushin nan nasa me tafiya da ruhina. " ke saurauniya ce ,baki cancanci wannan kukan ba . idan kina kuka ni km nayi yaya? na dago idanuna ina kallonsa still hawayen idanuna sunki tsayawa . ki daina kuka nan pls idan baso kike nima na miki kuka ba, nasan ina da nasaba da wannan kukan naki amman kiyi hkr wallah ni kaina ina cikin damuwa da tashin hankali akan matsalarmu Ina matukar kaunarki salemat bazan iya bariki ba . karki yi tunanin zan juya miki baya arayuwa. ayau zan sake tabbatar miki da ke kadai zuciyar taufeek ta taba kamuwa da matsanancin soyayya, soyayyar km me tsayawa arai da taba zuciya tare da wuyar bari. " tunda yasoma mgnrsa na kafe shi da idanuwana dake cike da matukar bacin rai . ji yadda yake mgn kmr ya damu da rashin ganina nayi mgnr a kasar zuciyata sannan tsam na mike tsaye nasoma tafiya ina mgn cikin bacin rai baka da abinda zakace min taufeek tsawon kwanaki ka shareni baka damu dasanin ko awani hali nake ciki ba . yayinda ni duk kwanan duniya sai nayi kukan rashinka amman babu komai kawai ka tafi abinka zan sakawa zuciyata hakurin rashinka na karbi zabin da mahaifina yayi min. " daman nashiga damuwa ne sbd na dauka kaima kana cikin damuwa kmr yadda na tsinci kaina. bansa cewar wahalar da zuciyata kawai nake yi ba akanka. nakarasa mgnr tare da juya masa baya cikin wani irin shauki naji ya fixgoni na juyo a amatukar tsorace nayi luuuuuu sai saman fadadden kirjinsa me cike da yalwa gashi hancina ya sauka daidai inda yafi jin kamshin turarensa oud toch. lumshe idanuna nayi sbd dadin kashim turarensa mai tsayawa azuciya ,da tada sha'awa ya kaiwa hancina xiyara . ahankali yashiga yawo da hannunsa a sansar jikina tare da tausasan lafazinsa me narkar min zuciya . kiyi hkr babu ta yadda zan nemeki ne. nakira number's din ki sau ba adadi basashiga nima ina cikin damuwa bazan iya barinki ba . bazan iya rayuwa babu ke ba, ki tausaya min ki duba yadda nake risking din life dina akanki. ya kai bakinsa daidai saitin kunena yasoma mgn ahankali cikin rada kibini mukoma kasata muyi aurenmu acan. zan rikeki amana bazan taba cutar dake ba, zan zame miki komai arayuwa ,bazan bari kiyi maraici ba . lamo nayi ajikinsa ina sauraron kalamansa dake ratsani batare da nayi yukunri cewa wani abu ko dakatar dashi ba sbd zuwa wannan lokacin magangunsa nashigata sosai fiyye da tunaninki gashi yadda yake yawo da hannunsa a sansar ajikina yana sake kashe min jiki. km ina matukar son salon dayake min , nasan wasu zasuga laifina akan yadda nake sakarwa taufeek jikina shi din daban yake acikin maza. " hk acikin zuciyata babu na biyunsa fuskata ya hade danashi idanunshi cikin nawa hancinsa kan nawa bakinsa daf da nawa muna fuskantar juna sosai tare da musayar numtashi juna, sannan muryasa a sanyaye yace zaki bini kasata..? numfashi da ajiyar zuciya naja da kyar na sauke ahankali yacigaba da yawo da hannunsa ajikina yayinda yasoma wasa da lip's dinsa kan lip's dina kafin daga baya ya hade bakinmu waje daya yana tsotsa sai da dauki minti goma sannan ya sakar min baki yana fesa min numfashinsa . zaki bini kasata muyi rayuwarmu acan jikina a mace na girgiza masa kai ala'mun bazanbisa ba. bazaki bini ba ...? na sake girgiza masa kai . ya tsura min ido yayi shr killa yayi hkn ne sbd rasa abinda zai sake ce min ni dai bansani ba. " ahankali naji ya sakar min jiki ya juya da niyyar barin dakin nayi saurin riko hannunsa cikin nawa na rike gam ina fidda numfashi ... " ya tsaya batare da juyo ba, karka tafi ka barnin cikin tashin hankali da rudanin rayuwa.. kayi wani abu akan lamarinmu amman badan tafiya dani kasarka.. bazan iya barin iyayena ba suna da matukar mahimmanci gareni ,ya juyo ahankali hannuna rike cikin nashi yasoma murzawa ahankali tare da juyar dani ya manna bayana a kirjinsa yasoma tafiya dani ajikinsa zuwa gefen gadona ya zauna tare da zaunar dani bisa cinyarsa still idanunsa na kaina . ahankali yakira sunana salemat ....na dago ina kallonsa mahaifinki bai sona saleemat ..ke kadai kike sona nike mahaukacin sonki.. zance da nike miki yanzu hk nakira yayata da muke ciki daya daita na sanar mata da komai dake tsakaninmu dake. abinda nake so dake kibini mutafi Nigeria idan mukayi aure muka haihu zaki sake dawowa ga iyayenki nima zan biyoki na bawa baba hakuri abinda muka aikata alokacin nasan zasu hakura su yafe mana . gsky taufeek bazan iya bin ka wata kasa duniya na bar iyayena ba . "idan nabarsu ciwo xuciya ne zai yi nasarar kamasu su mutu wa gari ya waya ..? meye amfanin rayuwar da babu iyaye acikinta ? kai fa nmj ne sannan ko babu komai bazaka tasamun matsala da iyayenka ba. shikenan shekenan... naji..naji ni dai abinda nake son sanar miki ina daf da barin kasar nan at any time zan iya barin kasar nan so duk abinda ya biyo bayan tafiyata karki kuka dani ,ki kuka da kanki. sannan kar kice naci amanarki kece kikaci amanar kanki .... yakarasa mgnr yana yawo da hannunsa ajikina . ,wani irin abu na dinga ji yasoma min yawo ilahirin jikina wanda ke matukar kashe min jiki a duk sanda yayi . ina jinsa yasoma kokarin rabani da kayan jikina nayi saurin rike hannunsa.. uhm uhmm taufeek na rigada nayi rantsuwar wani abu makamancin sex bazai sake shiga tsakanina da kai ba. km ko babu komai i don't have any feelings now damuwata tafi wannan karfi .. "bazai yiwu ba salemat da me kike son naji? damuwa ta min yawa ki barni na ragewa kaina damuwa ta hanyar samun natsuwarta tare dake . meyasa kake son yin sex dani...? sbd ina sonki soyayyarki ce ta haifar da hkn mata nawa nake gani meyasa ban kai kaina garesu ba...? dan hk karki yi yunkurin dakatar dani domin ina tabbatar miki sai da jamar gidanku gbdy su taru akanmu . ke nifa ban ki kowa yasan meye atsakaninmu dake ba. dan nifa son mahaifinki yasan komai so that yayi gaugawan aura min ke a wuce gurin. wallah inda nasan za'a samu wannan matsalar da me gabadaya zanyi aranar daya ganmu kinga babu wata hujjar hanani aurenki.. na zaro ido waje gsky taufeek baka da kirki wato ko mutuwa babana zai yi baka da matsala ko? bama zai mutu ba aura min ke kawai zaiyi nacigaba da kular masa dake yadda zai yi fariciki yakarasa fadar hk tare da cigaba da yawo da hannunsa ajikina cike da kalamansa masu sanyi da dadin sauraro da nuna min mahimmancina agarinsa har yasamu damar rabani da yar rigar baccin dake sanye ajikina yasoma aika min da romacing tun ina fixgewa da nuna masa ala'mun bana so har nazo na saduda na bada kai mukashiga aikata zina agidan iyayena...... mun dade tare dashi muna morar juna batare da gajiyawa ba kasancewar mun dauki lokaci me tsawo bamuyi ba.. byn komai ya lafa ne ya mike yashiga bayina yasoma wanka ni km na zauna jugun tare da rafka uwar tagumi. ina nan zaune ya fito ya shirya tsab cikin kayansa ina zaune ina kallonsa kmr na ciyenshi sbd wani irin kyau da kyaun sura Allah yayi masa me tafiya da zuciyar mutun. ajiyar zuciya na sauke nakira sunansa cikin sanyi murya taufeek ..ya dago idanunsa yana kallona daidai lokacin dayake daure agogo atsintsiyar hannunsa. ta ina kake shigowa daki na ne..? muje kigani zan tafi watakila na dawo wata kila km shikenan sai adarul salam sai dai nace allah yasanya alkhairi acikin aurenki naja tsaki waye zaiyi wani aure ? matsawar ban aureka ba sai dai na mutu babu aure. sbd kai kadai zuciyata ke so da muradin kasancewa tare .... uhm wannan ba gsky bane, tunda kinki bin zabina ai dole kibi zabin iyayenki ki auri wanda suke so.... yana karasa mgnr ya ciro wani dan karamin diary wanda bai wuce tafin hannuna ba ya kamo hanuna ya saka min shi ciki ki adana min shi da kya nace maye shi? kije ki boye a waje me mahimmanci daga baya kyau duba kiga abinda yake ciki . na amsa jikina a matukar sanyaye na isa inda jakata take rataye , nasaka diary me shege kyau da kamshi tmkr yadda mamallakinsa yake. shi km ya nufi bancoly tare da yin waning din glass ya bude ya juyo yana kallona jikina a sanyaye nakaraso inda yake tsaye janyoni yayi jikinsa ya rungumeni sosai tmkr wanda za'a kwace masa ni ,banason rasaki salemat ban san meyasa ake son hanani aurenki ba wlh wlh wlh ina mutuwar kaunarki nima ina sonka taufeek...... sai da mukayi kusan minti goma atsaye rungume da juna, sannan ya sakeni ya nufi bancoly ina tsaye ina kallonsa ina kuka me taba zuciya so nake naga ta ina zai bi sai naga ya kama karfen bancoy yana kokarin sauka ahankali ahankali kafarsa daya tana jikin bangon gidan dake zagaye da wayar wutar lantarki sannan yakama wata igiya ta bayan harabar gidanmu ya tafi kasa zuuuuuuu har ya kai kasa ina kallonsa ya sauka yana kakkabe hannunwasa tare da daga min hannu. wasu zafafan hawaye ne suka gangaro min sbd ganin yadda yake saida ranshi, akaina. na tabbatar da securities gidanmu sun ganshi a daidai wannan lokacin zasu iya harbeshi . da gudu na juya na koma dakina na sanya hijab nabiyo bynsa so nake nagamasa kar ya sake wannan kasadar amman ina karasa saukowa na nemeshi sama ko kasa narasa . nakarasa bakin get gurin securities muryata na rawa na kira sunansa john ko ka budewa boyfriend dina get? yace yes madam baki san da zuwansa bane? nace nasani ok yanxu ya fita sbd ke na bude masa amman alhj yahana . nace nagode sosai john batare da wata alamun tsoro ko fargaba ba nasoma kokarin bude karamin get din zan nufi waje. john ya dakatar dani yana bani hkr small madam alhj yace kar musake mu barki ki sake fita.... tsayawa nayi kawai ina kallonsa tare da daura hannuna bisa kai ina jin tmkr na kurma ihu hk ina ji ina gani nakoma cikin gida nakarasa dakina ina kuka nashiga nayi wanka tsarki . ranar bansamu isashen bacci ba tunanin magangun taufeek ne kawai ke yawo cikin kwalkwaluwata . yayinda zuciyata take bani karfin gwiwar binsa kasarsa wani bangare na zuciyata na nuna min illar aikata hk, duk runtse kar na sake nabisa na bar iyayena. a hk har bacci barawo yayi nasarar daukata cike da mafarkinsa barkatai. mgnr matsalata da prof taufeek ta bazu acikin dangina har hjy harira tasamu labari nan fa hnklinta ya tashi ta sake bazama cikin gari gurin bokaye da malaman tsubu akan batun aurena da yakub . byn taje gurin wani malamin tsubbunta yayi mata duba ya tabbatar mata da duk kina da son auran yakub sai anyisa domin akwai alkhari acikin aurena dashi har ma da rabo a tsakani amman duk da hk zai mata aiki me zafi akan mahaifina da sauran dangi ta yadda kowa zai sake yin na'am da lamarin . daren ranar data dawo ne daga gurin Boka jannat takawo mata ziyarar dare ta isketa tana waya da kawarta amadadin ta katse kiran sai cewa tayi ta zauna tana zuwa. wajen gidan taje ta wajen bayi tana cigaba da waya da aminyarta inda suka cigaba da tautauwa akan ĺamarin hatsabibancinsu nan ne hjy saratu taji komai da duk yadda take hada tugu ta hanyar bin bokaye . hjy saratu batayi sanya ba tayi tattaki tun daga zugu xuwa cikin Cotonou tasamu mahaifiyata da zance abinda tajiwa kunneta sannan tabbatar wa mamma cewar atashi tsaye da addua domin tana ganin ko ciwon hjy babba tana da sanya hannu ciki . lokacin da mamma tasanarwa mahaifina kin yarda yayi da mgnr ya fututtuke ya hanata karasa mgnr wai hjy harira bata bin bokaye da malamai akansu. da mahaifiyata ta matsa masa da zance sai ma cewa yayi karta dameshi dan hjy harira bazata taba aikata hkn ba. dan hk karta sake zuwan masa da irin irin wayan nan zantuttuka marasa ma'ana da kan gado akwai wanda ya isa yayi bawa abinda Allah bai masa ba? mamma ta girgiza kai ala'mun a'a to karki sake tada zance idan ba hk ba zan saba miki. ita dai tabar zance a cikin zuciyarta amman tun daga ranar mahaifiyata ta tashi tsaye da Addua sosai akan hjy babba da mahaifina. shi kuwa taufeek gbdy kasar Cotonou ta fita masa arai zaune kawai yake cikin kasar baya jin dadin zama cikin tare da neman mafitar yadda zaiyi . zai cigaba da zama cikinta ne alhalin bamu tare ko zai bar kasar ne ya koma kasarsa yaje yaciga da rayuwarsa da matarsa da dansa zuciyarsa tabashi shawarar ya bar kasar kawai matsawar bai samu aurena ba. a wani zuwa ne da aminyata ramlat tayi byn munsha hirar mu daita wanda rabi hirar duk ta matsalata ce da taufeek da zata wuce ta bar min wayarta ta zare layin tunda ni tawa wayar tuni an karbe. dan hk ta nan muke mgn da taufeek dina sai mu kwana muna waya dashi batare da mun gaji da juna ba . tare da musayar kalaman soyayya . ni kaina ina jinjinawa yadda taufeek ke maitar sona da kaunata ban yi tsammanin yadda ya mallaki sirrin jikina zai iya cigaba da sona ba. amman kullun cikin nuna min kulawa da soyayya yake duk da babana yace bazai bashi ni ba amman yakasa rabuwa dani to acikin hirarmu yake sanar min da matsawar bai samu aurena zai bar kasar . ni km nake karfafa masa gwiwar zamu mallaki juna matsayin mata da miji. dan hk kullun muna makale a waya dashi ko what's app, tare da yin video cal amman yana yawon min complain kasar Cotonou ta isheshi sannan yayi dayasanin zuwansa salemat idan nasan zan hadu dake na kamu da matsanancin kaunarki mahaifinki ya hanani aurenki da koda billions of dollars bazan xo kasar nan ba. sai nace ya daina fadar hk sannan ya daina fidda rai da zamuyi aure irin irin wadan nan magangun dayake yawon fada min . wani lokacin nasa masa kuka sai km ya koma rarrashina wannan communicatio din da muke samu dashi yasa hankalina yasoma dawowa gangar jikina na fara samun natsuwa har iyayena suke ganin kmr na hakura ne da zance taufeek ne ba su san muna makale da juna ba. byn wata uku wanda yayi daidai da watana shida kenan a tsare agida batare da na leka koda kofar gidanmu bane ... taufeek ya sanar dani zai zo gidanmu akaro na karshe ya sake rokon babana sbd shi jibi zai bar kasar km bazai sake dawowa cikinta ba. jikina yayi sanyi amman naji dadin zuwan dayace zai yi gurin babana . ranar kwana nayi ina kaiwa Allah kukana. gbdy sai naji wata natsuwa acikin zuciyata amman yanayina ya sauya banda faduwa gaba babu abinda gabana ke yi.. washegari da yammacin ya iso gidanmu ina kwance akan gadona sanye cikin riga hamless fara sol da wando pencil jeans . na tufke gashina atsakiyar kaina naji wayata na babireting na mike zaune sbd nasan kowaye ya kirani . ina dauka nace ka karaso ne? yace gashi acikin compaund din gidanmu ki leko naga beaty face dinki tukun ko zan nasamu natsuwar fukantar babanki. na fito daga dakina na nufi babban parlour gidanmu inda bancoly dake facing din duk wanda yashigo harabar gida. na tsaya ina kare masa kallo daga samansa har kasa sanye yake cikin wasu haddaun kaya masu maseefar kyau da tsada wando baki da riga fara sol sai yar saman rigar me badadden gaba shima baki me dagon hannu iya gwiwa . kafafunsa sanye cikin cover shoe baki wanda ke daukar ido tsabar kyallin hkn yasa kyaunsa sake fitowa fili sai wani farin glass dayasa ya manne idanunsa dashi tsadadden murmushinsa ya sakar min nima murmushi nayi masa tare da daga masa hannuwana duka na hade babban dan yatsana da me bi masa, ala'mun yyi kyau. ya sake yin murmushi ina kallonsa yakira daya daga cikin securities yace ya masa iso gurin babana.. mu km muka cigaba da kallon juna, byn kmr minti goma sai ga john ya dawo yace masa ya biyoshi abaya suka shiga har parlour da babana yake zaune john ya kawoshi ya juya .nima tun sanda yabiyo byn john na koma ciki. " kai tsaye part din babana nayi nasam guri nesa kadan dasu na rabe batare da babana ya gani ba. da sallamar ya isa cikin parlour inda babana ke zaune yana shan coffee ya dago yana ganinsa ya hade rai sosai dan bai tsamaci shine yazo nemansa ba. daurewa yayi ya amsa masa sallamar aciki shima dan sanin mahimmanci sallamar ne tare da cewa lfy? prof taufeek yace itace takawo hk yabashi amsa atakaice dan zuwa lokacin taufeek yasoma jin haushi ko tsanar mahaifina ne ni dai bansani ba dan ko hira muke na sako zancesa yanxu ne zai nuna baiso tare da kawar da hirar take ni km zan nuna masa bacin raina. yakarasa ahankali inda mahaifina yake ya durkusa har kasa a gabansa yace barka da warhk baba ya gida ? cikin hade rai babana yace meya sake kawoka gidana..? wani irin fargaba da tsoro ne suka min diran mikiya suka caki tsokar dake makale da kirjina wanda yasa kadan ya rage fitsari bai kufce min ba take km jikina yasoma rawa rawa . "kayi hakuri bisa sake zuwa gidanka danayi na sake dawo ne bisa kudirina na son auren salemat agurinka ,bazan gaji da rokonka ba baba sbd ina matukar son diyar cikinka ...so km irin wanda da wuya asamu a irinsa a duniyarmu ......... dakata babana ya tsaida shi da hannunsa take ni km gabana yashiga duka uku uku na dinga nasoma kokuwa da numfashina nashiga karato duk adduar danasani domin samun nasara . amman fa kallo daya zaka min ka tausayamin gani arakube amman wani irin kirrma jikina keyi na tashin hankali sautin muryar baba naji ta karade parlour 'n ina ganin kmr ka manta abinda nasar maka akan diyata ...? amman bari na sake maimaita maka dan hk ka bude kunnuwanka da kyau ka saurareni salema "ya"ta nayi mata miji so kana iya tafiya kabani guri .. shiru ya ratsa parlour na wani lokaci can taufeek ya dago idanunsa yana kallon mahaifina cike bacin rai mara iyaka sannan yasoma mikewa tsaye bai gama mikewa ba. na bayyana gabansu ina kuka wiwi wanda kukana ya janyowa hankalin mutane gidanmu suka firfito gabadayansu har da yayyena da suka kawowa mamma xiyara da matansu. na hade duka hannuwana guri daya ina juyasu tmkr yadda yara kanana kanyi idan 'sum shiga tashin hankali nasoma mgn cikin muryar kuka wayyohhly babana karki min hk kayi hkr dan girman allah kabarni na aure taufeek ..ina sonshi bazan iya rayuwa babu shi ba karka Hanani aurenshi shine farincikina na isa gurin mahaifiyata mamma dake tsaye zugun tana kallona cike da tsusayi kisaka baki mamma kar baba ya barshi ya tafi idan ya tafi yace min bazai kara dawowa kasar nan ba ,ni km ina tabbatar muku matsawar ya tafi mutuwa zanyi.. na isa gurin yayana yusif ka sanya baki yaya yusif ina sonshi Wallahi ina sonshi hk na dinga bin yayyena ina rokonsu su sanya baki babana ya amince daga karshe na isa inda taufeek ke tsaye yayinda yan gidanmu sukayi cirkocirko kowane fuskarsa cike da tsansar tausayina. na riko hannu taufeek cikin nawa na janyoshi xuwa inda babana ke zaune har lokacin. nace ka durkusa ka roki mahaifina ta yadda ya dace kiyi masa mgn ta tsigar datace may be baka masa yadda yakamata bane shiyasa yaki amincewa da aurenmu babana mutumin kirki ne ...baya kin mutun shi din me son jama'a ne......baya wulakanta jama'a gbdy yan'uwana kuka suke har mahaifiyata hk ma mahaifina dukar da kansa kasa yayi tare da dafe goshinsa da hannunsa daya wanda ke nuni da yana cikin tashin hankali. sake kamo hannun taufeek nayi cikin nawa mu durkusa mu roki babana tare ... ahankali naga ya zube bisa gwiwowinsa kmr yadda nayi sai dai yakasa furta daidai da kalma daya duk da mgn yake son yi amman ya kasa furta komai koda ma ya bude baki me zai ce wannan mutumin da bai kaunar ganin farincikinsa da abar kaunarsa . "kusan minti talatin muna durkushe agaban bana ina kuka ina rokonsa. amman bai dago kansa bs balle yace mana wani abu, yaya yusif ne yakaraso yakamo hannun taufeek ya mikar dashi tsaye, wanda zuwa lokacin hawaye yake ya mikar dashi tsaye wannan shine karo na farko danaga hawayensa bantaba tunani zai zubda hawayensa akaina ba kasancewarsa mutun me dauriya da taurin rai. ahankali yasoma dagawa kafunfusa domin barin gurin. " yaya yusif na biye dashi yana masa mgn wanda bansa me yake gaya masa ba ina ganin sun kurewa parlour'n har yaya yusif ya kama handle ya murda kofar ya bude na zabura na mike tsaye daga gaban mahaifina nabiyo bayansa sauran yan gidanmu suka biyo byna. " a farfajiyar gidanmu na iske su tsaye yaya yusif nabashi baki ina isa ban tsaya wata wata ba na rungumeshi ajikina ina kuka me cin rai don't go.... pls taufeek karka tafi kabarni mutuwa zanyi .. tsam naji ya sanya duka hannuwansa ya rungumeni shima ajikinsa yana shafa sumar kaina da suka baje yasoma mgn cikin rawa murya i feel lik i should stay cox in love with you . lov you not for how you look just for who i feel you in my hrt . i did not thing I can met the girl that i wil love the way i love you ,you tsole my Hrt salee..mat you my first love i feel you in my hrt i can't live without you but I will still live you ..... yana karasa fadar hk yasoma kokarin zareni daga jikinsa na kamkameshi ajikina ina wani irin kuka duk da wayanda ke gurin babu wanda bai zubda hawayen tausayinmu ba i love you taufeek i can do without you don't live... ..pls. i wil liv you too to the extend i can't explain but I must remove you from my hrt... ya tsaidani bisa kafafuna na kasa tsayuwa cikin raunin muryarsa yace ki tsaya bisa kafafunki salemat.. karki fadi ...kiyi hkr abinda nasani km nayi imani dashi matukar ke mata ce fa sai na aureki kisawa zuciyarki hkr ki rike aranki taufeek yana sonki so km me girma ina tabbatar miki da sonki zan koma zuwa ga mahalicina... yanakarasa mgnrsa ya juya yasoma tafiya ni km ina ihun kiran sunansa taufeek.. taufeek don't liv me pls....har ya kai bakin get din gidanmu ya juyo ahankali batare da ya dakatar da tafiyarsa ba yace don't cry i love you sweetheart...... sannan ya sanya kai ya fice na kwasa da gudu zan bisa yayyena suka yo kaina.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah's messenger saw said fear Allah wherever you are* page 44 yaya yusif ne yayi nasarar cafko hannuna cikin nasa yana bani hkr cikin matsanancin tashin hankali. kiyi hkr saleemat ki yarda da kadara.. ki dauka wannan itace kaddararki ,baki isa ki goge kaddarar da Allah ya rubuto miki ba , baki ji abinda shi kansa masoyin naki ya gaya miki ba matsawar matarsa ce ke zai aureki . kiyi hkr dan girman allah kisamu natsuwa ki dawo cikin hankalinki ki dauki dangana kisawa zuciyarki . "idan so cuta ne hakuri magani ne. " ki taimakawa rayuwar yan'uwanki muna matsanancin sonki bama son mu rasaki arayuwa . mahimmanci kassncewarki cikin natsuwa yafiye mana komai dake cikin duniya . kece zuciyarmu salema gbdy soyayyarmu, mu tattara shi ne akanki "ke kadai Allah yabamu mace atsakaninmu idan muka rasaki zamu shiga damuwa da tashin hankali. ki kalli can.... ya nuna min inda mamma take tsaye tana zubda hawaye, duba kiga halin da mahaifiyarmu ke ciki ayanxu datake tsaye agabanki... damuwarki ce ta haifar da hk... duk maganganunsa shiga kunnuwa suke suna fita 1 byn 1. babu mgnrsa daya datayi tasiri cikin kunnuwana balle xuciyata ,sbd hankalina da natsuwata gbdy basa gangar jikina suna ga masoyina taufeek.... so nake nasake daura idanuna akansa ko zan ragewa kaina radadin da nake ji azuciyata akan rasashi da zanyi arayuwa .. amman yaya yusif ya rike hannuna gam ya hanani motsawa daga inda nake . ganin hk yasa nasaki wani irin ihu tare da fixge hannuna cikin nasa . ina kuka.... yasoma kokarin sake kamo hanuna, na goce da sauri muryarta na rawa nace karka sake yunkurin tabani kai ba yayana bane makiyanane gbdynku bakwasona tunda bakwa son farincikina .... kuna kallo an rabani da burin raina.... kuna kallo zan rasa taufeek ..amman kace kuna sona wannan wani irin so ne...? nakarasa gaban mahaifiyata dake tsaye har lokacin tana kuka na riko hannuta mamma kice suje suce taufeek ya dawo zaku bashi ni. kuce masa ya dawo kar ya tafi ya barni nasan ke uwace zaki fi kowa fahimta da fuskantar yadda nake ji azuciyata..... rashin taufeek .. daidai yake da rasa raina . zan mutu kowa ya huta rayuwata bata da wani amfani matsawar babu shi. ...... mamma kiyi wani abu kar na mutu akwai sirrika masu matukar mahimmanci atsakanina da taufeek.... shi din wani bangare ne na rayuwata ...... shine wanda zaifi kowa sanin darajata da kimata idan ya aureni.. narasa abu masu girma da mahimmanci a dalilinsa "matukar bashi na aura ba akwai matsala....duk ma wanda zaku bawa aurena wulakantani kawai zaiyi sbd narasa shi ainihin jigon auren....... na juyo afirgice ina kallon yan'uwana 1byn 1 daga wannan lokacin cikinku duk wanda bai tsaya min na samu cikar burin zuciyata ba zan kafashi cikin tarihi rayuwata sannan kada wanda ya sake cewa yana sona acikinku... gaddafi ne yayi karfin halin karasowa gareni tare da dafa kafadata yakira sunana salema. karkice hk dukkaninmu muna sonki muna son faricikinki sannan muna son aurenki da taufeek kassncewar kina sonshi amman abinda kike bukatar muyi miki yafi karfinmu sbd babu yadda zamuyi da hukuncin mahaifinmu gareki .... shawarata kiyi addua matsawar taufeek mijikin ne duk tsanani duk wuya zaki aureshi" idan km ba mijinki bane duk yadda kika so ki mutu akansa zaki rayu sannan bazaki aureshi ba. ada can bakisan zaki hadu dashi ba Allah ya hadaku dan hk kiyi hkr ki fawalawa Allah komai zamu tayaki da addua. ahankali na saki hannun mamma dake rike cikin nawa. nasoma yin kasa kasa ina wani irin kuka na fitar hankali . na durkushe tare da kamkame jikina guri daya na daura kaina bisa gwiwowina ina wani irin kuka duk wani kuzari da karfin jiki babu shi a tattare dani baya ga tashin hankali ji nake tmkr bani bace. gani nake tmkr mahaifina ya aikata min laifi ne me girma adalilin tarwatsa rayuwata dayake kokarin yi.. ahankali na furta kalmar shikenan tawa takare rasa taufeek daidai yake da rasa raina ..... daidai wannan lokacin mahaifina ya fito harabar gidan inda kowa ke tsaye cirkocirko yakaraso gurin da nake durkushe a kasa ina risgar kuka kmr wace narasa iyayena . yasa hannunsa ya dafa kaina yana kiran sunana mamana... ...na dago da sauri ina kallonsa da jajayen idanuna da suka gama rikidewa xuwa ja. tsoro da matsanancin firgici naga ya bayyana a fuskar babana alokacin dayake kallon kwayar idanuna. " yayinda ni km zuciyata tashiga bugawa da karfi numfashina ya soma barazanar daukewa ina cigaba da kallonsa . "wani irin ubane shi dai bai son farincikin ya'yansa ban taba tunanin mahaifina zai iya hanani abincin ruhina ba. lokacin danake zaune gabansa nayi danasanin kasancewarsa uba gareni domin ya aikata abunda iyaye dayawa bazasu iya yiwa ya'yansu na cikinsu ba ,na dauka ya'ya sune sanyi idanun iyaye a she ba hk bane .... ina cikin wannan tunanin ne muryarsa ta daki dodon kunnena lokacin dayake cewa taso mamana mushiga ciki ya miko min hanunsa. ,alamun nazo kallon tafin hannunsa nake ina tsiyayar hawaye batare da nayi yukunri mikewa tsaye ba,hawayen bakin ciki kawai ke gangaro min bisa kuncina . xuciyata shiga tunanin me yake son fada min km byn yayi nasarar rabani da sanyin idaniyana. " banda uba uba ne alokacin ina jin kmr na canza nawa uban.. "kusan minti goma ina zaune ina kallon tafin hannusa , sannan na mike a zabure ina kallonsa mgn nake son yi masa alokacin amman na kasa furta komai kawai na juya da gudu zan bar gurin ya sake kiran sunana muryarsa na rawa mamana ki tsaya ki saurareni....... na tsaya cak tare da juyowa idanuna akan fuskar mahaifina me zakace min baba ..?atahiri rayuwa ma iyaye kan sadaukar da farincikinsu ne wa ya'yansu domin samun kwanciyar hankalinsu . amman ni na kasa samun wannan farincikin daga gareka . "ina son taufeek tmkr raina.. ina son rayuwa tare dashi amman kayi sanadin yanke wannan soyayya me girma da sadaukarwa . taufeek na sona har yafi sona da bukatata fiyye da wanda kake kokarin hadani dashi . "amman babu komai Baba nagode......nagode ina kaiwa nan na haye matattakala da gudu suka biyo byna suna ihun kiran sunana tare da rige rigen kamoni. ban juyo balle na tsaya har sai dana dangana da dakina nashiga da sauri na rufo kofar tare da murda key . na jingina bayana da jikin kofar ina kuka ina sambatu irir ina kiran sunan taufeek da iyakacin karfina ...... bugun kofar suke da iyakacin karfinsu kowane nakiran sunana da kalar rarrashinsu gareni akan na bude musu kofar su shigo amman naki hk suka gaji da bugu kofar suka hakura . ranar gidanmu dawowa yayi tmkr gidan mutuwa kowa kagani fuskarsa babu annuri yayi jugun tare da zabga uban tagumi har matan yayyena. "mahaifiyata kuwa tunda tashige dakinta ta kulle kainta bata sake yunkurin fitowa ba... ni kuwa duk wannan lokacin ina jingine jikin kofar dakina ina kuka me taba rai .... jikina a matukar sanyaye na daga kafafuna da kyar na nufi gadona na fada ina sake barkewa da wani sabon kukan ina jin yau idan ban sake daura idanuna akan taufeek ba mutuwa zanyi.. ina son na sake ganshi koda kuwa hkn zai zama ganina dashi na karshe arayuwata wayyohhhly Allah babana kana son kashe saleemarka ne da hannunka.. meyasa baxaka gane halin dazan shiga arashin taufeek ba? meyasa bazaka zama jigon tallafawa tilon diyarka ba akan abinda zuciyarta ke matsananci so ba? ina son taufeek tmkr raina ida narashi zanshiga wani hali . sannan zaka iya rasani sanadin hanani aurenshi. meyasa bazaka fahimceni ba babana....... bani na sanyawa kaina son taufeek ba ? hk na dinga sambatu ina kuka ina birgima acikin dakina na dawo tmkr wata mahauciya, mahaifiyata tazo yafi sau goma tana min mgn na bude mata kofa naki . hk yayyena maza babu wanda bai yi iya kokarinsa ba ,har babana da kanshi sai daya zo yagama tsayuwarsa ya tafi. ina kwance lamo a kan makeken gadona tare da runtse idanuna hawaye na tsiyaya byn shudewar awa uku ina kwance kiran sallah ne kawai ke tayar dani. ranar kwana nayi kuka ina neman layin taufeek domin son jin muryarsa da sanin halin dayake ciki ,amman number'sa taki shiga ,abinda ya sake daga min hankalina kenan. na sake shiga rudani da tashin hankali fiyye da wanda nake ciki . "nayi kukan nayi hauka adakina tare da sabatu iri iri , idanuna bude suka kwana dan ko bacci barawo bai yi nasarar daukata ba yadda naga rana hk naga dare . hankalin mahaifina yayi mugun mugun tashi ganin har asuba naki bude kofar dakina. shi kansa ba'ason ranshi zai min auren da bana so ba ayyadda naji sautin muryarsa amman babu yadda ya iya da rayuwarsa domin bazai iya kin aiwatar da kudirin hjy harira ba . dan hk gari nagama wayewa tun da sassafe ya bar Cotonou zuwa xugu. zaune yake gaban hjy harira byn sun gaisa yace daman naxo ne kan zance auren salema da yakub .. nan yashiga koro mata komai dake faruwa tun daga farko da wanda tasani da wanda bata da masaniyarsa har ya dasa aya . tana gama ji komai tace uhm daka kwaso jiki kaxo me kake son ayi ..? daman nace ko za'a bar zance auren inyaso kowannensu ya auri wanda yake ra'ayi. " domin samun zaman lafiya kar azo garin karfafa zumunci,zumunci yazo ya lalace dan.... atsawace ta katse shi da hannuta tayi tsalle ta dire agabansa tana huci tmkr yar bori tare da cewa daga kai uban nata har ita salemar baku isa ba....nace baku isa ba . "ina tabbatar maka wannan auren kamar anyisa angama koda kuwa zata mutu tabar duniya ne byn anyishi . amman wallahi sai yakub jikana ya mallaki salema diyarka matsayin matarsa. sannan ga sako kabawa salemar idan ka koma gida, tasani yadda bata son auren yakub shima yakub bai sonta bai son aurenta nice nan nake son auren km tillas ayisa koda kuwa duk duniyar nan gatan ne . kai gaka me "ya" kawani kwaso jiki kaxo min da zantuttuka banza marasa ma'ana . dan hk nabaka nan da wata 3 kagama duk wani shirinka akan lamarin aure..lokacin yinsa yayi. hk ya mike jikinsa a sanyaye yabaro zugu. .... .koda ya dawo daga zugu bai yi gigin sanarwa mahaifiyata komai ba dan yasan idan yasanar mata yadda sukayi da hjy harira rigama kawai za'a yi agidan . sai dai ya tmbyeta ko na bude dakina tace masa a'a.... washegarin ranar ta biyu da faruwar abun na gwada kiran layin taufeek cikin sa'a number'sa tashiga yana dauka na sakar masa kuka yayi shiri N wani lokaci sannan yace isa! ya isa!! my louloooo dan Allah salema kibar kukan nan hk . kukanki bashine mafita ba idan kina irin wannan kukan ya kike son ni nayi da tarin damuwata.. ? nafiki shiga damuwa kasancewar soyayyata tafi taki karfi . kuka nake sosai har da shesheka nace taufeek ina cikin bakincikin rashinka dole nayi kuka wanda nasan har karshen rayuwata da kukan rashinka zanyi . kiyi hkr nima ina cikin bakinciki kwarai da gaske akan cewa bazaki zamo matata ba. nasan km zan kasance cikinsa har abadan duniya, kenan har aranar da rayuwata zata zamo the end salemat ina sonki ..ina sonki so na tsakani da Allah amman gashi ina ji ina gani babu yadda zanyi na mallakeki yakarasa mgnr yana jan numfashi kana yayi shr amman ina ki san wani abu bazan taba son wata diya mace kmr yadda nake matsanancin kaunarki ba. da mahaifinki zai yarda yabani auranki da zan zame masa tmkr bawa garesa . ko matsayin me gadin gidansa yabani zan amsa matsawar zai bani aurenki .. kece farincikina....zan bar kasar da tarin tunaninki da kewarki.. kece muradina samun mace irinki a wannan lokacin yana da matukar wuya kece sarauniyar zuciyata. hk ya dinga gaya min word' world masu dadi da taba zuciya ni km ina kuka tmkr raina zai fita har daga karshe ya kashe wayarsa tare da yi min sallama . ****** tsawon sati daya kenan da faruwar tashin hankali dana tsinci kaina ciki gari zai waye dare yayi ina cikin dakina kwance kusan kwanaki 4 kenan da suka wuce wanda lisafina taufeek ya dade da barin kasar sbd duk kwanakin cikin kiransa nake number'sa batashiga. yayinda kwanciya ya zamemin abinda nafi so da bugata alokacin ,idan na kwanta har bana son tashi ko kwakwarar motsi nayi zuciyata manne take da tunani taufeek tare da tuna momment din da mukayi spend tare da shi. hk zan dinga jin hannunsa na yawo ajikina duk inda na motsa. kiran sallah ne kawai ke tadani dan ta abinci ma na manta rabona daya shiga cikina . rabona da abinci tun wanda naci ana gobe taufeek zai zo gidanmu . dan randa zai zo ma kasa cin komai nayi sbd fargabar abinda zai faru. hjy harira ganin yadda mahaifina yasameta da zance fasa aurena da yakub yasa ta sake tashin hankalinta . "ta km bazama gurin bokayenta da malaman tsubu sannan ta bawa yakub din umarnin yasoma zuwa gurina zance byn sake jaddamasa kudinrata akan aurena datake son yi tunda tun farko tasanar Masa kasancewar shima makiri ne irinta bai nuna mata kin abin ba sai murna dayayi .wanda shi daman ya dade da kamuwa da matsanancin kaunata. ranar farko dayazo gidanmu gurina bai samu ganina ba, sbd ina dakina a kulle mamma ta tareshi cike da karramawa da mutuntawa sai dai fuskarta babu yabo babu fallasa. ya tmbye ni mamma bata boye masa komai ba tace yayi hkr bazai samu damar ganina ba sbd kwanana bakwai kenan adaki a kwance na kulle kaina na hana kowa ya ganni . yayi shr yana sauraronta can km tace tana xuwa bari ta gwada tagani ko zan bude. byn kmr minti 5 sai gata ta dawo tace yayi hkr naki budewa . wani bakin ciki ne ya kama kahon zuciyarsa ya tokareshi tagumin bakinciki yayi sbd yaxo da maitar son ganina dan ko abinci da mamma takawo masa ma bai ci ba ya bar gidan ransa abace. akwana na goma ne iyayena suka sa aka balla musu kofar dakina wanda zuwa lokacin na galaibaya iya galabaita na fita haiyacina numfashi ma da kyar nake iya janyowa . ai Suna ganin halin danake ciki kuka suka saka ina kallonsu da idanuna dake lumshe . "duk kawaici irin na mamma sai data kalli tsabar idanun babana tana kuka tace idan kabari wani abu yasamu yarinyata bazan yarda ba.. dawood ...zan cire zumunci da auren dake tsakanina da kai nayi kararka xuwa court dan bazan zauna ina kallo ka nemi kashe min yarinya ba sbd farinciki wasu ... ban taba ganin bacin ran mamma ba sai s ranar ta inda take shiga ba ta nan take fita ba .gama mgnrta ke da wuya ta juyo kaina tana tabani cikin muka take kiran sunana sai gani tayi jikina ya sake na sume... hankalita ya tashi ta juyo ahargitse ta cakumi wuyar rigar babana tana ihun tana kukan ya kashe mata ni . da kyar wata yayar babana datazo duba jikin hjy babba tashiga tsakaninsu . aka kira likita yazo gida ya bani taimakon gaugauwa tare da daura min drip . a dan tsakankanin wannan lokacin mahaifiyarta da yan'uwana basa nesa dani kullun cikin rarrashina suke da bani baki . "abinci ne agabana mamma tana rarrashina naci amman naki sai dan ruwan shayi dana soma sha . tun daga ranar da mamma tace min yakub yazo gurina bai sake takowa gidanmu ba. ni km kuwa nayi kudirin koda ya dawo bazan bari yaganin ba. yayinda hjy harir ta sake banko wani sabon tasiri me zafi ajikin mahaifina dan hk wata rana mamma na zaune a parlour ya dawo gida a hargitse yake sanar mata da za'akawo kayan aurena tace yanzu bazaka bar zance auren nan ba? Kai tsaye yace mata eh idan an daura auren na mutu. kwasam ina parlour akwance naji sautin muryar mutane nashigo cikin babban parlour gidanmu wanda duk wancin yan'uwanmu ne dan na dauki muryoyinsu wai sunzo kawo kayan aurena da yakub . ina kallon lokacin da mamma take musu alama da suyi shr amman ina nagama sauraronsu na mike tsaye ina layi kawai sai gani sukayi na zube kasa na sume . hankali kowa ya tashi akayi hospital dani wanda likitoci sukayi tsaye akaina domin dawo dani haiyacina amman numfashina yaki dawowa sai da aka manna min isar oxygen domin taimakawa numfashina yayinda mamma da ssuran dagin ke gefena cikin fita haiyacinsu da shiga tashin hankali lokacin dana dawo haiyacina aka canza min daki. satina biyu a hospital aka sallameni muka dawo gida wanda har lokacin bangama dawowa daidai ba. kwance nake adakina cikin matsanancin tashin hankali tun danake atsawon rayuwa ban taba fuskatar irin tashin hankali danake ba alokacin . idanuna sukayi luhu luhu suka zurma daman ga uwar rama dana sakeyi dan gbdy na zabge na dawo wata irin dani sai kashi nayi kuka har nagaji. itama mamma tayi kuka har ciwon idanu sukayi nasarar kama idanunta tana zaune tana kallona tmkr matacciya . surutai take ahankali zuwa lokacin tace batasan me taufeek yayiwa tilon diyarta kwaya dal a duniya ba wanda yasa ta shiga wannan halin . ina sauraronta har tagama sambatunta amman hankalina bai gareta bare nace mata wani abu . har zuwa sanda yayyena suka shigo dakin jikinta har rawa yake gurin ce masu anya kuwa yaron nan da salema ke mutuwar so bawani abu yayi mata ba? soyayyar datake masa yasoma bani tsoro. yaya yusif ne yayi karfin halin cewa babu abinda yayi mata kawai dai tata kalar soyayyace tazo mata da zafi. ahankali naji mamma tace ban yarda wannan soyayyar ta wuce ace babu abinda yayi mata takarasa mgnrta tare matsowa sosai inda nake kwance tmkr matacciya ta kamo hanuna cikin nata tare da kiran sunana mamana ki sanar min ko taufeek yabaki wani abu ne alokacin da kuke soyayya musan yadda zamu bullowa lamarin? nayi shr naki cewa komai. tacigaba ko km kunsha jinin juna ne kedashi ki gaya min ni mahaifiyarki ce ko kowa yakiki ni ina tare dake ki gaya min inda akayi aikin muje akarya ki dawo haiyacinki . na ma shr duk da bakina nason tanka mata amman na kasa bude labbana da suke a bushe. ahankali nasoma samun sauki kadan sbd kulawar danake samu daga mamma . dan gbdy kauracewa mahaifina tayi. " ta dawo dakina tare muke bacci daita tana kula da yanayin , wani lokacin idan taga nashiga damuwa sai tasanyani ajikinta wai naji tumin jikinta ko zan dawo daidai. alokaci su'ad idan akace miki nice wannan matashiyar salemar me cikar halitta da kyau zakice karya ne sbd muguwar ramar danayi kirjina har wasu mugayen katsutsuwa ne suka bayyana step by step.. kallo daya zaka min kasan ina cikin alhini da tashin hankali. ciwona bai hana mahaifina soma shirye shiryen bikina da yakub ba dan har ankawo komai daza'a bukata agurin biki . hatta kayan daki ya kammala anje anyi jere anyi komai wanda kusan duk dagin mahaifina ne ke tsaye akan komai dan mamma na tare dani taki yarda tashiga cikin sha'anin bikin. yadda bani son auren da yakub hk itama take nunawa dangin mahaifina bata so har rigama yaso shiga tsakaninta da mahaifiyar yakub. sai da manya suka shiga tsakani. yayinda ni km hankalina ya sake tashi nashiga tashin hankali mara misaltuwa fiyye da lokutan by na kara ramewa sai dai nayi wani irin fari na dashe kmr wace bata da jini jiki sannan sai alokacin nake sake tabbarwar kaina da gaske dai narasa taufeek har abada. take ciwon sonshi ya motsa min ya dawo min sabo fil . barin lokacin da magangagunsa suka dinga dawo min daki daki kibini mutafi kasata muyi aurenmu acan zan zame miki komai zan soki zan baki kulawar data dace bazan taba cin amanarki ina kawowa nan jikina yasoma rawa rawa kafin kace me wani zazzzafan zazzabi yayi nasarar rufeni na dunkule kaina adaki na lullube cikin bargo duk hayaniyar da'ake acikin gidan ina ji wanda hkn ke karawa zazzabin jikina tsamari ranar dai sai da muka dangana hospital naga likita. byn mun dawo daga hospital nashiga tunanin mafuta nakarasa inda jakata dana saka diary da taufeek yabani ya dauko har na juyo da niyyar fito da diray nakaranta abinda yake ciki . najiyo takun shigowar mamma dan hk na nade jakar da sauri ta turata cikin wata yar karamar akwatina nakaraso na zauna gefen gado. itama guri tasamu ta zauna gefen gadon kusadani tana me taba wuyana taji ko har lokacin jikina da zafi. zafin daya ratsa tafin hanunta kmr garwashin wuta yasa ta kamoni ta kwantar dani . mike tashiga bayina taje ta dibo ruwa acikin yar karamar robo da towel ciki wanda ni har ina gadona kwance lamo makale da tunanin taufeek tasoma matse towel din byn taciremin yar rigar shimin dake jikina ta dinga goge min towel din tana meida shi cikin ruwan tsayi kafin kace min har zafin jikina ya ragu. ******* ranar daurin aurena tashi nayi jikina a sanyaye ji nake kmr narasa komai na rayuwata ne. yayinda hklina gbdy baya gangar jikina banda kuka babu abinda nake . bakaramin tashin hankali mamma tashiga ba ita da sauran yan'uwana taki yarda tayi nisa dani tana dakina takasa barina sai da wasu daga cikin daginta suka zo sannan taje gurinsu . ni kuwa tattare da kololon bakin ciki wanda ya hanani walwala da sakin fuska balle na damar fitowa tsakar gidanmu. " yayinda gbdy dagina na nesa dana kusa sun hallara . duk da ansa bana son auren amman hkn bai hana wasu daga cikin dagina bayyana farincikinsu ba. ina zaune cikin matsanancin tashin hankali mamma takirani a waya tace nazo dakinta alokacin tana son ganina. na mike da kyar jikina na rawa na fito daga dakina ina fitowa babban parlour gidanmu ina da iske mutane makil suna ganina gurin ya kaure da ihun ga amarya..ga amarya ..take zuciyata tashiga tsalle tasoma harbawa da sauri sauri kenan da gaske ne aurena za'a daura.. take jikina ya sake daukar kirrma sbd hango yakub danayi cikin wando da riga da yar samanta komai na dake sanye ajikinsa fari ne ga annuri bayyane akan fuskarsa yana gyara malunlun rigarsa wani irin kyau yayi wanda bai taba yin irinsa ba . sai faman wage bakinsa yake yana murmushi yayinda take mutanen dake gurin suka shiga ihun ga ango na salema....... ga ango na salema yayinda wasu daga cikin yan dakin hjy harira suka dinga hadawa da hailbaici ango na salema ko taki ko taso kaine dai zaka kasance uban ya'yanta sannan ka mallaki wannan hadaddiyar surar jikin nata. andaura auren ne? naji wata daga cikin yar'uwarmu ta furta hkn alokacin da numfashin ke daf da daukewa ya bude baki yana murmushinsa me karamin bakinciki yace ai... tun kafin ya furta abinda zai fada wanda ni alokacin na tabbatar da abinda yake son fada kenan nasoma mgn kasa kasa narasa taufeek.....narasa taufeek kafin kace me tuni na xube kasa sumammiya.....parlour 'n ne yakarade da ihun mutane wanda ya hankaltar da sauran jama'a firfitowa daga sauran dakuna. saukar ruwa naji ajikina wanda bansa wanda ya kelaya min shi ba na farfado sai dai numfashina bai dawo daidai ba dan hk aka wuce dani hospital... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE AYSHA A BAGUDO dedicated to hauwa A usman allah's messenger saw said purication is haif of faith page 45 lokacin da aka kaini hospital rai hannun Allah sbd babu wani ala'mun numfashin atare dani. gadan gadan likitoci suka amsheni sukashiga aikinsu akaina ,domin kokarin dawo da numfashina . amman duk iyakacin kokarinsu naganin numfashina ya dawo gangar jikina ya gagara samuwa . yayinda ilahirin hospital din ya cika makil da dandazon dangina dana abokan ango. kowa kagani agurin yayi jugun tare da zabga tagumi. shi kansa ango hankalinsa a matukar tashe yake, so yake yasan halin da nake . mamma kuwa tafi kowa shiga tashin hankali kuka take wiwi tmkr zata mutu tana daura dukkan laifin kan mahaifina da danginsa fada take zasu kashe min yarinya akan ra'ayinsu na banza. likitoci kuwa sai kai kawo suke akaina abu kmr wasa sai danayi kwana da yini ban motsa ba yayinda likitoci ke kaina, daga karshe suka yanke shawara'r sakani cikin scanner domin asa a wani hali nake ciki ina raye ne ko na mutu.. byn awa uku da sakani cikin scanner aka fito dani . aka nufi dakin majinyata dani aka kwantar aka daura min drip sakamakon ganowa da likitoci suka ina raye numfashina yayi sezin . sai dana kusan sati daya kwance bansn a wani hali nake ciki ba ,sannan ban san hidimar da dangina da yan'uwana keyi akaina ba. lokacin dana farka babu abinda ke fitowa daga cikin bakina sai yakub ka sakeni ni ba matarka ba.. ce, kai ba mijina bane ...ni taufeek nake so km shi zan aura banasonka ka sake . hk na dinga sambatu ina fisge fisge sannan na lumshe idanuna ina jan numfashi da kyar wasu zafafan hawaye na zubo wa saman kuncina . lokacin da doctor yashigo dubani saurin karasowa yayi lokacin dayaga halin danake ciki yadda jikina ke kirrma zafafan hawaye na gangarowa ta gefen idanuna wanda ya jika pillow da kaina ke ajiye akai . ina jin motsin shigowa dakin na zabura na mike ina kasakeni yakub wallahi bazan zauna da kai ba.. sai km naga bashi bane likita ne dan hk na koma na kwanta ina sambatu allura bacci yayi min wanda take bacci yayi nasarar daukata amman har lokacin jikina bai bar rawa ba. Bayan alluran baccin da akamin ya gama aikinsa ya sakeni a zabure na sake farkawa ina ihun kuka ina sambatu ina cewa yakub kasake ni ka sakeni wallahi bana sonka kasakeni kasake bana sonka yakub wallahi taufeek nake so ba kai ba ina furta hk ina kuka kmr raina zai fita sai faman fisge fisge nakeyi a hankali mamma ta matso kusa dani takai hannunta kaina ta dafa tana shafawa tare da kama hannuna tana murzawa tace salimat kinatsu kidawo cikin haiyacinki wayace miki andaura miki auren da yakub ai ..ba'a daura ba... salimat tace mamma da bakinshi fa naji yana fada cewan andaura a'a salimat zeje dai daurin aure ne amma sam ba'akaiga daurawa ba. Kinjiko kisamu natsuwa dan Allah kiyita furta kalmar innalillahi zaki samu natsuwa zuciya kuma zakiga komai yazo miki da tsauki. kwana biyu tsakani aka sallameni. tundaga cikin mota da zamu koma gida naga yanayin iyayena da yayyena ya sauya ,sai kallo na kawai suke fuskarsu cike da mamaki ni km ko ajikina domin atunanina kallon tausayawa 'su kemin shi kuwa babana banda tsuma babu abinda yake na lura kmr ma Allah Allah yake mu isa gida. muna isa gida muka yada zango a parlour babana kasancewar akwai mutane zugu da sukaxo biki basu rigada sun koma ba. muna shiga babana ya fincikoni ya maka da kujera yana huci kafin na mike naji yace kin cuceni salema kin gurbata min xuriya.kin min tabon da har in mutu bazan taba mantawa dashi ba ke kadai da allah yabani mace amman kin zamemin masifa ni dawood diyata ke dauke da cik... jire ne ko kuwa buguwar zuciya ne tasameni daga tsaye sbd ji nayi kaina tare da gangar jikina suna juyawa gabadaya idanuwana sun rufe bani ganin komai da lalube nasamu na isa jikin bango na jigina jikina ina kallon iyayena da yan'uwana a matukar tsorace ahankali na sulale nayi zaman yan bori wato na mimike kafafuna na waresu tmkr yadda kananun yara kanyi. can kmr daga sama naji ana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun sai kawai naji nima nakama kalma nashiga furtata ina maimaitawa bude idanuna nayi ahankali tmkr na masu bacci naga mahaifina tsaye yana sake furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shida mahaifiyata rike da sakamakon likita a hannunsa yana sake duba farar takarda .. ni kaina kalmar nacigaba da furtawa daga inda nake sbd halin tashin hankali danake ciki . take naji numfashina na kokarin daukewa adaidai lokacin danake jin sautin muryar babana ciki kuka cikin agidan.... ni dawood cikin shege acikin gidana har na tsawon wata uku..? yakarasa mgnr tare da yowa kaina gadan gadan yana huci ubawan yayi miki ciki shege? yayi min tmbyr yana daukeni da wani gigitaccen mari ... mamma takaraso garesa cikin yanayi na rudani da tashin hankali ta rike hannunsa kabari abi komai ahankali musan wanda yayi mata cikin. ya fixge hannunsa yana nunata da yatsansa ala'mun ta kiyeyesa. ni km na dan yi murmushin da bansa sanda yafito ya bayyana akan fuskata ba sbd na tabbatar matsawar ciki gareni babu tantama na taufeek ne, cikin karfin hali naji mgnr ta fito daga cikin bakina nace baba matsawar likita ya tabbatar da ciki gareni to cikin taufeek ne ..gbdy daga mamma har baba atare suka zaro idanu waje.. kenan da gaske ciki ne dake? inji cewar yayyye wadan suka hada baki gurin furta hk . batare da wani tsoro ko fargaba ba na daga musu kaina ala'mun eh nan fa babana yashiga dukana takoina tare da allah wadai dani dukana yake yana dukan cikina da iyakacin karfinsa. " su yaya yusif suka rikesa suna kuka suna bashi hk.. yana cikin dukana mamma ta zube kasa suka barshi yacigaba da dukana sukayi kan mamma suka shiga jijigata gaddafi ne ya nufi fridge ya dauko ruwa aka shafa mata ta farfado tana sauke numfashin tare da cewa ya kasheta ko..? ni kuwa har lokacin banana bai bar dukana ba sai da yayi min jina jina tare da canza min halita sannan yaje har dakina ya dauko akwatin kayana ya dinga watsa min a harabar gidanmu zo ki bar min gidana.. wallah bazan barki ki haifamin "dan "shege acikin gidana ba . "mamma wace tagama farfadowa ta mike tsaye tana kirrma karka min hk dawood karka kora min yarinya duniya karkayi sanadiyar rugujewar rayuwarta. ki min shr ai duk da hadin bakinki yarinya tasoma lallacewa wallahi kinji na ratsen miki saleema baza sake kara second 1 acikin gidana ba sai tabarshi . ke km idan kikayi kuskuren sake cewa komai abakacin aurenki wani irin firgitaccen ihu nasaka tare da daura hannuwansa duka bisa kaina wayyohlly Allah nakaraso inda mamma take tsaye kmr andasata tana xubda hawaye. nace dan girman allah mamma karkice komai kiyi hkr kiyi shr banason tawa matsalar ta shafeki yanxu zan bar gidan kmr yadda baba yace kimin addua acikin zuciyarki ke uwace nasan duk inda nake adduarki zatayi tasiri gareni.. kimin addua mamma ina bukatar adduaki ko zanga daidai arayuwata ina cikin mgn mahaifina yakaraso a zuciye yasoma jana da akwatin kayana daga yau ni ba ubanki bane.... " bana bukatar sake ganin fuskarki arayuwata kije duk inda zaki a fadin duniya nan amman ina tabbatar miki duk abinda kikayi sai aminki ninkinsa yana kokarin ingizani waje yayyena sukayi sautin isa gabansa suna bashi hakuri atsawace yace wallahi kuka sake mgn zan tsine muku take kowanensu yaja baya suna kuka turani waje yayi tare da kullo get din gidan sannan ya juyo yana fuskatar mamma da yan'uwana duk wanda ya nemi inda salema take ko taimaka mata arayuwa ban yafe ba... ..sannan ya juya yana layi ya nufi dakinsa. ina daga waje ina jin sautin kukan mahaifiyata da yan'uwana.. amman bani da damar shiga cikin gidan natsaya ina kallon gidan da'aka haifeni nataso acikinsa cikin farinciki amman yau gashi zanbarshi ba dan ina so ba. na dauki jakata ina kuka nasoma kokarin daga kafafuna abu na farko dayasoma zuwa cikin zuciyata ina zanga taufeek ...tafiya nayi sosai acikin wannan dare kusan ta awa daya kafin naxo ainihin inda zan samu mota sbd daga uguwarmu zuwa tashar mota akwai nisa sosai . da kyar nakaraso tashar tapa juga juga abinka da ba'a saba tafiyar wahala ba. koda naxo tasha babu mota me zuwa Nigeria duk motocin sun gama tashi . "idan ma akwai motar da wani kudi zan shiga motar ..? dan hk ahankali nasamu wani dan dakali na zauna ina kuka tare da kalle kalle yan tsirarun mutane dake kai kawo a bakin titin ina nan zaune sai ga wasu custom su biyu kowanensu sanye da uniform sun karaso jikin wata mota crv suna zantawa da ala'mun dayan dake rike da farar leda ne yarako abokinsa ko dan'wa. acikin tautaunawarsu ne naji shi dayan yace Nigeria zashi ina jin hk nayi saurin mikewa jikina na rawa amman na kasa isa inda suke har dayan ya juya yayi tafiyarsa shi kuwa dayan ya juyo zai bude murfin motarsa muka hada ido dashi. ya bar abinda zaiyi yakaraso gareni tare da cewa yan mmata ina zuwa ne? da sauri nace Nigeria, Nigeria ya sake maimaita sannan yace ok nima can na nufa ko zan iya rage miki hanya? nayi saurin cewa eh ok muje ya bude min gaban mota nashiga na zauna shima yazagaya yashiga ya zauna ya tayar muka bar gurin. tafiyar awa 3 ce takawomu *yanoba* hk nagani a rubuce sannan ya juyo ya tmbyeni wani unguwa zani gamu a nigeria nan fa nasoma duru duru da idanu nace ai bansa unguwar dazani ba ka taimakeni da gurin bacci har zuwa gobe da safe . yayi shr yana kallona duk da yanayina bai nuna masa ko ni yar hannu bace .. ok badamuwa zan taimakamiki dan hk kai tsaye gidansa ya kaini inda ya saukeni adakinsa. yace naje nayi wanka nace a'a sbd ban damu da nayi wanka ba dan bashine agabana ba. ina zaune yagama duk abinda zaiyi yace sake cewa naje nayi wanka nace a'a nagode nayi da safe idan naje inda zani. kallona yake aransa yace zai dana . nagane hkn ne sbd yanayinsa danagani yana kallona yana lasar lips yace nayi kwanciyata. har yafita ya dawo ya tmbyi sunana nace salema ....yace suna me dadi yadace da me sunan nayi dan murmushin wanda bai kai zuci. byn ya fita na bude akwatin kayana inda jakata take na dauko diary din prof taufeek yabani nasoma dubawa ahankali full address dinsa da numbobin waya har guda uku na bude wani shafin abinda nagani ne yasa gabana faduwa da sauri na gyara zama ina sake dubawa ga abinda nagani arubuce.. _yau 3 ga watan mach shekara ta dubu biyu da dari hudu dana sadu dake saduwa ta karshe daman tunda na fara saduwa dake ban taba yin realize ajikinki ba, amman yau dana sadu dake na zuba miki spam dina ajikinki km sai dana daidaici lokacin period dinki yayi sauran 14 days km adaidai wannan lokacin na tabbatar inda ba Allah ne ya kiyaye ba zaki iya samun ciki sbd kwayenyen haihuwarki sun fara farfashewa a wannan lokacin daidai mace zata iya daukar ciki so inafatan na dasa miki kwaina acikin mahaifarki sbd ina son ki haifa min "da" ko "ya"wanda zaki dinga kalla kina jin dadi a cikin ranki sannan yasa kiji nishadi acikin rayuwarki wanda kullun idan kika kalleshi zaki tuno dani killa sanadiyar hk ki biyoni kasata......_ ina kaiwa karshe rubutun hawayena suka sake balle min ahankali na furta gani cikin Nigeria taufeek burina layunkanka suyi saurin sadani da kai. na runtse idanuna ina kuka.... ina tunanin yan gidanmu.. dayake na tsargu da mutumin yayi masauki sai na kasa baci nayi shr na runtse idanuna kmr me bacci. cikin dare kawai naji ansoma lalubata na farka afirgice ina zare idanu mutumin nagani tsirara haihuwar uwarsa yana kokarin kai hannusa jikina na fashe da wani irin razananniyar kuka ina rokonsa tare da ce masa ni ba yar isaka bace sai yace ai yasani kawai taimaka masa zanyi yace tunda ya daura idanuna akanka naji bazan iya hakura ba ina jin hk na miki tsaye jikina na rawa nace wallahi wannan jikin yafi karfinka... yasoma motsani ina ja da baya matso yayi sosai yana lumshe ido kmr wani tsohon maye . ina kokarin tutturesa yayinda firgici da tsoro yasani sakar wani rikitatccen kuka nan fa muka fara kokuwa dashi daga karshe Allah yabani nasara akansa na ingizasa baya da iyakacin larfina wanda hkn yayi sanadiyar bayana ya amsa da karfi. yayi baya kafafunsa sukayi sama tmkr me shirin yin dungure garin ya dawo da kafafunsa ya buge min ciki take naji marata ta daure ban tsaya wata wata ba na dauki jakata na rataya wanda diary din taufeek ke ciki na bar gidan aguje shima yabiyo byna yana ihun kiran sunana gudun bala'i nake a saman titi batare dana san inda zani ba ina kuka ina kiran sunan mahaifiyata gbdy tsoron abinda mutumin yayi yunkurin yi dani yasa tsoron daren ya kaurace acikin idanuna . burina alokacin nasamu inda zan fake ko mataimaki daidai wata youtown na hango wata kwana wace haske wuta ya haskaka gurin nayi saurin bin hanyar tare da shigewa inda naga hasken ina adduar neman tsari har bakin gurin mutumin yaxo yana kiran sunana salema ki tsaya na fasa abinda nayi niyyar miki ina kallon ya tsaya yana waige waige ta inda zai ganni bai gani ba ya juya ni km na dinga jan ajiyar zuciya ina saukewa sannan na durkushe kasa ina wani irin kuka sai alokacin nasan inda nashigo ashe church ne sakamakon ganin ganguna da kujeru jere da cross. ranar ban iya na runtsa ba tunda sanyi safiya na fito atsorace kar masu gurin suzo na samu guri bakin titi na zauna har garin allah yawaye ina zaune na saka wancan na kwance wancan ina tunani ta ina zansoma neman taufeek har kusan shabiyu ina gurin zaune tun bana jin yunwa da kishirwa har nazo nasoma ji daga inda nake zaune na hango tsayuwar wani mutun da baro gabansa wanda ke cike da kayan marmari ahankali na mike jikina babu kwari na isa gurinsa na gaishe shi cikin harshen tsadadden frach ya nuna min baya ji nayi masa turanci na ma dai the same sai kawai nayi masa mgn da gauranci hausata dabata gama bin bakina ba. ka taimaki ne dan Allah kabani lemo ko guda daya ne yunwa nake ji ni bakuwace agarin nan.. mutumin ya tsura min ido yana kallona yadda yake kallona din ne na tabbatar da tausayina ne ke shigar jikinsa. amadadin yabani lemun dana tmby sai naga ya nufi gurin wata me tsaida abinci ya siyo har da ruwa wanda banyi tunanin ko ni zai bawa ba amman ga mamakina yana karasowa ya mike min plet din abinci ungo kici jikina na rawa na amsa ina masa godiya nasoma ci hannu baka hannu kwarya dan bazan iya cewa ga tun lokacin dana ci abinci irin hk byn nagama ci na sha ruwa yabani lemu guda uku cikin bakar leda sosai nayi masa godiya na tmbayesa masa inda zan samu massallaci ya nuna min sannan nakoma inda nake zaune tun farko . shi km yacigaba da kasuwancinsa ina zaune gurin har yamma babu wani cigaba domin banda yadda za'a yi nasamu waya . " shi km wanna mutumi yagama kasuwancinsa yayi min sallama ya wuce. a massallaci danayi salolina na kwana ina kuka lagos ba kmr sauran garuruwa bane. Gari ne wanda basa amsar bako ko tausayawa bako washegari na sake zuwa gurin mutumin jiya nan na wuni byn na tmbyeshi aron waya yabani na kira numbobin da taufeek ya rubuta min . kiran duniya nayiwa layikun taufeek amman ba'a dagaba. nashiga matsananci damuwa gabadaya na sake birkicewa nafita haiyacina bani kaina ba hatta cikin dake jikina yana cikin damuwa sbd yadda nake jin marata na daure min atakaice miki su'ad sai dana kwana uku ina neman layinsa daren kwana uku ne ya waiwaiyi kiran danayi masa. ya kira mutumin danayi amfani da wayarsa ya dauka ya gaisheshi yake fada masa wata yarinya ce keson waya dashi. misalin karfe 11 mutumin ya zo har indanake zaune kafin mutane sugama watsewa nashiga cikin masallaci na kwana ya mika min waya yace number danake takira ce takira . jikina har rawa yake gurin amsar wayar nasoma Bin layinsa kira daya ya dauka ina jin saurin muryarsa bansan sanda hawaye yasom gangaro min ba na kasa mgn shima tunda yace hello.. hello yayi shr bai sake cewa komai ba yana jira daga gareni . "sai dana numfasa na sauka naunauyen ajiyar zuciya da karfi nace he... llo... kawai naji yace my loulooooooo... ya furta da karfi daga jin yanayin yadda yayi mgnr kasan atsorace yayita na amsa cikin kuka na'am taufeek ...ina ka'ajiye wayoyinka tun shekarajiya nake neman layinka da garari cikin gari ? wayyohlly Allah nah.... kiyu hkr my louloooo.. yanzu kina ina ai tunda mutumin ya tabbatar min da macece takira wannan number jikina ya tabbatar wani abu .yace yanzu a ina kike? muryarta cikin kuka nace bansa inda nake ba amman bari nabawa mutumin daya taimaka min . nakarasa gurin mutumin na mika masa wayar nace dan Allah ka gaya masa sunan gurin nan. karba yayi tare da sanar masa inda muke kai tsaye ya katse kiran batare da ya sake dawowa min da wayar ba. muka tsaya zaman jiran isowarsa. tun karfe 11 dana kira taufeek banga yazo ba. hankalina ya tashi sosai yayinda mutumin yaki barina ya wuce sai ma sake neman layin taufeek din yayi ina jinsu suna waya yace ya hanzarta zuwa sbd area babu lafiya za'a yi (etutu) taufeek najin hk yace dan Allah ka taimakeni ka tsaysa min daita ina kan hanyar zuwa ne hoodup ne ya rike. ni Allah ya yarda zan karaso kafin llokacin da zasu fara kasan woman develoment center? mutumin yace eh ok idan ma zaka wuce ne ka taimaka ka kaimin ita can tajirani yace to . e'tutu wani tsafi ne da mutane lagos suka meidashi tmkr ibada ko al'ada kusan sunayinsa ne domin zaman lafiyar garinsu acewarsu tsafin yafi son ya'ya mata domin idan suka hadu da mace zasu mata tsirara haihuwar uwarta sannan su yankata yankan rago su tsiyaye jininta ,acikin kwaryar tsafinsu . idan km namiji ne zasu masa dukan mutuwa da bulalar tsafi wani ya rayu wani km sai yayi doguwar jinya sannan ya dawo yasamu lfy . suna fara wannan tsafin nasu ne da kmr misalin karfe daya saura . ina jin mgnr da mutumin ke fada hankalina ya sake tashi jikina ya dauki rawa muka soma tafiya. tafiya muke a kafa yana sake bani labarin yadda ake (e'tutun ho'ro) har muka kawo menegement yana cigaba da bani lbari wanda sai alokacin na tmbyi sunansa yace min hasan muna tsaye gaban get din woman development center muka tsaya daga gefe titi muna tsaye wani gang na yoroba people's suka zo suna hayaninya da iwace iwace daga karshe suka ja birki sai muka zage zage da tsine can km fada ya kaure tsakaninsu suka shiga bata kashi . ban da fashe fashen kwallabe babu abinda suke sauran tsirarrun mutane dake bakin titin suka soma darewa lokacin da aka lumawa wani kwalba a gefen cikinsa ga hanjin mutun muraran kana gani ga jini na tsiyaya kmr ruwa ai nima bansan sanda na kwallara kara na kwasa da gudu nayi hanya me zuwa badagir shi km hasan bansa hanyar daya bi ba . gudun nayi sosai kmr zan bar garin daga karshe na tsaya ina sauke numfashin ganin nayi nisa da gurin banda numfashi da haki hmmmmmmm hmmmm babu abinda nake nasamu wani jikin wani table na jingina kaina sbd kasa tsayuwar nayi yayinda naji marata tayi wani irin daurewa tare da murdawa ina nan tsaye agurin har daya tayi bansani ba matsafa har sun fito sun soma abubuwan tsafinsu a wasu wuraren motsi nasoma jiyowa na sautin muryoyi mutane daban daban suna fadar wasu abubuwa cikin harshen yarobanci wanda ni alokacin bansa me suke cewa ba sai daga baya nasan maa'anar su. amman jin muryoyinsu kadai ya isa tsoratarwa tare da firgitar da zuciya, nayi saurin mikewa daga jinginar danayi nashige karkashin wani table na buya yayinda mutane suka cigaba da kusantowa inda nake sai alokacin naji hantar cikina ta sake kadawa fiyye da tsamaninki kowanensu tsirara haihuwar iyayensu daga mazan har matan kmr dai yadda hasan ya sanar min sannan hannuwansu rike da tukwanen kasa. " jikina ya dauki kirrmm abinda ban taba gani ba kenan tun iya tasowata byn taufeek ban taba ganin tsirancin wani ba lokacin da suka zo kusa da inda nake boye naga sunja sun tsaya nayi saurin sake lullube ilahirin jikina da bakin hijabina ta yadda bazasu hangoni ba . ahankali naji sautin daya daga cikinsu yace (o'ju meji po'gbod'o fuju ko'nwa)ma'ana ido biyu bazai tabaganinmu ba dube dube yasoma sauran suna tsaye cak batare da sun waiga ba duk idon daya lekemu tsirara idon meshi zai fashe sauran suka ce (ashai)ma'ana ameen duk wanda yasan ya ganmu ya buya ya fito daga mabuyarsa .. daidai tsaitin danake durkushe naga an haske da torchlight me shegen haske. ganin tabbas dai sun ganni sannan na tuno da yadda hasan yabani labarinsu aiko na fallo aguje ni kaina bansa zan iya irin gudun danayi ba aiko suna ganin hk majiya karfin cikinsu suka biyo bayana aguje tmkr iska. gudu nake suna bina ina kuka da kururuwar neman dauki suna bina da iyakacin karfinsu. aguje naga wata mota ta tsaya cak agabana na . aka bude motar me shi ya fito na xube jikinsa sai km numfashina ya dauke kamshin turarensa ne yasani zabura na zauna da kyau shi km sai kokarin rivaerc yake sannan yaja motar ya kwasa da gudu. mukar gurin. gudu kawai motar ke sharara akan titi . bashi yarage gudun dayake ba sai da muka shigo cikin agege yasamu guri yayi parkin ya juyo gareni ya janyoni zuwa jikinsa ya rungumeni tsam yana furzar da numfashin yasoma mgn cikin kuka dana rasaki sanadin tsafin nan banza yadda zanyi ba . kuka yake sosai har ds sheshekar kukansa bakaramin wahala naci ba lokacin danazo inda nace ku tsaya naga ala'mun fada akeyi dan har yansanda sunzo wajen shine nakira number mutumin shine yace min kinbi hanyar badagir na lumshe ido kawai dan bazan iya mgn ba daga nan gidan wani abokinsa ya zarce dani dake agege byn ya kirasa awaya . koda mukaje nayi wanka mukayi shirin kwanciya sannam nasoma bashi labarin abinda ya faru madadin ya nuna bakincikinsa ko damuwa sai kawai naji ya rungumeni daman na tsamaci hkn daga gareki. lokacin dana gaya masa abinda custom din nan yaso min ya firgita yace washegari sai na kai shi gurin nace bazan iya ganewa ba nan muka kwanta ranar kam nayi bacci har da munshari a saman fadadden kirjinsa wanda bazan iya tuna when last nayi bacci me dadin irin na ranar ba byn kwana biyu ina kwance ajikinsa ya kira mahaifiyarsa akan zaizo gurinta ni kam dai bansa metace masa ba ya dai ce na shairiya cikin jallabiyar da siyomin muka nufi gidansu. babban gida ne dan yayi kusan namu sannan gini ne nazamani daganin gidan dai kasan namasu arziki ne. muna isa gidan mahaifiyarsa muka isketa zaune akan kujerar one siter tana kallo tv hannuta rike da casbaha tana jawanda ya nuna ala'mun lazimi take da sallamar ya isa cikin parlour'n mahaifiyarsa ni km ina biye dashi abaya jikina na rawa . yakarasa har inda take ya durkusa har kasa ya gaisheta hjy ya gida cikin fara'a hjy takarba tace a'a har kakaraso ? inda kakirani kace min gaka nan zuwa ban tashi ba nan kazo kasameni. yayi shr ahankali yayi min nuni dana karaso gurinta hk jikina na rawa na nakaraso na durkusa kmr yadda yayi muryata na rawa nace hjy ina yini.. da hausata da bata gama kwarewa ba. wani irin kallo tamin wanda yasa hantar cikina kadawa batare da ta amsa ba ta waigo zuwa inda taufeek ke zaune tace wacece wannan km? yayi shr yana kallonta kamin mgn man yakake kallona kmr wanda bashi da gasky? ya sosai keya eh um hjy salema ce...... yana gama fadar hk ta sake hade ranta sosai sbd tasan kwanan zance. shiru ya dan ratsa parlour can hjy ta maida idanunta kan tv tana kallon shirin da'ake gabatarwa. sannan tace ina fatan dai lfy ko akwai abinda ke tafe da kai naga ka tasota gaba kunxo ..? ta jera masa tmbyr shafa keyarsa yayi sannan ya dago cikin sanyi da yanayin kunya ya fara mgn am... hjy.... daman.. sai km yayi shr ya fara in.. ina, ni kuwa duk inda tashin hankali yake ya kawomin ziyara tare da mamayr ilahirin jikina . yayinda tsoro na neman farmakar rayuwata rawar da jikina yake yaki boyuwa hk kawai na dinga jin faduwar gaba maramisaltuwa. sake hade rai hjy tayi tamau sannan tace ka kwantar da hnklinka kasanardani abinda ke tafe da kai ina sauraronka da kyar yasamu nasuwar zuciya ya fara mgn daman wannan ce saleema yarinyar danagaya miki na hadu daita a Cotonou........ ba wace mahaifinta yayi maka wulakacin karshe ba sannan ya hanaka aurenta yace wani zai bawa to yanxu me tazo nema gurinka ta katse masa hanzarin gurin fadar hk, ko ba abinda kake son sanar min ba kenan? yayi shr ina jinka ko byn wannan akwai wani abu? mgnrta kawai take tmkr batasan da wata halita agurin ba. sai daya numfasa sannan yace daman akwai matsala ne shiyasa tazo amman mushiga ciki muyi mgn babu inda zani kayi mgnrka anan duk abinda zamu tautauna tasan dashi bawani sabon abu bane . hk kawai ya tsinci kanshi dakasa gaya mata zance cikin jikina sai naji yace tazo ne akan zance aurenmu daita... baka da hakali nace baka da hankali balle tunani taufeek yanxu yarinyar da kasha wulakacin ubanta dan kawai kace kana sonta.. ina ita yarinyar take ta juyo tana kallona ? ni km nasake dukar da kaina kasa ince ga iya abinda kake haukan so da kokarin kashe kanka akanta ,wallahi idan ni keda irin matarka banga abin so anan ba dan hk ka dauketa kubar min gida tun ranka bai baci ba rawar jikina yake ya sake bayyana yayinda idanuna suka cicciko da ruwan hawaye tana gama fadar hk ta mike tashige cikin dakin . ya mike tsaye da sauri yabi bayanta hyj karkice hk nagaya min komai akan yarinyar ne sbd kisan irin son danake mata bawai dan naji haushin abinda mahaifinta yayi min bane yasa nagaya miki abinda ya faru .... ai bazakaji haushinsaba tunda ka makance akan diyarsa, " dubeka sama da kasa "ya" kota shugaban kasa ce za'abaka aurenta balle wannan me kama da baroro.. ya matso gareta ya zauna tare da kamo hannuta ya dukar da kashi yakira sunata zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu hjy yarinyar, ciki gareta.. shine dalilin zuwanta mahaifinta ya koreta daga gidansa... daya koreta sai akayi yaya ?ta fada da sautin karfi har ina jiyota . hjy kiyi hkr kisa fahimta narigada na miki bayanin komai tun dawowata da abinda yashiga tsakanina da yarinyar nan bisa kaddara ina ji ajikina cewa wani babban al'amari zai sameta ko bayyana ajikinta byn tahowata shine silar dayasa na sanar miki sbd banida wacce tafiki.. kai yanxu ka tabbatar da cikin jikinta naka ne? yayi saurin girgiza mata kai ala'mun eh to ban yarda ba wallahi ,kawai sbd kana haukan sonta ne yasa kike kokarin amsar cikin jikinta duk macen data iya bawa nmj jikina tun a waje ina tabbatar maka zata iyabawa kowa ma kafin kai kasan maza nawa tyi mu'amula dasu? yayi saurin durkushewa kasa wallahi yarinya ce wace batasan komai ba ni nan na fara . tsawa da buga masa ne yasa yayi shr wanda yasa nima mikewa tsaye daga durkuson danayi na daura hannunwana duka bisa kaina sbd daga inda nake ina iya jiyo sautin muryoyinsu karka soma ce min wannan cikin na jikinta naka....sbd bazai taba yiwuwa ba ina raye a haifamin cikin shege acikin gidana wallahi tun yanzu karaba hanya da wannan yarinya tun kafin na tsine maka km muddin ina raye bazaka taba auren wannan yarinyar ba sai dai idan mutuwa zakayi kayi . dan hk maza maza ka dauki wannan fasa gurbin ka bar min gida yanxu ... "takarasa mgnr tana nuna masa hanyar fita ni kuwa zuwa lokacin hankalina yayi kololuwar tashi banda bugu babu abinda zuciyata da kirjina keyi yayinda ilahirin jikina yacigaba da rawa karrr karrr take naji wani abu ya tsarga min ta kasan marata sai km marar ta kulle gam wanda yasa tsayuwa ta gagareni ina daf da kaiwa kasa naji motsin fitowarsa yayi saurin karasowa gareni yana kiran suna salemat.. salemat.. meke damunki yasoma kokarin mikar dani jin hk yasa hjy fitowa tana mgn zaman me kuke min da har yanxu baku bar min gida ba turuss tayi sanda taga taufeek rungume dani duk ya birkice sai fama tmbyta yake abinda ke damuna ai ina daura idanuna akanta na nemi ciwon da marata yake narasa na kwace jikina daga nasa nasoma daga kafufuna da suka gama sagewa na isa inda take tsaye tana auno mana kallon wulakacin na durkusa bisa gwiwowina hawaye na gangarowa bisa kuncina tare da hade hannuwana duka na dukar da kaina kasa ina wani irin kuka me taba zuciyar ma'aboci sauraro kiyiwa Allah da manzonsa hjy karki dauki laifin mahaifina ki daura min da cikin dake jikina. nake kaunar taufeek dinki ba mahaifina ba... nike son rayuwa tare dashi ba babana.... iyayena sun sallamani akanshi idan bazaki duba soyayyar danakewa taufeek dinki ba ki duba darajar cikin dake jikina na gudan jiniki ..ki taimakeni ki taimaki rayuwata da cikin jikina wallahi taufeek sheida ne.. ban taba mu'amula da wani nmj ba byn shi yasani bankasance mazinaciya ba.. bansa yadda ake aikata ita kan zinar ba ,sai taufeek ya shigo cikin rayuwata na juyo inda taufeek yake tsaye ina kiran sunansa kayiwa hjyrka bayani ta gamsu ni bamazinaciya bace. ka bata hkr ta bari ka amshi cikin jikina koda bazaka aureni ba ni yanxu na sadaukarwa duniya farincikina tunda iyayena suka kasa daukar kaddarata ko me mahaiifiyarka zatace min bazai dameni ba. " amman zance cikin bazan lamunci rikeshi ba alhalin yana da ubansa ina karasa fadar hk nasoma kokarin karasawa gurin mahaifiyar taufeek ina kuka ina rokonta tabari danta ya aureni ,ni ba mazinaciya ba cikin jikina km na tilon danta ne. amman matan tayi buruusss dani sai ma sake maimata kalmar data gaya masa a daki take . muna cikin wannan halin matarsa ta shigo a haukace kmr an korota bansa yadda akayi tasan da zuwanmu ba . " kawai ta tsura min ido tana kallona babu wani bata lokacin ta sheidani bata manta fuskata ba ina ganinta naji zuciyata ta buga da matsanacin karfi amnan na kudircewa raina, zan jure duk wata azabar rayuwa indai zasu amshi cikin jikina . zuwan matarsa bai saka hjy fasa mgnrta ba taufeek.... takira sunansa a matukar fusace nace ka dauke min wannan yarinyar kabar min gidana daita wallahi zan iya tsine maka sanadin wannan yarinya wallahi wallahi kaji rantsuwar dan muslimi matsawar kenan ,kaga ka Auri yarinyar nan sai dai bana duniya. gbdy na daburce narasa yadda zanyi jina ya dauke kwalkwaluwata ta tsaya cak ta Daina aiki Nasoma fige fige ina zare ido tmkr me cutar hauka ina kallon fuskar taufeek so nake ya tabbatar min maganganun mahaifiyarsa duka karya ne ba gaske ba.... na kamo hannunsa na rike gam cikin nawa muryata na rawa nace taufeek gaske ne abinda naji mahaifiyarka na fada wai bazaka aureni ba ..? kafin yace wani abu nasoma jan gwiwona zuwa inda matarsa ke tsaye tmkr andasata nace kiyiwa Allah da manzonsa kisa baki hjy ta amince kiyi hkr nasamu muhalli agidanki mijinki kawai nake da muradi auren zan kai hanuna jikinta tayi saurin ingizani zata daga hannunta ta sauke min mari taufeek ya rike hannun tare da cewa karki soma wannnan ganganci, nace dan Allah kabari ta mareni matukar zata bari na auri mijina bazan taba damuwa ba. gbdy na gigice ina ta basu hakuri sai alokaci nasan ba mahaifina kadai keda ra'ayin rekau ba.. nasake dawowa gurin taufeek na rike hannunsa kace karya ne wai bazaka aureni ba. ya rike hanuna dake cikin nasa sosai sannan ya bude bakinsa yace min eh hk mahaifiyata tace amman ni ina sonki tare da cikina dake jikinki . yadda na tabbatar miki a can baya ina sonki bazan gujeki ba har yanxu hakan ne acikin zuciyata.. ina sonki sale..... tsawar hjy ce ta katse shi ya kasa karasa mgnr . dauketa nace..... ita matarsa kuwa cewa tayi muddin tana raye itama bazamuyi aure ba sannan takara da cewa taufeek ina sake tabbatar maka wannan ba matarka bace daduronka ce . amman indai aureta ne sai dai kayi sa alahira idan anayi ,amman ba anan duniya ba. amman a duniyarmu sai dai wannan ta zauna matsayin karuwarka a tana gama fadar hk ta juya cikin matsanacin kuka tashige dakin hjy tace yanzu taufeek agaban matarka kake cewa kana son wata da nuna kulawa da tsantsar soyayya..? ahankali yace hjy yazanyi kece mutun ta farko dazaki fahimceni amman kika juya min baya kamoni yayi zuwa jikinsa ya mikar dani idanun nan nasa sunyi jawur dasu bai taba tsammanin wannan ranar zatazo masa ba . bai taba tunanin mahaifiyarsa zata kawo masa matsala a soyayyarsa da salema ba. yasan tayi hkn ne sbd farinciki mee'ad if not hjyrsa me matukar son farincikinsa ce . "lokacin dana mike tsaye yasoma tafiya dani marata ta sake tsargawa ta rike gam nayi saurin dafe gurin sbd radadin azabar dana ji . sai km ga jini ya shiga biyo fafuna na tsaya cak na kasa tafiya jikina na rawa . ganin hk yasa taufeek ya daukeni agaban mahaifiyarsa wanda wannan abun dayayi min ya sake jefa zuciyata cikin tafkin kaunarsa ,km hkn ya sanyaya min raina ko babu komai ya nuna mata irin son dayake min. kai tsaye hospital din wani amininsa ya nufa dani likitoci suka ce masa ina bukatar hutu ne idan ba hk cikin dake jikina zai iya zubewa dan har yafita daga cikin mahaifata ya koma byn mahaifa. ina kuka wiwi cike da tashin hankali nakira sunansa muryarta a raunane taufeek....ya dago idanunsa da sukayi ja yana kallona tare da son jin abinda zance, kayi hakuri kabari a cire min cikin nan ....... sbd me? sbd ingantuwar rayuwarmu data cikin domin shine first step daya kawo mana matsala da danginka nasan banci wannan cikin da killa mahaifiyarka zata amince ka aureni amman sanadinsa kiri kiri hjy ta nuna kinta da cikin nan.. karki damu da zance kowa ni danayi cikina ina son abuna. ba'a alfahari da irin cikin nan amman ina miki rantsuwa da mahalicina ina mugun kaunar cikin jikinki sannan ina bukatar sa araye ya fada min hk. yana tsura min ido yanacigaba da kallona nace pls taufeek.. ya katseni bana son wulakanci salema cikin da muka samu lokacin muna cikin ganiyar cin wahalar rayuwa da tashin hankali iri iri kinsa walahar danasha kafin na dasar kwansa .. matsawar bakya son bacin raina karki sake min zance zubar da ciki. daren ranar ciwon ciki ciwon mara yasani gaba banda murkususu babu abinda nake tun yana min sannu har ya tafi kiran doctor kafin doctor tazo har jini yasoma tsiyaya tmkr an bude fomfo jini har da kudaji kudaji taufeek naganin yadda jini hankalinsa yayi matukar tashi yakaraso gareni jikinsa na rawa ya rike hannuna lokacin da doctor ta turo kofar tashigo takaraso inda nake dazamar soma dubani tunin cikin ya fita amman naci wahala taufeek na tsaye akaina yana min sannu sai da doctor tace ya fita ya bar dakin . amman kasa aiwatar da hkn yayi ya dawo gefena ya tsaya agabansa aka gama komai tare da min allurar bacci. koda na farka da fuskarshi nasoma cin karo yana zaune akan kujera hannushi cikin nawa yana ganin na bude ido y shiga jero min sannu sannan yaje hado min ruwan tea yabani nasha muryata a sanyaye nace cikin ya xube ko ? ya daga min kai ala'mun eh .nima na lumshe nawa idon sbd ban ji dadin da cikin ya xube ba sbd yadda naga ya kwalafawa ranshi akan son ciki. adduar nashiga yi acikin zuciyata allah yasa hjyrsa ta hakura ya aureni tunda cikin ya fita. sannu ya dinga min tare da kamo hannuna cikin nasa ya kira sunana salemat cikin sanyi murya zaki tafi ki bar rayuwa sbd cikin ya zube ko? ya fada yana kafeni da kyawawan idanunsa wayanda kallonsu kadai ke haddasawa zuciyata shiga wani yanayi na daban girgiza masa kai nayi hawaye na gangarowa ta gefen idanuna . karki yaudareni salemat nasan kinbiyoni ne sbd cikin jikinki banci hk da yanzu wani ne zai mallakeki . " ko babu komai na godewa Allah da kwai na yayi tasiri ajikinki. nifa ba kin biyoka nayi ba ...to me kikayi? ni dai ka yarda bakin biyoka nayi ba sannan bazan fita rayuwarka ba amman kamin alfamar daya ina son ka zauna cikin rayuwata idan har kamin hk zan yarda da tarin kaunarka gareni sannan zankasance tare da kai muddin rai naja numfashi na sauke.. ina sonka taufeek har bansan yadda zanyi ba kawai na tsinci kaina da fada masa hk. " na gode da soyayyarki gareni kin tabbatar min da hakikanin soyayyar gasky kike min. ki nuna min ni din kike so bawani abu dana mallaka ba ,ina tabbatar miki zan zamemiki sanyi idaniya zan baki kulawa zan zamemeki komai.. kai zanwa godiya taufeek kamin halacci arayuwa ka nuna min ba kowani nmj bane maci amanar soyayya....... yayinda maza dayawa suke butulcewa masoyansu lokacin bakinciki da tashin hankali akan samuwar ciki amman kai baka gujeni ba ka tsaya tsayin daka wannan kawai ya isheni farinciki lokacin da likita ya shigo ya samemu muna makale da juna yayi murmushi tare da cewa laila majnun ya furta hkn kassncewar abakinsa ne km yasan komai dake faruwa yakarso still yana murmushi yace sai kuzo ku wuce gida da alamun lafiya tasamu. " kwana na uku a hospital aka sallemini sbd naji sauki sosai taufeek ya sanar da hjy cikin jikina ya zube the nest thing hamdala tayi sannan ta daura da cewa ni dai bance ku kashe rai ba sbd cikar burinku domin bashi zai sa na amince da wannan auren ba ... ******** taufeek ya nemi yar'uwarsa da suke uwa daya uba daya daita, akan ta shawo masa kan hjy ta amince da aurenmu abu na farko data gaya masa shine ya gigigiza zuciyata taufeek ni kaina ina son yarinyar kasancewar tana sonka kaima kana sonta . amman inda matsalarta take mee'ad ce kai kanka ka san yadda mee'ad take agurin hjy. diyar yayanta ce da suke ciki daya. km itace ta riketa har zuwa aurenta, sannan aji ance itace kan gaban gurin bayar da gudumuwar ayi mata kishiya da wata. " kaima kasan hkn ba abu bane me yuwa ba. yanxu aunty shikenan sbd mee'ad ni za'a tauye nawa hakin... ? ka dai kayi hakuri... babu wani zance hkr dazanyi kawai kisan yadda zakiyi ki shawo min kan hjy wallahi matsawar ban auri salema ba zaku iya wayar gari kurasan gbdy ok naji zan sake tuntubarta kaima ka tsananta addua akan lamarin sukayi sallama. ni dake kwance kan cinyarsa nace ni dai aunty ta taimaikawa rayuwata tasa baki hjy ta amince da aurenmu . karki damu duk runtsi zamu kasance da juna sannan da yarda Allah hjy zata yarda da mgnr aurenmu na lumshe idona sbd dadin danaji. haka taufeek ya dinga yiwa mahaifiyarsa naci da zariya akan ta hakura tabari ya aureni . tace sam bazata yarda ya auri karuwace ba . tun yana bin daginsa su sa masa baki har ya kai ga nemo manya mutane su bata baki. lokacin da sukazo kayita jamata ayoyi da hadesai imani da kaddara da hakuri akan hukunci Allah tace shikenan ta hkr Allah ya sanyawa rayuwar auren albarka.ai mutanen nagama barin gidan tashiga zazzaga masa fada ta inda tashiga bata nan take fita ba. ta sake rantsuwa tare da tabbatar matsawar tana raye bazai taba aurena ba muddin km ya aureni sai dai ya canza wata uwar sannan ya biyata nononta dayasha. "hk ya dawo inda yayi min masauki kafin ya sai min wannan gidan da muke ciki, yayi kuka da idanunsa ranar kwanan kunci mukayi daga ni har shi, fuskarsa ta kunbura nima har lokacin kuka nake jinake kmr rabuwarmu tazo ina kukan rashin kaunar da mahaifiyarsa ta nuna min da km abinda babana yayi min . ni kaina yarasa wani irin son mukewa juna da taufeek. taufeek yarasa yadda zaiyi dani domin bayason kebecewarsa dani alhalin banza ma halaliyarsa ba. dan baya son ya sake tafka kuskuren da yayi baya nima nayi kuka kmr raina zai fita amman daga karshe shi na dawo ina rarrashi sbd yafini shiga tashin hankali. xuciyarsa ta zarta masa da hukinci km yayi aiki daita domin taufeek cire komai yayi aransa ya ajiye agefe yashiga bani kulawa sosai kullun muna tare da juna yana kwantar min da hnkli baya son yaganina cikin damuwa idan kuwa yaga nayi tagumi yanzu ne zai rude ya kasa ya tsare . ya kasa zaune duk abinda nake so shi nake ci km yake min . "tun yana zuwa baya kwana a gurina har yazo ya rabama kwana tsakanina da matarsa kwana daya yana gurina kwana biyu yana gurin matarsa. sannan duk wani tafiye tafiye da zaiyi tare dani yake zuwa . duk kasar da zai shiga kafata kafarshi ,muje spain tare muje london tare dashi munje india tare chaina dubai in takaice miki bazan iya lisafo miki iya adadin kasashan duniyar da taufeek ya kaini ba. taufeek yayi min hallaci arayuwa wanda bakowani nmj bane zai iya yin irin abinda yayi. sanan duk wannan kasashen damuke xuwa dashi mu kwana waje daya mutashi tare muyi komai tare bai km yunkurin yin sex dani ba.. kwatsam wata rana yazo min a hargitsensa wanda bansa me yasamesa ba hankalina ya tashi sosai na karasa inda yake kishingide akan kujera jikina na rawa nasoma tmbyrsa abinda ke damunsa yace babu komai nasoma cire masa kayan jikinsa na hada masa ruwan wanka na kaishi bathroom da kaina nasoma masa wanka daga gurin wanka ne komai ya faru domin kasa juriya yayi ranar sai da yayi sex dani byn yagama na sakar masa kuka ni kuka shi kuka yana rarrashina tare kwantar min da hnkli duk laifin iyayenki dana nawa gashi sunki yarda da aurenmu zasu daukarwa kansu zununbi akaro na biyu tundaga wannan lokacin na dawo tmkr matarsa duk abinda matarsa ke masa shi nima nakeyi masa har ma fiyye dana matarsa hankalina ya kwanta sosai ahankali lokacin period dina yazo ya wuce shiru wani watan ma hk ni kaina alokacin bansan ina da shigar cikinki ba sai da cikin yayi wata hudu sannan mukasan da cikin tunda yasan da zaman cikin ya sake tattara duka wata kulawarsa akaina baya barina cikin kewa ko tunani ya zame min komai din kmr yadda ya fada. byn wansu satitika yake sanar mim matarsa nada shigar ciki banji haushi ba sai kukan taya kaina jaje danayi sbd ni bansa makomar ya'yan dazan haifar masa ba hk yayi ta bani hkr wai duk daya agurinsa babu bambanci. ahankali cikin jikna ke kara girma dan lokacin har ya dan tasa wani lokacin hk zai tasani gaba yana kuka ina yi wanda kukan damuwa ne da halin maseefar da muke ciki wani lokacin km murmushi da farinciki har ma da labaru kala kala mace yake son na haifa mashi yasa mata sunan hjyrsa idan km nmj ne za saka sunan mahaifina yadda yake bani faricikin ke sa wani sain na manta wai ni dashi ba aure aka daura mana ba zaman hk kawai mukeyi.. wata rana da misalin karfe shida na yammaci ya kirani a waya yace kar na kuskura nayi ganganci fitowa nace meyasa a tsawace yace min ni dai nace karki fito koina nace masa ai bana fita ya katse kiran ranar bashi yashigo ba sai karfe dayan dare yayinda ni kuwa idona biyu tsoro da firgici ya hanani samun natsuwar balle nayi bacci tmbyrsa nashiga yi akan dalilin dayasa yayi dare da km kiran da yayi min ,yace ummun abdul ce ke bibiyata wlh narasa wanda yagayata inda muke nayi shr ina kallonsa yace duk wanda yazo ya buga miki kofa karki bude ni idan nazo zan kiraki nace to cikin sanyi jiki hawaye ya gangaro min da gata da komai na dawo zaman daduro kawai sbd soyaya. cikina nada wata bakwai tafiya takama shi zuwa spain shida matarsa da yaransa guda biyu sai karamin cikin da matarsa kedashi wanda bai wuce wata biyu ba.. yaxo min sallama kmr kar mu rabu ya dinga shafa cikina yana cewa my loulooooo zan yi missing din keda bbyna dan a lokacin munsan mace zamu haifa sbd muyi scanning har ya juya zai fita ni km ina rike da briefcase dinsa ya juyo rungumoni jikinsa yana kinsing dina ya dan duka yayi kising din cikina tare da cewa momyna zanyi missin dinki amman karki takurawa hasken zuciyata . "nace gara kagaya mata karki damu me jin mgn ce she well obey the rules . muna dariya da fariciki kmr kar mu rabu yace min time to time doctor rak zai dinga xuwa duba lfyr jikina sannan akwai wani sako da zai baki idan yazo nace ok muna manne juna sai da matar tayi ta kiransa awaya sannan ya barni ya tafi cike da matsanancin kewata. lokacin da jirginsu zai tashi sai daya sanar min nayi masu addua gbdynsu. hk ma da suka sauka ya kirani koda yaushe muna makale dashi a waya ko video call wata irin shakuwace ta musamman atsakaninmu duk yawancin kayan bby a spain yasoma siyowa duk wanda yasiya kuwa sai ya nuna min idan nace yayi ya dauka idan nace baiyi ba zai canza. bakaramin kaya ya tsiya ba amman yace min kayan zasu rigashi isowa nace ni dai nafinson zuwansa akan kaya . yace a'a shi dai zai turo banyi musu dashi ba sbd nasan sbd matarsa yake son yin hk . "dan karta gani ta tadda bala'i kmr yadda yace ya turo da kayan wanda doctor rak ne yaje ya amso ya kawo min ban tsaya dubawa ba dan duk nagansu tun inda yayi tsiyayar .. akalla sai da taufeek yayi wata daya cur a kasar spain sannan yasoma shirye shiryen dawowa Nigeria lokacin dayake sanar min washegari misalin karfe takwas na yammaci jirginsu zai sauka naji dadi sosai tare da yi masa fatan alkhairi na tmbayi yaransa da matarsa da family dinsa na can duk da basu san da zamana ba sbd alokaci tunaninsu mu raba.. washegari tunda natashi na tsinci kaina da jin yawon faduwar gaba dun inda motsa kirjina ya dinga bugawa kenan ahankali nasoma karato addua tare da soma kimtsa gidan duk da nasan bai zama lallai idan ya sauka yasoma zuwa gurina ba . amman na kyalkyale part dinmu most especial bedroom dinsa koina agidan kamshi turaren airfreshiner yake ni km nayi shirina cikin doguwar riga baka me igiya agabanta tunda sama har kasa da jerin tsone green na tufke gashina atsakiyar kaina tare da feshewa gangar jikina da turare me dadin kamshi. naxo parlour na zauna na kunna TV ina kallon zeeyword ina jiran kirani naji ya sauka.. yayinda har lokacin gabana bai daina faduwa da jin sanyin jiki ba. "can kmr an mintsine na dauki remut na canza tasha zuwa nta kmr jirana ake na kunna akasoma wasu labaru da tumi tuminsa........... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah's messenger saw said fear Allah wherever you are* page 46 wani tafkeken jirgi naga an soma nunowa me dauke da tarin fasinjoji bil'adadi ,yayinda me gabatar da labarai tasoma gabatar wa kamar haka cikin harshen tsadadden turancinta . " take ni kuma dake zaune akan kujera na tasa TV gaba da ritsetsen cikina ina kallon abinda ke faruwa in banda faduwar gaba babu abinda gabana keyi. ahankali na fara karanta rubutun dake rubuce a k'asan TV abinda nagani ne a rubuce yasa naji cikina yayi wani irin azababben Murdawa da karfi, nan da nan jikina naji ya fara kirrrrrrma, gaban TV na isa na koma nayi zaman dirshan cikin matsanancin tashin hankali, tare da kafe TV da idanuna. jirgin daya taso daga k'asar Spain zai iso Nigeria a yau, sannan zai sauka a jahar Lagos, a murtala international airport dake Lagos . ya iso cikin garin Lagos amma bai samu damar qarasowa airport ba, a kasamu air Crash, jirgin ya fada wani babban filin kwallo ne dake ablegba. Life suka shiga nuna yadda abun ke faruwa ga dai jirgin zaune a k'asa ya sauka yayi tsaye, ma'aikatan cikin jirgin suna kai kawo acikinsa domin kokarin ganin murfin kofar jirgin ya bude. , sunyi sunyi k'ofar jirgi ya bud'u amma ina kofar taki buduwa, ga mutane nan ana hangowa muraransu. kuma mutanene cikin jirgin bil'adadi hankalinsu a mutuk'ar tashe yake, hannu suke sawa ta jikin window jirgi dayake glass ne sai faman ihu wasu daga cikinnsu sukeyi. yayinda musliman ciki suke salati suna neman dauki daga gurin Allah. amman fa duk sun rikice wasu ma kana gani sai faman kuka suke. "Wata mace na hango zaune cikin shigarta na kamala ta d'aga hannunta sama Wanda da gani kasan addu'a takeyi ga yaro a gefenta sai faman tsanyara ihu yake. " k'ara fiddo idanuna waje nayi domin k'ara tabbatar da abin nake gani aiko kamar gidan TV sunsan me nake son kara tabbatarwa, haskomin fuskar Matar sukayi da kyau aiko take na gane Matar taufeek ce shi km yana zaune a natse agefenta yana motsi da bakinsa bazaka taba cewa cikin maseefa da tashin hankali yake ba. sai dai hannusa rike da waya wanda bansa abinda yake daita ba . " kalmar innalillahi wa'inna ilaihiraji'un nashiga furtawa ina maimaitawa jikina na sake daukar kirma. lokacin da naga matar taufeek ta matso gareshi ta rumgumeshi ajikinta tana kuka tare da danta, shima rungumeta yayi sosai tare da cire farin medical glss din dake manne da idonsa yasa hanky yana goge fuskarsa hannunsa daya abayanta yana rarrashinta. Jama'ar dake waje a ka shiga nunowa kowa kagani agurin ta kansa yake, sannan a rikice babu mai kokarin kusantar jirgi hatta ma aikatan da sukazo wuri ta kansu suke suna gudun ceton ransu , Sanadiyar ganin tanking jirgin ya bude diesel ya falle kamar an kunna fanfo sai faman tsiyaya yake . jirgi na nan tsaye kmr tun farko da'aka soma nunowa, yakai tsawun minti talatin diesel na zuba wanda a lokaci hankali mutane cikin jirgin gbdy yayi k'ololuwa tashi. Bayan diesel din yagama tsiyayewa tas, sannan wani irin kara me sauti ya karade gurin , bammmmmmm kakeji jirgi nan yakama da wuta kanajin ihun jama'a musliman dake cikin jirgin suna ta salati da salallami. "kafin kace me har gurin ya turnuke da hayaki ga namomin mutane nan muraran kana gani da k'asussuwansu. gaba daya jama'a dake cikin wannan jirgi babu wanda ya tsira da rayuwarsa, dan ko mutun daya ba'a samu ba, naman su yayi fatsafatsa. gidajen ko da suke da kusanci da football field din nan babu wanda be kone ba sai ta bangaren dama inda bata nan tankig jirgin yake ba ,gidajen da suka k'one gasu nan bazasu kirgu ba daga bangaren hagu. Wani irin razananniyar k'ara me sauti na saki lokacin danaga me afkuwa ya gama afkuwa daga nan ban sake sanin meke faruwa dani ba. umma taja numfashi tare da ajiyar zuciya ta sauke hawaye nabin kuncinta wanda ita kanta su'ad din kuka take wiwi har tafi umma shiga tashin hankali. "umma tacigaba a she a daidai wannan lokacin da abin ke faruwa doctor rak da ahlin taufeek suma sun ga komai daya faru . doctor rak bai tsaya gama kallon news din ba ya baro office dinsa hankalisa a tashe sbd yasan da dawowar abokinsa ranar dan shine ma zaije airport ya daukosu . direct motarsa yashiga aguje yakama hanyar zuwa gidana dan baya son naga abinda ya faru sbd condition din danake ciki. ya karaso daidai kofar dakina kenan yaji sautin ihuna cikin matsanancin tsoro take yashiga ihun kiran sunana yana murda handle din kofar ,sai dai kofar a rufe take kmr yadda taufeek yabani umarnin na dunga kulleta akoda yaushe . ta window yazagayo ya hangoni a sume a kasa ya koma ya nemo jama'a aka tayasa balle kofar ,ya daukeni raina hannun Allah sai asibintinsa.. aka shiga bani taimakon gaugauwa sai danayi kwana biyu a sume sannan na farfado bakina dauke da kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ,cikin matsancin kuka ina kiran sunan taufeek .... sai lokacin nasan inda nake a she hospital din Doctor rak ne. iya tashin hankali nashigeshi nayi kuka har na galabaita hawaye ne kawai ke zuba daga cikin kwarnin idanuna dan ko iya matso hawaye daga idanuwana ban iyawa sannan an daina jin sautin kukana. tsawon sati daya ina kwance a hospital ana jinyata ,doctor rak ne tsaye akaina yana rarrashina da bani baki. kallon bakinsa kawai nake amman zuwa wannan lokacin bansan me yake cewa ba, gani yayi da ala'mun bana cikin hankalina yasa ya kai hannunsa ya taba fuskata yaji wani irin zafi, tashi yayi yaje ya hado min ruwan zafi daidai yadda bazai kune min baki ba. ya dawo yayi tsaye akaina ya miko min ko kallon inda yake banyi ba hawaye nacigaba tsiyaya. muryarsa a sanyaye naji ya kira sunana saleemat... kmr yadda taufeek ke kirana dashi, still ban waigo na dubi inda yake tsaye ba. "yace kiyi hkr da hukuncin da Allah ya zarta miki akan rashin abokina da kikayi. "hakika nasan duk wanda zaiji zafin mutuwarsa byn ke da mahaifiyarsa ne sai km yar'uwarsa. "amman ina son kiyiwa darajar Allah da darajar cikin masoyinki taufeek dake jikinki kici wani abu sbd kare lafiyar baby. "ki duba kiga yau tsawon sati daya kenan bakisawa cikinki komai ba ,idan wani abu yasamu cikin jikinki me zaki kalla amatsayin taufeek dinki? wannan mgnr da yayi shine ya dawo dani cikin haiyacina na waigo inda yake ina kallonsa. sannan jikina na rawa na mika masa hannuna. ya mika min kofin tea din, na amsa na kafa cup din abakina ban cire ba sai dana shanye tass, sannan na mika masa ina runtse idanuwana. aiko gama shan tea na ke da wuya "yar" cikina tayi wani murdawa da karfi daman tun lokacin dana riski kaina cikin tashin hankali, ban sake jin motsinta ba sai a wannan lokaci dana gama shan tea . bayana da marata ne suka rike alokaci daya , na dinga jin tmkr ana sara min bayana da gatari, ga wani azabar ciwo dana dinga ji from know where. ahankali na sake runtse idanuwana gam gumi na karyo min ta koina ajikina, doctor rak naganin hk yashiga tmbyta . ni kwata kwata na kasa mgn . sai sake maimaita kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun nake jikina kuwa sai faman kirrrma yake wani tashin hankali ne ya sake ziyartata lokaci daya wanda yasa da kyar nake iya janyo numfashina . bell din jikin bango naga doctor rak ya danna sai ga likitoci maxa da mata akaina ya bawa wata doctor damar ta duba masa lfyta. cikin kwarewa likinta wacce tasan aikinta , ta gano na kudace ta kamani . ai ko take batare da bata lokacin ba ,akayi dakin haihuwa dani. byn uwar wahalar dana sha gurin nakudar haihuwarki sannan aka samu kikazo duniya .dan akalla sai dana shude sama da awa goma nasamu kaina . aka fita dake domin agyaraki nima akimtsani. wani dakin aka kaini domin hutu sannan aka kawo min ke, kina rike a hannuna na tsura miki ido ina kallon tsarin halitar da Allah yayi miki kyakkyawa ce tmkr mahaifinki yayi kaki komai irin nasa kika dauko babu abinda kika dauka nawa hatta yatsun kafafunki dana hannu irin nasa ne. hkn yasa lokacin dana daura idanuna akanki na dauki son duniya na daura Mike, naji duk duniya babu me rabani dake soyayyar danakewa mahaifinki na tattara na daurata akanki. ranar da muka cika sati daya Doctor rak ya tmbyeni wani suna za'a miki huduba dashi ? zance mahaifinki ne yashiga yawo cikin 'kwalkwaluta idan yace mace na haifa sunan mahaifiyarsa zai sa idan km nmj ne sunan mahaifina. ,dan hk nayi kokarin cika masa burinsa " ahankali nacewa doctor rak yayi miki huduba da sunan mahaifiyar taufeek su'adullahi . .. km a ranar ne doctor rak yake gaya min wai yaje gidansu taufeek ya iske mahaifiyarsa da yan'uwansa cikin halin damuwa . nan docto rak yashiga bani labarin halin da mahaifiyar taufeek ta riski kanta lokacin da labarin mutuwar taufeek ta risketa . kusan zaucewa tayi tana kuka . inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shine abinda hjy mahaifiyar taufeek ta dinga furtawa, jikinta sai faman rawa yake ,wani irin tashin hankali ne ya farmaki rayuwarta da kyar ta iya tashi zuwa inda tangameme hoton tilon d'anta yake ajikin bagon dakinta tashiga kallonsa. " Muhammad taufeek dina na yafe maka duniya da lahira baka min komai ba sbd kai yaro ne na gari me biyyaya wanda baka taba sabawa umarnina ba . a koda yaushe kana 'kokarin yi min biyayya,, "Allah ya gafarta maka yasa ka huta. "Allah yasa aljana ce makomarka kai da iyalinka. hk hjy tashiga yiwa taufeek addu'oi tare da yabawa da fadar kyawawan hallaiyansa. kwana biyu tsakani yayar taufeek din da suke uwa daya uba daya tazo nan fa kuka ya dawo sabo. doctor rak " yace min yana zaune agurin byn ya baro gurin zaman makoki lokacin da yayar taufeek ke sanarwa hjy labarin ai muna tare dashi bamu rabu ba. km har inda cikin wata bakwai . nan hklinta ya sake tashi ta dinga kuka aje azo mata dani zata amshi cikin jikina wayyohhly Allah ..meyasa na hanashi auren muradin ransa..? gashi yanzu na rasa d'ana da jikokina da diyata yanxu bani da komai sai cikin jikin yarinyar nan dana hanashi aurenta . dan Allah kuje kuzo min daita ina son cikin jikinta "kuje ku amso min jinin d'ana taufeek hk ta dinga sabatu tana kuka ranar kwana sukayi a hospital sbd rikicewar datayi. yace min yaso gaya musu inda nake amman yace sai ya nemi izinina kafin yasanar musu da komai . yana kai wa karshen mgnrsa . "nace kar ya kuskura yasanar musu da inda nake sbd su'ad diyace ni kaidai bata da wani dangin uwa balle uba nice komai nata a duniya da lahira. "yace meyasa zan fadi hk? "nace masa bisa abubuwa dayawa amman bari kaji kadan daga cikin dalilaina. " duk mutumin dayace bai sonka baxai taba sonka ba har duniya ta nade , sannan yanzu rashin d'anta da jikokinta datayi ne yasa take bukatarmu arayuwarta . lyace salema kiyi hkr ki tausaya rayuwar hjy kodan kada duniya ta sheganta min yarinya , ki bar yarinya ta taso cikin danginta. "ni ko nace sam bazan taba mikaki ba duk runtse duk wuya ina tare dake. babu yadda doctor rak bai so yayi comfuse dina ba amman naki yarda duk ta inda biyo nima sai na bullo masa da nawa dalilin, daga karshe yace na zauna nayi nazari sosai akan mgnr. sannan yacigaba da bani labarin" salemat ki godewa Allah masoyinki yasamu sheidar arxiki takowani bangare mahaifiyarsa da danginsa har ma mutane gari abin sai yabaki mamaki . wajen zaman makoki ma hk jama'a sukai ta zuwa wani mutun yazo yana kuka yace asirinsa ya tuno shekaru sama da biyar kenan taufeek ne ke dauke da cinsa dana ya'yansa da nauyin karatun ya'yansa. hk ma wani mutun shima yazo ya kawo kudi kimanin dubu dari yace taufeek ne yabashi jari ya dinga juyawa yasamu abin ciyar da family dinsa. koda aka duba diray dinsa aka ga sunan mutumin amman shi kyauta yabasa hk makarantu islamiya da masallatai suka dinga fadar irin taimakon dayake musu abin ni kaina sai da yabani mamaki sbd bai taba sanar min ba. kuka nake sosai lokacin dayake sanar min amman km naji dadin aikin alkhari dayayi arayuwarsa. watana daya cif a hospital din Doctor rak aka sallamomu muka dawo gida, duk a karkashin kulawar dr rak duk wani abun amfani dana bukata ya tsiya mana. "sosai yake bamu kulawa tare da bata lokacinasa tare dake wani lokacin yayi kuka wani lokacin km naga yana kallonki yana murmushi. airin tashin hankali da hjy ta riski kanta ciki, ciwon zuciya yayi nasarar kamata yayinda hawan jininta ya tashi zanga zanga sugar'nta ya hau sosai babu abinda take furtawa sai kuzo min da yarinyar da taufeek yayiwa ciki wallahi ina son cikin da yarinyar zata haifa . ku taimaka ku kawo min ita tun ban mutu ba ,nan fa likitoci suka ce ayi mata abinda take so idan ba hk ba za'a iya rasata. nan fa hankalin yan'uwa yayi mugun tashi aka baza nemana duk kasar da taufeek ya rubuta acikin diary dinsa muje tare dashi, babu wanda basu je nemana ba amman basu samu nasarar ganina ba . daga karshe har kasata Cotonou sukaje da taimako address din gidanmu dake rubuce acikin diary dinsa . nan ma sabon tashin hankali suka riska domin an tabbatar musu da banzo ba, hk suka dawo jiki a sanyaye. ko lokacin sai da doctor rak ya tasani gaba da magiyar na taimakawa rayuwar hjy kar ta mutu nabari ya bayyana ni garesu ,na saka masa kuka wiwi "nace bai kaunata bai jin tausayina na sake tabbatar masa koda taufeek din ne zai dawo duniya bazan bashi diyata ya kaiwa hjy ba, ballantana baya raye, ka manta lokacin da nake kuka da idanuna ina tokonta akan ta tausaya min tabari d'anta ya aureni ,amman taki babu abinda taufeek baiyi ba dan ganin ta amince da aurenmu ta zubawa zuciyarta rashin imani amman shine yanzu zaka dinga son tillasa zuciyata akan nata muradin. "wallahi wallahi doctor rak ko duk duniyar nan gatan hjy ne ko sama da kasa zasu hade ko mutuwa hjy zatayi sai da ta mutu amman ina tabbatar maka idanunta bazasu taba ganin diyata su'ad ba ,nasan su'ad jinin d'anta ce amman ta haramta gareta . "banki idan su'ad din ce taso ganin danginta ba. shima ina tabbatar maka sai na kawar da tunaninta akansu. jikin hjy yayi tsamari sosai zuwa lokacin zuciyar har tasoma kunbura idanunta sun kunbura sai an kwantar sai an tayar, hnklin yan'uwa dana diyarta data rage mata a duniya ,ya sake tashi babu abinda take iya cewa sai akawo min saleema da cikin jikinta ..... dan girman ku kawo min cikin jikin salema ina son.. wallahi matsawar banganta ba mutuwa zanyi, zan mutu, karku bari na mutu banga salema ba da cikin jikinta ba. dr rak kuwa tunda ya damka min documents din gidajen da taufeek ya siya da sunana ,na gujeshi sbd lura danayi yana son tillastani akan kaiwa hjy ke, alhalin bazan iya ba dake ba . dan hk na baro wancan tsohon gidan namu na dawo nan nacigaba da rayuwata ina baki kulawar data dace sauran gidajen na zuba yan haya da taimakon lawyer sa, domin amfanin da kudin gurin taimakawa rayuwarmu ni dake. lokacin da taufeek ya kai shekara 4 cif da rasuwa itama hjy tace ga garinku byn doguwar jinyar datayi agida da hospital ,ta rasu batare da burinta na ganina da abinda na haifa ba . lokacin da kika shekara biyar na hadu da hasan a kasuwar oshodi ,naje yi miki tsiyar kayan sallah, ban ganshi ba sai shi ne ya fara ganeni . naji dadi sake ganinsa danayi, shine fa na kawosa gidana yaga inda nake ko alokacin sai daya tmbyi taufeek nagaya masa komai har labarina, yayi mugun tausaya min dan har kuka yayi, daga nan wannan lokacin mukashiga zumunci dashi . har wata rana dayazo nake nace masa yayi aure man zama hk babu dadi . "yace min ai yana da mata agarinsu har da yara guda biyu ,amman dai yana son yin aure anan amman tunanin kudin haya yake yi. dan bashi da karfin kama haya. take nace masa kar ya damu da gurin zama idan yasamu mata yayi aurensa ga flat nan abaya yazo ya tare da amaryarsa yaji dadi sosai yashiga yi min godiya . nan fa yayi aurensa tun daman akwai wace yake so iyayenta sun dameshi da zance aure rashin gurin zama ne yasa yaki meida hankali. da dabara na tura hasan zuwa garinmu domin binciko min yadda dangina suke rayuwa byn babu ni . watansa biyu acikin kasar cotonou ya dawo min da labari iri iri wani naji dadin faruwarsa wani km kuka yasani sosai. "mkr labarin mutuwar hjy babba dana dangina wayanda suka cigaba da rayuwarsu suka manta dani. har number gaddafi yayana hasan yazo min dashi, wai ana yawan turosa Nigeria aiki a medical hospital din dake cikin sam . abinda yasani jin dadi km labarin hjy harira da take tsaka da hauka tuburan acikin garin zugu har da tsince tsince abula tana tonawa kanta asirin abinda ta aikata , wanda hkn ne yayi sanadiyar yayyena duka ukun suka saki jikokinta, sannan dayawa daga cikin ya'yanta dake gidan miji aka sako mata su . zaman mu lfy da hasan da matarsa wad'anda ke tsananin mu biyayya, "wani lokaci Hasan yake bani shawarar nayi aure, amman nace masa babu mgnr aure araina . shi kuwa wani sabon auren ya kara ,tarewar amaryar bai fi da wata uku ba akayi wani mummunar hatsarin kwantaina akan bridge din oju elaigba. kwntaina ta fado akan motocin dake kasan titi har da mutane yayinda hasan yakasance daya daga cikinsu .hk aka zomana da gawar hasan jina jina,domin ko wanka bayi masa ba sallah kawai akayi masa aka kaisa makwancinsa. wayan nan matan guda biyu na cikin flat din baya duk matan hasan ne shiyasa duk lokacin da kikace a koresu daga gidan nan suna zaginki suna miki habaici nake sharewa da zance bawai dan zagin da suke miki bai damuna ba. sbd suna cin darajar abu daya hasan ..sannan tun tasowarki kin bude ido kingansu ne acikin gidan nan, shi kasan hasan kun shaku dashi sosai fiyye da tunaninki yana sonki yana baki kulawa. ,kin taso cikin kulawa da farinciki, uwa uba natsuwa da hankali duk wanda yaganki yana sonki da son mu'amula dake, har lokacin dakika gama secondry school dinki. shigarki jami'a da shekara daya komai naki yasoma dagulewa daga karshe naga kin dawo min wani iri. tun daga wannan lokacin na riski rayuwarki cikin shaye shaye da fadace fadade da jama'a wanda ada bakya yi. "km tun a wannan lokaci nayi bankwana da farinciki har zuwa yanxu danake baki labari.... lokacin da ummun su'ad takawo karshen labarinta ita kuka su'ad kuka aka rasa wanda zai rarrashi wani cikin uwa da "ya" su'ad ta mike tsaye jikinta a matukar sanyaye tana cigaba da kukanta har da shesheka. kenan zargin mutane unguwarsu akanta ya tabbata gsky ne ita din shegiyace yar gaba da fatiha .... abinda tafi tsana da kyamata kenan arayuwata ,shi akayi akasameni . wayyohlly Allah nah... ta fadi hk a bayyane tare da daura hannuta duka bisa kanta wani irin kuka me taba zuciya ta saki. umma ta karaso gareta itama kuka take ta rungumeta kiyi hkr diyata karki dajeni dan kinji abinda muka aikata da mahaifinki, babanki mutumin kirki ne kaddara ce tasa muka same miki ta hanyar da batadace ba, ba dan zuciyarmu yaso hkn ba . "ki tausayi min diyata karki juya min baya, kece duniyata, rungume umna su'ad tayi ajikinta sosai muryarta na rawa "tace ba zan taba gudunki ba umma ,duk duniya banida kmrki kice kika samar dani duk da bata hanyar dace ba amman bazan iya gudunki ba sbd kaddarar data fada miki ni kaina na tausaya miki ummana ,labarinki ya taba min zuciya sosai . "da najin labarinki kafin zuwan wannan lokacin da banyi riskin din rayuwata ba. umma da ban saka kaina cikin wannan mummunar rayuwar dana tsinci kaina ciki ba. "naji taikaicin naji bakincikin ta hanyar danaxo duniya amman bai kai tsanar iyayenki dana mahaifina danake ahalin yanzu, ki bar kuka ummana ina tabbatar miki kukanki yazo karshe zan dawo miki su'ad dinki sak ta da abin alfaharinki , bazan gujeki ba ummana . "na dauki kaddarar yadda kuka samar dani domin hk Allah yaso dani daman bata hanyar aure zanzo duniya ba. bazan taba tsallake kaddarata ba ki daina kuka takarasa mgnr tana gogewa umma hawaye wasu na biyo kuncinta ,na daina kuka su'ad kema kiyi hkr ki yafe mana kuskuren damuka aikata wanda ayanzu ko wani naga zaiyi irin abinda na aikata abaya zan bashi shawara .. tana karasa fadar hk tashige bayi tana wani irin kuka ta bar su'ad tsaye, itama kukan take har lokacin. "umma tayi wanka tare da dauro alwala ta fito ta shinmfida pray mate ta tada sallah . itama su'ad bayi tashiga tayi kmr yadda umma tayi sai dai ita kwanciya tayi akan gado dan kawai ta ragewa kanta xugin da zuciyar ke mata . juyi kawai take akan gado ta kasa runtsawa ana cewa bacci barowa ne amman ya gagara daukarta har asuban fari bacci bai zo mata ba. yayinda ita km umma har lokacin tana ta faman jera nafilfili. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH page 47 "lokacin da umma ta idar da sallah asuba ta dade zaune tana jero addu'ointa data saba kmr koda yaushe, sannan ta mike tsaye cike da sanyi jiki da niyyar tashin su'ad daga bacci domin yin sallah . amman tana karasowa inda take kwance akan gado ta tsaya cak cike da matsanancin mamaki sbd ganin idanunta biyu tayi shr tana kallon saman ceiling dakin cikin zurfin tunani . ahankali umma ta daga kan su'ad ta zauna a saman gadon ta meida kanta bisa cinyarta tare da daura hannuta akan sumar kanta tana shafawa ahankali ahankali . "sannan ta kira sunanta cikin sanyi murya su'adullah....... ahankali su'ad ta dago tare da sauke fararen idanunta bisa fuskar mahaifiyarta ,wanda kallo daya zaka yi mata ka tabbatar da cewa ba cikin natsuwa da walwala da kwanciyar hankali take ba . tun byn da ummanta ta gaya mata komai dangane da rayuwarta ta kasa samun natsuwar zuciya. umma taja ajiyar zuciya ta sauke kana numfasa. "tace kiyi hkr diyata ki cire tarin damuwar danake hangowa cikin ranki da kwayar idanunki. " ki kara daukar abinda ya Faru a matsayin kaddararki kenan ,babu tsumi babu dabara ta hk za'a samar dake, banyi tunanin byn nagaya miki komai daya faru tsakanina da mahaifinki zaki yi hkr ki rungumi kaddaraki irin hk ba,amman sai gashi kin bani mamaki fiyye da yadda nayi zato. " sannan ni kaina naji dadin yadda kika fuskanceni da wankakar zuciya wanda nasan hkn yana da nasaba da zurfin ilmin da kika samu . ita kaddaraka duk yadda tazowa mutun arayuwa hk zai amsheta ya rungumeta da hannu biyu biyu . "dan hk ki tashi kije kiyi sallah tun lokacinta bai wuce ba. tunda umma tasoma mgn batayi yunkurin cewa komai ba, amman duk bayaninta yana shiga cikin kunneta da ilahirin gangar jikinta ,yayinda take jin kanta ita din ba kowa bace face shegiya mara gata da galihu. tana matukar jin ciwo da radadin kasancewarta yar gaba da fatiha, amman ya zatayi da rayuwar data samar daita? ahankali ta mike tsaye daga kan cinyar umma tasoma daga kafafuwanta cikin sanyi jiki ta nufi bayi idanunta cike da ruwan hawaye , komai na rayuwar duniya yagama fice mata arai ,inda tasan hk iyayenta suka biyewa son zuciyarsu da batayi kasadar risking din life din ba. alwala tasoma yi tana kuka har da shesheka wanda ummanta dake zaune daki tana jiyota itama kukan nadama da danasani take. ******* washegari da safe tun karfe biyar saura AK ya tashi a bacci duk da cewar bai samu wani ishashen baccin kirki ba . sbd tunanin halin da zeey dinsa take ciki, sai wajajen uku da rabi na dare sannan bacci barawo yasamu nasarar daukarsa. jikinsa a sanyaye ya mike ya nufi bathroom yasamu yayi brush sannan yayi wanka tare da dauro alwala gbdy ya fito daga bayi ,yayi sallah sai lokacin ya kunna wayoyinsa da caji yakare tun jiya sbd kiraye kirayen police dan bincikar inda zeey take. cikin hk cal din ammi yashigo lumshe mayatattun idanunsa yayi yana tuna halin daya barta jiya a sanadin rashin Zeey, kiran na kokarin tsinkewa ya daga "har yana jiyo lokacin data sauke ajiyar zuciya. kafin tayi yunkurin cewa wani abu ya gaisheta muryar a kasalance yana sake lumshe mayatattun idanunsa. a dan fusace ammi "tace abdulkabir ashe zaka iya runtsawa batare da kasan a wani hali zainab take ciki ba araye ko a mace? " amman babu komai kacigaba da baccinka tunda ko mutuwa tayi baka da hasara sai mu Iyayenta muke da hasara. runtse mayatattun idanunsa yayi sosai yana jin dacin mgnr da mahaifiyarsa ta gaya masa, wato ma duk abinda yake da kokarinsa akan 'batan zeey bata gani ba, may be sai ya kashe kansa ne akan nemanta sannan zatasan irin tashin hankali dayake ciki yayi mgnr cikin ranshi. "can cikin yayi mgnr wanda da ji kasan yana cikin damuwa "ammi ki tausaya min , ni kaina ina cikin tashin hankali maramisaltuwa akan rashin Zeey fiyye daku, amman bai kamata kice min wai ban damu da halin datake ba yayi mgnr yana sauke numfashi kasa kasa kmr zaiyi kuka. "yanzu kana ina? "kana sabon gidanka ne ko km kana cikin gidan nan ? tayi masa tmbyr ajere. "anan gidan na kwana amman yanxu nake shirin fitowa . "ok ka fito yanzu kasameni a part din dady . bangaren su'ad kuwa tana kwance a kusa da ummanta tana tunani yayinda jikinta ke sake yin sanyi adalilin matsayinta arayuwa ,nadamar abinda ta aikatawa rayuwarta tasjigayi tana tsiyayar hawaye taji jiniyar yan'sanda ta karade unguwarsu kafin ta farga har sunyi sorrounding din kofar gidansu da bindigoginsu har wasu sun fara shigowa cikin harabar gidansu da speeker tare da kiran sunan "idan su'ad tana ciki ta gaugauta miko kanta tun kafin mu bincikota da kanmu , wanda hkn zai kara mata laifi me girma. umma najin an ambaci sunan su'ad ta zabura ta mike jikinta na kirma sai km ta fashe da wani irin mahaukacin kuka kirjinta na bugawa "tace yaushe zan fita cikin tashin hankali ? daga wannan sai wannan me km kikayi su'ad da police sukaxo nemanki hk ? takarasa mgnr tana karasawa bakin window ta dan zuge labule ,police tagani bila'addadi zagaye da compound kowanensu rike da bindigarsa take gabanta ya tsanata bugawa baita ba hatta su'ad sai data tsinci kaina cikin yanayi tsoro da tashin hankali. ta tsaya tana karewa kanta kallo tsab wandon laigis ne baki ajikinta wanda ya manne mata a jiki da riga yellow iya gwiwarta me dogon hannu isa boyfriend jaket dake saman rigar long sleeve din dake sanye ajikinta wanda yasa hannu yellow rigar bayyana . ahankali takarasa inda jerin canvers din suke ta dauki flat black canvers dinta tasoma sanyawa kafafunta tana duban agogon bangon parlour'nsu har tagama kirjinta na wani irin mahukacin buga da karfi wanda tarasa dalilin jin hk ,sannan wannan shine Karo na farko data ji tsoro ya ziyarci zuciyarta a game da police amman taki yarda wannan tsoron ya bayyana kanshi har yayi tasiri , ta isa ta dauki karamin bakin mayafi ta yane sumar kanta dashi ta isa bakin kofa tasoma kokarin bude kofa , daidai lokacin da police suka iso jikin kofar dakinsu. " umma tayi saurin dakatar daita ina zaki su'ad ? ko kina hauka ne bakiga ke police ke nema ba amman kike kokarin sanya kai ,ki kai kanki garesu? agigice umma takarasa jera mata wadan nan tbmbayoyin karki damu umma ki bari naje domin ni din me laifi ce agurinsu km zan amsa laifina ,fatana kimin addua Allah yasa wannan fitar da zanyi yazamo silar shiriyata yasa wahalata tazo karshe kenan ,ni kaina nagaji da irin wannan rayuwar da nakeyi amman babu yadda zanyi sbd nice da kaina na jefa rayuwata cikin wannan tashin hankali maramisaltuwa tana kaiwa nan ta bude kofa ido 4 sukayi da police tsaye agabanta ya tsaita cikinta da bindiga. umma tayi saurin fitowa tana kuka ta rike hannu su'ad gam cikin nata "babu inda zaki su'ad sai dai atafi dani , amman bazan bari su tafi dake ba sai nasan dalili . daya daga cikin police din wanda ke jin hausa yace hjy karki yi mana irin wannan tmbyr idan kin damu kisan abinda tayi kina iya biyo mu office dinmu daga baya sai ki san abinda tayi. "yanzu dai ta wuce muje su'ad tasoma kokarin zare hannuta cikin na ummanta amman umma ta rike hannuta gam tana kuka wiwi tmkr ranta zai fita tana basu hkr karsu tafi mata da yarinya ... dayan police din "yace karki damu hjy da zarar mun gaba bincikenmu akanta muka tabbatar da bata da hannu ciki abinda muke zarginta zamu dawo miki daita har gida cikin koshin lfy . hk umma naji tana gani aka tasa ketar su'ad gaba zuwa byn motar police suka bar gurin sai police station. itama take tabi bayansu. suna isa umman su'ad na fitowa acikin adaidaita wanda kusan tare suka iso ,akayi upstairs daita police zagaye daita xuwa wani daki ita km umma tasamu guri ta tsaya jugun tana kuka. ahankali aka soma yiwa su'ad tmbayoyi abinda ya dangaci rayuwarta ita km tana basu amsa daki daki hankalinta akwance tmkr wace bata cikin damuwa, har zuwa kan batan zeey kai tsaye batare da wata fargaba ba ko tsoro ta bayyanawa police zeey na hannuta ,wanda hkn yasa aka nufi office din commissioner daita . yace kar a kuskura ata lafiyar jikinta suje daita inda ta boye zeey sannan idan sun dauko zeey, su dawo masa da su'ad akwai tmbayoyin da zai mata. gaba police suka tasa su'da har bariga inda su ore ke tsare da Zeey suna gana mata azaba suna karasawa gurin sukayi sorrounding din gurin suka shiga harbe harbe dan su tashi hankalinsu ore. ****** shi kuwa AK koda yashigo part din dady ya iske hjy mahaifiyar dady'nsa da maman zeey sai ammi dake tsaye goye da hannuwanta duka abaya tana sintiri wanda yake nuna ala'mun tafisu shiga tashin hankali. "bakinsa dauke da sallama yakarasa shigowa cikin parlour'n sosai zuwa inda dady yake zaune yana shan coffe hankalinsa kwance har abun yaso bashi haushi ,wato ma shi dady bai damu da abinda yake faruwa ba. "dady ya karba masa sallamarsa fuskarsa a daure yacigaba da kurba coffe dinsa . ahankali AK ya bude bakinsa ya gaida dady da sauran mutanen dake zaune agurin. "cikin dakewa dady ya kar'ba masa tare da cewa masa ya ake ciki da zance masu bincike akan 'batan zainab? sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan "yace police na kan aikinsu yanzu hk nasan sun isa gidan su yarinyar nan.... shr ne ya dan ratsa parlour'n can dady ya ajiye cup din coffe dake hannusa ya waigo tsaitin da AK yake zaune yana dubansa sannan yace ina fatan basawa kayi ayi arest dinta ba? ya jefa masa tmbyr ransa abace. tun kafin AK yace wani abu ammi "tayi saurin cewa dan girman allah dady meyasa kake irin hk? "meyasa kafi son tantiriyar yarinyar nan akan jininka ? ranta a bace ta maida idanunta kan AK ta tsura masa idanunta "karkayi sanya akan daukar hukunci akan duk me hannu acikin batan zainab . "hjy tace shine abinda ya dace ita yarinyar da ake zargi wacece ita? " waye ubanta agarin nan da zaka dinga daure mata gindi ? "ko dole ne sai jikana ya aureta nace dole ne sai aureta, kai adamu hjy takira sunansa kafi idona tun wuri wlh banason jin ka sake cewa komai akan mgnr nan matsawar ba goyon baya zaka bamu. "cike da sanyi murya dady yace hjy kiyi hkr amman ni nasan abinda nakeyi , shiyasa nace abi lamarin nan ahankali ita kanta baraka ta kasa fahimtata ne kawai amman zanyi kmr yadda kikace din . "da dai yafiye maka muhawara ce ta barke tsakaninsu ta yadda za'a yi,cikin hk kiran police yashigo wayar ak ,yana dauka suka sanar masa da sun gano inda zeey take yanzu hk suna tare da su'ad din domin ta su shiga inda ta boyeta ,AK ya zabura ya mike tsaye yana cigaba da receive din cal ,yana duban iyayensa dake zaune tsuru tsuru sannan "yace ok idan anga zeey din kuzo min daita gida kai tsaye ita km yarinyar da gang dinta ayi aresting dinsu ok sir. hmmmm...! dady ya sake naunayen ajiyar zuciya tare da numfasawa sannan ya fara mgn "hakika abdulkabir kana son biyewa son ran mahaifiyarka domin sake aikata babban kuskuren, wanda ita kanta zata iya shiga matsala daga baya. kuskuren da suka tafka a baya nake gudar mata sake faruwarsa ,amman taki fahimatata ,ke kanki hjy da ke ma, ya nuna maman zeey babu abinda bakusani ba ni kaina bawai ina bawa abdulkabir goyon bayan auren yarinyar bane dole, abinda zai je ya dawo din nake gudun afkuwarsa, amman babu komai tashi kaje. uhm dady ka daina kokarin hada yarona da maseefun da suka faru abaya da yarda allah babu abinda zai sameshi sai alkhari km muddin ina raye...... datse harshenta tayi da sauri sbd wani irin kallo da dady ya wurgama sannan yace "ki karasa man ai kinsan illar abinda hkn ya jawo wanda daga baya nadama ce zalla mara amfani. dady naga fadar hk yayi daidai da jiniyar police ya karade unguwar suka karaso gidan. gbdynsu suka mike tsaye sukayi waje ranga ranga AK yaga an fito da zeey dinsa rai hannun Allah rege regen karasawa gareta suke gbdynsu, yayinda mutane dake cikin part din ammi dana baki suka firfito harabar gidan. cikin sauri AK ya isa gareta yana fadin "zeey me suka miki, ina ke miki ciwo ? gbdy AK ya rude sai jera mata tmbayoyin yakeyi ya ma rasa me yakamata ya farayi mata zeey kuwa cikin tamboyinsa babu wanda ta samu damar amsawa illa wani irin nishi da take fiddawa da sallati samakon jin jiki datayi dan bakaramar azaba taci agurinsu ore ba. ga babu ci babu sha a kwana dayan datayi agurinsu babu irin azabar da basu gana mata ba. gani irin juyi datake tana rike ciki ai ak bai san sanda ya mike cikin gigicwa ya nufi dakinsa a guje dan dauko makulin . dube dube yake yi cikin dakin nashi yama rasa inda key din yake dan gbdy a rude yake. can ya hangoshi saman mirrow da sauri ya dauko ya fito dakin ya dawo da gudu inda jama'a ke tsaye cirkocirko suna kuka ita km zeey sai murkususu take ajikin ammi tana rike ciki da sauri yakaraso ya amsheta daidai lokacin da numfashinta ya dauke cak ... durkursawa yayi kasa yana kiran sunanta zainab... Zainab.... tare taba kumatunta amman ina babu numfashi atare daita dangi suka taru akansa suna kuka tare da tmbyr ta mutuko? hk ma police din dake tsaye sukayi kansu suna kallonta take suka gane suma tayi ,daman tunda suka dauko a sume take sai da suka yayyafa mata ruwa ta farka sun so wucewa hospital daita amman jin yace suzo masa daita yasa, hada baki police sukayi gurin cewa suma tayi ba mutuwa tayi ba. ai AK najin hk daukarta yayi da sauri, ammi na masa mgnr yabi ahankali ya tsaya wani ya tukasu amman ina hankalinsa kwata kwata baya jikinsa dan ko jinta bai yi, inda motarsa ke pake ya nufa , yakarsa ya bude kofar baya ya kwantar daita aunty bilkisu kanwar mahaifin zeey da aunty malika suka shiga motar hankalinsu a tashe shima cikin hanzari ya zagaya yashiga mazaunin direba , me gadin na ganin hk yayi saurin wangeme masa get din gidan. aguje AK ya fige motar kai tsaye asibitinsu ya nufa daita. likitoci suka amsheta cikin gaugauwa suka nufi imagecy room daita tsawon lokaci suna kanta suna kokarin dawo da numfashinta . zeey kuwa sai farkawa tayi ta ganta a gadon hospital, ta fahimci hkn ne ta hanyar ganin wata nurse a tsaye akanta ,dan tana bude idonta daita ta fara cin karo. tana kokarin sanya mata karin ruwa tayi saurin hanzarin mikewa zaune tana rarraba ido tare da tunanin abinda daya haddasa mata zuwa hospital, aunty bilki ce takaraso gareta jikinta a matukar sanyaye sai dai kallo daya tayi mata abinda ya faru yashiga dawowa cikin kwanyarta, idanunta kmr gauta al'amar taci uwar wahalar da kuka ta koshi, km har lokacin kuka take. ta rike cikinta tana murkususu yunwa ga makoshinta ya bushe, nurse tasoma yunkurin rike hannuta zeey ta fizge hannuta daga rikon da nurse tayi mata ta kamkame jikinta waje daya tana mgn ahankali "wayyohhly Allah mutuwa zanyi yunwa nake ji kubani abinci naci sabatun yunwa take amman babu wanda yaji sbd muryarta a dace take. sai km tayi luuu! ta zame kan gadon ta sume daga aunty bilki har nurse suka gigice har aka rasa wanda zaiyi wani abu akai . aunty bilki tayo kanta tana girgizata cike da matsanancin tashin hankali da kiran sunanta cikin karaji, yayinda kukan datake rikewa tun dazu ya kwace mata. ita kuwa nurse da gudu ta fice daga dakin zuwa kiran doctor atare suka dawo dakin da doctor a wannan karon har da ammi da maman zeey da AK suka biyo bayansu. da likita da nures suka shiga yayyafa mata ruwa ai kuwa ta bude idaunta tare da sakin wata ajiyar zuciya ahankali danunta ya dauro akan AK dake tsaye kusa daita hannunta cikin nasa ,yayinda fuskarsa take tattare cikin yanayin na rudani. doctor naga dubata ya juya tare da cewa yana son ganin ak zuwa office dinsa. koda daya shiga office din likinta, kujerar dake facing ta likitan yaja ya zauna suna fuskantar juna yana tmbyrsa meye matsalar zeey ,ahankali doctor yasoma bayani atsanake. " bata tare da wata matsala byn raunukan dake jikinta sai km yunwa dake dawainiya daita, amman ka kwantar da hankalinka Inshaallahu zata samu sauki zamuyi duk abinda yakamata,amman yanzu a hanzarta kawo mata abinci da ruwan zafi. AK ya mike tsaye tare da cewa " yanzu kuwa za'a kawo mata yayi sallami da doctor tare da kiran aunty bilki ya damka mata wasu kudi a hannunta koda za'a bukaci wani abu sannan yagayawa ammi abinda ake bukata, tare da ammi da aunty malika suka baro hospital din ya saukesu agida shi km ya wuce xuwa police station. kai tsaye office din commissionier ya zarce yana cika yana batsewa yana shiga ya iske su'ad tsaye tare da commission suna zantawa a tsakaninsu shi kuwa AK ko kallon inda take tsaye baiyi ba yasamu guri ya zauna yana watsa mata kallon baza, itama abanzace take kallonsa kmr yadda yake aiko mata da nashi kallo zuciyarta na tafasa. rainshi yayi maseefar baci ganin kallon banza da take masa. " hkn yasa bai san sanda yace dan ubanki ni kikewa wannan banza kallo? dakata mlm ta katseshi tare da daga masa hannu karka sake zagin ubana idan kai baka san ciwon naka uban ba ,ni nasan ciwon nawa takarasa mgnr tana harararsa... " ance ubanki waye shi uban naki da baza'a zageshi ba ? "kai ma dan uban...atsawace ya dakatar daita ta hanyar daga hannunsa zai zabga mata Mari ,yaji sautin wata muryar ta doki dodon kunnensa daga bayansa kar ka sake ka fara taba lafiyarta, karkayi kuskuren aikata hk domin ba yarda zanyi da hkn ba ..ahankali ya sauke hannuna yayi saurin waiwayowa ahankali yaga kowaye ya katse masa hanzari . wata kyakkyawar mata yagani zaune tana kallonsa a wulakance, matsowa yayi sosai ya tsaya agaban umman yana kallonta tsab ,kawai rasa abinyi AK yayi sbd yadda yaga fuskar matar har lokacin tana watsa masa matsiyacin kallo sannan tana cikin wani yanayi daya kasa fassarawa, ko daganin hk sai shima ya xuba mata ido kmr yadda tayi masa yana kallonta sai daya gama kallonta tsab " muryarsa a fusace yace wace ke....? "sannan me ruwanki da marin da zan mata da har zaki dakatar dani ? da ruwana sbd nice nan na kawota duniya tayi mgnr tana nuna kanta kakiye dan ban haifi jaka ba balle ka mayar min da "ya" abin wulakantawa ta bashi amsa da hk. "ohh kice kece uwar wannan tantiriya shugaban yan jagaliyar data addabi al'umma? ya juyo inda su'ad ke tsaye yana kallonta atsiyace lallai kin cika uwa aike ba uwa yakama akiraki ba.... dau.. yaji saukar wani gigitaccen mari a fuskarsa wanda yasashi yin shock atsaye tare da zaro idanunsa a matukar tsorace yana kallonta eye's to eye's ita ce maresa ko km wani ne da ban? yayiwa kansa tmbyr acikin zuciyarsa . "tsaki ta ja tana kallon kwaryar idanunsa kul.. ka iya bakinka kasan me zaka gayawa mahaifiyata ita din ba kmr kowace uwa bace, ina sonta fiyye da komai, ina girmamata km ina son a girmama min ita duk rashin mutuncina bazan kalli tsabar idanun uwarka nace zan zageta dan hk kasan abinda za fada mata.... hannusa ya daga a zafafafe zai zabga mata mari tayi saurin dukawa kasa tare da matsawa baya,aiko ya dauketa da kafafunsa tayi sama ta dawo kasa tim ..yashiga dukanta , umma naganin hk tashiga kururuwa tare matsowa ta rike hannunsa gam tana yiwa commissionier nuni da idan yayi diyarta illa bazata yarda ba... .. a wulakance AK "yace ki sakar min hannu tun ban hada dake ba yanzu bazan saki hannuka ba sai ka sakar min "ya" tunda ba jakar ubanka bace take office din commissionier ya hargitse da hayaniyarsu har sai da wasu police guda biyu suka shigo suka shiga tsakanin AK da su'ad datake rike a hannunsa ,da kyar commission yasamu ya shawo kansa ya hakura ya zauna yana huci dan cewa yayi sai ya mata illar da har ta mutu ba zata manta dashi ba ... shi kansa commission ya dade baiga mace me taurin zuciya irin su'ad ba, ya sallemi umma yace ta wuce gida zai nemata . "bazani koina ba commission duk abinda za'a yi ayishi agaban idona ,yarinyata tayi laifi km ta amsa laifinta har ta bayyana inda yarinyar take an daukota "me zai hana abani beling diyata na wuce gida daita? "idan km zamu shiga koto ne to? "duk mgnr bai kai ga hk ba amman yanzu zamu so musan sbd me su'ad din ta sace amaryarsa aranar kamunta sannan musan abinda yasa take bibiyar wannan yaron? "ni nasan halin yarinyata hk kawai babu wani dalili bazata dinga bibiyarsa ba ,kai dai tmbyi shi wannan mara kunyar ko akwai abinda yayi mata.. karki fada hk domin idan kikace hk ya nuna ala'mun kina bin goyon bayan diyarki da daure mata gindin yin duk abinda tagadama which's bad.. "ga ta nan agabanka ka tmbyeta tunda nake da su'ad ban taba cewa ta aikata mugayen ayyuka ba, kullun fada da addua nake mata, duk uwar arxiki bazata so diyarta ta dinga abinda su'ad takeyi ba ,nasan bata da gsky acikin lamarin amman tunda ta amsa laifinta ai ina ganin komai zaizo da sauki tunda ko koto akaje alkali zaiyi saurin zartar mata da hukucin da yadace . "ok yanzu dai kije gida domin musamu muyi binciken dayakamata akan aikinmu kina kallo tun awa uku nake fama daita amman taki bani hadin kai. babu inda zani commission zan dai tsaya a kasa najira har lokacin da zaku gama sannan matsawar wannan dake huci kmr maciji ya illata min yarinya zan shigar da kara koto . "reacting dinsu irin daya banbacin kadan ita uwar batayi kama da yar ba sannan yanayinsu ba daya bane inji commission wanda yayi mgnr cikin ranshi. "ok kije waje kijiramu ,umma ta nufi kofar fita tare da budewa ta fice. commissionier ya numfasawa yana kallon AK dake huci kmr kumarcin maciji sannan ya kalli su'ad dake girgiza jikinta ya nuna mata kujera da hannunsa ala'mun ta zauna kusa da AK . "karka damu ranka ya dade barni a hk kawai AK ya kallota a kaskance yana jan tsaki da karfi dan har ranshi yasoma tafasa akan yadda commission yayi mata . tsakin daya ja yasa su'ad sakar masa harara tare da cewa kallon km fa? ak yayi mata banza dan bai ga abin bata bakinsa wajen bawa amsa ba, shi kuwa commission bai damu da jin abinda tace ba yasoma mgn kmr hk muna son ki sanar mana ko akwai wani abu dake tsakaninki da abdulkabir wanda yasa kike bibiyarsa duk inda yaje, akaro na karshe.. sannan meye hujarki na sato masa amaryarsa aranar kamunta? murmushi mugunta su'ad tayi tana duban commission a kyakyace sannan tace babu komai ranka ya dade... "karya kike ina jin ba wannan ne Karo na farko da abdulkabir ke kawoki gurinmu akan matsalar kina takurawa rayuwarsa ba dan hk karki kuskura kice mana babu komai domin wannan karon ina tabbatar miki ko shi bai dauki mataki akanki ba hukuma zata dauki mataki da hannuta ,dan hk tun wuri ina umartarki ki sanar mana da gskyr lamari ,sai mu sakeki salin alin batare da an taba lfyr jikinki ba. amsar data bashi da farko ita din ta sake gaya masa wato babu komai ,yayi juyin duniya daita akan tasanar masa amman taki ta tsaya akan babu komai har suka shiga exchange word da commission yayinda AK yazama dan kallo agurin cike da mamaki. commission ya rasa ta ina zai bullo mata yayi nasara akanta shr yayi kawai yana kallonta can km wani idea yazo masa. yayi saurin gyara zamansa "yace idan baki gaya mana gskyar lamarin abinda yasa kike bibiyar abdulkabir ba zamu tsareki tare da mahaifiyarki har sai mun gama bincikenmu akanki . "a wani dalili? ta tmbyeshi "naga a dokar kasa babu dokar data bada wannan damar tsare wani akan wani ya aikata laifi ,nice nan nayi laifi ni yakamata ku tsare ba mahaifiyata ba sbd ita bata muku komai ba. "za'a soma wannan dokar akanki matsawar baki gaya mana gsky ba. ,duk inda ran AK yake yayi matukar baci, da iskancin yarinyar . commission ya dubeshi abdulkabir ko zaka iya tuna ko wani abu ya taba shiga tsakaninka daita ko ta cacar baki ne? AK ya dago idanunsa dake cike da tsantsar bacin rai ya zubawa commission yana kallonsa, sannan ya bude bakinsa da kyar "me zai shiga tsakanina da wannan yar iskar yarinya wallahi ina tabbatar maka ko hanya ban taba hadawa daita ba idan ba'a dan wannan lokacin ba.... commission ya dauki waya yasoma daddanawa , can aka dauka "yace asp ganiyu,yakira sunan yana jujjuya kujerar dayake kai zaune "bangare asp ganiyu kuwa kamewa yayi sosai tare da cewa yes sir.. " matar data fito daga office dina yanzu ku tsareta ku kaita cell dan... ai su'ad najin hk ta birkice tasoma kuka muryarta na craking tace pls commission kar saka mahaifiyata cikin cell bata cancanci shiga cell ba ,ita din me daraja ce ba kmr sauran iyaye ba. "tunda baki son asaka mahaifiyarki cikin cell why not ki gaya mana gsky "akwai matsalar ne commission........ " ita gskyr da kake bukatar sani akwai matsala akanta idan na fadeta . "dan girman allah commission kar ka bari na fadi ita wannan gskyr fadar abinda ke tsakanina da abdulkabir daidai yake da fadawata cikin halaka ... "kenan dai akwai wata a kasa kenan ? "AK dake zaune yace ka daina wani lallabata daday dan nasan babu wani abinda na taba yi mata arayuwata. " kawai dai tsabar iskanci ne irin nata . "aiko yau zata ga karshen iskancin daya fi nata matsawar bata fadi gsky ba. yakarasa mgnr tare da cewa kai asp ganiyu ka aiwatar da abinda nasaka kawai, dan har lokacin yana kan layi. "jikin su'ad na rawa tace zan fada commission.... "zan fada da dai a saka min uwa cikin cell na gwamaci na fadi koma meye tsakanina dashi idan yaso duk abinda zai sameni na yarda yasameni, takarasa mgnr tana kuka wiwi. ta juyawa musu bayanta ahankali tare da hade hannuwanta duka waje daya ta rufe fuskarta hawaye nabin kuncinta...... commission ya dakatar da asp ganiyu sannan ya fuskance da kyau. "uhm muna jinki ? ta juyo ahankali tana kallonsa kawai wasu sabbin hawayen na sake gangaro mata, sannan ta bude bakin da kyar zan tasoma mgn "zangayi komai dake tsakanina da abdulkabir wanda yasa nake ikirarin sai ya aureno dole da bibiyar duk inda yaje amman sai agaban iyayensa da mahaifiyata......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *bissimillahir rahmanir rahim* *hasbunallahu wani'imal wakil* page 48 yadda suke kallonta cike da matsanancin mamaki sbd da furucin datayi, hk itama take binsu da kallo daya byn daya most especial AK dake zaune wanda gbdy ya tattara hankalinsa kacukan akanta byn ya tsareta da mayatatun idanunsa yana kallonta. wani birkitaccen yanayi ya shiga kafin daga baya ya dawo cikin haiyacinsa ya sake ware idanunsa sosai akanta bakinsa mgn yake son yi amman ya kasa sarrafa harshensa.... . ita kuwa wani bakinciki ne ya tokare mata kahon zuciyarta wanda yasa hawayen idanunta tsananta gangarowa bisa kuncinta . "batason bayyana wannan sirri dake tsakaninta da abdulkabir, wanda yake daidai da tarwatsa rayuwarta a karo na biyu matsawar tayi kuskuren fadarsa . amman babu yadda zatayi da rayuwarta ya zamemata dole ta bayyana wannan sirri kodan martabar mahaifiyarta . tayi hkr ta jurewa kaddararta data samar daita balle wannan damuwar......tayi imani duk abinda ke tafe da shafukan rayuwarta daga Allah ne. tayi mgbr imani da hukuncisa gareta tare da yarda da kaddararta me kyau ko akasin hk . abubuwan dake faruwa daita kaddara ce wace bata isa ta canzawa kanta ba. commission dake zaune ya sake gyara zamansa lokacin dayake jin wani irin tausayin yarinyar yana bin Jinin jikinsa. ya tabbatarwa kanshi tabbas akwai wani sirrin boye dake tsakaninta da abdulkabir.......adduarsa Allah yasa ba abinda yake tunani bane ya taba shiga tsakaninsu.... muryarsa ahankali ta fito gurin cewa "ki natsu ki dawo cikin haiyacinki nima tmkr mahaifin abdulkabir ne duk abinda kika san yana tsakaninki dashi ki sanar min dan ina tabbatar miki tmkr yaje kunen mahaifinsa ne. dan hk karkiji komai zaki iya sanar dani komai . girgiza kanta tashigayi tana kuka wiwi tare da daura hannuwanta duka bisa kanta alamun tana cikin tashin hankali sannan muryarta cike da kuka tace "kmr mmahaifi kace ,kmr mahaifi kuwa bazai taba zama mahaifi ba, dan hk ka kirasu zuwa nan kawai, ko muje gidansu tunda na rigada na amince zan fadi komai ......takarasa mgnr tana sake sakin wani Sabon kuka me taba zuciya sbd tuna makomarta da zarar ta bayana komai dake tsakaninsu. juyin duniya commission yayi daita akan tasanar masa amman fafur taki tace zatayi mgn amman sai agaban iyayensa ,dan hk ran ak yayi matukar baci ya zabura ya mike tsaye ilahirin jikinsa na kirrma ya damki hannunta cikin nasa cikin matsanancin fushi yasoma janta commmission na masa mgn ,yayi banza dashi ya nufi kofar fita daita, kafin commission ya ankare tuni har ya fice daga office din. janta yake tana biye dashi abaya tana kuka kmr ranta zai fita har ya iso farfajiyar police station , kai tsaye inda yayi parking din motarsa ya nufa daita ya bude mata gaban mota ya watsata ciki ya Rufe murfin motar da Karfi ya zagaya yashiga mazaunin direba ya tayar a fusace. tun daga nesa umman su'ad ta hango yadda AK ya sauko daga saman commmission janye da hannun su'ad yana janta har ya sata cikin motarsa. cike da matsanancin tashin hankali tasoma kokarin cima masa amman ina har ya tada motarsa, dan hk ta kurma ihu da kururuwa neman dauki tare da daura hannuta saman kanta tana kuka daidai lokacin da commission yakarasa saukowa yace ta bar kuka tabiyo bayansa suje. tunda ya fita daga harabar police station din ya figi motar a guje duk wanda yaga irin gudun dayake dole ya bishi da kallo, wani irin gudu yake falfalawa akan titi na fitar hankali har suka iso unguwarsu bai ce mata komai ba itama hk batayi yunkurin cewa wani abu ba bayan sheshekar kukanta daya tsananta karfi ,yayinda AK yashiga tunani yadda zata kasance atsakaninsa daita agaban iyayensa gbdy tunaninsa ya tafi ne gurin son tuna baya ko ya taba wata mu'amula daita ko wani abu makamanci hk, amman har ya iso kofar tafkeken get din gidansu 'kwalkwaluwarsa bata hango masa komai daya taba shiga tsakaninsa daita ba. hon yashiga dannawa da iyakacin karfinsa wanda ya firgita securities din bakin get yayinda take jikin baba me gadi yashiga rawa. cikin hanzari suka isa suka bude masa . yasanya hancin motarsa xuwa cikin farfajiyar gidan yayi parking yasoma fitowa yana gyara zaman rigarsa ko rufe motar bai gamayi ba yace karamar tantiriya sai ki samu fitowa gamu agidanmu , kin fitowa tayi tacigaba da rera kukanta me taba zuciya, ganin zata bata masa lokaci yasa yazagaya ya fixgota daga cikin motar yashiga tafiya daita yana zaginta har zuwa parlour'n ammi inda ya tarar da iman da wasu daga cikin family's dinsu . yana karasa shigowa parlour'n yayi wurgi daita wanda kadan ya rage kanta bai bugi glass din center table ba, ita km sai kuka take kmr ranta zai fita muryarsa a hargitse yace "sis ina ammi? yaya lfy dai ko? "ina ammi da dady yayi mgnr cikin karaji...? ta zubara ta mike tsaye cikin gigicewa ta nufi kitchen amadadin ta nufi bedroom din ammi. ya bude baki zai sake mgn kenan yaji sautin muryar ammi. abdul gani lafiya km na ganka hk duk a hargitse ?ammi ki zauna ina dady da kowa da kowa wannan karamar karuwar tantiryar shugaba yan iskan ce ke son gayamuku wasu banzanr magana wanda ni bansan dasu ba yakarasa mgnr yana nuna inda su'ad ke durkushe tana risgar kuka...fuskar nan nata yayi jawur. zama ammi tayi a daddafe tana kallon inda su'ad ke durkushe gbdy takasa samun natsuwar zuciya hk kawai taji Gabanta na wani irin bugawa da sauri sauri tayi saurin runtse idanunta gam tana karanto addua acikin zuciyarta . karasawa yayi har inda su'ad ke durkushe tana rusa kuka ya damki wuyanta ta baya wanda yabawa fuskarta daman bayyana sai daya gama kare mata kallon tsab sannan yashiga janta bisa gwiwowinta yana matso daita zuwa inda ammi ke zaune tana jin kmr ana fixgar rayuwarta . sannan muryarsa a zafafe yace ammi ki bude idonki ki kalli idanun wannan tantiriyar mara kunyar da zantuttukanta ya kasa tsayawa akaina har sai ta dangana da iyayena. ahankali ammi tasoma kokarin bude idanunta kirjinta na bugawa daf... daf ...tare da daurasu kan fuskar su'ad dake durkushe bisa gwiwowinta ai da wani irin sauri ammi ta dafe kirjinta sbd yadda taji gabanta yabada rassssssee .....tsoro da matsanancin firgici AK yaga ya bayyana a saman fuskar ammi dake zaune jikinta har rawa rawa yake yayinda shi km zuciyarsa tashiga bugawa da karfi. ita km su'ad numfashinta ne ya soma barazanar daukewa sbd kukan datake cikin tashin hankali, da km yadda ya damki byn wuyanta. cikin sanyi jiki Tasoma kokarin raba hannunsa da wuyanta ,amman ta kasa kwatar wunyata daga hannunsa . zuba mata ido ammi tayi sosai tana karewa fuskar su'ad kallo tsab tare da jin zallar faduwar gaba . take kwalkwaluwarta tashiga caji akan wannan fuskar da take kallo agabanta . ahankali ammi ta kai hannuwanta duka bisa fuskar su'ad ta kamo tana mata wani irin kallo zuciyarta na tsananta bugawa da karfi.. kafin daga karshe tasoma shafa fuskar su'ad jikinta na sake daukar rawa... shi AK km har lokacin yaki sakar mata wuya sai huci yake kmr wani kumurcin maciji. yadda jikin ammi ke rawa hk murya take rawa gurin cewa "abdulkabir a ina kasamo wannan fuska? wannan fuskar duk inda take nasanta, fuska ce wace bazata taba bace min ba har illa yauminl kiyamati.. ammi wannan fa itace mahaukaciyar yarinyar dake bibiyar rayuwata..... a matukar tsawace ammi katse shi ta hanyar cewa "ubanka wannan fuskar ta wuce ka siffantata da mahaukaciya... ....dan ubanka ka sakar mata wuya.... wani irin yammmmmmm yaji ajikinsa tare da cire hannunsa a wuyar su'ad yana kallon ammi cike da matsanancin mamaki..wani abu yaji yashiga bin jikinsa tunda yatsun kafafunsa har zuwa cikin kwalkwarsa idan wani ya gaya masa ammi zata iya zaginsa akan wannan tantiriyar karuwar zai ce karya ne, sai gashi da kanta km agaban yarinyar datake kirarin bata son ya aureta take zagin ubansa. cikin rawar jiki ammi ta mike tare da mikar da su'ad dake wani irin kuka yarinyar ya sunanki....? menene sunan mahaifiyarki da mahaifinki? a ina gidanku yake? ajere ammi ta shinga yiwa su'ad tmby wanda ita km kwata kwata takasa bude bakinta balle ta amsa mata. cikin kuka ammi tace dan girman allah ki gaya min wacece ke da sunan iyayenki? sill su'ad shiru tayi taki cewa komai. ammi ta juyo a firgice tana kallon AK afirgice "maza maza kaje gidan minister kuzo tare yanzu yanzu ,yau ranar ce mafi dadi da farinciki arayuwata , byn wasu shrkaru da suka wuce " ammi wai tsaya menene hkn kike yi nifa bangane nufinki ba? a think yau ne rana ta farko da kika soma ganin wannan yarinyar kin santa ne ko yaya? ya sake tmbyrta. "kaje kawai ka kira min minister shi dady'nka yanxu yanzu shi dai ak gbdy ya rude ya kasa aiwatar da umarnin ammi ,sai wayarsa ya ciro cikin aljihun wandonsa ya kiran number minister , dana dady'nsa tare da sanar masu da sakon ammi sannan yakara da su hanzarta domin amminsa na cikin wani hali kar su dade. atare motar commission data dady'n AK suka jero zuwa cikin harabar gidan .sukayi paking sannan suka fito suka nufi cikin part din dady. zaune suke gbdy'nsu har Minister da bai dade da karasowa ba dady'n AK commission da mahaifiyar su'ad wace tunda tashigo itama taji gabanta na dukan uku uku ta dukar da kanta kasa ,sai maman zeey da hjy kakar AK, sai wasu daga cikin yan'uwan ammi kowa agurin kallon fuskar su'ad yake wanda hkn yasa tun kafin shigowar minister itama ta dukar da kanta kasa kmr yadda ummanta tayi tare da saka bakin mayafinta ta rufe bakinta zuwa hancinta. amman duk da hk idanun jama'ar dake parlour 'n na kanta dauke da tmbyoyi iri iri . banda dady'n ak wanda shi tuni ya dade da taba ganin fuskar da sukayiwa wannan kallo.. parlour'n ya dauki shiru sosai kusan na minti talatin babu wanda yayi yunkurin mgn acikinsu kafin daga bisa ahankali commission ya katse shirun da gurin yayi ta hanyar soma bayanin abinda ke tafe dasu da km dalilin zuwansu danshi bai wani hankaltu da yanayin da suka ciki ba .... kafin commission yacigaba da bayaninsa ammi tayi saurin hanzarin katse shi. ta fuskanci dady'n AK da minister sosai wanda shi alokacin ya matsu yaji wani abu daga bakin ammi ,dan jin dalilin dayasa akayi masa kiran gaugauwa . cikin rawar murya ammi tace "minister dad'y abdul wani abun mamaki nagani yau " ehem meye shi wannan ? suka hada baki gurin cewa daita hk. mikewa tayi cikin sanyi jiki takarasa har zuwa inda su'ad take zaune tasa hannunta ta dago fuskarta tare da tsaita fuskar ga minster da dady'n ak wani irin zabura minister yayi tsaye yana nuna fuskar su'ad hannunsa na karrrrrrr gbdy har da jikinsa rawa suke ...... yayinda dady shi kallon fuskar kawai yayi yana sake tuno mamalakinta.. da kyar minister yasamu ya daidaita numfashinsa tare da sanyawa jikinsa natsuwa amman har lokacin jikinsa rawa yake cikin in.. ina... yace " aunty ina kika samo wannan ........? mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *bissimillahir rahmanir rahim* *hasbunallahu wa ni'imawal wakil* no edinting page 49 tun sanda umman su'ad taji sautin muryar mutumin dake tsaye kusa da matar da ita kanta batasan ko wacece ba, taji gabanta yashiga dukan uku uku har sanda matar tasoma mgn. "yanxu abdulkabir yazo min daita wai itace yarinyar da take bibiyar rayuwarsa kan sai ya aureta dole, amman ni abinda yafi daure min kai da bani mamaki bai wuce fuskar yarinyar ba.... "shine nima abin daya daure min kai, inji cewar minister. yayi shi kawai tare da tsurawa fuskar su'ad idanunsa yana sake karewa mata kallon tsab. yadda yake kallon fuskarta hk gabansa ke bugawa abubuwa na zuwan masa daki daki... kusan minti goma ya dauka tsaye yana kallonta tare da nazarinta sosai. naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi sannan ya sake yunkurin bude bakinsa . " yarinya daga wani kasa kike zo ? sannan meye sunanki ? "ina mahaifiyarki take? yayiwa su'ad tmbyr ajere hankalinsa a matukar tashe. kallonsu su'ad take kirjinta na wani irin bugawa yayinda zuciyarta ke cike da tmbayoyi iri iri. " su waye wadan nan mutane? " sannan km meye hadinta dasu da zasu sakata gaba su dinga jero mata tmbyoyi kmr wasu yan jarida suna kokarin canza mata tuninta? "ita fa abinda ya kawota daban ba wannan shirmen tambayoyin nasu ba mara ma'ana , dan batasan abinda suke mgn akai ba . "ina suka san fuskarta? meye damuwarsu da fuskar da take dauke dashi tayiwa kanta tmbyr ? ganin kmr ana son bata lokacin yasa commission cewa "wai akan me kuke son sani wani abu akanta yarinyar , byn duk abinda kuke son ji zata mana bayani da kanta? "idan km damuwarku sanin mahaifiyar ne ai ga mahaifiyata zaune anan dan tare mukazo daita . take idanu jama'ar dake gurin ya koma kan umman su'ad dake zaune kusa da hjy kakar AK. daidai lokacin datake kokarin dago idanunta dan ganin su waye wadan nan mutanen dake tsaye gaban yarinyarta ... caraf idanun minister ya sauka akan umman su'ad ai sbd tsabar rudewa a tare suka zaro idanu waje daga umman su'ad har minister suna kallon juna cike da matsanancin mamakin sake ganin junansu .... saurin dauke idanunta umman su'ad tayi tare da waskewa ,tayi tmkr tunda Allah ya halicceta bata taba ganin me irin fuskar ba.. yadda minister yaga ta dauke kanta akansa tmkr bata sanshi ba, ko taba ganin fuskarsa ba ,yasa take zuciyarsa tasoma wasi wasin anya kuwa itace ba kama bace yagani . "kai kai wannan ya wuce ace kamace kawai... idan ma me kama saleema yagani, kamanin fuskar yarinyar fa? bakinsa na rawa yakira complete name dinta saleeemat dawood yusif .........domin tabbatar itace ko watace daban, jin yadda yakira sunanta dana mahaifinta gbdy yasa gabanta yacigaba faduwa.. ba ita ba hatta su'ad taji wannan faduwar gaba . tunani su'ad tashiga yi zuciyarta na wani irin harbawa da sauri, to a ina wannan mutumin yasan cikakken sunan mahaifiyarta .. "anya kuwa babu ayar tmby akan wannan mutumin da mahaifiyar AK? "saleemat... minister ya sake maimaita sunan cike da kwarin gwiwa yana tsareta da idanunsa, lokacin har ammi ta isa gabanta tana kare mata kallo tundaga sama har kasa tare da son tabbatarwa kanta ,itace saleemar da suka dade suna nema ko kuwa dai watace daban. umman su'ad dake zaune ko gezo batayi ba balle ta nuna ala'mun sunanta aka kira ba sai ma daura karfata daya tayi akan daya tana fuskantar su'ad dake zaune tsuru. "aunty wannan ai saleema ce...... sai lokacin umman su'ad ta waigo inda yake tsaye ahankali tana tsare gira fuskarta babu tsoro balle wata fargaba "tace wannan ba saleemar da kake nufi bace, sannan ta meida idanunta da hankalinta kacukan akan commission dake zaune yana sauraronsu "ranka ya dade yakamata ace zuwa yanzu muyi abinda ya kawomu .... in samu na wuce da yarinyata . ammi ta gigice ta kalli minister ta kalli su'ad ta juya ta kalli umman su'ad hankalinta idan yayi dubu a matukar tashe yake, banda gumi babu abinda ke tsatsafo mata, ta sake juyowa ta kalli minister fuskarta dauketa alamar tmby, muryarta na rawa tace minister kana nufi wannan itace salemar da muka dade muna nema ? minister ya kasa mgn balle kwakwarar motsi jin saleema ta karya tashi tare da nuna bata sanshi ba. atsawace ammi tasoma mgn cikin zafin rai kabani amsa man kamin shiru kana jina, ka tabbatar min da itace wace muke nema ko kuwa watace daban? "muryar minister a matukar kasalance yace "a fuska dai itace saleemar danasani amman abinda ya daga min hankali bai wuce yadda naji tace baita bace yakarasa mgnr yana cewa may be ko kamace kawai aunty .. " idan ita uwarta kamace yar fa? ammi ta jeho masa tmbyr data kusan tarwatsa zuciyarsa, tana sake hada uwar gumi . shima minister gumi ne ke karyomasa takoina ajikinsa ,AK kuwa dawowa yayi tmkr mutun mutumi azaune yana kallon yadda amminsa ta rude ta gigice tasoma fita haiyacinta . ahankali ammi takarasa gaban dady wanda yayi shiru yana kallonta yana jin wani irin dadi cikin ranshi. dady'n abdul ka dubi yarinyar nan da kyau dawa fuskarta take maka kama ? sai daya nufasa sannan yace ai na dade da ganin fuskar ,alokaci dana ga fuskar nashiga rudani sosai amman na barshi amatsayin kamace kawai dan hk kema ki dauka ka mace tunda mahaifiyar yarinyar tace ba ita bace wace kuke nema. "kama km tana dayawa a duniya nima na taba haduwa da wanda muke kama dashi.. ..dan hk kubar mgnr muyi abinda ke gabanmu. gyaran murya commission yayi shima yace "gsky kam kubari muyi abinda ya kawomu al'bashi daga baya kwa daura daga inda kuka tsaya . ke.... commission ya dube su'ad " ki soma gaya musu meke tsakaninki da. abdulkabir . "dady yace kowa ya samu guri ya zauna, hkn ce takasance kmr yadda dady yace, kowa ya zauna ,amman ammi ta kasa komawa mazauninta , jikinta banda rawa rawa babu abinda yake, sai lokacin idanuwanta suka soma fitar da ruwan hawaye... take tasoma ganin juwa dan hk ta dukar da kanta kasa tana me dafe goshinta, tunanin abubuwan da suka faru baya take ,wanda baza taba mancesu ba, gbdy idanunta suka soma rufewa tayi luuuuu ......zata fadi cikin zafin nama AK da dady suka tarota ,ta fada jikinsu iman takaraso da wani irin sauri ta rike hannun ammi cikin nata tana kuka tana kiran sunanta.. . ammi ammi wayyo ammi.. wai me ke faruwa ne hk? kunsamu a duhu, dan Allah kugayamana abinda ke faruwa ,ku dubi yadda mahaifiyarmu ta dawo. "yaya kayi wani abu man ,dady dan girman kataimaika kar murasa ammi kuka take sosai tana rike da hannu ammi. wace batasan ko a wani hali take ciki ba. gbdy yan cikin parlour 'n sun rude sai rige rigen zuwa gurin ammi suke suna sallami da kiran sunanta ,banda ummun su'ad dake zaune kmr batasan abinda ke faruwa ba. wannan tashin hankali da suke ciki yabawa umman su'ad damar yiwa su'ad rada cikin kunnenta, karki sake ki tabo abinda ya danganci asalin tarihin mahaifinki.. ahankali minister yashiga dubata yaga suma ammi tayi dan hk ahankali yayi mgn cikin mutuwar jiki akawo ruwa suma tayi, iman ce ta kwasa da gudu taje ta kawo ruwa acikin cup minister ya amsa ya watsamata a fuska. wata naunauyen ajiyar zuciya ammi tasaki hade da dafe kanta ta ware manyan idanunta bisa celling dakin zuwa can ta fara kallon dakin da mutane dake zagaye daita ,dady da AK sukayi mata kuri da ido kowane fuskarsa tattare da matsanancin tashin hankali, mikewa zaune tasoma kokarin yi, sukayi saurin taimaka mata. juyowa tayi ahankali jikinta a sanyaye caraf sukayi 4eyes da su'ad..... ahankali komai ya sake birkice mata yanzu duk wannan fuskar datake gani tsantsar kama ce.... da azama ta janye jikinta daga jikin dady. a zuciyarta tace wannan fuskar ba kama bace,wannan fuskar ta wuce ace kamace kawai , wallahi wallahi wannan fuskar duk inda ta fito jinina ce takarasa mgnr zuci hawaye na gangarowa bisa kuncinta. saurin matsowa tayi kusa da salema ahankali tace saleema....... umman su'ad tace ba ita bace ,ni suna rafiya... .. "dan girman Allah karki ce min ba kece salema ba..... ki taimakawa rayuwarmu karki boye mana wallahi jikina yabani kece salema ....., idan km har ba ke bace salemar ta yaya diyarki take kama damu? wallahi ko makaho ya dubi wannan fuskar yasan jininmu ce..... .. "gsky kiyi hakuri hjy bani bace ... girman hukunci da kudirar ubangiji ta wuce hk ,ana iya samun mutane masu kama dayawa a duniya amman ita wannan salemar da kuke mgn akanta bani bace ita ni sunana rafiya takarasa mgnr tana dauke kanta ... jikin su'ad yasoma rawa jin maganganunsu take tashiga zare ido tana kallon mutane dake zaune agurin, bata taba ganin hoton mahaifinta ba, balle ta kwantata wadan nan mutane amatsayin danginta ,da jin km yadda suke mgn da yadda ummanta tayi mata rada akunne tabbas tasan suna da alaka me karfi da mahaifinta, bakinta tashiga motsawa ahankali sbd tana son yin mgn amman tuno da gargadin ummanta yasa ta kasa furta komai. ta dukar da kanta kasa tare da hade yatsun hannuna cikin juna ta matse , hawaye yashiga zubo mata tmkr an bude fomfo. dady yakarasa ya kamo hannun ammi ya zaunar daita kusa dashi cikin sanyi murya yasoma mgn "abinda nake son ki gane km ki fahimta shine ki natsu baraka ki dawo cikin haiyacinki ita wannan yarinyar matsawar jinimu ce ina tabbatar miki zata dawo garemu, idan km kamace sai mu dauki hakuri muyi kokarin kulla alaka me karfi da ita. amman yanzu ki natsu kibari suyi abinda ya kawo su . girgiza kai kawai tayi tare da dukar da kanta tana tsitayar hawaye .. ahankali dady ya fuskanci su'ad dake zaune yace muna sauraronki yarinya, su'ad ta tsinci kanta da jin faduwar gaba sakamakon jin muryarsa...... cike da faduwar gaba yayinda idanunta suka sake cicikowa da wasu ruwan hawaye ta fara bada labari abinda ya faru abaya . Lagos state university (unilag) "wata rana ina tsaye a ajikin bishiyoyin cikin makarantarmu tare da wani abokin karatuna me suna mk, wanda yake matukar mugun naci akan yana sona. kullun idan mun hadu da mk zancesa bai wuce su'ad ina sonki kiyi min alkwari zaki aureni da zarar mun gama karatu. bana kulashi sbd daukar maganarsa danakeyi amatsayin shirme. "a wannan lokacin da muke tsaye tare dashi ma zance yake sake min na aureshi da zaran mun gama karatu ko idan karatunmu yayi tsakiya muyi aure so that sai mucigaba da karatu . murmushi nayi masa me narkar da zuciya tare da girgiza masa kai ala'mun bazan iya wannan alkwarin ba. " nifa kona gama karatun ba auren wuri zanyi ba, sbd banida lokacin wani soyayya arayuwata , zan cigaba da neman ilimi ne muddin rai sbd karatun shine abincin ruhina . "na fada masa hk ne sbd tun haduwata dashi ban taba jin digon sonshi cikin zuciyata balle har naji zan iya aurensa, sai dai ina kulashi tare da tsananin girmamashi amatsayinsa na abokin karatuna kasancewar yana da tarin ilimi km yana meida hankalinsa sosai akan studies dinsa, kmr yadda nima nake meida hankalina akan karatu fiyye da komai . a duk sanda zakaga mk karatu yake hk nima. ,duk da wannan son karatun nasa, ak kasance me taba shashanci, dan Allah yayisa da maseefaffen son yan'mata most especial mace fara me kyau, shiyasa a duk sanda yake gaya min irin son dayake min bana jin maganganunsa suna tasiri acikin zuciyata . km idan ba text ko exam zamuyi ba baka taba ganina tare dashi ba. wannan lokacin ma da muke tsaye littafi ne rike a hannuwamu muna tautaunawa akan karatu sbd washegari da safe zamuyi text . cikin hk ne ya katse karatun da muke, ya sako zance aure amsar dana saba bashi ita nabashi wanda yasa ya bata rai har jan tsaki . cikin bakinciki yace ni dai duk ma me zakiyi arayuwa karatu daga nan har birnin sin muna tare km soyayarmu ba zata shafi lamarin karatunmu ba, tunda nima ina matukar son karatu, ni dai karki juya min baya dan duk ranar da kika juya min baya mutuwa zanyi shiyasa nake son kimin alkawari ... rausayar da idanuna nayi wanda suke sake birgeshi, amman kwata kwata mgnrsa batayi wani tasiri ajikina ba cike da zolaya nace "ba yanzu zaka mutu ba ,sai dai mgnr gsky bazan iya maka alkwari aurenka ba ,amman idan Allah ya kaddaro kai mijina ne babu makawa sai mun auri juna ,na karasa mgnta ina juya bayana ahankali. karaf idanuna suka sauka akan wata hadaddiyar mota kiran reng robe,ahankali me motar ya daidaita tsayuwar motarsa yasoma zuro zara zaran yatsun kafafunsa zuwa waje, kafin daga baya gangar jikinsa ya bayyana ,wani matashin gayen ne majiyin karfi mai tsananin kyau hade da kwarjini ,duk da cewar yana dan nesa damu kadan hkn bai hanani gane tsantsar kyawun dayake dashi ba,ina kallonsa yayi key'din motar yasoma takowa zuwa inda muke wanda ni km hkn yasake bani damar gane irin kyawun halitar da Allah yayi masa sanye yake cikin farin yadi wando da riga fari sol , kanshi babu hula gbdy kamshin turarensa ya game karasowa zuwa inda muke tun kafin yakaraso. fuskarsa kunshe da annurin fara'a , kadan ya rage bai karaso inda muke ba yasamu guri ya tsaya yana karewa yanayin makaranta kallo yayinda idanun dalibai sukayi masa caaa kowa kallonsa yake . byn kmr minti goma naga wata yarinya kyakkyawa takaraso zuwa inda ya ke tsaye tana sakar masa tsadadden murmushi tare da kamo hannunsa cikin nata tana sake bayyana faricikin ganinsa . take ni km zuciyata tashiga tsalle tare da bugawa hk kawai na tsinci kaina da adduar allah yasa ba budurwasa bace . mgn suke ahankali wanda bazan iya cewa ga abinda suke tautauwa akai ba,sanye take cikin doguwar riga baka har kasa me ratsin ja ajikinta . ahankali na juyo da gangar jikina gbdy na jingina bayana da bishiya dake kusa dani na tsura musu ido ina kallonsu cike da faduwar gaba a yanayin yadda suke matukar kama da junsnsu yasa zuciyata tasoma zargin ko yaya da kanwa ne .. mgn mk yake min amman ina gbdy hankalina da natsuwata basa tare dashi suna gurin matashin gayen dake gabana , har ya gaji da surutu ya kai hannunsa ya kamo hannuna,wanda sai lokacin nayi firgigib na dawo cikin natsuwata tare da buge masa hannu raina abace "nace meye hk mk? "nifa banson wannan iskanci meye na wani kai hannunka jikina ? "dole na kai hanuna jikinki mgn nake miki tun dazu amman hnklinki bai gurina ,amman kiyi hkr bazan sake ba tsaki naja tare da cewa "babu wani hkr da zaka bani "ni dai dan Allah karka sake yunkurin tabani dan banaso hkn, yace naji. ni km ya juya nacigaba da matashin saurayin kayataccen murmushi yake sakar buduwar kmr yadda itama budurwa take masa, nima hk kawai na tsinci kaina ciki farinciki har da murmushi , sannan ahankali nasoma daga kafufuna zuwa inda suke nasamu guri nesa kadan dasu na tsaya ina sauraron hirarsu ahankali ahankali murmushi naga yayi tare da cewa yakamata nazo na koma gida hk sbd yamma tayi yakarasa mgnr yana duban agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa. "hb yaya tun yanxu zaka wani tafi yaushe ma kaxo, kabari nagama abinda nake mu wuce tare kasan tunda naganka bazan makaranta . tunda naji yarinyar ta ambaci sunan yaya naji wani iri farinciki ya lullube kenan tunanina yazomo gsky ahankali na furta Allah na gode maka da kasa wannan matashin yakasance yayanta ne. "dan Allah yaya karka tafi yanxu bangama ganinka wucewa zanyi baki ma gode ba danazo jiya fa na dawo ina bukatar hutu km ko ba hk ba kinsa bana son yin nesa da ammina kasancewar ni dan fari ne zatafi bukatata akoda yaushe ba kmr ke ba da kowa bai damu dake ba.... turo masa baki tayi cikin shagwaba tana bubuga kafafunta, tallafa kanshi yayi cikin wani irin yanayi wanda bai san ina tsaye ina kallonsa ba. ni km alokacin babu abinda ya shagaltar dani kmr yadda tsarinsa yake da km yadda yake mgn yasoma takowa ahankali yarinyar na biye dashi tana masa kukan shagwaba daidai inda nake tsaye yaja birki agabana ya tsaya kamshin turarensa ya bugi hancina take na runtse idanuna zuciyata na tsananta bugawa sautin muryarsa naji "banson wulakanci ni zaki biyo kina wani kukan shagwaba ? jira ranar da zan sake kawo miki ziyara lokacin daya ya juyo da zumar cigaba da tafiya numfashinsa ya bugi fuskata nayi saurin ja da baya, shi km yasoma daga kafafunsa cikin sanyi jiki . yarinyar na binsa abaya tana bashi hkr na daina yaya "to idan ban maka shagwaba ba wa zanwa? "ni kadai ce yar'uwar da Allah yabaka , nima kai kadai ne yayana biye take dashi tana masa mgn cikin sigar shagwaba . ni kuwa banda kallonsu babu abinda nake yayinda mk wanda ya jingina bayansa da bishiya hannuwansa duka rungume akirjinsa ya masefar ka feni da idonsa yana kallona, km duk abinda ke faruwa akan idanunshi ne . wucewa yayi lokacin da muka hada ido dashi ya hango tsantsar tsanarsa kwance acikin idanuna. yana barin gurin naji sautin muryar yarinyar "yaya na kaina nagode sosai ka gaida mutanen gidan kace nayi missing dinsu duka ni zan koma hostel. to princess anan zaki barni kenan? kayi hkr test zamu yi gobe ,ok Allah ya bada sa'a tace ameen tare da juyowa tazo ta wuceni tsaye, shi km yasoma kokarin karasowa inda yayi parking din motarsa. "ahankali nima nasoma tafiya ina kallon bayansa har sanda naga ya tura hannunsa cikin aljihun wandonsa ya ciro key' din motarsa ya tura jikin motar yana kokarin budewa sai ga yarinyar dazu ta dawo da gudu tana kiran sunansa yaya.. yaya.. ...juyowar nan da zai yi..... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN *bissimillahir rahmanir rahim* *hasbunallahu wa ni'imal wakil* page 50 juyowan nan da zai sai dimmmmm naga mutumin yayi wata irin faduwa kasa, yasoma shure shure da kafafuwansa jikinsa na wani irin rawa tmkr mazari, kunfa na fita a bakinsa yayinda gbdy idanunsa sun kakkafe ko bakin cikinsu ba'a gani. yarinyar takaraso da gudu inda yake kwance yana shure shure cikin rawa jiki tasoma furta inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. kafin kace me mutane sun zagayeshi kowa na fadar albarkacin bakinsa akan ciwonsa, yarinyar ta tsunguna gabansa cikin wani irin kuka zata kai hannuwanta duka zuwa jikinsa. wani matashin saurayi dake tsaye kusa dani yayi hanzarin dakatar daita ta hanyar cewa karki soma kai hannuki jikinsa wannan ai mugun ciwo ne ,ba'a kusantar me irin ciwon ko tsallaka inda ciwon ya tashi. cike da matsanancin tashin hankali yarinyar "tace yayana ne fa uwarmu daya ubanmu dashi da zakace kar nata ta'bashi .... kuka take sosai tana kiran "pls yaya ka tashi jama'a ku taimaka min dan Allah "ku kama min shi mushigar dashi cikin mota takarasa mgnr tana kallon mutane dake tsaye makil akanta ita da yayanta dake kwance yana share share da kafafunsa, kumfar na fita daga bakinsa tana gogewa wasu na sake dalalowa . ni kuwa na tsinci kaina tashin hankali mara misaltuwa, iya firgita iya tsorata na tsorata ,ganin abinda ke fita daga bakinsa ,wannan shine Karo na farko dana taba ganin abu makamanci hk. yayinda duk tarin mutane da cike makil zagaye dashi babu wanda yasoma kokarin kusantar inda yake, sai surutai suke zubawa tare da mgnr ciwon. "ni kuwa zuwa lokacin bana iya hangosa sbd yawon mutane da sukayi dandazo agurin, cikin maganganinsu ne na tsinci wani dattijo dake tsaye tare da wata yarinya wace muke depertment daya daita, yana cewa ai wannan kafurtaccen ciwo ne wanda baya tashi tozarta mutun sai cikin jama'a ga da tsoratarwa, wanda samun maganinsa ke da wuya a wannan lokaci, amman idan akayi dace akan samun maganinsa a wani kauye dake cikin idiroko . jikina har lokacin rawa rawa yake tsabar tashin hankali ,lallai wannan ciwo yaci sunansa kafurtaccen ciwo me tozartar da mutun a bayyanan nasi ,tare da tsoratarwa nayi mgnr cikin zuciyata, ni kaina son karasawa inda yake kwance nake son yi amman tsoro da fargaba ciwon nake ji har cikin zuciyata ga km wani tausayin gayen dake ratsa kowani shashi na gangar jikina,wani irin tausayinsa nakeji yana taso min wanda bansa ni kaina dashi ba . zuciyata da gangar jikina ban rawa babu abinda suke tunda nake banrtaba ganin irin ciwon ba, ciwo makamancinsa ma ban taba gani ba ,duk surutan da mutanen gurin keyi yana shiga cikin kunena daram, ganin duk yawan mutane dake gurin maza da mata babu wanda yayi kokarin taimakawa yarinyar, da ala'mun kowa najin tsoro kamuwa da ciwon ne yasa suka kasa taimaka mata. cike da sanyi jiki nasoma daga kafafona ina ratsa mutane domin kokarin son isa inda yake, nesa kadan dashi naja na tsaya na kasa nakarasawa, amman ina hango yanayin dayake ciki ,hankalina yayi mugu mugun tashi sbd ni da yarinyar kadai bazamu iya taimaka masa ba. matsowa nayi sosai kirjina na wani irin harbawa da sauri sauri, koda na isa nakarasa na tsaya akan gayen, take na tsinci kaina cikin wannan yanayin nadaban tabbas nayi matukar razana dan gane da ciwonsa , dan hk wayata na daga na kira ore aminyata nace dan Allah ta taimaka ta turo min gayun unguwarsu dake zaman banza "nakara da sanar daita abinda ke faruwa nace dan Allah suzo yanzu ko nawane zan biyasu su taimaka min. bayan zuwan yan jagaliyar unguwarsu ore suka taimaka mana nida yarinyar aka daukeshi zuwa cikin motarsa, aka kwantar dashi abayan motar ,yarinyar tashiga gaban motar ni km na sallami yan jagaliyar, nashiga gidan baya inda yake kwance jikina na rawa na daga kansa na daura bisa cinyoyina, yarinyar taja motar aguje muka bar gurin, ahankali na cire dankwalin kaina nashiga goge masa fuska zuwa bakinsa da kunfa ke dalala har wannan lokacin . tun cikin mota yarinyar takira iyayensu bansa me suka fada mata ba naga ta dauki hanyar best step promise dake lagos island ....gudu take sosai ni km ina zaune na tsura masa ido ahankali ina jin sabuwar kaunarsa da sonsa na kara shigata,zuciyata na wani irin tsalle da bugawa raina na raya min abubuwa masu tarin yawa akan gayen, muryata kasa kasa cikin wani irin yanayi nace Allah kabawa wannan bawa naka lfy.....yayinda yarinyar ke tuki tana wani irin kuka cike da matsanancin tashin hankali. cikin minti talatin muka iso hospital tun kafin mu karaso iyayensa har sun isa ,suna cikin hospital din isowarmu keda wuya likitoci suka gaye motar aka shiga kokarin fitar dashi daga motar zuwa kan gadon majinyata, ni km aka barni zaune cikin motar da zance zuci babu wanda ya lura dani . amadadin na fita daga cikin motar nakama gabana, sai nacigaba da zama ina karewa cikin motar kallo tare da tunanin duk yadda akayi wannan matashin dan babban mutun ne duba ga yanayin motarsa suturar jikinsa da yadda likitoci suka shiga rawar jiki dashi, ina wannan tunanin ne ahankali idanuna ya sauka akan wani dan karamin littafi wanda gbdy jikinsa ja ne sai digon zanen ruwa zinari da akayi ajikinsa. cike da matsanancin sanyin jiki da fargaba na kai hanuna na kan litaffin ina shafawa kafin daga baya na dauka ina kallo. tsawon minti goma dauna zaune ina kallo littafin batare dana bude ba, sannan na mayar dashi na ajiye inda nagani, na fito daga cikin motar ina dube dube sannan na kama gabana zuwa gida. daren ranar zaune na kwana sbd tsananin tashin hankali danake ciki ,idan na runtse idanuna da zumar yin bacci sai naga ciwon mutumin yana min gizo da yadda yake shure shure kunfa na fita abakinsa, idan km na bude idanuna wani sabon tashin hankali ne domin wani azabben soyayyarsa ce ke farmakan zuciyata ,hk na raya wannan daren batare dana runtsa ba, sannan babu abinda yazo cikin raina kmr na sanarwa ore abinda ke cikin zuciya sbd ore kawata ce sosai tun secondry school muke tare daita, up to university tare muke sai dai department dinmu daban, ranar da abin ya faru da mutumin batazo school ba sakamakon ciwon kai da take fama dashi. tun asuba dana tashi ban koma bacci ba nashiga gyara koina agidan tare da yin abinci sbd alokacin ni nakewa mahaifiyata komai duk da kasancewata ni kadai da haifa , hkn bai sa ta sangartani ba. ita kanta mahaifiyata ta fuskanci ina cikin damuwa amman sam na kasa sanarmata, gashi jiya tana kallona kwana nayi juyi na kasa runtsawa duk juyin datayi sai taga idanuna biyu, ina gama komai na shirya na nufi gidansu ore. na koro mata halin dana tsinci kaina agame da gayen jiya ,har muka nufi makarata ina bata labari da yadda naji dattijon ya fadi inda za'a samu maganin ciwon. kai tsaye gurin *dorisimi* muka nufa sbd binciko mutumin jiya dana gansu tare . batare da wata shan wahala ba muka gano mutumin, byn mun gaidashi a mutunce nace masa naxo ne akan mgnr dana ji yayi jiya akan inda za'a samu maganin ciwon farfadiya. cike da matsanancin mamaki ya tmbyeni me zanyi dashi ? "tace nace masa nima ina da ciwon ne shiyasa nake son sanin inda zan samu mgnanin, naunayen ajiyar zuciya mutumin ya sauke cike da tausaya naga yana kallona, sannan yashiga karanto min full address din zanbi nasamu maganin yayinda ore dake gefena zaune ta ciro biro da farar takarda daga cikin jakarta tashiga rubutawa. "yace daga nan zaki shiga mota xuwa *songo 'ota* idan kin sauka a sango zaki karasa zuwa Under bridge sai ki tsallaka hannuki na dama ki shiga mota me zuwa idiroko ,sai ki sauka a *ow'odi idiriko* bus stop ,kina sauka zaki ga yan machine ,sai kice gidan alhaji tapa zaki kai tsaye za'a kaiki sbd mutumin ba boyayye bane,yana kaiwa nan yayi min fatan alkhairi tare da fatan samun nasara. muka durkusa har kasa mukayi masa sallama muka wuce. muna kan hanyar dawowa gida ne ore ke ban shawara me zai hana na raba kaina da wannan wahalar...... nace sbd me zatakira aikin taimaiko da tsigar wahala? "wannan ba taimako bane son zuciya ne kike son aikatawa "ta yaya bakisan mutun ba bai sanki ba zakiyi risking life dinki akanshi ?takirara mgnr tana kiran sunana kana ta ja ta tsaya ,nima na tsaya ina kallonta batare dana amsa mata ba . "me zai hana ki hakura da son gayen nan karki saka kanki cikin wahala "akwai maza dayawa a office fa. "bazan iya ba ore dan baki san yadda nake ji bane, ki tayani da addua kawai, byn ina matsanacin sonshi ,aikin alkhari zanyi ,kamata yayi ki karfafa min gwiwa nakarasa mgr tare da yin gaba na barta ,ta biyo byna da sauri tana min mgn har muka shigo cikin unguwarmu shawarar ore take bani akan nabar zance gayen amman furrrr naki, nace naji nagani idan ma dan karta rakani ne, take bani shawara tayi zamanta ni kadai dina ma zani . daidai office 's qsuters muka rabu daita na wuce gida. washegari tunda asubar fari nabar gida da zumar zuwa school ,na nufi *idiroko*, da taimakon address din da'aka bani. byn dogon layin dana iske nasamu ganin alhj tapa. zaune nake gaban alhaj tapa byn nagama koro masa abinda abinda yakawoni gurinsa ya dago da idanunsa dake kan kasar dayake duba, ya kalleni "kana yace me matsayin shi wanda zaki amsarwa magani? bakina na rawa nace saurayina ne wanda zan aura. "ya sunan mutumin da sunan iyayensa nayi tsuru tsuru ina kallonsa kmr yadda yake dubana, sai daya sake maimaitawa sannan nace bansani ba "amman kika ce sauranyinki ne wanda zaki aura ?na girgiza masa kai ala'mun eh. "shine km baki san sunansa ba? nayi shr tare da tsura masa ido kawai alamun rashin gsky . "idan baki san sunansa ba kina iya barin gurin nan yanzu dan aiki bazai taba yiwuwa ba, dole sai da sunansa dana iyayensa tukun zamuyi aiki sbd mahimmanci aikin, domin aikin akwai hatsari sosai acikinsa dan hk kije ki nemo sunansa sai ki dawo kiji hatsarin dake tattare da aikin ... jikina na rawa na bar gurin malamin tafiyar awa ukuce ta kawo cikin garin lagos ,kai tsaye hospital din da aka kwantar dashi na nufa cikin matsanancin sauri . ina isa hospital daidai step muka ci karo da yarinyar jiya zata sauko muka gaisa daita, tana sake min godiya . "muryata a sanyaye nace mata babu komai ya jikin yaya faisal din? tayi murmushi tare da cewa da sauki amman ba sunansa faisal ba abdulkabir sunansa ..... ohhhh ai jiya ne naji kmr kina ihun kiran sunan faisal da sunan mahaifiyarku da mahaifinku uhmmm.. me naji kince? na daga idanuna sama ala'mun son tunawa can nace yauwa asiya da mahruf na fadi hk tare da saurin waskewa. yarinyar data tsinci kaina cikin jin faduwar gaba sakamakon jin sautin muryarta ,tayi zugun tana kallona ,nasan tunani take akan nacika tmby. "dan hk nayi saurin katse mata tunaninta ta hanyar cewa kiyi hkr na cika tmby ko? murmushi sake yi sannan tace "no babu komai, wato hk na gigice jiya ina ta zuba sambatu gsky rudewa ce kawai amman duk ba hk sunan iyayenmu suke ba, mahaifiyarmu sunanta baraka wace muke kira da ammi ,mahaifinmu km adam sunansa muna kiransa da dady. "ayya gsky jiya kin gigice dayawa kina fadar abubuwa ni zan wuce ki gaida dady da ammi har da yaya abdulkabir, Allah ya bashi lfy. "tace ameen cikin hanzari na juya zan wuce naji sautin muryarta bazaki leka kiga yadda jikinsa yayi ba? na juya ahankali nace "sauri nake wallahi amman zan dawo wani lokaci na duba jikinsa , ok idan badamuwa muje na rage miki hanya . tare muka jero har zuwa bakin motar jiya da muka kawo shi hospital ta bude motar tashiga ta zauna, nima na bude dayan bangaren nashiga na zauna ,har tayiwa motar key wayarta ta dauki kara, ta dauka tayi mgn "tare da cewa ok gani nan xuwa ,ta dube gefen inda nake zaune zugun tace dan Allah kiyi hkr ana kirana,amman yanzu zan dawo . "kaiki damu ta fita ta barni cikin motar tare da kunna min AC 'n motar. fitarta ke da wuya kmr ance na juya bayan motar, idanuna ya sauka akan littafin dana gani shekaran jiya , hanuna na rawa na kai na dauka ina kallonsa kmr ranar farko dana soma ganinsa ahankali na bude cikin littafin wanda naga a shafin farko an rubuta littafin sirri ....... na meida murfin littafin na rufe ina duban ainihin bangon litttafin, rubutun jiki na kurawa ido sosai amman bangane abinda ke rubuce ba kasancewar ba da harshen turanci aka rubuta ba, ba km da French ba, ina tunanin ko da wani irin yare ne wannan akayi rubutun dashi, na hango tahowar yarinyar nayi saurin tura littafin cikin hijabina na boye na sake tattaro natsuwa na sanyawa jikina, dan karta gane wani abu, tana gama karasowa ta bude ta shigo cikin motar "tace yi hakuri dan Allah na barki zaune ke kadai ? "nayi murmushi tare da cewa babu komai ai ,ta tada motar muka bar harabar hospital . muna kaiwa *fadeyi* kafin mu karasa *o'nipan* nace anan zan sauka taja burki gefen titi tayi parking na sauka tana sake min godiya, sunanta nake son tmbyrta amman karta ga kmr nacika tmby yasa na share ,na rufe mata murfin motar taja tayi gaba, ni km nakarasa inda zan samu motar me zuwa unguwarmu. washegari ma haka na shirya da niyyar zuwa school na wuce *idiroko* byn na isa gidan alhj tapa na gaya masa sunansa dana iyayensa sannan yayi duba cikin fara kasar dake gabansa ya tabbatar da sunan ne nagaya masa ,sannan yasoma min bayani kmr hk za'a yi aiki amman me karfi ,cikin biyu ki zabi daya zaki tare anan tsawon wata daya dodon tsafi zai dinga kwana dake, ko km me a miki tsafi sannan wannan ciwon zai bar jikinsa. byn ya warke sai ya aureki .. kafin ayi aiki na biyu akwai sharadin me karfi ,matsawar bai aureki ba ciwon zai iya dawowa jikinki . "sannan ko kin aure wani bazaki taba haihuwa dashi arayuwarki ba matsawar bashi wannan abdulkabir din kika aura ba. "sannan duk ranar da kika kuskura kika gayawa wani wannan sirri kece silar nemo masa mgn , shima ciwon zai iya dawo kanki . "akwai tukunyar tsafin da zanbaki wanda zaki dauka akanki idan dare ya raba,sai ki samu hanyar data rabu gida uku ki ajiye wannan tukunyar tsafin, byn kin ambaci sunansa dana iyayensa sai ki saka wannan maganin a tsakiyar bakinki, ki juyawa tukunyar tsafin baya. " karki kuskura ki juya bayanki idan kin ajiye tukunyar tsafin sannan karki kuskura kiyi kowa magana ,duk wanda yayi miki mgn karki tanka masa domin akwai matsala idan kika amsa kowace irin murya ce zaki sallawantar da rayuwarki. "sbd amsawarki tana daidai da rugewar rayuwarki gbdy domin zaki dawo wata bake ba zaki dawo rikakkiyar yar daba me shaye shaye duk abinda ya danganci maye sai kin sha shi, banda fashi da makama. nayi shr kawai ina kallonsa sbd narasa abinda zance masa yayinda tsoro da firgice suka farmami xuciyata da ilahirin jikina, naji araina bazan iya wannan kasadar ba.. mutumin da zanyi wannan aikin sai da rai akansa bai san ni ba bai san koni wacece ba yanzu idan nazo nagama taimakawa rayuwarsa yace bazai aureni ba meye makomar rayuwata? nayiwa kaina tmbyr take zuciyata tayi rauni magangun ore suka dinga xuwa min 1 byn 1 ahankali hawaye suka cicciko idanuna na sake tsare alhj tapa da idanuna sannan na motsa labbana nasoma mgn cikin sanyi murya, "gsky aikin nan akwai hatsarin bazan iya sai da raina ba ....... "a she kuwa zaki yawo tsirara ai duk wanda yaji yanayin tsarin aikinmu da ka'idarsa dole yayi ko km ya koma tsince tsince a bola... nayi saurin zaro idanuna waje daidai da hawayen idanuna sun samu nasarar gangarowa bisa kuncina . muryata a matukar tsorace "nace hauka kake nufin zanyi matsawar ban yarda ba? "tubaran kuwa domin sai kin zama mahaukaciya karfi da yaji me yaga kayan jikinta tana yawo tsirara haihuwar uwarta .. hankalinsa ya kai kololuwar gurin tashi jikina ya dauki rawa dan hk ina gama jin bayaninsa nacigaba da kukana ina dana sanin shigar da kaina cikin tashin hankali danayi. ganin bani da wata mafita ko dabara yasa na amince da zabi na biyu wato daukar tukunyar tsafi dan bazan iya bari mutumin yasadu dani ba. ina zauna ya hada min ruwan magani nasoma wanka dashi tun agindansa sannan yabani wata yar karamar tukunya dake cike makil da kayan tsafi an tsiyaya manja acikin tunkuyar. ahankali ya sake min bayani duk yadda zanyi na amsa na nufo gida. tun a hanya zuciyata tabani shawarar nayi wa mahaifiya amfani da maganin bacci ta yadda zn samu damar fita cikin dare,take na amince da shawarar da xuciyata ta bani. na tsaya wani pharmacy na siyi panador night . ina shiga gidanmu nasamu waje karkashin step na boye tukunyar maganin sannan nashiga part dinmu inda na iske ummana zaune tana kallon TV nayi mata sannu da gida sannan nakarasa uwar daka nayi wanka na kimtsa zuciyata na wani irin bugu. dadare byn nagama girki na hadawa ummana cucumber just na saka mata maganin baccin ciki na kawo mata abinci da cucumber just din dana hadata mata. gama cin abincinta ke da wuya bacci yayi gaba daita akan kujerar datake zaune akai. ni km ganin tayi bacci yasa na tasheta xuwa uwar daka ta kwanta nima kwanciyar nayi zuciyata cike da tunani iri iri da fargaba.. misalin karfe biyun dare na tashi dan dama banyi bacci ba, na sauya kaya zuwa doguwar riga da dan guntun hijabina na dauki takalmina sadaf sadaf zan fita har na kai bakin kofar fita, na tsaya ina jin yadda kirjina ke tsananta bugawa.na dawo da baya ahankali na isa inda ummana ke kwance kmr ta mutu na dan duka nayi kissing dinta sannan na sake juyawa na bar gidan gbdy. a matukar firgice nake tafiya cikin wannan daren sbd rashin sabo domin ban taba tsintar rayuwata acikin wannan yanayin ba, byn school da islamiyya bana zuwa koina da zarar na dawo gida bana sake fita sai wata goben . sannu ahankali na kawo hanyar data rabu gida uku na ajiye tukunyar tsafin ,na tsuguna gaban tukunyar tsafin nayi kirarin sunan abdulkabir dana iyayensa sosai kmr yadda alhj tapa ya koyar dani ,sannan na juyo nasoma tafiya zuwa hanyar komawata gida cikin rashin sa'a har naci rabin tafiya nasoma jin sautin muryar mutane ana ihu tare da sautin gudu ,a she police ne suka biyo barayi wani irin mahaukacin tsoro da firgice ne ya mamaye ilahirin jikina. take km jikina yasoma rawa naki juyawa nacigaba da tafiya cike da dauriyar xuciya, cikin hk naga barayin sun kwaso aguje sai gashi munci karo dasu gbdy na rude na gigice sbd jin yadda suke harbi ,police na meida musu da martani . "a matukar tsorace nasoma neman hanyar tsira batare dana juya ba amman hkn yaki samuwa sbd jin sautin police danayi ta bayana suna futar you are under'arest ,all of you drop your gun nan fa na sake gigicewa da shiga matsanancin tashin hankali ,jikina ya sake daukar rawa nayi saurin fita ciki barayin zuwa gefe guda na tsaya jikina nacigaba da kirrma. inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi nashiga furtawa ina sake maimaitawa ,da bindiga naga wani police yana min nuni na koma cikinsu . "bakina na rawa nace ai batare muke dasu ba, ban ma sansu ba yau shine rana ta farko dana taba ganinsu ni nazo kawo... short up police ya buga min tsawa nan fa na sake rudewa na daura hannuna bisa kaina ina kuka ina cewa wallahi batare muke dasu ba. ganin hk yasa daya daga cikin barayin kwashewa da wata uwar dry sannan yacewa police din yasani tare muke fitar dare dasu. aiko ina jin hk nan na zube kasa bisa gwiwowina na kara sautin kukana ina rantsuwa akan bana cikinsu ,amman hk police suka hadeni dasu muka koma zuwa hanyar dana ajiye tukunyar tsafin, wanda sai lokacin na tuna da sharadin da alhj tapa yace min . kuka nake sosai har sanda muka isa (area g) police station aka watsa mu cikin cell . idanuna kuri akan yan'ta'adda nan da suka min sharri, banji ba ban gani ba gashi sun kullamin kullaiya , kallonsu nake daya byn daya hawaye nabin kuncina meyasa kuka min sharri alhalin kunsa tafiyarmu ba daya ba? meyasa kuka gwamaci ku tsomani cikin rayuwarku me cike da kalubali da tashin hankali? bancanci wannan rayuwar ba, ni ban kasance me irin halinku ba ,dan girman allah na rokeku ki fitar dani cikin wannan tashin hankali mamana na can na barota kwance tana bacci idan ta farka bata gani ba zata iya rasa ranta . dan Allah kuyi hkr idan wani laifi nayi muku kuka zabi ku hukuntani ta hk. daya daga cikinsu "yace ke meya fitar dake a daidai wannan lokacin ? "wannan lokacin da aka ganmu tare dake, ba lokacin mutanen arziki bane ,lokaci ne na irinmu masu hawan dare.. sauran biyu din suka hada baki. " ki gaya mana gskyr abinda ya fito dake a wannan lokacin mu km zamu fitar dake cikin wannan maseefar . nashiga girgiza musu kai wallahi bazan iya gaya muku abinda ya fitar dani ba, domin sirrri ne wanda bazan iya gayawa kowa shi ba, ok sai kiyi hkr ki dauki kaddara kasancewa tare damu gobe bazaki sake fita a daidai wannan lokacin ba. " ke ko gaba kika ga wani zai fita daidai wannan lokacin zaki hanashi, wannan ruguntsiin dazamu shiga tare ya isheki ajiye tarihi arayuwarki. cikin kuka nace allah ya isa tsakanina daku bazan taba yafe muku ba har duniya ta nade kun cuci rayuwata . "amman ina son ku san wani abu zan tabbata ina kaiwa ubangijina kararku Allah domin yabimin hakikana da kukaci. kun zalinci ne hk kawai zaku saka rayuwata cikin kunci rayuwa.... ko kallona basu sake yi ba suka soma hira kasa kasa a tsakaninsu, a yadda nake kallonsu banga ala'mun tsoro ko firgice atattare dasu ba ,da ala'mun sun saba kwana cikin cell. ni kuwa duk inda tashin hankali yake yayi min dirar makiya kuka nake sosai da iyakacin karfina ina kiran nayiwa kaina, meyasa na jefa rayuwata cikin tsaka me wuya ... washegari da safe daya byn daya aka dinga fitowa damu zuwa wasu dakuna dabam dabam. domin yi mana tmbayoyi lokacin da akashiga dani tmbyta aka soma yi tun yaushe nake tare da ganga din barayi, zuwa yanxu sata nawa akafita tare dani ? "nasoma kuka wiwi ina cewa wallahi bansansu ba sharri suka min asalima ban taba sata ba arayuwata .. "to me ya fitar dake cikin wannan daren har muka ganku tare dasu? nayi shr na kasa amsawa sai kuka da nake sbd bansa abinda zance musu ba. ai wannan shr danayi ashe karawa kaina laifi nayi agurunsu. aiko take sai ji nayi an rufe da wani irin duka ta koina ajikina sai da suka mun lilis sannan suka barni suka cigaba da aiko min da tmbayoyin. tsayawa nayi kan gskyta , "ni ba barauniya bace km bansan yadda ake sata ba. wani sabon dukan naci kafi kace me hancina da bakina sun balle da jini kamanin fuskata yasoma sauyawa dukana suke da iyakacin karfinsu dan kawai na amsa laifina, ni km naki amsa laifina na tsaya akan ni barauniya bace km bansan barayin ba... dan hk wani police ya bada umarni a sakani cikin under ground..under ground guri ne wanda ake saka rikakkun yan fashi masu taurin kai, waje ne dake da tsananin zafi da hudu dan ko tafin hanun mutun bazai iya gani ba. haka suka daukeni babu tausayi balle imani suka turani cikin Under ground kusan awana biyu ciki wanda zuwa wannan lokacin numfashina ya dauke ,dan koda suka fito dani na suma. da wani dukan suka farfado dani sannan suka cigaba da azabtar dani wanda babu shiri dana ga azaba ta isheni na amsa laifina, akan tare mukeyin harakar fashi da makami, aka tmbyeni inda muke ajiye makaman aikinmu nace gidanmu. aranar aka nufi unguwarmu dani byn an saka min handcop hannu da kafa . tunda muka shigo cikin unguwar idanun mutane ya koma kanmu, Jama'a suka cika makil akaina gbdy police suka firfito tare da tsayar dani , nan fa mutane suka soma gane ni dan da farko babu wanda ya. ganenice sbd kunburin da fuskata da kaina yayi kallona mutane suke suna alajabi ganina cikin wannan yanayin me cike da rudani ,duk wanda ka gani cikin yanayin danake, fuskarsa cike take da matsanancin mamaki sbd kasancewata shiru shiru marason mgn da hayani ,ahankali na nuna musu gidanmu da hanuna dan bazan iya mgn ba sbd muryata ta dashe, wani sabon tashin sai da mukashiga compound dinmu da muka hankalina ya sake tashi jikina ya dinga rawa hawaye yasoma bin kuncina ta inna zan soma hada ido da mahaifiyata alokacin babu abinda yazo zuciyata kmr tausayin mahaifiyata da halin dazata tsinci kanta, da bindiga wani police ya ingiza keyata nakarasa bakin part dinmu na tsaya suka shiga buga kofar da karfin tsiya cikin hk wata makociyarmu ta fito ai tana ganin police da ganin halin danake ciki tayi saurin komawa cikin dakinta ta sake danna key, police suka cigaba da bugun kofar ,daga bayana naji sautin muryar ore tana kuka ,a she anje an gaya mata gani can police sun kamani, na juyo ahankali ina kallonta da kumburarrun idanuna jikinta na rawa tashiga tmbyta abinda ya faru nan fa police sukayi caa akanta suna aika mata da tmbyr ko tasani tace eh tasani sosai. "wani sana'a nake tace ni student ce a unilag tare da tmbyarsu laifin danayi suka ce mata aikin fashi da makami nakeyi ..... ta naga ta daura duka hannuwanta bisa kanta tana kuka da kururuwa sharri aka min ita bata san ni da wannan aikin ba. asalima ni yarinya ce da babu ruwana, sannan bana shiga shirgin mutane , tana kuka take musu bayanin halina nima kuka nake alokacin. ina kallo police suka balle kofar part dinmu suka shiga sukayi iya bincike da zasuyi amman basu ga komai ba wanda ya danganci aikin fashi. ba dan hk suka tmbyeta inda mahaifiyata taje, ta dago jajayen idanunta ta saukesu akansu "tace tashiga gari nemana dan yanzu ma tabar gidansu. " ok idan ta dawo sai ki sanar mata da abinda ke faruwa sannan suka tasa keyata zuwa waje inda sukayi parking din motarsu . "hawaye ne suka shiga gangarowa daga cikin idana bakina ya kasa furta komai sai kallon dandazon jama'ar da suka cika unguwarmu makil nake, ina cigaba da kuka. jikina a sanyaye nashiga motar police muka bar unguwar. in takaice muku har school dinmu police suka kaini zuwa ga shugaban makarata amatsayina na rikakkiyar yar fashi da makami .. kwanamu uku cikin cell ban ci ban sha dan duk abinda aka kawo bana ci yunwar ma bana jinta tashin hankali danake ciki ya girmami abinci. sannan aka fito damu lokacin idan kagani bazaka taba ganeni ba sbd dukan mutuwar da aka min kaina ya sake yin wani irin kumbura ko iya bude idanuna banayi sai da wata police tace daya daga cikin barayin ya riko hannuna tunda shi da dan sauransa . kai tsaye koto aka wuce damu . a koto ma babu wata hujja data nuna ni ba yar fashi da makami bace. " ni kaina banida effidence din da zan kare kaina agaban majisret , tunda wuya tasa na amsa laifina da kaina a tun farko, batare da wani bata lokaci ba koto ta zartar da hukunci bisa ga laifin da wasu suka aikata har dani........ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDAR *Allah messenger saw said:the different between the sarvant of Allah and infidelity is to abandon prayer* page 51 "ahankali na dinga maimaita abinda naji majestret ta zartar akanmu ,ina wani irin kuka me cin rai da ban tausayi. "bisa kwakwarar binciken da kotu tayi akan wadan nan yan fashi da makamin, "kotu ta yanke musu hukunci zama a gidan yari na tsawon shrkaru 3 tare da aikin wahala me tsananin. "sannan lokaci zuwa lokaci za'a dinga kawosu koto idan km basu gamsu da shari'ar ba zasu iya daukar lawye domin daukaka kara . "court ..... me shari'a takarasa fadar hk tana me mikewa tsaye tare da gyara zaman rigar jikinta ,ta juya tabi wata karamar kofa zuwa cikin office dinta. "ai ganin hk dana yi da km yadda ganduroba's sukayi caaa akanmu tare da zagayemu tmkr za mu gudu ya sake firgitani . na daura hannuwana duka bisa kaina ina kururuwar kuka da iyakacin karfina "ina furta ni ba yar fashi da makamin bace ,dan Allah me shari'a ki taimakawa rayuwata ni marainiya ce banida kowa sai mahaifiyata .... . "sannan na juya inda yan fashin ke tsaye kusa dani "nace ku tausaya ku fadawa kotu gskyr lamari bana cikinku "karku yi sanadin shigata gidan yari " idan hkn yakasance "zan tabbata ina muku adduar mugun al, kaba'i a dukkanni shafuffukan rayuwata. tafiya muke a tsakiyar ganduroba wadanda suka zagayemu, kowanemu hannunsa daure handcop . duk cikin barayin nan babu wanda yashiga tashin hankali kmr ni, shiyasa mutane dayawa suka dinga tausayamin da jimami ganina cikinsu. tausayina nake hangowa acikin idanun mutane suna tayani kuka tare gasganta maganganuna yayinda wasu suke ganin tmkr karya nake ni din abokiyar al'kalarsu ce. har muka sauko zuwa farfajiyar samuel ilori court dake da kusanci da agege local government kuka nake da sambatu iri iri wata mgnr ma bansa lokacin da suke fitowa daga cikin bakina ba . ... "ai gama isowarmu farfajiyar kotun keda wuya yan jarida sukayi kanmu da tmbayoyi iri iri yayinda lawyer's suka dinga kokarin kawo mana ziyara dan son taimaka mana, idan bamu yarda da hukuncin da me shari'a ta zarmana ba ,muna iya daukaka kara kmr yadda majestret ta fada ... "ina bukatar daukaka karar amman wazai taimaka min? "wa zai tsaya min? bayan motar dazata kaimu gidan yari aka bude tare da bamu umarnin shiga cikinta, nan fa hankalina ya sake kololuwar gurin tashi, kukana ya sake tsananta hankalina yayi mugun mugun tashi na zube kasa ina birgima da ihu. "wayyo Allah nashiga uku ku taimakawa rayuwata . "ku taimakawa rayuwa marainiyar Allah. "ku gaya musu gsky bana cikinku, "karku dauki hakina, na zura zan kwasa a guje ganduroba da police sukayi kaina suna Mazurai da ihu kiran he ..he.. dont move to any where ,tare da tsaitani da gindin bindiga. hankalina a tashe nake kuka me hargitsa 'kwal'kwaluwa wanda gbdy zuwa lokacin nagama fita haiyacina sosai nake kuka ina zunduma ihu ,zaman dirshan nayi agurin ina cigaba da ihu tare da dibar kasa ina watsawa kaina.. .."gasu nan ku tambyesu basu sanni ba ban sansu ba. " asalima ban taba ganinsu ba a iya tsawon rayuwata. "me nayi muku kuka min sharri ? "me nayi muku kuka zabi ku gallazawa rayuwata? na rarrafa na isa xuwa inda suke tsaye abakin motar black mariya, suna kallona, na durkusa bisa gwiwowina ina kuka ,ina rokonsu, da su gayawa kotu gsky kar su bari a tafi dani . "cikin wata irin murya da ban taba jin irinta ba naji an buga min razananniyar tsawa wanda yasa hantar cikina kadawa, batare da nacigaba da rokonsu ba na mike zumbur tsaye ina mazurai da idanuna . " tarin police's da ganduroba's ke tsaye bisa kaina, umarnin shiga cikin motar akabamu tare da sake bagu mana tsawa.. hk ina ji ina gani nashiga motar zuwa kirikiri prison zuciyata tmkr zata tarwatse, muna isa gabduroba's sama da ashirin suka zagayemu suna kallonmu 1 byn 1 nima kallonsu nake da kallon koina agurin , build's ne jere agurin sama da guda goma sha kowane ajikinsa an rubuta number tkmr yadda ake rubuta number ajikin gida. "akwai prison na kidnappe's ,akwai na masu satar yara ,da cin nama mutun ,419 tare da yan kungiyar haya killi's. bakin wani tafkeken get aka nufa damu wanda ake ajiye kananun yan fashi da makamin , ina kallo aka bude dan karamin get din , mu km akasa muka bi layi ana tmbyr sunanmu daya byn daya tare da mikawa kowanenmu dan karamin plet na cin abinci. "ni kam kin amsa plet din nayi sbd tashin hankali danake ciki ya girmami wani abinci.. "basu wani damu da rashin amsar plet din da banyi ba, sai ma muryar daya daga cikin dan fashi danaji yace "damana kin amshi plet din wata kila zai miki amfani gaba. " atake anan nasoma amsar sakamakon abinda na shukawa rayuwata, asanadin taimakawa abdulkabir danayi ,domin wata uwar ashariya na lailayo da yaren yarbanci na maka masa ina hargagi tmkr wata zankanya. ana gama rubuta sunayenmu da kotu tabayar arubuce, naga an rabamu da yan fashi sunbi ta wata haya daban nima wata hanyar daban aka nuna min ashe ba guri daya za'a ajiyemu ba hkn na nufin gurin mata da ban hk ma maza. a gidan yari kuwa "ihu nake ina kuka "ina cewa sun cuceni sunci amanata ban san su ba suka min sharin fashi da makamin, "sun yi sanadin saka rayuwata cikin ukuba da taskon rayuwa, tare da zama silar rabani da mahaifiyata . cikin kuka "nace wallahi wallahi koda laifin da kuka aikata min kadai ya rage muku shiga aljanna bazan taba yafemuku ba. zan tabbata ina muku mummunar addua da jafa'i iri iri a iya tsawon rayuwata .. can km na dawo nadamar abinda na aikatawa rayuwata . kaina na dinga bugawa a bango dakin ina ihun meyasa na sadaukar da farincikina akan mutumin da bai san da zamana ba? "meyasa kika aikata hk su'ad ...? "me yasa baki dauki shawarar ore ba kika biyewa son zuciya kika aikata tsafi? "tsafi fa kikayi da iliminki da koma byn kinsa yin hk shirka ne me girma..... "wayyohhly Allah na "meyasa na aikata shirka ? "hakika Allah (swa) yana cewa acikin idanuna littafinsa me sarki "hak'kin allah akan bayinsa shine, su bauta masa shi kadai kada su hadashi da komai a gurin bauta "to ni meyasa nabiyewa son zuciyata na aikata ? "gashi nan ai tun yanzu nasoma amsar sakamakon abinda na aikatawa rayuwata ,yau zanyi bacci acikin gidan yari . "na juya ina kallon mutane dakin ina wani irin ihun na cuci kaina na aikata shirka da ilimina, byn nasan Allah ya haramta, hada waninsa dashi agurin bauta. "yanxu meye makomata da makomar abinda na aikata ...? cikin hk naji an dafa kafadata ta bayana "kiyi hakuri kiyiwa kanki adduar samun mafuta arayuwarki ta yadda zakiyi ramuwar gayya ga wadan da kuka tsunduma rayuwarki cikin matsala. ban kulata ba sai ma ihun danake tare da yarfa hannuna ina wani irin kuka ban ankara ba naji saukar hannu bisa kuncina ana share min hawaye tare da rungumeni ana dukan bayan. fige fige nasoma yi ina kokarin raba jikina daita ina sake sakin wani sabon kuka kafin daga baya na tsulale kasa nasoma jan gashin kaina ina zuba sambatun iri iri ina furta "na aikata shirka da ilimi akan mutumin da bai san da zamana ba gashi zan bata shekara 3 agidan yari .... rawan roba naga yarinyar ta dauko tashiga bulbulamin tundaga kaina har zuwa jikina sannan ta kafa min sauran abakina . "kisha ko zaki ragewa kanki radadin da kike ji , dole na bude bakina nasoma sha sbd yadda ta rike kaina da hannunta ga robar ruwan abakina.. byn nagama sha na sauke naunauyen ajiyar zuciya batare da na shiryawa hkn ba.sannan nacigaba da kukana me ratsa zuciya.. sautin muryar yarinyar naji ta doki dodon kunnena wace agirme baxata girmeni ba zamu iya yin sa'anni daita "sunana ganiya ke fa? nayi mata banza hawayen idanuna na sake gangarowa "a maganganunki na tsinci wasu abubuwan game da abinda ya faru dake. "amman tunda kika tsinci kanki acikin gidan nan hakuri ya zamemeki dole. "kiyi hkr ki cire wannan damuwar danake gani atattare dake. "idanuna ne ya sake cikowa da wasu hawaye. "ni nan da kika ganmu tayi mgnr tana nuna sauran mutanen dake zaune acikin daki "rikakkun yan fashi da makamin ne babu garuruwan da dama zuwa yin fashi... " satar da mukayi last a murtala international airport last year January kenan itace sanadin zaman mu anan har tsawon shrkaru biyar kotu ta yanke mana yanxu munci 2 sauran 3.. "Kema yar fashi da makamin ce ko? ta jeho min tmbyr tana dubana "na dago da kumburarrun idanuna da kyar na saukesu bisa fuskarta sannan na girgiza mata kai ala'mun a'a. "me kikayi aka kawo ki bangaren yan fashi " "sharri aka min nayi mgnr hawaye na gangarowa bisa kuncinta ....duk yadda ganiya taso taji abinda yakawoni prison naki yarda na gaya mata komai , "na tsaya akan sharri akamin. hk ta hakura ta barni tacigaba da rarrashina tana bani baki,akan na daina kuka na shiryawa daukar fansa ga wadan da suka min sharri. ranar yadda naga dare hk naga rana na kasa runtsawa duk inda na juya fuskar mahaifiyata dana abdulkabir nake gani. "zamana a prison zama ne wanda nayi shi cike da matsanancin kunci da bakinciki tare da tausayin mahaifiyata. " sannan tun washegarin ranar da aka kawoni aka bani aiki byn bulala hamsi da aka mun, wanda kaidar prison din kenan kullun garin Allah ya waye sai an yiwa duk wanda ya kwana ya tashi agidan bulala 50 tare da aikin wahala.. watanmu uku a prison aka sake dibarmu zuwa Samuel illori court, kafin sharia tazo kanmu sai da akayi case yafi guda goma sannan aka kazo kanmu. ko ranar ma naci kuka tmkr raina zai bar gangar jikina sai zare idanu nake naga ko zanga wanda nasani . "bayanin case dinmu dai aka sake maimaitawa da sake jadda mana zamanmu gidan yari har na tsawon shrkaru 3. kmr zuwanmu na farko tsakayar ganduroba muke, muna tafiya ahankali ,wannan karon a yadda nake kallon fuskokin yan fashin nan ya sake tsoratani na fidda rai da tsammanin kubuta daga tarkonsu . "a hankali muke daga kafafunmu domin sauka kasa inda motar black mariya ke zaman jiranmu kawai naga daya daga cikin yan fashin nan ya arta da matsayacin gudu yana sauka akan step, ai take ihu da kururuwa ya cika koina a koto yan'sanda dake kai kawo a sorrounding gurin suka mimike tsaye tare da rufe kowace hanya dake cikin kotu ,ai barawon nagama saukowa kasa yaga an kulle koina na sorronding gurin, bai tsaya wata wata ba kai tsaye ya nufi katangar company din guineas dake manne da katangar kotu ya haura. ai nan police suka bishi aguje wasu suka zagaya suka shiga cikin campany ... cikin minti goma sai gashi sun kamoshi sai dai yaci uwar duka har bai iya daga kafafunsa ga jini daya rufe kanshi yana tsiyaya ... cell din dake cikin koto aka wuce dasu ni km aka hadani da police sbd sai yamma zamu koma prison, anan zamu yini tun abinci daren jiya ne acikina gashi idan baka nan bakada abinci km ko ansan kana kotu baza'a ajiye maka ba, sannan a kotun ma ba abincin zakaci ba.. "akalla duk byn wata uku sai mun ziyarci kotu gashi har na kai tsawon shekara daya cikin ta biyu mahaifiyata batasan inda nake ba. ana gobe zamu kotu muke zantawa atsakani yan dakinmu da makotan dakinmu inda akwai wadan da gobe inda munje kotu bazasu dawo cikinmu ba, kasancewar wa'adinsu yacika. nan duk wani me sako tsakaninmu yabasu zuwa ga danginsa , ciki kuwa har dani danabawa bukky sakona zuwa ga ore aminiyata. daren ranar kam nayi kuka sosai ina ji ina ma nice zanbar gidan yarin, su kuwa tsabar rashin jin mgn irin tasu da taurin kai "cewa sukayi dama an barsu sun cigaba da zamansu "menene babu acikin gidan yari"duk fa abinda muke so shi mukeyi babu matsi babu takura "muna waya muna shaye shayenmu yadda ranmu keso "to meye km yayi saura? "ni kam cewa nayi har duniya ta nade bazan taba zabar zama cikin gidan yari ba ,kai ko abinda zai sa na sake dawowa gidan yari bazan aikata ba. dry suka kwashe min dashi suna nuna da hannunsu, daren ranar kasa runtsawa nayi inaji kmr nice zan bar gidan. munje kotu wannan karon har da su ganiya wanda shari'ar mu tazo daidai datasu ,byn angama gabatar da shari'arsu aka shiga tamu wace babu wani ci gaba acikin shari'a tamu , sai bakinciki tare da bada kwanan wata da zuwa kotu bisa gaida . me shari'a ta mike byn tagama watsa mana tsadaddun turancinta muka fito daga cikin kotu zuwa harabarta kotu inda dandazon mutane suke . "wasu a zaune wasu a tsaye kowa kagani agurin sha'ani gabansa yake ,yayinda wasu kana kallonsu kasan cikin tashin hankali suke dan zakaga har kuka suke sbd masefar tashin hankali dake cikin kotu . muna zaune inda aka saba barinmu a duk sanda mukazo kotu. zaman dana saka masa suna da jiran tsammani ,muna kallon yan'uwansu bukky suka karaso garesu suka rungumesu suna murnar an sakosu ,. "alokacin babu abinda yaxo raina kmr ummana ita kadai nake so da kwadayin sanyawa acikin kwayar idanuna dan gbdy tashin hankali danake ciki yasa na tattara soyayyar abdulkabir na ajiyeta agefe nafi jin tausayin mahaifiyata , domin nasan tana can cikin tashin hankali rashina har na tsawon lokaci. ba'a cike wata biyu ba da tafiyar su bukky ina zaune naji ganduroba na kirana na mike cike da mamaki, domin lokacin shine karo na farko dana ji an anabi sunana da sunan anzo nemana . ahankali jikina a sanyaye nabi bayansa har zuwa cikin wani office. ore nagani zaune tana ganina ta mike tsaye jikinta na kirrma ni km sai hawaye sharrrrrr ta karaso gareni ta rungumeni ajikinta tana kuka "a she da gaske ne su'ad kina prison? "cikin kuka nace gaske ne ore gani kuwa agabanki acikinsa. "ya ummun su'ad take? nayi mata tmbyr ina kokarin barin gangar jikinta domin son sanin halin da mahaifiya take. "tana lfy ko yanzu kafin nazo sai dana biya gurinta km na sanar mata da gurinki zanzo har tayi adduar Allah yasa bake din bace a prison kmr yadda sako yazo mana. wasu zafafan hawaye suka sake zubo min. na runtse idanuna domin rasa abinda zan ce "garin yaya su'ad ? "garin yaya kika tsincin kanki cikin halin robboling? "kaddara ore "kaddara ce silar meidani hk km kin gaya min gsky nakiji . "a she shafuffukan rayuwata suna tattare da kaddarori bansani ba. "danasan hk zan tsinci rayuwata dana dauki shawarki kingan ni nan cikin prison da sunan robbiling akan soyayyar abdulkabir. minti 15 akabamu mu gana daita gasu har sun cika batare da hirarmu tayi tsawo ba domin har ganduroba yakaraso bisa kanmu ya tsaya yana bani umarnin komawa ciki ,itama yana bata umarnin wucewa. ina kallonta taciro kudi akalla zasu kai dubu biyar ta miko min na girgiza mata kai "ki bar kudin ore basu da wani amfani gareni hannuna ta janyo ta tura kudin ciki ta rufe ki amsa zasu miki amfani, ta juya tana kuka kafin nayi hanzari har tabar gurin nan nima na fashe da wani gigitaccen kuka, ganduroba ya matso inda nake tsaye tare da miko min tafin hanunsa ala'mun na bashi kudin, take babu musu na mika masa nasoma daga kafufuna zuwa cikin dakunanmu. tunda ore ta tabbarwa ummana Hali danake ciki ta tashi hankalinta, tayi kuka sosai har kukan ya janyo mata ciwo me tsananin a yadda ore tasanar min a wani zuwa datayi gurina . zanga zanga ummana tashiga neman yadda zata fitar dani daga prinson, duk kudaden gidan hayar gadona wanda mahaifina ya barmin babu wanda bata amsa ba domin kubutar dani amman babu biyan bukata lawyer's sai dai su amshe mata kudi su dinga mata yawo da hankali tare da saka mata rana, ahaka a wani zuwa da ore tayi gurina take gayamin yadda abubuwa ke tafiya. "nace tagaya mata tabar hasarar kudinta ta'ajiye watakila gaba suyi mana amfani ta min addua kawai domin shi nafi bukata daga gareta ahalin danake ciki. "na kara dace mata ta duba jakar school dina akwai wani diary ciki duk randa zata sake zuwa tazo min dashi duk . sati daya bata cika ba ta sake kawomin ziyara tazo min da littafin sirrin abdulkabir, cikin na duba naga cikakken address dinsa nataba nace ta binciko min komai akansa da halin dayake ciki . kullun da tunanin mutun biyu nake kwana nake tashi arayuwta mahaifiyata da abdulkabir burin raina yayinda kullun kwanan duniya zazzafar kaunarsa ke sake wanzuwa acikin zuciyata. duk sanda ore takawo min ziyara sai na tmbyeta lafiyar mutun 2 mahaifiytata da lafiyar abdulkabir dina tace min duk suna lafiya . hkn ne ke dan kwantar min da hnkli. lokacina dana cike shekara biyu cif na gahurta acikin prison har nazama shugabansu ganinya gurinn shaye shaye da harakar dabanci babu wanda ke kawo min rainin wayo ,wani irin karfi nake ji ajikina kmr shara'A bana jin tsoro kowa duk girmanka sai natakaka, wanda lokacin har gasar fada muke yi atsakaninmu km nice nake lashewa, ni kaina idan ina yin wasu abubuwan mamaki kaina nakeyi nasha sigari na sha wiwi wanda duk acikin prison muke samu . "wani lokacin ma ganiya kan bani shawarar me zai hana idan mun fito daga prison nayi join dinsu cikin harakar fashi. sai dai na kalleta kawai nayi dry ,rayuwa cikin prison agurina babu dadi sabanin gurin su ganiya da gang dinta domin su sun meida gidan tmkr gidansu sbd yawon kawosu cikinsa da ake. dan wannan zuwan nasu ba shine zuwansu na farko ba sun shasha zaman yari. muna samun abinci amman ba ishashe ba ,dan wanda ake bamu baya wani isarmu abinci ne gashi nan kmr loma acikin plet gashi always Bean's ne. sannan ana yawon kawo mana ziyara lokaci zuwa lokacin. akwai wani malami daya taba zuwa kawo mana ziyara ya gani ina shan tabar wiwi hankalinsa yayu mugu mugun tashi yashiga min wa'azi tare da jamin ayoyin alqurni me girma abinda yabashi mamaki bai wuce yadda duk ayar daya ja ba, zan amshe na karashe .. ya dade tsaye yana kallona sannan yashiga tmbyata dalilin xuwana gidan yari? " kai tsaye nace masa kazafin sata akamin batare da nasan yadda ake yinta ba... nan shima yace zaiyi iyakacin bakin kokarinsa gurin ya fitar dani daga prison . da zai tafi nace masa "ya taimaka idan zai sake dawowa yaxo mana da kayan abinci sbd dayawa daga cikinmi suna son yin axumi amman rashin wadatacen abinci ke hanasu yi. nagaya masa hkn ne sbd lokacin watan axumin ya karato km duk lokacin azumi ina ganin yadda suke wahala daga karshe ajiye azumin suke . ya tabbar min da zai yi bakin kokarinsa da yarda allah . " zance taimakon abinci kam ya tabbata domin tirala guda akayi na kayan abinci iri iri , ba prison din danake ba hatta na gefenmu sun cin albarkacina . zance taimaka min da malamin yace zaiyi ne ya sha ruwa domin shi kansa babu irin shige da ficen da baiyi ba dan ganin na fito amman abu ya gagara. dan hk na dauka shima rashin fitowar wata kaddarar sakamako ce gareni na sabawa umarnin mahalicina danayi.. akwana a tashi babu wuya har ka'idan da kotu tabani tacika na fito tare da su ganiya muna munar wanda ni duk nafisu murna. akan hanyarmu daga kiriri zuwa oshodi muke bawa juna addrshin gidanjenmu sannan na tabbatar musu matsawar basu bar harkar fashi da makamin ba, kar suyi kuskuren tunkarar inda nake suma mance munsan juna . ganiya ta tabbatar da sun daina bazasu sake aikata hkn ba , a daidai under bridge din oshodi muka rabu da junanmu nashiga motar me xuwa ikeja su km suka shiga motar me xuwa munshi ol'osha... ina fitowa daga prison nasoma kokarin haduwa da abdulkabir dina kwasma ore take sanar min ai aure zaiyi abinda yasa bata sanar min ba tun ina prison ba bata son nashiga damuwa akan wanda nake ciki. to tunda daga wannan ranar da ore tasanar min nasoma nemo hanyar da zanbi ganin ni kadai bazan iya ba, yasa na nemi taimakon ganiya nace ina son tabani goyon baya akwai aikin da zasu tayani . dukkaninsu daga ita har ore babu wanda nagayawa abinda nayiwa AK ta wajen nemomasa lfyr jikinsa sbd sharadin alhj tapa daya gindaya min. aiko ganiya ta tattaro min duk wasu gang din yan'iska dake munshi olosha muka shiga aiki neman yadda zan rabashi da zeey tare da karuwarsa onye..... gama bada labarinta ke da wuya su'ad ta mike tsaye domin isa inda ummanta ke zaune tmkr an dasata agurin gbdy ta dawo mutun mutumi agurin azaune tana kuka tana al'ajabin abinda su'ad ta aikatawa rayuwarta ,aiko tafiya daya biyu tayi sai luuuuuu ta zube kasa tasoma rawar jiki irina masu cutar farfadiya tare da shure shure kunfa na fita daga cikin bakinta. umma ta zabura ta mike tayi kanta zata kai hannunta ammi tayi saurin dakatar daita, da sauran mutane dake kokarin kai hannusu jikin su'ad sannan cikin rawar jiki ta nufi dakinta shima dady ya nufi cikin dakinsa. maganin da suke yiwa abdulkabir amfani dashi suka dauka cikin sauri suka dawo parlour'n suka shiga rige rigen yi mata amfani da maganin lokacin AK ji yayi kmr kasa ya tsage ya nutse ciki ya huta da kunya tare da ganin wannan tashin hankali dake faruwa agabansa, wani irin ya dinga ajikinsa lokacin dayake kallon su'ad cikin yanayin cutar farfadiya. " yanzu hk yake kasancewa a duk sanda wannan dan iskan ciwon ya tasamarsa? yayiwa kanshi tmbyr yana takaicin ciwon. sauran mutane da suke gurin tsaye suke kan su'ad suna karanto mata addua ,sai data dauki sama da awa daya tana shure shure sannan ta farfado bakinta dauke da adduar dataji mutane na karanto mata ,sannan ta fashe da wani gigitaccen kuka kafin ummanta takarasa gareta har ammi tarigata tare da kamota zuwa jikinta tana shafa bayanta sannan ta nufi kan kujera ta zauna tare daita ta kwantar da kanta bisa cinyoyinta tana kukan me cike da tausayawa rayuwarta. ahankali ammi ta daura hannuta bisa sumar kanta tana shafawa tana sake zubda hawaye . tsawon min 15 su'ad tana kwance bisa cinyar ammi tana jin wani farinciki from know where yana bin gangar jikinta kana ta yunkura ta mike jikinta tmkr ba nata ba ta zauna tana duban dukkanin mutane dake parlour 1 byn 1. lokacin da ta gama farfadowa commission ya dubaita "yace kinyi ganganci akan mutumin da bai ce yana sonki ba ki tashi kije har wata uwa duniya nemammasa magani cutar farfadiya ,sanadiyrsa kika tsinci kanki bursuna har na tsawon shrkaru 3 byn shi yana da ma wace yake so har sun kusan yin aure. "amman kin san kin tafka babban kuskure arayuwarki ko? "cikin tashin hankali ta bude bakinta tace ehhh.. "amman dolensa ya aureni . "na yarda na zamo kota biyu ce... bangaren ak kuwa shiru yayi tare da zabga uban tagumi yana kallon su'ad domin rasa abinda zai ce mata yayi, shi fa a yadda yake ji ko me za'a yi bazai iya aureta ba sbd baya jin sonta . ahalin yanzu zuciyarsa zeey kawai take matsanancin so, amman sbd abinda tayi masa bazai iya kallon tsabar idanunta ayanzu yace bai sonta ba . ahankali muryarsa atsanake ta fito gurin cewa naji dukkanin bayaninki km na gode sosai bisa kasadar tsaida rai da rayuwarki da kikayi akaina . "amman abinda nake so dake shine kiyi hkr ki ajiye mgnr aure atsakaninmu ,kinga ahalin yanzu ana tsaka da hidimar aurena da wata amman zan baki million goma kije ki fara sabuwar rayuwa. " km duk lokacin da kike bukatar wani taimako daga gareni a shirye nake da na miki shi ko wani iri ne... ina rokon Allah ya baki naki mijin wanda yafini amman ni abdulkabir ba wai dan bazan iya aureki ba, sai dan bani da ra'ayin auren mata biyu.. take jinta ya dauke dif ta daina jin komai dayake cewa, zuciyarta ma ta tsaya cak ta daina bugawa na wucin gadi kafin daga baya zuciyarta tacigaba da bugawa da sauri sauri na nan take su'ad tasoma kuka har da shesheka lallai ta tafka babban kuskuren kmr yadda commission ya fada . ta banzatar da rayuwarta akanshi, tayi zaman gidan yari akanshi ,ta kamu da cutar farfadiya duk akanshi daga karshe zata kasance zero batare da taga gudan jininta duniya ba.. .. jama'ar dake zaune a parlour'n kuka suke sosai barin ma ammi da umman su'ad wadanda tun sanda su'ad ta dawo haiyacinta basu sake cewa komai ba. AK ya fuskanci commission sosai sannan "yacigaba dady abu na karshe da zance a gaya mata shine aja mata kunne karta kara zuwa inda nake ko inda mamata take .....taje tayi rayuwarta nima ta barni bayi rayuwata amman zance aure babu shi. "you see ur life inji cewar commission dake zaune yana duban inda su'ad take ransa a matukar bace dan jin haushin abinda AK ya fada . "yanzu kinga karshen rayuwarki ko? "yanzu wa gari ya waya? su'ad naga jin abinda abdulkabir ya fada jikinta ya dauki rawa ahankali ta mike tsaye tana dubansa ido cikin ido sannan tayi murmushin gefen bakin wanda da gani kasan na bakinciki ne. batace masa komai ba ta isa inda ummanta ke zaune ta hade kanta da gwiwarta tana wani irin kuka.."ummana takira sunanta cikin rauni da sanyi murya "kiyi hakuri nasan na sabawa ubangijina sannan nayi miki ba daidai ba. "amman gashi tun a duniya allah ya nuna min iyakata ta hanyar jarabtata da maseefu iri iri,. "na nemi gafarar ubangiji bisa hadasa danayi da waninsa alhalin yace kada a hadasa da komai agurin bauta . "a yanzu gani agabanki ina rokonki ki yafemi duk da nasan ke din uwace guda har da rabi me yawon yafiya gareni .. "kece komai nawa umma banida kmr ki duk duniya kece kika kawoni duniya har nasan koni wacece amman naci amanarki da amanar tarbiyar da kika dauki tsawon lokaci kina bani akan "da" nmj, wanda bai dauki abinda nayi masa abakin komai ba, har yana ganin kudi shine sakayyar datafi dacewa dani ... "kiyi hakuri kice kin yafe min ummana ko zanga daidaita arayuwata...umma kuka su'ad kuka hatta commission da sauran mutane kuka suke sosai . umma ta dago idanunta da suka gama rikidewa suka koma tmkr garwashi wuta ta daurasu bisa fuskar tilon diyarta hawaye na sake bin kuncinta.. "na yafe miki diyata duniya da lahira da albarcin annabi muhammadu (saw) zakiyi albarka arayuwarki zakiga daidai arayuwarki . "ina adduar Allah ya rabaki da wannan cutar farfadiya data sameki "ba yau nasaba daukar kaddara ba. " kaddara acikin jinina take km zan cigaba da karbarta a duk yadda tazo min Allah yabani ikon cinyeta. tana karasa fadar hk ta mike tsaye tare da rike hannun su'ad cikin nata suka soma tafiya domin kokarin barin parlour ammi ta mike jikinta na rawa tare da dakatar daita baiwar Allah umman su'ad taja ta tsaya dan jin abinda zatace. ammi takarasa gaban AK ta tsaya tana masa wani irin duba muryarta na rawa "tace abdulkabir bakada imani balle tausayi "yanzu abinda yakamata ka gaya yarinyar da tallafi rayuwarka kenan? "me zatayi da kudin din banza da wofi kasani ni mahaifiyarkace wace tayi silar zuwanka duniya a yanzu ina baka umarnin auren yarinyar.... ammi takarasa mgnrta tana nuna inda su'ad take tsaye da hannunta... umman su'ad ta juyo ahankali tana kallon ammi, take zuciyarta ta kismamata ammi tayi wannan mgnr ne da wata manufa,killa kodan kasancewar fuskar da su'ad din ke dauke dashi ne.... dan hk tasoma karasowa har inda ammi take tsaye . "hjy karki damu balle ki takura masa kan sai ya auri diyata dole. "no no karki takura masa , sbd ni kaina bazan taba amincewa yarinyata ta auri mutun irin wannan ba me zanyi da suruki irinsa ........ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said convey of me even only an ayah of the Quran* page 52 muryar ammi na rawa "tace dan girman allah karki ce hk. "shi irin wannan al'amarin ahankali ake bin komai domin ba'a san abinda Allah ya boye acikinsa ba. minister yayiwa AK tatasssss hk ma commission wanda jikinsa yafi na kowa yin sanyi ,hatta maman zainab labarin su'ad yayi mugun taba mata zuciya sannan ta tausayawa rayuwar yarinyar km har cikin ranta take son abdulkabir ya aureta . gabdy jama'ar dake gurin babu wanda bai sa baki ba akan umman su'ad ta janye lafazinta . sosai ammi tashiga gayawa umman su'ad Kalamai masu sanyi masu kama da nasiha wanda yasa ta gagara daga kafafunta daga inda take tsaye niyyar barin parlour 'n. yayinda shi km AK yashiga tunani akan lamarin dake faruwa yanzu dayake zaune a parlour, duk cikin lamarin babu wanda yafi daga masa hankali da neman tarwatsa masa 'kwal'kwaluwa kmr umarnin amminsa garesa . "gbdy yakasa gane abinda amminsa take nufi dashi. " tana nufin shine zai aure yarinyar datayi zaman gidan yari na tsawon shekaru 3? "sannan yar shaye shaye me tada tarzoma acikin gari ,wayasani ma ko tagama rabawa gayun gari jikinta? yayiwa kansa tmbyr can km a fili ya furta sam bazan iya aurenta ba wlh ... atare ammi da dady suka waigo zuwa inda yake zaune, dady ya zabga masa wata uwar harara "tare da cewa *sai ka aureta dole dan ubanka* kana nufin duk uwar wahalar data sha akanka zata tafi abazan ne "ko me makake nufi? AK yayi zumbur ya mike tsaye jikinsa na wani rawa yace. "dady ni zan auri su'ad? dady yace "kwarai kuwa kai zaka aureta har ma kuyi rayuwa tare . ak ya fara girgiza kansa yana tafiya da baya da baya a cikin parlour 'n, yace "haba dady wai me yasa kuke son takurawa rayuwata tunda nake ban taba jin koda digon son auren su'ad acikin raina ba amman sai kuce na aureta dole ? "nifa bazan taba iya hada soyayyar zeey da wata ya mace ba.. ammi ta fusata dan jin wadan nan miyagun kalaman da suke fitowa daga bakin AK " "kai min shiru shashashan banza wanda bai san inda yake masa ciwo ba km ka rike aranka aure tsakaninka da su'ad kmr anyi angama muddin ina raye. ak yatako ahankali har zuwa inda hjy kakarsa ke zaune ya zube gabanta ya rike kafar hjy. "pls hjy ki ceci rayuwata, zeey tana da matukar kishi a kaina. kafin hjy tace wani abu dady ya mayar da numfashi yace "taje tayi duk abinda zatayi, ai kai mijin mace hudu ne, domin ko addininmu ya halasta maka yin hk.. eiman ta amshe zance wallahi wallahi yaya ka bani mamaki, kasani jin kunya a yanzu danake tsaye acikin parlour 'n nan a iya tsawon rayuwata baka taba yin abinda naji na tsanake ba kmr yau.. "ka zauna kayi tunani da kyau idan mafarki kake yakamata ace zuwa yanzu ka farka kasan abinda kake. " wannan yarinyar ta cancaci komai agurinka wallahi ko rayuwarka tace tana so yaci ace ka cire kabata ... "yazakaji aranka yaya ace nice nake cikin halin data tsinci kanta a sanadiyarka? takarasa mgnr tana rushewa da wani kuka, wanda mgnrta bakaramin tsayawa yayi a zukatan mutanen dake gurin yayi ba. "yanzu shikenan hk rayuwarta zata kare babu sausauci kenan? "ita baga lafiyar jikinta bada samun aurenka ba. "ko alokacin da abun ya faru tafini shiga damuwa da tashin hankali ban mance komai daya faru ba alokacin wallahi su'ad masoyiyace ta hakika wanda samun irinsu zai yi matukar wuya a wannan zamani . "bari tabbatar maka da wani abu ni yar uwarkace uwa daya uba daya amman wallahi yaya bazan iya kasadar datayi akanka ba ... "pls yaya ka taimaki rayuwarta ka aureta shine kawai abinda zakayi kasaka mata da kasadar saida rayuwarta datayi. jikin ak yayi mugun sanyi da jin kalaman kanwarsa. sam ya kasa gane inda kalaman dukkaninsu ya dosa shi fa abinda ke bashi hsushi da hassalashi kenan asa shi yin abinda zuciyarsa bataso dan hk a matukar fusata AK ya bar parlour 'n zuwa part dinsa. lokacin da AK ya bar parlour, muhawara ce tashiga tsakanin yan'uwa yayinda ammi taki yarda umman su'ad ta wuce ta kasa ta tsare sai gumi ne ke tsatsafo mata agabadaya ilahirin sansar jikinta. adaidai wannan lokacin AK ya dawo parlour 'n hannunsa rike da takadar cheek ahankali yakaraso har inda su'ad ke tsaye wace tasa hakorinta tana cinzan lips dinta ahankali hawaye na gangarowa bisa kuncinta, hannunsa yasa ya kamo tafin hannuta yasanya takadar cheek din yana share mata hawayen dake bin kuncinta alokacin dayake tsaye gabanta ji yayi kmr ya rungumeta ajikinsa amman bazai iya aikata hkn ba. sautin zazzakar muryarsa ce ta doki dodon kunnenta "ahalin yanzu bana jin haushinki ko tsanarki cikin zuciyata sbd karamcinki gareni . "na yarda na amince ke din masoyiyace ta hakika kmr yadda kowa ke fada zan iya sadaukar miki da komsi nawa ban aurenki sbd shi kadai ne bazan iya yi ba ,amman ga wannan cheek din ki rike na ninka miki abinda nace zanbaki pls &pls ki bar rayuwata kije kiyi sabuwar rayuwa. ya karasa fadar hk yana me tsura mata mayattun idanunsa yana kallonta wadan da kallon cikinsu kadai ke haddasawa mutun shiga wani yanayi mara misaltuwa. cike da sanyin jiki ta dago fararen idanunta tana kallon cikin kwayar idanunsa masu bugar mata da zuciya a duk sanda ta kalli cikinsu gabanta na bada wani irin sauti na tashin hankali ,shima mayatattun idanunsa ya tsura mata yana kallon cikin fararen idanunta wanda zuwa yanxu sun sake canzawa sbd tsabar hawayen dake tsiyaya acikinsu ,sunyi luhu luhu dasu. yana kallonta har sanda ta dauke idanunta acikin nasa ta meida shi kan check din dake rike da hannunta. zuciyarta ke wani irin harbawa yayinda tsoro da firgice sukayiwa kirjinta dirar makiya jitake kmr ta daura hannuwanta duka bisa kanta ta kurma ihu kozata ragewa zuciyarta radadin datake ji ayanzu datake tsaye agabansa. wani irin dukan tara tara kirjinta kemata, duk wata gaba dake cikin halitar jikinta rawa takeyi, yayinda kallo daya zaka mata kagane hankalinta a matukar tashe yake hannuta 1 dake karkarwa tasa ta rike cheek din hanunta sosai tana sake duba check din daya bata amadadin 10 million din dayace zai bata a farko 20m tagani arubuce, cike da matsanancin takaicin da tashin hankali ta dago idanunta dake tsiyayar hawaye tana kallonsa kana tasoma yaga check din hannuta still tana kallon cikin kwayar idanunsa sai datayiwa check din kuci kuci sannan ta daga hannunta saman kansa tasoma tsiyaya masa piece's check din tundaga kansa yashiga bin gangar jikinsa. "ka taba zuciyata abdulkabir kaji yadda take bugawa akanka . "a duk lokacin dana yi tunanin cewa kana guduna, bugun zuciyata yana sake karuwa da karfi da karfi sai naji kmr kirjina zai tsage zuciyata ya fado kasa. "a yanzu danake gabanka tsaye zuciyata tafi ko yaushe hautsinewa da shiga tashin hankali mara iyaka. "hakika nasani nasan hk zuciyata zata kasance tunda zan rasaka a rayuwata. nasan numfashina yana daf da katsewa . abdulkabir tsawon rayuwata nayita ne cikin tunaninka da damuwa da yadda zanbi naga na malakeka hatta da gangar jikina yana tausaya min akanka, ni kaina nasan a yanzu narasaka har abada.. nan take hawayen idanunta yashiga gangarowa tashga kuka babu kaukautawa . tare da sa hannunta ta dafe daidai inda zuciyarta take bugawa. " daga yau daga rana me kmr ta yau, yau uku ga watan tara ka rubuta ka'ajiye a inda bazai goge ba su'ad tabar cikin rayuwarka bari km na har abada. "abdulkabir koda dagani sai kai zamu rage cikin duniyar nan na hakura da aurenka km a yau zan daina sonka har duniya ta nade. "ga tsiyar ka nan banaso domin 20m dinka babu abinda zasu min. " ni kaina inada kadarar data zarta 100m so mezanyi da 20m dinka? "zan tafi kmr yadda kace na fita rayuwarka naje nayi sabuwar rayuwa har sanda mutuwata zata riskeni naje na iske mahaifina.. tana gama fadar ta hk juya ahankali zuwa gurin ummanta. "muje ummana daga yau baki sake kukan bakin ciki ba domin zan dawo miki su'ad dinki ta da har abada bazan sake komawa rayuwar danayi ada ba tunda komai yarigada yazo karshe cutar farfadiya km zan roki Allah ya yaye min ita. umma najin hk ta rike hannunta gam cikin nata suka soma tafiya. da wani irin sauri ammi da minister suka sha gabansu atare "kibar min su'ad na inganta rayuwarta tare da nemo mata maganin ciwon jikinta inji cewar ammi. shi kuwa minister cewa yayi "saleema ki tsaya asan yadda za'a yi karki sake tafiya ki barmu dan girman allah karki ce zaki tafi baki san wahalar da muka akanki ba. wani irin duba umman su'ad tayi masa sanan muryarta a hassale tace "wace salema nace maka ni ba saleema bace ni rafiya sunana.. "nafa san kece saleema domin babu ta yadda za'a yi ki bace min . "haba saleema meyasa bazaki kasance me tausayi da ya fiya ba? "nace maka ba sunana saleema ba meyasa kake son kara min damuwa akan wace nake ciki? tanakarasa fadar hk tasanya kanta tare da su'ad suka fice daga gidan suna fita ammi ta sulale kasa tana wani irin kuka minister kar kabari ta wuce dan Allah minister nifa jikina yagama bani wallahi itace salimar taufeek dina... ka.. kace ta. .. take mgnr data keson yi ta makale tasoma wani irin tari idanunta na kakkafewa wanda zuwa lokacin tuni su'ad da ummanta sun bar gidan. gbdy su dady sukayo kanta suna kiran sunanta amman ina numfashinta ya dauke ashe zaune bata kare ba hankali ya sake tashi byn basu gama da wata matsalar ba ga wata ta kunno kai. da sauri minister ya nufi waje inda escort dinsa ke zaune zaman jiransa ya nufa tare da bawa daya daga cikinsu umarnin bin bayansu umman su'ad sannan ya sake dawowa parlour . kusan awa biyu ammi bata farfado ba dan har sun fara tunanin ko ta mutu ne domin babu wani gurin a jikinta dayake aiki hankalinsu ya tashi sosai dan babu wanda yayi tunanin wani hospital acikinsu maman Zainab ce ta daura kanta akirjinta sam ta rude hkn yasanya bata ji numfashinta dake sauka kadan kadan ba. basu kansu ba hatta dady da mninster da suke maza wadanda akasani da dauriya sai da suka fara kuka, shi ak janta yayi ya rukunkumi ajikinsa yana ihun kiran sunanta yana zuba sambatu wallahi bata mutu dogon suma tayi ammi ki tashi karki mutu ki barni wallahi zanyi abinda kike so, zan aureta ki tashi zan aureta duk wanda ya kalleshi zai gane matsawar aka rasa ammi shima tabbas za'a iya rasashi jini ne yasoma fitowa daga bakin ammi da sauri AK mike jikinsa na wani rawa ya dauketa sai mota sanin bazai iya tuki ba yasa minister yasa direbansa yaja motar, motocin . biyar ne suka rufa musu baya, da mata da maza likitoci sunyi iya kokarinsu don suga sun ceto ranta amman ina abin ya gagara sun samata oxygen da na'urorin dan ganin tana raye amman ina har yanzu babu wani abu da zai nuna maka wato tabbas da rayuwarta . minister ya gigice dan yashiga mugun tashin hankali cikin firgici ya dubi tarin likitocin dake zagaye dashi "yace idan aka rasa aunty sam bazan iya dosar wadan nan family da zance mutuwarta ba. daya daga cikin likitocin yace" to yanzu yaya za'a yi kenan ? "wannan ikon Allah ne duk yadda Allah yaso da bawansa hk ce zata kasance dashi ,rayuwa da mutuwa km duk na Allah ne minister ya jinjina kai kawowar wata danja dake jikin na'urar da suka sanya ajikinta shi ya tsayar dasu daga tautaunawar da suke a tsakaninsu, nan minister ya hau hamdala acikin ransa dan ko na'uarar yayi nuni da tana raye bata mutu ba, take ransa yayi masa dadi suka hau nazarin yadda zasuyi ko Allah zai taimakesu . cikin ikon Allah numfashinta yacigaba da harbawa akai akai ,ransu yayi musu dadi nan fa suka shiga godiya ga allah da yayi musu wannan taimako, sun dau lokaci me tsawo akanta suna bata taimako har numfashinta ya dawo daidai dan har ta bude idanunta tayiwa minister mgn daga nan suka fito suka tarar da jama'a cikin zullumi da jiran tsammani. alokacin da minister ya bayyana musu cewar bata mutu ba tana raye hkn yayi musu dadi sosai dan hk tace tana bukatar ganin dady. abdulkabir har ya suma ya bude idanunsa amman sam baya gani ji yayi tmkr numfashinsa zai dauke amman yana jin ance ammi ta farfado har tayi mgn yasa ya mike cikin zafin nama yayi hanyar dakin minister ya sanya hannu ya janyo shi yana kallonsa cikin tausayawa. " yace ka hakura. ba wannan lokaci yakamata kaganta ba da karfi ya fixge hannunsa daga rikon da minister yayi masa ya nufi cikin dakin da ammi take kwance, yana shigowa yayi daidai da har lokacin idanunta a bude suke . yakaraso gareta yana yi mata sannu tare da kamo hannuta cikin nashi ya matse "ammi dan Allah karki tafi ki barni wallahi nayi nadamar kinbi umarninki danake kokarin yi. "amince zanyi duk abinda kika so. ta bude bakinta zatayi mgn kenan tari ya tsarketa, nan tashiga tari babu kaukautawa , "ak ya sake gigicewa ya matso gareta hankalisa a matukar tashe ya kamo ammi jikinsa "kiyi hkr ammina dan Allah ki yafemin wallahi nabi Allah da manzonsa nabiki zanyi duk abinda kike so, ganin tarin yaki tsayawa yasa murtarsa na rawa yace bari naje na kira likita "kabarni abdulkabir yaji sautin muryarta ta fito ahankali ..."kai ..kaine kake son zama silar daura min cuta ,zuwa gurin likitan me km zakayi? "likita bazai taba min mgnin abinda ke damun zuciyata ba ni dai kabarni, kama bar dakin nan gbdy bana son ganinka wani irin kuka ya rushe dashi wanda bakaramin tausayi yabawa ammi ba amman ta daure ta sake cewa kabar dakin nan idan km kafinson ganin mutuwata ne kacigaba da zama. ? mikewa yayi jikinsa na wani irin rawa rawa yabaro dakin karo sukayi da dady dake kokarin shigowa dakin dady yakamo hannunsa yana shafa kafadarsa yana cewa kayi hakuri abdul in Allah ya yarda amminka zata samu sauki . "kai dai kayi kokari kayi abinda zai kwantar mata da hankali, mahaifiyarka tana bukatar taimakonka ita din abar tausayi ce bata da kowa byn ku 2 da Allah ya mallaka mata sai danginta. wallahi dady zanyi duk abinda ammi take so zan aure su'ad matukar shine farincikinta shikenan ka kwantar da hankalinka . kwanaki 2 ammi tayi asibiti km cikin ikon Allah ta samu sauki amman kallo daya zaka mata kasan ta sha wuya ba yar kadan ba ,duk ta firgice ta fita haiyacinta, hk ma dangi dady hankalinsu ya rabu gida biyu wasu na asibiti tare da zeey wasu na gurin ammi . bangare su'ad kuwa rana da suka koma gida kasa runtsawa tayi gbdy ta kasa samun natsuwa hk ta dinga juyi agado sbd yadda soyayar abdulkabir ya dinga mata yawo a gbdy sansar jikinta sai zabure zabure take tana kuka jikinta yayi wani irin zafi kmr gawarshi, ummanta ma bata samu runtsawa ba ,sbd duk motsin su'ad din akan idanunta ne dan hk takoma kan gado inda su'ad ke kwance ta dagota tana share mata hawaye sannan ta rungumota zuwa jikinta tana shafa bayanta har sai da tayi shiru daga bisani ta saketa tare da zuba mata idanu tace "nasan har yanzu kina son abdulkabir ko su'adullahi ? su'ad tayi saurin girgiza mata kai ala'mun a'a. "karki ce min a'a nifa mahaifiyarki ce nasan kina son shi sosai , amman kmr yadda kika gaya masa kin rabudashi har abada ,ina son hkn ya zauna acikin zuciyarki domin kare mutuncinki . "karki dauki mgnr dana fada agaban iyayensa da wani tasiri sbd bazan taba miki auren dole ba duk runtsi duk wuya wanda kika kawo kika ce kina so shi zanbaki matsawar na yaba da nagartarsa zan barki ki aureshi? dan hk ki kwantar da hankali ki cire wannan damuwar. umma ta kamota suka kwanta kowane zuciyarsa cike da matsanancin tunani. a asibiti ammi ta nemi ganin minister akan tana son ya kara mata haske akan saleema bai boye mata komai ba ya tabbarta mata saleemar taufeek ce km su'ad diyarsa ce ai jin hk yasa ammi sake samun lfy da natsuwar zuciya wanda duk ya ganta ya san tana cikin farinciki . ammi zaune akan gadon hospital AK zaune daga gefen hangunta ,eiman akan kujera agabanta tana bata abinci abaki yayinda sauran mutane na zaune har da zeey wace ta fito byn kwana biyu da wuce suna hira kadan kadan. dady ne yashigo dakin bakinsa dauke da sallama gbdy suka hada baki gurin amsawa zeey cikin rawar jiki ta mike daga kan kujerar datake zaune ta mika masa ya zauna tare da cewa "abdul kunna TV can. ahankali ak ya mike yaje ya kunna tv ya dawo ya zauna yana mikowa ammi ruwa tare da maganinta, kunna TV ke da wuya wani malami islama ya bayyana yana magana akan cututtukan zamani kama daga hawan jini ciwon suga koda ciwon zuciya ciwon hakori asma har zuwa kan farfadiya.. ai jin hk ke da wuya ammi dake kokarin watsa koyoyin magani abakinta ta fasa ta ajiye take km jikinta ya dauki rawa, cikin rawar murya "tace eiman abdul ku daukar number wayarsa cikin sauri suka soma daukar number wayarsa har zeey wace batasan abinda za'a yi da number wayar ba yayinda me maganin rahmaniyya yacigaba da bayanin magunguna da yadda illolin ciwon ke nakkasa jikin dan adam. satin ammi daya aka sallamota daga hospital . mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said the best amongst you is the one who learns the Quran and teaches* page 53 "kwance AK yake a saman makeken gadonsa kusan raba dare yayi batare yayi bacci ba, yana faman tunani akan auren su'ad da'ake neman kakaba masa, alhalin shi baya jin ko digon sonta ne cikin zuciyarsa . cike da sanyi jiki ya yunkura ya mike tsaye yashiga zariya a cikin dakin yana sake zurfafa tunaninsa akan yuwar lamarin, sosai yake tunanin yadda abubuwa suke neman kwabemasa . ahankali idanunsa ya sauka akan wayar zeey da ammi tabashi tun ranar da'aka nemeta akarasa , ya kai hannunsa gefen wardrobe ya dauka ya kunna yaga wayar nayi masa waining ala'mun battery low ,dan hk ya ajiyeta akan dresss mirrow dinsa yacigaba da zagaye dakin, gargadin amminsa ne ke dawo masa daki daki cikin kunnuwansa suna masa kuwa akan yarinyar kafin daga baya bacci ya fara fixgarsa ya tattara tunanin komai ya ajiye a gefe ,ya janyo pillow ya matse a kirjinsa ya koma kan gadon ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya. bangaren zeey itama duk kwanakin nan tana cikin tashin hankali da fargaba iri iri kawai mazewa take dan kada mutane su gane halin datake cikin. tunaninta kullun akan ta ina akil zai sake bullo mata take dan tunda tashiga wannan hargitsin bai nemata ba "to idan ma ya nemeni yaza'ayi nasani tunda yanzu banida waya? tayiwa kanta tmbyr tana sake gyara kwanciyarta har dare yayi raba bacci yaki kawo mata ziyara. washegari tunda sanyi safiya zeey ta tashi kasancewar basamu isheshen bacci, cike da matsanancin faduwar gaba tayi sallahr asuba byn ta idar ne ta dauko cleasing wanda take goge fuskarta dashi ,ta zauna gaban mirrow tasoma goge fuskarta sosai sbd tabbunan dake fuskarta wadan su ore suka mata, sannan ta sake komawa ta kwanta lamo nufi zuciyarta na cigaba da bugawa . misalin karfe goma ta nufi dakin ak ciki sa'a tana shiga idanunta sukaci karo da wayarta kan mirrow ajiye ,tayi shr kirjinta na bugawa da matsanancin karfi jin saukar ruwa abayi ya tabbatar da wanka AK yake . dan hk da sauri takarasa ta dauki wayar ta bar dakin cikin sanda,tun a kan hanya ta kunna wayar taga alamun babu charge , kai tsaye hanyar dakinsu ta nufa tana adduar Allah yasa ak bai bincika wayar ba. tana shiga dakin ta jona wayar charge ta tsaya zuwa 3 minti sannan ta kunna wayar sakoni ne birjik suke ta shigowa dole ta dan dakata har suka gama shigowa sannan ta shiga gallary bata tsaya duba komai ba tayi formatting komai dake cikin wayar sannan tasoma neman layin akil kira daya ya dauka yana kwashe mata da wata uwar dry hhhhhhhhhh "amarya kenan ya akaji da jagaliya? jagwab tayi zaune rike da waya wani irin matsanancin tsoro da firgici ne yayiwa zuciyarta diran makiya wanda yasa gefen kanta ya sara da karfi . wata dryr ce ta sake jin ta doki dodon kunneta "amaryar AK yaya akaji da su ore ? wannan karon mgnrsa ya mugun firgita tare da tsorata zuciyarta "kenan yasan komai daya faru daita. "kina mamakin yadda nasan komai ko? "sanin halin da kike ciki yasa na daga miki kafa sugama dake, amman yanxu zamu daura daga inda muka tsaya. " kafin nan meyye makomana agurunki? "bakinta na rawa tace akil na rokeka karka ruguza min farincikina yanxu hk wayar nan tun ranar da abun nan ya faru na nemeta na rasa sai yanzu naganta a dakin yaya, bansani ba ko yaga komai daka turo takarasa mgnr tana kukan zuci. "bai gani ba..nasan dayagani da yanxu kin ci uwarki, ni km zanso naga da wani ido zai kalleni, shirt ya furta da karfi sannan yace"gsky naji haushin da bai gani ba wlh. "yanzu abinda zakace kenan ? "uhm idan ba hk zance ba yakike son nace ? numfasawa yayi tare da cewa "karki bata min lokaci ke nake jira a ina mgnrmu ta kwana ? "to yanxu me kake son ayi? "abinda nake son ayi idan kinbi zaki huta, km zan barki kiyi harakokin bikinki salin alin babu wata damuwa . "ok ina jinka kayi sauri pls sbd tsaro tayi mgnr muryarta ahankli sai dai kausashe take . wanda hkn yasa akil jin haushi tare cewa "dan Allah mlm karki dameni ni kikewa ihu . "no pls ..ta fada tare da kwantar da murya, "zaki kasance matar aure me miji biyu ,a gida matar AK a waje km matata, idan kin yarda da sharadina fine kije kiyi bikinki lfy. "hb dan wannan karka damu ai me sauki ne wlh ni ai takace da tun farko ma ka gaya Min hk da yanxu ance gurin . "very gud ayi biki lfy idan km kikagama bikinki kika nemi ki kawo min rainin hankali wallahi azim zan baki mamakin da baki taba expecting dinsa ba, yana gama fadar hk ya katse kiran .naunuyen ajiyar zuciya ta sauke ahankali tana me juyo bakinta na furta wahall.....ai da sauri ta datse harshenta sbd 4eyes din datayi da AK tsaye abakin kofa yana kallonta, take gabanta ya ya hau dukan uku uku zuciyarta tashiga tsalle yana dukan tara tara jikinta ya kama rawa rawa kallo daya zaka mata kagane alamun rashin gsky atattare daita. a wayance tayi saurin goge number aikil sai dai takasa tashi daga inda take zaune . ahnkli taga yasakar mata murmurshi wanda kadan ya rage bai tarwatse xuciyarta ba, sannan yasoma takowa ahankli ya tsaya gabanta "keda wa kike waya ?muryarta cike da in.. ina tace "uhn uhn nida wata kawata ne, ya amshi wayar a hannuta yana dubawa. " ya'akayi wayar tazo hannunki? " daman dazu ne nashigo dakinka nagani shine na dauka ,naga kmr babu charge shine nace bari nazo na jona . "eh wlh babu charge kinsa tun randa wace yarinyar tasa aka saceki ammi tabani ita, ba km bin takanta ba sai jiya dana ganta na kunna naga babu charge wayyohhly Allah dadi kasheni ta furta hkn cikin ranta tana bayyana tsantsar farincikinta azahirance . shi kuwa AK mgn yake son yi mata akan zance aurensa da su'ad amman ya rasa ta ina zai soma dan hk ya bar dakin gbdy. zaune suke gbdy ahalin dady daga mahaifiyarsa da yar'uwarsa, ak zeey da eiman sai wasu tsirarru daga cikin yan'uwa . tunda AK yaga an hada wannan taron yasan ana son gayawa zeey abinda ke faruwa ne, dan hk ya sunkuyar da kanshi kasa sbd hk kawai yaji bazai iya hada ido daita ba yayinda kallo daya zaka masa ka tabbatar da cewar ba acikin natsuwa walwala da kwanciyar hankali yake ba . ahankali dady ya fuskanci zeey yasoma mata bayanin abinda ke faruwa tunda daga farko, inda dady ya kara da yabonta "yace nasan kina da hankali da tunani zainab bazaki taba yin abinda zai haifar da matsala ba. dan hk abinda nake so dake ki natsu kiji abinda zan gaya miki zeey ta dago kanta ta kalli dady batare datace komai ba sbd tun labarin dayaga mata akan su'ad ya daure mata jijiyoyin jiki. dady ya numfasa tare da dan yin shr na wasu yan dakiku daga bisa yacigaba da cewa yanzu atakaice munzartar da hukuncin abdulkabir zai aureta amatsayin matarsa ta biyu. zeey taji gabanta yayi wani irin mugun faduwa gbdy ta meida fahimtarta da hnklita akan mgnr dady . "idan zata fahimci abinda dady yake nufin da kyar yana nufin abdulkabir dinta zai auri yaininyar amatsayin matarsa ta biyu? "muryata na rawa tace idan har zan fahimci mgnrka dady wannan yar jagaliyar yar iska mara kamun kai abdulkabir zai hadata dani daita matsayin kishiyata? kwarai kuwa itace zata zama abokiyar zanmaki. ita kuwa ammi danne zuciyarta kawai tayi akan furucin zeey ,hk ma eiman sam bataji dadi abinda ta fada ba. shiru ne ya ratsa parlour 'n batare da ta sake cewa komai ba kmr yadda dady bai sake cewa daita komai ba, kusan minti goma sannan yacigaba mgn "nan da dan wani lokaci da zarar an kammala da matsalolin da suka kunno kai za'a daura aukanku tare rana daya . zeey taji wani tuttukin bakinciki take km matsananci kishinta akan ak ya motsa, wani irin mahaukacin kishinsa ne ya taso mata ya makure mata makoshi tmkr zata mutu amman ya ta iya an rigada an cuceta ? "dole tai kokarin saita tunaninta ta dawo haiyacinta tace "babu komai dady dan wannan allah yabamu zaman lfy dady yace yauwa ke kanki kinsa addinin muslinci yabawa namiji damar auran mace fiyye da daya muddin yasan zai iya yin adalci a tsakanin matansa. tun dady bai ida zancesa ba ta mike zumbur tmkr wata mahaukaciya sabuwar kamu ta bar parlour'n cikin yanayi na jan kafa, ji take tmkr ta dora hannuta a ka tace wayyohhly Allah.. arayuwa babu abinda ta tsana irin kishiya wasu hawaye ne masu zafi gaske suka rinka silalo mata daga idanunta. ta nufi daki tana me xubar da hawayen bakinciki wayarta ta dauka ta fara rubuta text tana gamawa ta tura ma AK wanda ke tare dasu dady har lokacin alamar shigowar sako yaji ya ciro wayarsa daga gaban aljihun rigarsa jikinsa a matukar sanyaye ya duba ,sakon ya fito ne daga bbynsa. da sauri ya bude yana me cike da fargaba sai dai abinda yayi tunani shi din ne yaga ta rubuto masa gabansa yayi wani mummunar faduwa ga abinda ta rubuto masa. _na fasa aurenka kaje nabarwa yar jagaliya kai_ a matukar kidime ya mike tsaye da hanzarinsa yasoma daga kafafunsa kai tsaye dakin zeey ya nufa ya murda kofar dakin ya shigo tana zaune bakin gado tana kuka ya tsaya yana kallonta domin yana son fahimatar abinda ta turo masa gaske ne ko kodai bacin rai ne yasa ta aiko masa da hkn ,sai dai gbdy ya kasa fahimtar komai dan hk ya jingina da bangon dakin tare da hade hannuwansa duka akirjinsa ya tsura mata idanu cikin wani yanayi kiran sunanta. "sweet bby me yasa zaki min hk? "me yasa kan wannan mgnr zaki zartar da hukuncin me tsauri akaina har da ikirarin kin fasa aurena ? "ni kaina hukuncin bai min dadi ba amman babu yadda zanyi da rayuwata dole na amince kodan farincikin ammina. tana jinsa yana mgn tayi masa banza "sweet baby dake fa nake mgn amman kin yi banza dani? zeey ta dago idanunta dake fitar da ruwan hawaye ta kalleshi tare da antaya masa uwar harara . "ki tayani yiwa mahaifiyata biyaya dan Allah ki janye mgnr fasa aurena, ta mike a fusace ta fara mgn domin tana ganin shima yana son auren "bazan aureka ba, abdulkabir na fasa aurenka na km fada. AK ya sanya hannuwansa ya dafe kirjinsa gami da zaro ido idanunsa sukayo waje yace "akan dan zan auri su'ad zaki ce kin fasa aurena, kenan ba soyayyar tsakani da Allah kike min ba? "ina sonka feyye da tunanika ina tabbatar maka da soyayyarka zan mutu amman wallahi akan nayi sharing dinka da wata yar jagaliya gara na hakura da auranka... " nabarka kaje ka aureta dan bazan zauna da wata kishiya agidanka ba. ganin abun nata kmr tana son haukace masa yasanshi matsota da hanzarinsa ya kai hannunsa ya rikota yana fadar "baki isa ba wallahi baki isa ba ai tun farko kece kika fara nuna kaunarki gareni tun bansan so ba nazo na kamu da matsanancin soyayyarki dan hk ki canza wani zance wanda zan fahimta amman ba zance fasa aurena ba. " ni kaina bana son yarinyar ke nake so gidana dan ke kadai na gidanashi sbd me zaki nemi tayar min da hankali? "nagaya miki babu yadda zanyi dole ko ina son yarinyar ko bana sonta dole na aureta sbd bin umarnin iyayena ko kina son iyayena su tsine min akan rashin aurenta ? ta sake jifansa da wata muguwar harara, ai dole ka fakaice da fadar hk man byn ni nasan kana sonta kana son aurenta amman kazo kana yaudarata. "nidai nace na fasa aurenka na bar mata kai idan ma cinyeka zatayi karewar so taje tayi ta kaya ni kam gara mutuwa ta akan na zauna da kishiya .. ya fahimci zallar kishi ne ke dawainiya daita dan hk ya rikota zuwa jikinsa yana rarrashita tare da fada mata wasu sanyayyun kalamai amman a maimakon taji dadin kalamain sai ma taji tmkr yana watsa mata garwashin wuta ne ajikinta tayi kokarin kwacewa daga jikinsa amman takasa domin yayi mata kwakkwarar rikon da bata isa ta iya kwatar kanta daga gareshi ba. kuka me sauti ta sakar masa, kan kace me zeey ta haukace masa dukansa take da yakushi amman yaki sakinta "karabu dani mana , ak ya girgaza mata kansa tare da cewa bazan iya rabuwa dake ba, kema kinsani dan hk kiyi hkr wallahi tun iya tsawon rayuwata banta furtawa wata mace ina sonta ba ko son aurenta sai ke. kiyi hkr ki dauki kaddara domin babu yadda banyi dasu dady ba akan a fasa auren tun kafin mgnr tazo gurinki amman sun tsaya tsayin daka dole na hadaku tare. "bazai yiwu ba na hakura da kai na bar mata Allah bazan iya sharing dinka ba dan hk na bar mata kai. kada muyi hk dake mana ta zabga masa harara cikin kankanin lokaci ta rikita masa kwalkwaluwa jinsa yake tmkr ya rutsa ihu. ita kanta tasha mamaki yadda ya sukurkuce mata yana rarrashi, amman ba abin mamaki bane tunda tasan har lokacin akwai miyagun ayyuka akansa wanda tasirinsu ya wuce yadda take tunani, amman banci hk abdulkabir zata dinga wannan salon iskanci bai mata dukan mutuwa ba, ko yace shima ya fasa auren. "amman ji yadda ya wani rude ya gigice akanta yana fama bata hkr gsky ta jinjinawa aikin boka na kan dutse. rungumeta yayi tsam ajikinsa sannan ya lalubo kunnenta yana rada mata wasu sirri kalamai game da yi mata alkwarin zai riketa amana km bazai taba hada gado da su'ad da sunan auratayya ba dan hk itama ta taimaka masa yayiwa iyayensa biyayya ya auri su'ad ba dan yana sonta ba. da irin wadan kalaman AK yasamu ya shawo kan zeey ta amince da bukatarsa duk da tasan ko ya kusanci su'ad hkn bazai taba karya asirin data masa ba domin daita da su'ad din duk sammakar ne babu cikakkiyar budurwa acikinsu. "muryata ahankali tace na amince ,sbd murnar abinda tayi masa AK yayi mata alkwarin zai mallaka mata zukekiyar motarsa dayasa aka turo masa daga span domin yin angonci daita . tayi matukar yin murna da wannan kyauta . ********* ammi tashirya taje gurin islamic malamin dake bada maganin farfadiya, byn ammi tagama koro masa bayani yanayin ciwon su'ad da yadda akayi ciwon ya dawo kanta mlmin yace azo su'ad. jiniyace ta cika gbdy ilahiri unguwarsu su'ad har zuwa kofar tafkeken bakin get din gidansu inda tarin motocin minister lafiya suka ja birki suka tsaya ,aka bude masa bayan mota ya fito ammi dake zaune cikin daya daga cikin motocinsa ta fito suka nufin cikin gidan. shigarsu yayi daidai da fitowar umman su'ad a firgice tana ganinsu tayi mugun bata rai sannan ta juya zuwa cikin daki inda ta bar su'ad zaune gabanta na dukan tara. bakinsu dauke da sallama suka sanya kansu cikin parlour gidan jin sautin muryar yasa su'ad saurin dagowa da kanta idanunta ya sauka akansu ta mike da sauri gabanta na cigaba da faduwa yayinda ummanta takoma ta jingina bayanta da jikin bango tare da daura hannuta kan TV tana dan bubbugawa ahankali . idanunta na sama tana kallon ceiling din dakin batare da tace dasu komai ba . ammi da minister sukayi kansu gurin zama dan ganin ko kallon kirki basu samu daga umman su'ad ba balle su samu arxikin gurin zama. "muryar ammi a sanyaye tace diyata zo gareni na sake jin duminki ajikina, ko naji sanyi tare da rage radadin dake cin zuciyata. " yau tsawon shekaru shirin da yan kai ina bulayin nemanki cikin duniya. "diyata da... a matukar hassale umman su'ad ta katse ammi ta hanyar cewa " wace diyarki anan ina ganin kmr kina cikin rudu amman anan babu wata datayi kama da diyarki. "wannan "ya"tace ni kadai.... "karki yi hk salema karki yi yunkurin sake raba yarinyar nan da danginta alhalin suna tsananin sonta? "karka gaya min hk doctor ince agabanka komai ya faru.. dan haka babu wani zance "ya" anan su'ad diyatace dana haifa cikin ganiyar kunci rayuwa da rashin wadataccen soyayyar dangi . "bari nagaya maka ko taufeek ne zai dawo duniya bazan taba mika su'ad ga danginsa ba balle babu shi araye takarasa mgnr tana goge hawayen daya zo mata. "kenan kin yar da kice salemar taufeek ? " tabbas nice salemar da kasani, kmr yadda nida kai mukasan su'ad diyar taufeek ce sai dai duk duniya babu wanda ya isa ya rabani daita. duk maganganunsu suna shiga cikin kunnen su'ad daya byn daya idan zata fahimci inda zantattukansu ya dosa kenan zarginta ya tabbata ,har yana shirin zamowa gsky ,wadan nan bayin Allah suna da halaka me karfi daita .. "to su din su waye gareta ? tayi kanta tmby. a matukar tsorace take bin umman da mutanen dake zaune a parlour 'n. sautin muryar mutumin ta sake ji cikin kunnuwanta "tun wancen lokacin naso na bayyana komai amman kika hana wanda sanadiyar hk akayi rashin hjy ,dangi suka shiga halin ha'ulai amman a wannan karon wallahi wallahi baki isa ki rabamu da jinin taufeek ba. "na isa Doctor sbd nice nan na kawota duniya ko lokacin danake shan wahalar nakudar haihuwarta akwai daya daga cikinku daya tayani? "tmbyrku nake kun tayani shan zafin nakuda haihuwarta ne? "bamu tayaki nakuda ba amman ke kinsa ba diyarki bace ke kadai tunda bake kikawa kanki cikin ba. "har wani abun takoho ne akan cikin da aka nunawa duniya ba'a so sai dai a haifa byn rai "kasani doctor ina mugun jin kunyarka wallahi if not da idan nagaya muku wata mgnr har ku mutu ba zaku mantani ba. zaiyi mgn ammi ta dakatar dashi mubarak bawannan long talk din ya kawo mu ba yanxu saleema kin zauna muyi mgn ta fahimtar juna. umman su'ad ta zauna tana jiran jin abinda ammi zata ce "atsanake ammi tasoma mgn saleema bamunzo gurinki dan murabaki da diyarki bane, nan tayi mata bayani me maganin da sukaje gurinsa ne , wanda ya tabbatar musu da dole sai an zo masa su'ad yaganta. umman su'ad bata amince ba alokaci daya sai da aka kai ruwa rana sanan ta amince . cikin sanyi murya ammi tacigaba da mgn atsanake kmr farko kiyi hakuri saleema ki sake rungumar kaddararki kmr yadda kika fada a wancan ranar cewa kaddara acikin jiniki take. "wallahi wallahi ko ki yarda ko karki yarda muna sonki ke da diyarki, nasan ko lokacin baya taufeek bai taba gaya miki ina daga cikin wadan da basu son aurenki dashi ba,bangaki ba alokacin amman naji araina ina sonki kasancewar dan'uwana na mugun kaunarki. ammi ta tsaya ta numfasa sannan tacigaba "an dai samun matsalar ne daga gurin hjyrmu wace itama daga baya tayi datasani dan ina tabbatar miki datasan daga baya hk abubuwa zasu kwabe da bata hana aureku da taufeek ba. "asanadiyar rashinki da cikin jikinki hjy tarasa rayuwarta har ta mutu bakinta bai daina ambarta sunanki ba. ina rokon alfarma da arziki kiyafe mana darajar allah da km darajar soyayyar dake tsakanki da taufeek sannan ayanzu ki lamunce min na wuce da mamana... "saleema ammi takira sunanta cikin sanyi murya "kin cika yar halak kin tabbatar mana da ke din me amana ce da rike alkwari ce tunda kika cika burin taufeek byn kinsa baya raye . "kika iya hakuri da juriyar da kika sakawa diyarki sunan mahaifiyarmu wannan abun kadai da kika mana ya isa a jinjina miki.. tun lokacin da ammi tasoma mgn kuka saleemat take wanda tasa minister goge hawayensa dan mganrsu na tuno masa da aminisa.. "kiyi hkr kiyi hkr ki manta komai daya gabata mu maida hankulanmu akan lafiyar diyrmu .. cike da matsancin sanyi jiki su'ad takaraso ga ummanta ta riko hannuwanta duka cikin kuka muryarta na wani irin rawa tace "umma wai su din su waye dan Allah ki gaya min halakarsu da mahaifina ina son sani me ye dangantakarmu dasu? muryar umma cike da matsanancin kuka tace "yayar mahaifinki ce uwa daya uba daya shi km wannan aminin mahaifinki ne wanda Allah kadai yasan tsakaninsu.. a zabure su'ad ta juyo tana kallon ammi da minister da ke zaune dukkaninsu hawaye suke gbdy su'ad ta gigice tsoronta ya sake bayyana da hannuta take nuna ammi takasa mgn yayinda ammi tashiga girgiza mata kanta tana nuna mata kirjinta ala'mun itace yar' uwa mahaifinta.. wani irin sanyayye murmushi ya bayyana saman fuskarta me cike da tsantsar farincikin. sai km hawayen murna yashiga gangaro mata bisa kuncinta. "ayau bata san da me zata misalta farincikinta ba mahaifiyar ak itace yayar mahaifinta km uwa daya uba daya wannan wani irin alamari ne me ban mamaki. ammi ta warewa su'ad hannuwanta gbdy ala'mun tazo gareta aiko bata tsaya bata lokaci ba ta isa jikin ammi ta rungumeta tana kukan farinciki itama ammi rungumeta tayi sosai ajikinta tana kuka tare da tunawa da dan'uwanta. ammi kuka minster kuka umman su'ad da su'ad kuka aka rasa wanda zai rarrashi wani karar jiniyace ta hankalta dasu. kafin kace me aka soma bubbuga kofar part din su su'ad minister ya mike y fito tarin police yagani kusan guda goma sha biyar kowanne hannunsa rike da bindigar suna mazura. "gabansa na faduwa ya tmbyesu wa suke nema? kai tsaye daya daga cikin police yace "munzo arresting din su'ad ne. "kunzo arresting dinta minister ya maimaita sannan yace "akan wani laifi? "akan laifin yunkurin yin kisa ta hanyar fayde yabashi amsa da fadar hk. minister ya ciro wayarsa ya kira number commission yana dauka yayi masa bayani kmr yadda police yayi masa commission yace abawa police din waya minister ya mikawa police kmr yadda commission ya bukata. shi dai bai san abinda commission yace musu ba shi gani yayi sun miko masa waya tare da juyawa suka bar gidan shi km ya koma ciki yanawa ammi bayanin zuwan polisawa naunayen ajiyar zuciya ammi ta sauke tare da cewa "yanzu kam wallahi babu me sake saka min ita cikin tashin hankali byn wanda tagani. tare da su'ad ammi ta wuce gida. ******* tsaye yake jingine da jin kofar hannuwansa duka akirji mayatattun idanunsa akanta ya tsurawa fuskarta ido yana karewa mata kallon tsab cike da matsanancin mamaki ganinta kan gadon amminsa kwance ta dungule jikinta guri daya tmkr me jin zazzabi. su'ad dake kwance hk kawai ta tsinci kanta da jin faduwar gaba dan hk ta bude idanunta ahanakali suka sauka akanshi har lokacin kallonta yake , yunkura tayi ta juya masa bayanta zuciyarta na wani irin harbawa . gabansa ne yayi mugun faduwa sbd baiyi tunani zata iya ganinsa ta juya masa baya, cikin wannan yanayin ammi ta fito daga bayi taganshi tsaye yana kallon bayan su'ad "a'a ya km ka tsaya anan ka karaso ciki man ? ahankali yasoma daga kafafunsa daidai lokacin da su'ad ta mike bata ko kalleshi ba tashigewarta bayi ,abinda yayi matukar bakanta ranshi kenan. " me hkn yake nufi ? "da gaske ta tsane shi bata son ganinsa ko me ? tabe bakinsa yayi tare da jan dan gutun tsaki yana shafa kwantaccen sumar kanshi wanda yasa ammi tayi saurin dagowa ta dubeshi "meye abin tsaki daga ganin yarinya? "to ni ammi nace dan na ganta ne? "dan ka ganta ne man halinka ne bansani ba kome? runtse mayatattun idanunsa yana ciza lip's dinsa na kasa sannan muryarsa a sanyaye yace "ni ba daita nake ba. "gara yazamo bada ita kake ba dan wallahi kaji na rantse akan yarinyar zan iya bata maka rai . "ni banga abin ki a yarinyar ba . ",yanzu ba kika san halakarki daita ba amman da ai goyon baya kike bani akan zaafafa kinta, yayi mgnr cikin ranshi sannan ya mike ya bar dakin. da daddare commission ya bugo wayar dady yake gaya dady cikakken laifin da su'ad din tayi na yunkurin yin kisa ta hanyar fayde ga karuwar abdulkabir wanda yasa police suka shiga cikin lamarin ,dady naji hk ya saka wayar a hands-free ta ammi zataji komai a commission yacigaba a yadda nasamu labarin police sun dade suna nemanta basu samu nasarar kamata ba sai a wannan lokaci amman karku damu komai yazo cikin sauki tunda nashiga cikin lamari godiya dady yayi masa sosai sannan sukayi sallama. ammi takira AK ta waya aiko ak yasha fada kmr babu gobe ta inda dady da ammi suke shiga bata nan suke fita ba. wallahi kabani kunya abdul da girmanka da iliminka da komai ka dinga bin matan banza, tun yaushe ake binka kayi aure ,kake yiwa mutane yawo da hnkli ashe kasan barnar da kake yi aboye . "wallahi tun wuri ka tuba ka daina aikata zina ka koma neman istigari gurin Allah sbd zina tana da matukar illa da yiwa dan adam tabo ajiki . "kai kana da wannan meyagun halin amman kake gudun auren me irin halin sbd tsbabar mugunta irin naka, kana ganin idan Allah bai jarabceka da auren mace me irin halinka ba ya'yanka fa abdul ? "baka jin tsoron wannan maseefa ta shafi ya'yanka... cikin sanyi murya yace Allah ammi ban... da hannunta ta dakatar da shi ta hanyar cewa karka gaya min komai "wannan yarinyar da kake gudu itace matar da take maka soyayya tsakani da Allah. "wallahi azim idan nice ita nasan kana mu'amula da wata katuwar arniya me zanyi da kai? "meza'ayi da me hali irin naka abdul ? "ni bansan me mamana tagani jikinka ba wanda yasa ta nece maka? shi kam dady kasa cewa komai yayi tun fadan farko dayayi masa dan abin ya zarta tsammaninsa shifa duk tunaninsa ak ya daina hulda da matan banza a she yana kan halinsa bai daina ba. Allah ya Kyauta ya shiryeka ya furta hkn cikin bacin rai itama ammi adduar shiriya tayi masa. tundaga ranar ammi ta canzawa AK dan ko murmushi baya gani a fuskarta gbdy ta ttarashi ta watsar ,ta meida hankalinta kan kula da su'ad . itama su'ad kuwa duk inda tasan zata hadu da AK bata zama idan yana parlour 'n ammi tana daki kwata kwata bata yarda su kasance guri daya ,duk yadda AK ya dauki lamarin yarinyar ya zarta hk kmr baita bace ke binsa da ihun duk inda yayi akan sai ya aureta dole amman yanzu gbdy ta sauya ko kallon inda yake bata son yi. ammi ta koma tare da su'ad gurin malamin da zai bawa su'ad magani farfadiya amman rashin sa'a basu sameshi ba wai anyi masa kiran gaugauwa zuwa ghana amman zaiyi wata daya kafin ya dawo hk suka dawo ammi suka dawo gida da zumar zasu sake komawa . AK yashirya yaje hospital inda onye ke jinyar kanta har lokacin . tana ganinsa taji kmr duk damuwar ta yaye ,banda murna da farinciki babu abinda take yakarasa har bakin gadonta tare da janyo kujera ya zauna yana dubanta sannan yasoma da bata hakurin abinda su'ad tasa aka mata a sanadiyarsa nan suka shiga hira atsaninsu inda cikin hirarsu "take ce masa ak ya mgnr aurenmu da kai ne ? "nifa har yanzu ina kan bakana nason aurenka.. murmushin takaicinta yayi sannan yace"haba onye ko mutun goma basu miki fayde ba ai bazan taba aurenki ba onye, ba tun yau ba nasha gaya miki bazan iya aurnki ba. hawaye ne suka soma gangaro mata sbd a iya zamanta dashi ta karanci yana da tsananin kishin maseefa .. muryarta cike da kuka tace karka min hk ak akanka na rabu da duk abokan harakata sbd tsananin kaunar danake ma... "kar ki kisoma fadar hk ada na amince dake amman ayanzu babu wannan amincewar atsakaninmu ,ina mu'amula dake cike yarda kefa maci amana ce onye dake kwance ta zabura ta mike zaune tana masa wani duba zuciyarta cike da fargaba ahankali yacigaba ba sai nace miki komai ba amman abinda nasani wannan haduwar tamu itace haduwa ta karshe da zamu sake yi.. ai bata san sanda ta duro daga kan gadon ba ta durkusa kasa kayi hakuri kasancewata karuwa ba yin kaina bane yin mahaifiyata ne ni kaina danasan zan hadu da kai arayuwata da ban zunduma kaina cikin harakar karuwanci ba... "sake of God abdulkabir karka gujeni " "onye bazan iya aurenki ba ko kina son nayi miki karyar zan aureki nazo ban aureki ba? kanta tashiga girgiza masa yanzu sbd kasancewata karuwa ne bazaka aureni ba yace kwarai kuwa. ya juya zai wuce ta riko hannunsa ya tsaya cak batare da ya juyo ba. ahankali tace ka tsaya nabaka takaitacen labarina . kmr yadda kasani sunana onye ni yar asalin jahar akwaibon ce ,acikin wani kauye me suna ugun dake kusa da kauyen eket ,mahaifina ya hadu da mahaifiyarta ne alokacin da yayi wani zuwa ganin gida kasancewar shi a acikin enugu yake aiki tare da ya'yansa ya auri mahaifiyata suka dawo enugu da zama . babu laifi mahaifina yana da rufin asiri, sai dai ba'a dauki wani dagon lokaci ba byn rabuwarsa da ya'yansa sai kariyar arziki tasamesa ahankali komai nasa yayi kasa dan shagonsa dayake tun kaho dashi ya fara karewa a hk mukacigaba da manejin rayuwa lokacin da wannan iftilain yasamu mahaifina duka alokacin ban wuce aji uku na matakin karatun secondry ba. kasancewar ina da halitar jiki me kyau da maseefar kyau, hakan ya janyo min tarin samari duk inda nashiga sai na samu samari irin shigar danake shi ke kara janyo samari suna kai min hari, hkn ke sanyawa a duk lokacin danayi irin wannan shigar sai samari sun biyoni. akwana atashi asarar me rai nashiga aji na 5 lokacin kyana da kyan dirina suka sake bayyana domin ko babu da namijin da zai dora idanunsa akaina bai ji nayi matukar birgishi ba. kasancewar muna cikin gidan haya da akwai wani makocinmu wanda muke tare agida daya yayi matukar saka min ido. ranar wata alhamis na fito da nufin zuwa school eze yana zaune a kofar gida yana ganina ya zuba min ido tmkr tsohon maye nayi matukar tafiya da tunaninsa kasancewar uninfom din danake sanye dashi riga da mini siket ne yayi matukar kamani. busashen yawu eze ya hadiye kasala duk tabi sansar jikinsa dan hk ya biyo bayana yana kiran sunana. na waigo ina kallonsa da idanuna nan take ya km jin yarrrr acikin jikinsa ya dai daure yace onye yanmmata school zaa je ne? nayi murmushi game da ce masa eh yasanya hannunsa cikin aljihun wandonsa ya ciro kudi yabani ki kara kiyi break kallonsa nake batare da amsa kudin ba sbd ganin kudin masu yawa nace gsky wannan kudin sunyi yawa yace a'a sai dai idan kin raina ne .na ware idona nace a'a to ki dauka ni nabaki "to nagode ok sai kin dawo na juya nayi tafiyata . masalin karfe hudu na yamma na fito daga dakin mu ina tsugune ina wanki uniform dina jikina daure da wani dan bingilin towel eze yana daga tsaye daga bakin kofarsa ya xuba min ido ina dagowa daga sunkuyen danayi mukayi 4eyes dashi yana kallona sai na daga masa hannu yayi matukar jin dadin hkn ,cikin dakinsa ya koma ya dauko yar krmr kujera ya ajiye abakin kofar ya zauna yana kallon duk motsina har nagama abinda nake nashiga dakinmu. na fito zanje gurin da mamana take Sana'ata ta tsaida gayen ugu eze yabiyo byna "onye ina zuwa ne hk ? na kallashi ina murmshi sannan nace zanje gurin mamane ok shr yayi byn wani lokaci daga bisani eze ya katse shr ta hanyar yin mgn "yakamata kibani phone number dinki dan mu rinka gaisawa "aini bani da waya "bangane bakida waya ba kina nufin duk wannan haduwar taki baki da waya? nayi murmushi tare da gyada masa kai "to anjima zan siyo miki waya naji bala'i dadi hk na nufi gurin mmta zuciyata fal fariciki . karfe tara muka dawo gida nida mamanta eze yana zaune a kofar gida yace min in dawo yana jirana nace masa gani nan zuwa. ina shiga ciki banwani jima ba na fito eze yace ga wayar ya kawo min nasanya hannu na dafe kuguna tare kada masa idanuna nace "wai da gaske kake? "au keda kina nufin wasa nake miki? ya danyi murmushin ya mika min wayar acikin kwalinta, jikina har rawa yake na karba ina budewa naga wayar Nokia. "woow na fa gode sosai "ba godiya tsakaninmu kawo kiga yadda ake amfani dashi nan yashiga nuna yadda zanyi amfani dashi tare da saka min numbersa na amshi wayar ina murna da farinciki shi km yashiga gida gudun kada matarsa ta ganshi. hk eze yacigaba da yaudarata yana tura min kudi masu yawa cikin account dina da yi min siyaya ranar wata lahadi an tashi daga church eze yakirani muka kebe daga can baya church nace menene naji kace kanason ganina yayi min wani mayaudarin murmushi tare shafa saman kanshi kixo muje akwai wata kyauta da nake son yi miki na dan tsaya jin kadan daga bisani nace masa muje. wani hotel ya nufa dani ya kama daki ni dai ina biye dashi har muka shiga ya rufe kofar ina tsaye ki zauna tare da nuna min gurin zama kmr bazan zauna ba sai km na zauna ya nemi kusadani ya zauna yana min murmushi tare da riko hannuna yana murzawa nayi saurin janye hannuna ,ya gefeni da wani shegen kallo wanda ya janyo naji duk ilahirin tsigar jikina ya tashi yrrrrrrr eze ya sake kai hannunsa jikina tare da shirya mayaudaran kalamansa na soyayyar karya har cewa yayi sbd yawon tunanina ko bacci baya samun yi. cikin sauki ya samu na mallaka masa kaina, amman fa nasha whla matuka kasancewar shine nmj na farko daya sani ya mace ,duk da cewa abaya can baya na taba soyayya da wani saurayi me suna chedumma amman duk iya soyayyarsa ban taba mallaka masa kaina ba sai dai muyi soyayyarmu ta romacing. byn mun dawo haiyacinmu nayi zaune jugun ga alamu sun nuna kuka nake sonyi sbd azaba danji yana ratsa jikina ,eze ya zauna kusadani yana rarrashina ya dako kudi masu yawa yabani amatsayin sune kyautar dayace zai min.. lokacin dana koma gida mmta ta lura da yanayina tashiga tmbyta tare da tunhumata da farko naki gaya mata gskyr abinda ya faru ganin banida niyyar fada yasa mmta ta dauko wuka tace muddin ban fada ba sai ta yankani. hklina yayi matukar tashi ganin yadda mmta tasanya mayan maxaunenta ta zauneni tare da shake min wuya nan take nasoma kakarin mutuwa cikin shakkaiyar muryata nace zan fada miki mm ,pls .sannan fa ta dagani to fada min waye yayi miki wannan wulakacin? ina kuka nace eze mma tace yeeee jesus crass wane eze ? "nace na gidan nan mama tace yau kuwa akwai wulakaci agidan nan ta fita afusace ta nufi eze tayi sa'a matarsa bata nan shi kadai ne yana ganinta yace momy onye lfy? "tace bansani ba mara mutunci ganin tana hayagaga yasanya ya fito daga cikin dakin muje waje momy onye . "babu inda zani duk sai mutanen gidan sun fito sunji mugun aikin dakayi da km cin amanar da kayi. bai jira km jin wani abu daga bakin mm ba yayi waje hkn datagani yasa tabiyo bayansa tana zazzaga masa ruwan bala'i ai duk wani boye boye bazai maka ba dan ba makawa duk garin nan kowa sai yaji abinda kayiwa diyata km kasani kotu ce zata rabumu da kai. eze najin hk hnklisa ya daga bai san lokacin daya kai gwiwowinsa kasa ba yana bata hakuri dan yasan halin matatsa zata iya kashe shi akan wannan mgnr . "pls mom onye zanbaki 50k kibar mgnr nan banason kowa yaji am sorry tsautsayi ne eze yakarasa mgnr yana daura hannunsa akai tare da kiran jesus mamana tayi shr na wasu yan dakiku daga bisani tace shikenan ka ceci kanka na amince zan amshi kudin. " eze yaji dadi sosai jikinsa na rawa ya fito da kudin yabata tashiga gida, ina ganinta na zabura na mike na tashi sbd tsoro abinda mma zata yi min. ita kan ta lura da hkn tasamu guri ta zauna takira sunana na matso kusa daita duk jikina a sanyaye nayi durkuso agabanta tasanya hannuta ta janyoni jikinta a zatona wani dukan zata min dan hk na sake tsorata nace pls mama.. "kiyi shr dan wannan abun ba matsala bane, daman yarenmu hk aladarmu take kafin mace tayi aure sai ta san nmj ki cigaba da kulashi muddin zai dinga baki kudi ke bama shi ba duk wanda zai baki kudi kibashi yaci. na dago kai na dubi mamana hawaye naxuba daga cikin idanuna tasanya hannuta tashare min tare da yin murmushi"tashi kije kiyi wanka yace anjima zai kawo miki magani. tun daga wannan lokaci shikenan muka kara kullewa nida eze wani lokaci ko makaranta aka turani sai naki zuwa ya daukini muje sharholiya kudi ko baya yanke min duk abinda nace ina so shi yake min. cikin wasu kartun maza su 2 ogu da obi suka kama haya cikin gidan obi ne yasoma kawo min hari sannan ugo gefe daya km ga eze hk na dinga mu'amula da maza uku acikin gidanmu sai bakara min buduri suke sha dani ba yayinda mmata kullun burinta nabada kaina na kawo mata kudi. cikin hk obi yasamu canji gurin aiki zuwa lagos ya mintayi ban tsaya bata lokaci na biyosa tare da sani mmana sbd obi na matseefa kashemin kudi ina zuwa lagos idona ya sake budewa na hadu da manya mata masu harakar karuwanci nabiye musu na rabu da obi . onye ta dago da idunta ta dubi AK tare da goge hawayenta tace wannan shine kaddararta amman duk da hk ina sonka dan Allah ka aureni.. bata rai yayi sosai sannan yace "baki da hankali sbd ke kwalkwaluwarki karamace kmr ta tsuntsaye kike son na aureki byn rayuwar karuwanci da kijayikikayi ? "ka tausayamin . "ke nifa alabarinki gbdy babun inda kika bani tausayi sai karin takaici da haushi, keda uwarki duk mayun son kudi ne akan kudi babu abinda bazakuyi ba.kalli nan ya ciro wayarsa yashiga nuna mata video ita ce tsirarata ita da james me aikin su AK a kasar Spain suna havin sex jikinta yakama rawa "shekarajiya james ya turo yaji ance auri wata yar iska tana bibiyar rayuwata na aureta atunaninsa kece zan aura shine ya turo min yana bani hakurin cin amanar da yayi min. mamakinta bai gama karewa ba ya sake kunna mata wani video ita James shima ta bala'i rudewa ta dinga bashi hkr. " karki bani hkr cin amana fa acikin jininki yake . ya ciro check din dayazo mata dashi ya mika mata ki amshi wannan 10million kije ki canza rayuwarki dashi darajar soyayarar da kika nuna min amman zance gsky bazan iya aurenki ba yana gma fadar hk ya juya bar dakin ya barta tana kuka rike da check. ***** saleema taxo gidan ammi dan tafiya da su'ad har sanda me maganin zai dawo ammi tasa mata kuka eiman ce tazo tasanarwa dady shi km yace aka kira masa salema daman suna tare da commission minister ne dai sai da aka kirashi dady yace "salema ina son kibawa dana abdulkabir auren yarinyarki sannan ina son kibarta anan tacigaba da zama sbd ta kara sabawa da yan'uwata umma ta sauke ajiyar zuciya da karfin taki cewa komai kafin daga bisani tace danku bai son yarinyata ni km banason diyata tayi aure inda baza'a ga mutuncinta ba ina son ta auri wanda zai darajata wannan dalilin yasa bazan iya amincewa da danku ya auri diyata ba. dan bayasonta baya mutunta balle ganin darajarta minister yasa baki har ma da commission da dan'uwan dady alhaji garba dayazo daga baya gurin shawo kanta amman sam Umman su'ad ta kafe akan bazata bada auren diyarta ba. dady ya kira ammi ya gayamata duk abinda umman su'ad tace. cikin mintin 5 sai gata ta iso falon dady jikinta na rawa ta nemi sake kwabancewa da umman su'ad kalaman rarrashi tashiga yi mata tare dayi mata alkwarin duk abinda ta lissafa sai abdulkabir yayi ninkinsa wa su'ad ina tabbatar miki sai yayi mata son da bai tabawa wata mace ba a duniya ba, ni dai fatana ki amince kisawa auren albarka"shikena Allah ya albarkaci auren tayi mgn hawaye na gangarowa bisa kuncinta ammi tace "Masha Allah gsky mungode sosai da hallaci da kika mana umma tace babu komai duk abinda zan muku karkashin darajar allah da drajar taufeek sbd bai wulakatani ba kmr yadda sauran maza ke wulakanta mata . Allah kajikan taufeek ka kai rahma makwancinsa ka yafe masa kurakuransa amen inji cewar ammi itama kukan take. aranar dady ya tsaka ranar auren sati 2 me zuwa . atsakankanin wannan lokacin su'ad ta cika fam tayi matukar kyau fatar jikinta tayi smooth sai fitar da wani sihirtaccen sheki take na musamman tmkr ka tabata jini ya fito ajikinta sbd irin kulawar da ammi take bata, hkn yasa kullun idan ak yashigo part din ammi ya ganta yake shiga cikin rudu da shauki shi kansa yana mamakin yadda ta dawo kmr baita ba sannan yana mamakin kansa da yadda yake ji a duk sanda ya daura idanunsa akanta ,yanzu yanayinsa ya banbata da sauran lokuta amman ya daura abun a mizani sbd yana cikin bala'in kewar mace a kusa dashi ne yasa yake jin duk alokacin daya daura idanunsa akanta kmr ya lasheta . yayinda ita km ahalin yanzu koda yaushe tana makale da ammi ko kallon inda yake batayi. shi km yayita satar kallonta kenan . ****** zeey kuwa sbd ciwon kishin dake cinta ta tattara duk wasu abubuwanta masu mahimmanci ta watsar abun duniya ya isheta kullun tunanta kar Allah yasa AK ya gane ta taba mu'amula da wani tunini hk ke sake ramar daita gashi babu wanda zata tunkara da matsalar dama bolaji batayi tafiya bane tasan data nemar mata mafita sosai take kewarta tare da Allah Allah ta dawo. su'ad na kwance a parlour 'n ta runtse fararen idanunta amman ba bacci take ba. ita km zeey tana zaune a gefe shima AK ya shigo kallo daya yayiwa su'ad ya dauke idanunsa akanta yakarasa ya zauna gaban zeey yana fuskantarta sosai yayi shr tare da kamo hannuta muryarsa a kasalance yasoma motsa labbansa "sweet baby nah meke dumunki hk? ta girgiza kai "ok bazaki gayamin ba sbd yanzu kin daina sona ko? jin sautin mgarsa yasa bugun zuciyar su'ad ya tsananta tashiga kokuwa da numfahinta dake barazar barin jikinta tashi ,take son yi tabar musu gurin amman gbdy gwiwowinta sun sage. Zeey kuwa far tai da idanunta, sannan tace "pls ka daina fada min wannan kalaman har abada bazan taba daina sonka ba, wadan nan kalaman naka zasu iya sanya wa in rasa raina itama ta fadi hkn ne sbd ganin su'ad kwance amman duk kwanakin bata wani bi ta kansa . AK yace what rasa rai fa dan Allah ki daina furta kalmar rasa rai idan kin mutu nima mutuwa zanyi domin banga amfanin rayuwar da babu ke aciki ba. "ta lumshe idanunta sannan ta budesu fess bisa kyakkwar fuskarsa "meyasa kace kmr na daina sonka alhalin kullun kwanan duniya da sonka nake kwana nake tashi? "kawai gani nayi kmr tun sanda akayi zancen aurena da wancen willigans din kika canza min . willigans su'ad ta furta kalmar daga kwance zuciyarta na tafarfasa. "wannan baya nufin na daina sonka kawai ina da matukar mahaukacin kishi ne akanka, idan ma auren mata biyu aka damu kayi dole why not ka auri wata banda wannan ? "sbd yarinyar ce kawai bana son ka aura sbd kusan nafika tsanarta. hkn yasa ya dan lumshe mayattun idanunsa hade da sakin sanyayyar ajiyar zuciya yace baki ji yadda naji wani sanyin dadi acikin zuciyata ba. ya bude mayatattun idanunsa yana binta da wani shu'umin kallo me tattare da tsagwaron sha'awa sannan yace gimbiyata zakiga yadda ake tattalin mace na nuna mata soyayya idan mukayi aure, tayi murmushi tare da riko hannuwansa tana jifansa da wani hatsabibin kallo..dan duk ta hassala zuciyar su'ad. jin maganganunsu na neman tarwatsa mata kwalkwaluwa yasa ta yunkura da kyar ta mike tsaye idanunta na kallon wani gefe ta bar musu falon gbdy ta nufi dakin ammi dan tunda tazo gidan a dakin ammi take. washegari still zeey na kwance a parlour'n ammi akan kujera 3 seater tuni tayi zurfi akan matsalolin da suka sanyata gaba, ga tunani zata kawar matsalar akil gbdy ya rabu daita gata auran dazaa daurawa masoyinta. batasan lokacin da AK yashigo cikin parlour ba yayi tsaye akanta ya tsura mata mayatattun idanunsa ahankali ya zauna daidai saitin fuskarta yana kiran sunanta sweet baby sweet baby. ahankali ta dago idanunta suka dubi juna zeey ta saki wata yar ajiyar zuciya ta dawo daga duniyar tunanin data dade da lulawa ya kai hannunsa tare da dafa kafadarta" kin cika yawon tunani . cikin hk su'ad tashigo parlour'n hannunta rike da kwalin popcorn tana ci jikinta sanye cikin doguwa rigar jallabiya baka wace akayiwa kwaliya da tsone tundaga samanta har kasa ammi ce tabatasu sunfi kala 20 sai kamshin turarenta oud toch daya karade falon da kamshi tayi wani irin kyau na fitina me tsuma zuciya . tsayawa tayi jim tana kallon cikin kwayar idanun ak wanda ya juyo domin ganin wanda yashigo shima cikin idanunta yake kallo cikin wani yanayi na rudani, kmr ta juya takoma sai km ta fasa dan zasu iya tunanin wani abu acikin zuciyarsu ita km abinda bata so faruwarsa kenan dan hk ta danne abinda taji yana taso yana shin cakar kahon zuciyarta takaraso ta samu gurin nesa dasu ta zauna tare da daura idanunta akan TV tana cigaba da cin popcorn dinta tana kallo . ahankali ya dauke idanunsa akanta yana sakin wani boyayen ajiyar zuciya sannan ya sake fuskantar zeey. "meyasa kika cika yawon tunani? byn kinsa babu abinda na tsana ahalin yanzu kmr naganki cikin tunani tunani pls ki daina idan baso kike raina yasoma baci ba. ta kalleshi tayi murmushi, taso muje dakina ki tayani hada kayana ,ya kai hannunsa ya dagota garin ta zame ta fada fadadden kirjinsa ya rungumeta yana murmushin mugunta yasoma tafiya daita ajikinsa jin motsin tafiya ala'mun za'a shigo parlour 'n ne yasanya tayi hanzarin barin jikinsa da ammi sukayi kicibis dake kokarin shigowa cikin parlour 'n cikin hade fuska ta wurga ma AK wata uwar harara "tare da cewa ina zuwa daita hk? ak yasan hannunsa yana sosa byn keyarsa wanda ke nuna alamun rashin gsky atare dashi. "ammi zata hada tayani shirya kayana kinsa gobe zanbar gidan? ammi ta sake wurga masa wata uwar hararar tace "banason rainin hankali abdul , duk yawan maza masu aikin gidan nan sai ka rasa wanda zai tayaka hada kaya sai ita ? yayi wani murmushin yake yana kallon ammi. ammi tace maza ki koma ki zauna, muddin bazaka saka yan aiki maza suyi maka ba sai dai ka fasa. ak yayi murmushi, yace "shikenan ammi tunda kin hanata. ya fice daga cikin parlour'n ammi da zeey suka koma cikin parlour ita km su'ad ta mike ta bar falon wanda sai lokacin ammi ta lura daita km hkn yasa ta fahimci sbd ita AK ya rakito zeey. 'n nan ammi tashiga gayawa zeey hadarin dake cikin kebewa da nmj koda aranar daurin aure ne matukar ba auren aka daura ba. bangaren zeey kuwa jin ammi kawai take dan ita aganinta kmr yanzu ta daina sonta tunda tasamu diyar dan'uwanta . hatta kulawar da ammi take bata ada ana tunanin yanzu ta daina, idan ba hk ba saunawa suke kebancewa da AK a dakinsa bata taba ce mata hk ba ko nuna mata illar abun sai yanzu, duk bayanin ammi suna shiga kunneta suna fita ne dan bata tsinci komai ba. duk wani abu da'ake wanda ya danganci event zeey taki yarda tayi ko daya baya ga gyara kasanta datake yi koda yaushe cikin tsarki da ruwan zafi take dan har Stiche kawarta bolaji tayi mata domin kasanta ya hade sosai ta dawo tmkr wace ba'a taba yin sex daita ba. shima bangaren ak yadda Zeey ta nuna batada ra'ayin sake yin wani event shima yace babu abinda za yi . balle km baiwar Allah su'ad wace gbdy fargabar aurensa ya sakata gaba ko kwakwarar motsin kirki batayi idan yana guri . babu wani banbacin duk abinda ammi take bawa su'ad tabangaren kayan mata shi take bawa zeey, a rashin ba tasan ita zeey tana karawa kanta da wasu ingantattun kayan mata na musamman wanda take siya a boyewa... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said seeking knowledge is compulsory* page 54 umman su'ad tazo gurin ammi akan zance kayan dakin su'ad ,domin itama tayi nata tanadin na musamman akan tilon diyarta, amman lokacin datake gayawa ammi dalilin zuwanta dan tagama komai na kayan daki inda za'a zubasu kawai ya rage . ran ammi yayi matukar baci har ta nunawa umman su'ad bacin ranta inda tace "haba saleema ko ban hada komai da su'ad ba ai ni me mata kayan daki ce ballanata su'ad diyata ce halak malak dole nace. " wannan abinda ya rataye ne akaina ba sai kin wahalar da kanki ba duk abinda ya dace uwa tayi diyarta ni zanwa su'ad shi sannan babu wanda yake da halakin daukar nauyin sama dani. "duk da hk dai zanyi nawa iya bakin kokarin kiyi naki daban nawa daba inji cewar umman su'ad. "yin duniya ammi tayi da umman su'ad akan ta hutar da kanta amman furrrrr taki "tace sai dai a ware mata daki daya itama ta zubawa diyarta abinda Allah ya hore mata ,hk ammi ta hakura ba dan tason faruwar hkn ba tare da cewa mata "zatawa abdulkabir mgnr . ammi ta mike tashege uwar daka tare da turo mata su'ad, a shagwabe su'ad takaraso inda ummanta ke zaune ta zauna kusa daita tare da gaisheta umma ta amsa tana murmushi hade da tsura mata ido kawai tana kallonta . tayi wani irin kyau na fitina farinta ya sake fitowa sosai sai dai ta rame sosai fiyye da tunanin me karatu muryar umma cike da matsanancin rauni tace "meke damunki su'ad? "idan akwai damuwa a zamanki cikin gidan nan ki sanarmin na wuce dake? su'ad tayi narainarai da fararen idanunta tmkr zatayi kuka kana "tace ba komai umma, "kin tabbata da babu komai? "Allah bana tare da damuwar komai duk abinda nake so shi ake yi km duk abinda nake so shi nake ci. "idan ma akwai matsalar bata wuce rashin jin duriyar su ore ba, suna raina kullun "nice silar komai gashi ni yanzu ina kebance guri guda, su km bansan halin da suke ciki ba takarasa mgnr tana me daura kanta bisa cinyar umma. "karki damu kiyiwa hjy mgn nasan zatasa baki commission yasa asakesu dan gsky idan aka barsu can karshe prison za'a wuce dasu kinga abu baiyi dadi ba .. "shine abinda yafi damuna wlh wanda kusan shi ke hanani runtsawa. nan suka shiga tautaunawa tsakanin uwa da "ya" inda su'ad take cewa umma yakamata muje su mu nemi Uncle gaddafi a sam ethemic hospital. "abinda ke raina kenan kullun da tunin son zuwa nemansa amman babu inda zanje gbdy sun tattara sun cireni acikin duniyarsu ko daidai da rana daya basu taba yunkurin nemana inda nake ba ina raye ko ina mace wanda hkn bakaramin taba zuciyata yake ba. "kiyi hkr umma kiyi musu uziri ta ina zasu fara nemanki? " nigeria ba karamin kasa bace da kawai zaxo neman mutun kai tsaye batare da wani cikakken address dinsa ba. zantawa suke atsakaninsu akan abinda yashafi rayuwarsu inda umma ke bawa su'ad shawarar da hanyar da zatabi gurin ja hankalin AK zuwa gareta, yayinda ahankali take daukar duk wani lacar ummanta da mahimmanci "umman su'ad...... "na'am sanyin idaniyana "zanyi missing dinki. "kmr yadda nima zanyi missimg dinki yanxu hk dauriya kawai nake akan rashinki kusa dani, gani nake kmr ana son rabani da rayuwata ne. "akwai abubuwa dayawa da fuskarki ke debemin kewarsu amman babu yadda zanyi auren shine mutuncinki da na wa . "ni kasance babu aure sannan kema naki aurar dake,ai idan nayi hk ban yiwa kaina adalci ba, takarasa fadar hk tare da daura hannuta bisa kan su'ad tana shafawa ahankali tana jin wani irin kewar diyarta cikin zuciyarta. tun yanzu kenan tasoma jin rashin jin dadi rabuwa da diyarta da zata sake yi kwata kwata bata kaunar abinda zai sake nisatata daita ,sun dade tare har sanda AK yashigo part din kallo daya yayi musu ya dauke kanshi tmkr bai gansu ba ya shige dakin ammi . ******** yau sauran sati daya a daura auren su'ad da ak hankalinta yayi bala'i tashi sbd tsabar fargaba, a duk sanda ta daura idanunta akanshi sai taji gabanta na wani irin mahaukacin bugu da karfi, wanda hkn yasa ramar datayi ta sake fitowa sosai dan kallo daya zaka mta kasan tana cikin tashin hankali . yayinda gefe guda iskanci da ak keyi da zeey agabanta ke tafarfasa mata zuciya. " yanzu hk zaune take a dakin ammi ta zabga uwar tagumi sai tunanin take "me ak ya gani ajikin zeey daya nace yake rawar jiki akainta ga mata nan zube masu aji da Class amman ya makale mata sai wani nan nan yake daita yana rawar jiki wanda kusan iskancinsa baya tashi sai yaga tana gurin. " ahalin yanzu da take ciki datasanin take data lalata rayuwarta a sadiyyarsa ,ahankali ta mike tsaye daga zaunen datake zuciyarta na wani irin tsalle . numfashinta na kokarin barin jikinta sbd hasko abdulkabir dinta tare da zeey ,tana da maseefaffen kishi akansa wanda ita kanta bazata iya cewa ga inda limit din kishinta ya kai ba ,amman rashin son dayake nuna mata shi ya hana wannan kishin tasiri agangar jikinta. zariya tasoma yi acikin dakin hawaye sun ciciko a idanunta "me tarasa arayuwa da AK bai dauketa abakin komai ba? "kyau ne ko me ? tayiwa kanta tmbyr duk abinda da namiji zai bukata ajikin cikakkiyar mace Allah ya mallaka shi. "idan km abinda ta aikata a baya ne yasa ya tsaneta ai shine silar faruwar komai da sanadiyar tabarbarewar rayuwaata. gbdy abubuwa da yakewa zeey ya hanata zuciyarta sukuni duk inda ta motsa ganin hkn take azahirance acikin idanunta yana mata yawo acikin kwalkwaluwarta wanda tasan dayawa abubuwan da yakewa zeey yana yi ne kawai dan ya kullar da zuciyarta. taja numfashi da ajiyar zuciya atare ta sauke tana dafe goshinta cikin datasani mara amfani . duk wannan iskankanci nasa bai daga mata hankali ba kmr yadda taji yana ikirarin gidansa na green hill estate na zeey ita kadai sannan har da kyautar dalliyar motar.. cike da sanyin jiki tasa hannunta ta goge hawayen daya gangaro mata daga cikin kwarnin idanunta ... "meyasa ni bazaka soni ba abdulkabir ? "daman ashe wanda yace yana sonka zai iya zama makiyinka ? "bana bukatar komai naka ,bana bukarta komai daga gareka baya ga soyayyarka tare da kulawarka gareni ,amman ina tabbatarwa kaina matsawar ba kai ka kawo kanka gareni ba bazan sake yunkurin nufar inda kake da sunan soyayata ba, takarasa mgnr zuci wasu hawaye masu zafi suka shiga gangarowa bisa kuncinta tana gogewa wasu na biyowa . cikin wannan yanayin ammi da ak suka shigo dakin suka risketa cikin wannan tashin hankali tana cigaba da zariya adakin tana mgn ita kadai kwata kwata bata ji motsin shigowarsu ba hatta sallamar da sukayi bai sa ta hankalta da shigowarsu ba. da wani irin saurin ammi takira sunanta mamana..... daidai lokacin da su'ad ta juya musu bayanta cak taja ta tsaya jikinta na wai irin rawa tare da saurin goge hawayenta dake tsiyaya da hannunwanta duka sai dai takasa juyowa ta fuskanci ammi. ahankali ammi takaraso zuwa inda take tsaye tmkr wace aka dasa ta kai hannunta ta rikota zuwa kan gado ta zaunar daita kana itama ta zauna . "meke faruwa dake naganki hk? "me ke damunki hk? "ko wani abu aka miki acikin gidan nan? hk ammi tayi mata tmbyr ajere tana kallon fuskarta cike da matsanancin firgici. ta bude bakinta zatayi mgn kenan taji anja wani dogon tsaki wanda yasa tayi saurin dago fararen idanunta 4eyes sukayi dashi tsaye ya jingina da bango dakin ya tsura mata mayatattun idanunsa masu neman tarwatsa mata kwalkwaluwa yana kallonta dan sosai yanayinta yake bashi mugun haushi tare da takaicinta arayuwarsa baya jin akwai halittar dakeji ya tsana kmr ta arayuwarsa ya tsaneta har baya kaunar ganinta idan yace halakarsu daita bai dagula masa lissafi ba yayiwa kansa karya . da sauri ta dauke idanunta akanshi tana sake jin wani irin faduwar gaba ,dan hk ta dukar da kanta kasa takasa cigaba da kallonsa dan tunda alkadarin komai ya karye , ciwonsa ya dawo jikinta ta nemi tsiwa da rashin kunyarta tarasa. " "ahalin yanzu babu abinda ke karyar mata da zuciya da fargaba kmr kwayar idanunsa akanta kusan minti goma ammi na jiran su'ad tace wani abu amman tayi mata dif takasa cewa komai dan hk ta sake maimaita tmbyrta akan abinda ke damunta . rashin abinda zata gayawa ammi ne yasa muryarta a raunace "tace ammi friends dina na tuna ..da sauri" ammi tace kina son ganinsu ne? "eh ammi sai dai suna cell tun lokacin da aka kamamu tare km nasan zuwa yanzu killa an wuce dasu jail ...."banason sanadiyata su sake koma rayuwar prison most especial ore data sadaukar da farincikinta akaina . "ok karki damu zanyi waya da commission naji halin da suke ciki . tunda su'ad tasoma mgn yake kallon yadda take motsawa dan karamin bakinta ahankali wanda ko lokacin da take tsaka da ganinyar bibiyarsa hka yanayin mgnrta take cike tsayin da dadin sauraro amman yanzu dayake kallonta agabansa cikin natsuwa ji yayi sanyin mgnr har ya zarta na baya dadi . "ki kwantar da hankalin bana son ganinki cikin damuwa duk abinda kike so ki gaya min zan miki shi matsawar bai fi karfina ba ,sannan duk wanda ya nemi ya takura miki agidan ki sanar dani koda kuwa wannan da dake tsaye ne takarasa mgnr tana nuna inda AK yake.. tabe baki yayi kawai batare da yace komai ba ya karaso ya zauna gefen ammi inda su'ad ke dayan gefenta na dama suka sata atsakiya . "ammi.. ya kira sunanta cikin sanyi muryarsa me maseefar kashewa mutun sansar jiki , har zai soma mgn sai km ya fasa tare da dago mayattun idanunsa ya dubi inda su'ad take zaune "ke tashi ki bawa mutane gurin zanyi mgn da uwata yayi mgnr kmr bai so fitowarta ba. "ban son rainin hankali fa abdul baka san sunanta bane dazaka wani kirata da ke . "to bazata koina ba kayi mgnr dazakayi ,idan km mgnr bata da mahimmanci kana iya barinta amman baxata koina ba. murmushin takaici yayi yana me cizan gefen lip's dinsa da karfi sannan ya lumshe mayattun idanunsa tare da cewa haba ammi wai meyasa gbdy yanzu kika canzamin ne? "halinka ne yaja hk ammi tabashi amsa atakaice tana sake meida hankalinta kan su'ad . " to ai na canza na dawo yadda kike so "Allah yasa ai nafi kowa bukatar naga ka canza . sai da ta numfasa ta sauke ajiyar zuciya sannan tace "wai da gske ne zance danaji zeey tazo min dashi kabata kyauta motar da aka turo maka daga spain? ya girgiza kanshi ala'mun eh tare bude idanunsa ya tsurawa zara zaran yatsun kafafunsa ido yana kallonsu, "to ina na su'ad? "wace hk km ammi. "abdulkabir kashiga hankalinka dani ,wlh kafita idona fa idan ba kana bukatar rainka yabaci ba . " wace irin banza tmby ce wannan? " matar datake shirin zama mallakinka kake cewa wace hk? ganin yadda ammi tashiga balbaleshi da fada da masifa yasa su'ad saurin mikewa jikinta a matukar sanyaye zuciyar na harbawa ta nufi bathroom ba dan akwai abinda zakiyi aciki ba tayi hk ne kawai dan ta gujewa zuciyarta bacin rai . "kiyi hkr ammi amman dan Allah na rokeki ki daina min fada agaban yarinyar nan zata rainani ni km kinsa ba daukar raini zanyi ba dan zan iya karya yarinya wallahi . "idan ka fasa karyarta ban gode maka ba, km wallahi naga tata motar acikin gidan nan kafin ka hadu da fushina , runtse mayatattun idanunsa ya sake yi sosai tare da gyara zamansa ya kamo hannuwan ammi cikin nasa ,"kiyi hkr amminah banason ganin bacin ranki ,tunda kika furta akawo mata tata motar angama ai duk abinda kikace kina so shi zanyi . ta jinjina kai tare da cewa " sauran zance inda zata zauna shima naji kamin shiru sbd kayan daki tunda ita zainab nata sun dade acan gidan ka. shiru yayi na dan wani lokaci daga bisani muryarsa a kasalance yasoma motsa labbansa ahankali "me zai hana ta zauna a part dina na nan gidan ,sbd can gidan mutun daya ne . "kace dai baka son hadasu guri daya wannan tsarin naka ya daidai agurina gara zamanta kusadani , idan ba'a kwatanta adalci ba a hadu da bacin raina. shi dai duk abinda tace da eh ko a'a yake binta dan su rabu lfy dan yaga yanzu gbdy ammi ta maseefar sauya masa akan su'ad, da yayi mgn zata sauya masa . ahankali ya mike tsaye yana dubanta "ni zai wuce gida addur a sauka lfy tayi masa. ******** ammi takira commission akan zancesu ore "yace mata ai tun shekarajiya yasa aka sakesu godiya tayi masa sosai sbd yana matukar yimasu karamci da mutunci ,dan byn shi da yanzu su'ad na gurin police kasancewar tana da sanya hannu dumu dumu gurin bada gudumuwar yiwa onye fayde. ********* a yammacin yau ne ore taki kira su'ad inda take sanar mata zasu shigo gurinta zuwa anjima, tayi murna sosai da jin zasu kawo mata ziyara, duk da tarin damuwar datake ciki hkn bai hana wannan farincikin tasiri afuskata ba. taje da murnarta ta sanarwa ammi xuwan su ore sbd abinda zaije ya koma . ammi kanta bataji dadin wannan zuwan nasu ba ,dan tafi son kowa yakamata gabansa amman yadda taga su'ad din cikin tsantsar farinciki maramisaltuwa yasa tace mata babu matsala Allah ya kawosu lafiya bari zan yiwa hannutu mgn asa abinci dare dasu. da misalin karfe 7:00 daidai suka karaso gidan kusan su goma har da ganiya lokacin da suka iso bakin get din gidan securities din bakin get suka hanasu shigowa sai da suka kira wayar su'ad ita km ta gayawa ammi. eiman ammi ta tura tashigo dasu kai tsaye falon baki ta nufa dasu ita km juya. kafin su'ad takaraso har abinci da abin sha sun karaso kalolin abinci birjiki agabansu tare da kayan marmari, cike da natsuwa su'ad tasanyo kanta cikin parlour 'n suna ganinta suka mike tsaye suna ihu da kururuwa ganinta ol'orin o'won agba, gba tiya suka shiga bawa juna hannu suna tafawa daga bisa suka rungume juna da matan . ganinsu ore bakaramin sake faranta rain su'ad yayi ba kasancewar tagansu suma cikin natsuwa da kwanciyar hankali kmr yadda itama yanzu tasamu natsuwar zuciya ,kowanensu cikin shiga ta mutunci duk da shigar kananun kaya ne amman yafi na da da suke sakawa wanda alokacin sau tari gajeren wando ne iya gwiwa sai banzayen riguna na yan iska. yadda shigar matan take a mutunce hk ma maxan shigar take. sun ci abinci sunyi nak sai hirar yaushe gamo suke atsakaninsu suna kwashewa da dry inda ganiya da ore suke tmbyrta cigaban da aka samu a tsakaninta da AK. uhm numfashi da ajiyar zuciya su'ad ta sauke atare , take km yanayinta ya sauya sannan muryarta a sanyaye tace "babu wani sauyi jiya iya yau muna nan kmr yadda kuka sani, sannan ta kara da basu labarina halakar dake tsakaninta da AK dukkaninsu sun sha mamaki da jin hk . inda baba laye yace "ki bari zan yiwa wani mutumi mgn a unguwarsu,malami ne sosai ko zai taimaka miki ki mallakeshi. a matukar zabura su'ad ta zaro fararen idanunta waje tana dubansa kafin daga bisani tasoma girgiza masa kai "karka soma baba laye ,ai ni arayuwa na dauki darasi iri iri "bari ingaya maka malami kona addinin muslinci ne bazan sake kai kaina gareshi da sunan taimako ba, matsawar sai na kaiwa wani malami ziyara sai dai kar na mallake abdulkabir arayuwata. " wlh gara muyita zama hk nidashi zan cigaba da kaiwa allah kukana Allah yasan yadda zaiyi da lamarina, amman zance zuwa gurin wani malami sam karma ka sake kawo min zance shi. su ore suka hada baki gurin cewa kina da gsky wlh yaushe zaki tsaya ki karar da arayuwarki akan nmj, ni da zakiji shawarata wallahi da rabuwa kikayi dashi akwai maza dayawa a office inji cewar ore. "gaki da kalar yan birni one time kina rabuwa dashi zaki samu wanda yafishi . murmshi su'ad tayi kana tace "akwai matsala ne idan na rabu dashi , nan subar hirar AK suka shiga wata basu suka bar parlour 'n ba sai gurin takwas na dare . sannan dukkaninsu suka mike domin tafiya gida. su'ad na tsakiyarsu suna cigaba da hira kasa kasa har zuwa farfajiyar gidan inda suka ja birki suka tsaya suna sake cigaba da hira . shigowar hancin motar Ak dake kokarin sanyo kai cikin gidan shi yasa gaban su'ad bada wani irin rassssss sannan kirjinta ya amsa yasoma wani irin mahaukacin bugu da karfi ,take su ore suka sha jinin jikinsu gani yadda su'ad ta shiga tashin hankali da rudanin ganin motar data shigo yanzu wanda basu san ko motar waye ba. kai tsaye inda ya saba parking din motarsa ya nufa ya faka Batare daya fito daga cikin motar ba yayinda dukkaninsu hirarsu ta tsaya cak suka dawo yanayin su'ad. kusan minti goma yayi zaune cikin motar sannan ya bude murfin motar yasoma ziro kafafunsa masu matukar kyau da taushi waje daga bisani gangar jikinsa ya biyo baya ,ya fito gbdy daga cikin motar sanye cikin wasu haddaun riga da wando, rigar dake sanye ajikinsa fara ce sol me ratsin baki ajikita da wando baki kafafunsa sanye cikin canvers baki da da fari kanshi babu hula sai agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa duk da dare ne amman farfarjiyar gidan ta wadatu da hasken wutar lantarki hkn ne ya yabawa su'ad damar kare masa kallon tsab daga inda take tsaye shi km yana jikin motarsa tare Kokarin dannan key din dake rike a hannunsa. ahankali ya juyo da niyyar soma tafiya abinda yagani ne yasa kasa cigaba da daga kafafunsa dan hk ya tsaya cak tare da tsura mata mayatattun idanunsa yana kare mata kallo daga inda yake . sanye take cikin wasu haddaun wando da rigar body hook me maseefar kyau wace tayi mugun kama mata jiki sai wandon pencin jean shima ya matse Hip's dinta sosai wanda hkn ya fito da shep din halitar jikinta ta rufe kanta da hular sanyi tare da rungume hannuwanta duka akirji wanda hkn yasa ya kasa gane yanayin halin da dukiyar fulaninta suke ciki ,tayi wani irin azababben kyau na daukar hankali . ganinta tare tsinannun gang dinta yasa yaji ransa yayi mugu mugun baci yji wani irin masifafen kafirarran kishi ya caki kahon zuciyarsa yana neman barazana da rayuwarsa take yashiga antayo musu mugun kallo me hade da harara wanda yasa hantar cikin su'ad kadawa jikinta ya dauki rawa ,gbdy tsoro da firgici suka farmaki zuciyata tana kallonsa yasoma daga kafafunsa ahankali yana tafiya cike jin shi wani ne yayinda ita km bugun zuciyarta ya tsananta . duk daga kafafunsa daidai yake da bugun zuciyarta amman ta daure ta cije ganin wannan tsoron bai yi tasiri ajikinta ba ,. yana gama karasowa gurin tasoma hawayen xuci sbd tasan me zai iya faruwa alokacin, yanayin fuskarsa yagama bayana tsantsar rashin mutunci da zaiyi, ita kadai tasan yadda take ji cikin zuciyarta a halin datake tsaye a gurin jiyatayi kmr ta gudu ta barsu ore amman wani bangare na zuciyarta ya karfafa mata gwiwar tsaya wa. har ya kawo daidai inda suke tsaye cirkocirko cike da matsanancin tsoro kawai taga ya dauke kanshi akansu ya wucerwasa batare daya sake kallon inda suke ba . hanunta tasa ta goge gumin dataji yashiga tsatsafo mata a fuskarta wanda tsoro da firgici yasa ta kasa gogewa tare da sakin naunauyen ajiyar zuciya tashiga Allah Allah su bar gidan. basu wuce ba har AK ya fito ya wucesu a inda ya barsu tsaye yashiga motarsa ya figa da gudu bar gidan sai wuraren goma da rabi suka bar gidan. washegari hk yazo tara dasu sun cika farfajiyar gidan da hayaniyarsu ya wuce still kmr jiya batare da yace musu komai ita kanta su'ad bata bi ta kansa ba. rana ta uku AK ya sake zuwa gidan ya iske su baba laye da wasu maza su uku tsaye tare da su'ad ,nan fa ya kasa hakurin ganinsu kai tsaye ya nufo gurinta yana mazurai yadda taga yanayinsa yasa gabanta ya fara faduwa da sauri sauru "har gabanta yakaraso ya tsaya kyam yana kare mata kallo batare daya kalli inda su baba laye suke tsaye cirkocirko ba. yayi kusa daita sosai numfashinsa ya bugi hancinta wanda yasa tayi saurin ja bada kadan kirjinta na mahaukacin bugawa "muryarsa a kausashe yasoma mgn. "meke kawo wadan nan tantiran ? yayi mgnr yana nuna bayansa inda su baba laye suke , kasa cewa tayi komai illa kawar da fuskarta datayi gefen tana kallon shuke shuken flows din dake zagaye da gidan ,hk yasa ranshi ya sake maseefar baci matuka"bada ke nake mgn ba kikayi kunnen uwar shegu dani? ya sake tmbyrta yana tsare da mayatattun idanunsa. "me kake so nace maka ? after all karigada kasan friends di na ne ,km you have oready know the relationship between us . yana gama jin abinda tace juyo a matukar fusace ya fara ihu yana masifa " dan ubanku me ya sake kawoku cikin gidan nan ? " ance muku nan gidan tantirai yan iska ne marasa kamunkai ? "kafin na rufi idona na bude naga kun bar gidanan yanzu km banason sake ganin fuskokinku cikin gidan. sannan ya juya ya sake fuskantar su'ad har tana jin saukar hucin numfashinsa a fuskarta. "idan iskancin ne aranki har yanzu to ki hanzarta barin gidan nan, zaki iya kibisu can inda kuka saba iskancinku amma ba a gidan nan ba, dan nan ba gidan yan iskabane gidan natsassu ne masu hnkali. "inbanda jahilci da rashin tarbiya da rashin sanin ciwo kai kalli yadda kika fito waje, pls kalli jikinki yayi mgn yana nuna jikinta da hannunsa saboda bakisan ciwon kanki ba baki san darajar da Allah yayiwa mata ba. " ki gaya musu banason kara ganin fuskokinsu daga rana me kamar ta yau karsu sake shigowa gdanan wallahi idan na sake ganin fuskokinnsu zaki sha mamaki na stupid girl kawai . "bacen da gani kafin na kararairaya kasusuwan jikinki yanzu ,tayi masa bazan taki motsawa daga inda take . "ba dake nake mgn ba? yayi mgnr tare da daga hannunsa zai dauketa da wani gigitaccen mari ta kauce da sauri ta juya tana kun kuni ,sannan ya meida hankalinsa kansu baba laye "idan kuna son tashin hankali da bala'i da da son jefa rayuwarku cikin jafa'i ku sake dawowa gidan nan yana gama fadar hk ya juya fuuuuuuuu babale laye ya bi bayan AK da kallo gentile man kabi ahankali fa karka kashe kaina abanza sannan ya kalli sauran yan'uwansa yace mucewa kawai wannan guy din daganinsa bashi da mutunci suka nufi get domin barin gidan . a matukar fusace AK ya nufi part din ammi yana kiran sunanta Ummi Ummi Ummi cike da matsanancin tashin hankali ammi take kokarin fitowa daga cikin daki kicibis sukayi da su'ad wace ta boye abayanta . "jikinta na rawa takarsa fitowa parlour inda yake tsaye tace menene abdul? "wane irin kira ne hk? me yafaru ? tajero masa tambayoyi ajere. "haba ammi wannan wani irin rashin tarbiya za'a dinga yi mana acikim gida? "ya zaki dinga barin yarinyar nan tana fita gurin wayancen yan iskan bayan bai kamata halakarsu tacigaba da wanzuwa ba saboda Allah. "karka kara ce musu yan iska duk wanda ya kasannce tare da su'ad ba dan iska bane saboda duk yadda suke suna da anfani ba abin yarwa bane suma zasu tuba su daina abinda sukeyi . " ai ba zai yiwu lokaci daya ace za'arabasu ba Dole saï anbi komai ahankali. "haba Ummi meyasa zaki fadi hakan gaskiya wannan mu'amula bata kamaci duk macen da zata kasance cikin gidan na . " yarbawa ne fa ammi ? "and so what idan yarbawa ne yarbawa ba mutane bane? "kai yanzu ina ruwanka da mu'amularta dasu kai da kace baka sonta meye abin jin haushi dan ka ganta da wasu mazan. ina tabbatar maka mu'amularta dasu tana daf da katsewa da zarar andaura muku aure. "haushi fa kikace ammi? "kwarai kuwa haushi kaji .. "haushin me zanji ammi akan wannan yar iskar yarinyar zanji haushi aikuwa wallahi danaji kunyar duniya. "kana daf kuwa da jin kunya sai dai kasan yadda zakayi ranar da kunyar zata riskeka. muryarsa kausashe "yace wallahi banji haushi ganinta dasu kawai nayi mgn ne sbd martabar gidanmu kar azo a bata mana sunan gida if not koda mazan duka duniyar nan zanganta bazan damu ba balle naji haushi ai abinda kake so shi kake damuwa akansa. "ke km zaki ci uwarki ne duk randa kika sake kuskuren tara mana dangin oduduwa agida . ahankali su'ad ta motsa labbanta tace ba dai uwata zakaci ba wlh sai dai kasan uwar da zakaci tayi mgnr tana murguda masa baki.. mayatattu idanunsa ya zaro waje sbd yaji abinda tace sarai " zo nan me kika cewa ? tayi saurin koma bayan ammi "ni kike zagi? oh! my God gaskiya an cuceni an cuceni !!! an cuci rayuwata da aka rasa wace za hadani aure daita sai wanan tantiriyar yarinyar mara kamun kai yakarasa mgnr yana sake duban inda su'ad take tare da zabga mata wata uwar harara . "karamar jakar yar iska usuless kawai zaki san kin zageni dan sai datsa datsa da namanki sannan naci uw.. .. .. da sauri ammi ta dakatar dashi ta hanya buga masa tsawa kamin shiru kada in na sake jin kace mata batada kamun kai ko zagin wani nata idan ba hk ba sai maseefar bata maka rai. "in ma rashin kamun kai ne bata dashi ai kai ne a sanadi komai . "ko ba a sadiyyarka tasamu kanta cikin wanan rayuwar ba? "dan haka daga yau kar na sake jin ka sake kirata da mara kamun kai. banda kuka babu abinda su'ad ke yi tarasa wani irin tsana AK yayi mata wallahi yanzu tana jin kmr tace a fasa aurenta dashi ,kuka take sosai har da shesheka Ummi ta janyo hannunta suka shiga cikin dakinta tana rarrashi "ki daina bata hawayenki akansa shi fa hk yake da zafin rai akan abu idan yaga kina yawon kuka da tada hankalinki akan lamarinsa zai ninka akan wulakacinsa akanki. "abinda nake so dake ki cire wannan tsoron nasa cikin ranki sannan ki sawa zuciyarki hkr ki cire akidar shareshi da fita lamarinsa . ammi ta zaunar daita bisa gado itama ta zauna abinda yasa na fada miki hk sbd kasancewar ku 2 zai aura duk yadda zakiyi ki karkato da hankalinsa gareki shi zakiyi. "duk wannan gurnanin iskar dayakeyi karki kuskura ki kulashi, ba komai yake dawainiyya dashi ba sai zazzafan kishinki. " nasan halin abdul sosai tunda ya nuna jin haushin ganinki da wasu ya damu yasoma damuwa lamarinki ne dan hk karki sake tarayya da abokanki maza . "ki yanke halakarki dasu shine zman lfyrki da abdul idan da hali ma har matan ki rabu dasu. ammi nagama fadar hk ta sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta mike ta barta zaune tana kuka taydawo parlour inda ta bar AK wayam ta gani babu shi babu alamunsa . a matukar fusace ya bar part din ammi amadadin ya wuce gidansa ya wuce part din dady dan daman gurinsa yaxo zasu tautauna akan yadda daurin aure zai kasance ya iske abinda ya tada masa hankali da neman tarwatsa masa kwalkwaluwa byn yagama abinda ya kawosa gurin dady ya mike da zumar barin gidan . ganin yanayinsa yasa dady yakira sunansa abdulkabir .. AK ya ja ya tsaya wanda lokacin har ya kai bakin kofa ya juyo ahankali ya tsaya yana duban dady dake zaune shiru dady yayi yana kallon cikin idanunsa wanda suka kada sukayii jawur tmkr an zuba musu garwashin wuta sai daya gama nazarinsa tsab sannan "yace ina zaka yanzu ? "gidana ya bashi amsa atakaice. "kar tafi koina shiga ciki ka kwanta har zuwa gobe idan Allah yasa muna rayayyu ,dady yayi mgnr tare da nuna masa dayan dakinsa, bai yi musu ba yaja kafafunsa zuwa cikin dakin ya kwanta sai dai ya kasa runtsawa sai juyi yake akan gado . bangaren su'ad itama kasa runtsawa tayi, dan hk ta mike ta nufi bathroom taje ta dauro alwala ta fito ta shimfida pray mate tasoma jero nafilfili tana kaiwa Allah kukanta ,byn ta idar da sallahr bata mike daga inda take ba, ta zauna tana istigafari tana zubda hawaye, ta dade zaune tana istigafari sannan daga bisani ta daga hannuwanta duka sama"tayiwa Allah kirari da kyawawan sunayensa dari ba daya tana zubda hawaye ta me kaskantar da kanta zuwa ga ubangijinta "ya Allah ka jin kaina Allah kamin rahma da rahma ya Allah ka gafarta min tarin zunaibai dana aikata arayuwata, Allah na tuba Allah tuba bisa kuskuren dana aikata ,ya Allah ka jibanci lamari ka tausayamin idan aurena da abdulkabir alkhari ne arayuwata da addinina da ni kaina ya Allah kasa ayi auren tare sanya masa matsanancin soyayyata cinki zuciyarsa . "Allah idan aurena da abdulkabir ba alkhari bane a rayuwata da addinina ni kaina Allah ka cire min soyayyarsa cikina raina kasamin hakuri da juriyar acikin zuciyata.sosai take kuka har da shesheka wanda shi ya tabba ammi daga naunauyen baccin data lula ta mike idanunta cike bacci ta nufi bayi alwala ta dauro itama taxo ta tada sallah. Washegari ammi da da zeey suna kitchen gbdy tare da hannutu me aiki banda eiman wace ta tsani shiga kitchen .su'ad tashigo kitchen sanye da doguwar riga pupy colour har kasa wace gbdy ilahirin jikinta stone tayi musu sannu da aiki cikin iiririyar muryarta me cike da sanyin dadi, ammi da hannutu suka amsa da yauwa amman banda zeey wacce ko kallon arziki batayiwa su'ad ba baya ga harara. su'ad bata da damu da rashin amsawar zeey ba kasancewar bata sanyata cikin wadanda tayiwa sannu da aiki ba. zeey nagani su'ad ta tsaya kusa ammi tana kokarin amsar wukar dake hannun hannatu ta cire hannuta cikin aikin gyara kayan hadin coslow ta koma parlour inda eiman take zaune tana kallon zeey word. ita dai ammi batace mata komai ba ta meida hankalinta kan aikin da hannutu keyi dan ita Allah yayita da son shiga kitchen da kanta koda bazatayi komai ba. tanaso taga yadda ake gudanar da aikin cike da tsafta da kula, ba kullun mutun ya zauna sai dai adafa a miko masa yaci ba . yakamata mata mugane wani abu ba wai daukar masu aiki yana nufi zamu zauna mubarraje ne batare da mun sanya idanumu akan yadda suke aiwatar da aikinsu ba. yakamata mu dinga saka idanu sosai akan yadda masu aikinmu ke gudanar da lamarin aikinsu ta fanin abinci da komai sbd tsaro, domin kuwa dayawa daga cikin masu aiki suna amfani da magani gurin mallakar iyayen gidansu har me gidan da yaran gida, ta yadda duk yadda mutun ya kai da son rabuwa da me aikin bazai iya rabuwa daita ba as ending ma wata ta aure maka miji. a fakaice ammi take sake nunawa su'ad abubuwa masu mahimmanci wadanda suka danganci kitchen da aninda tasan AK na maseefar so tana yabawa su'ad din sosai gurin dan tana kokari babu abinda zeey zata nuna mata ta bangaren girki dan hk ma take sake jinjinawa mahaifiyarta . lafiyayyen hadin coslow tayi wanda ammi ta umarce data hadawa Ak kasancewarsa mayen son coslow ne tare da cucumber just. a tsanake tagama hada komai akan dan karamin tiri amman tsoro da fargaba sun hanata dauka ta kai masa har sai da ammi tayi mata mgn "ki dauka ki kai masa man. "muryarta a matukar sanyaye tace "tsoro nake ji ammi kar yagane ni nayi yaki ci. "bazai ki ci ba masoyinsa coslow da cucumber just ne ki kai masa zaici. jikinta a matukar sanyaye ta gyara zaman hular kanta ta nade hannun doguwar rigarta ta dauki tirin zuciyarta na wani irin tsalle da harbawa ta nufi parlour 'inda yake zaune yayi balace yana daddana wayarsa , tazo ta durkusa ta ajiye agabansa ta tsiyaya masa just acikin glas cup muryrta na rawa" tace ga co...slow ......batare da ya dago ya dubeta ba yace ki dauke bana ci "meyasa ....?kawai taji hawaye sun cika a idanunta ta tsura masa fararen idanunta tana kallonsa daidai lokacin daya dago nashi idon idanunsu suka tsarke cikin juna. ido cikin ido suke kallon junansu batare da kowanensu yayi la'akari da mutane dake zaune a parlour 'n ba muryarta raunace "tace inje in hada maka fruit yacigaba da kallon cikin kwayar idanunta itama shi take kallo zuciyar na wani irin mahaukacin bugu da karfi . bata dauke idanunta ba har sanda hawayen idanunta suka sauka akan kuncinta sautin muryar eiman taji ya sauka cikin dodon kunnena ya katsenta aunty kiyi masa frut din muma zamu sha ya juyo a matukar fusace yana zabgawa eiman harara sannan meida idanunsa kan su'ad "ke tashi ki bar wajen yanxu tun tunani bai canza ba . ta kasa mikewa tsaye kmr yadda yabata umarni bata ankara ba taji ya fixge glass cup din hannunta da karfi ya watsa mata ruwan just din Cocumber tundaga fuskarta har jikin kayanta ta jikinta da kallo ......shi km ya tsareta da idanunsa yana sauke ajiyar zuciya sannan ya dauke idanunsa daga kallona ya meida kallonsa ga zeey wace tacika fammmm ta batse jira kawai take ata'bota ta saukewa mutun kwandon jaraba. sweet baby yakirata.. zeey tayi masa banza tayi kmr bada ita yake ba, sai daya sake kiranta sannan ta juyo afusace kmr zata cinyeshi "tashi ki hado min wani coslow "wannan dake gabanka ubanwaye zai ci? inji cewar ammi dake tsaye bakin kofar kitchen tana zabga masa uwar harara cike da matsanancin takaicinsa yayinda har lokacin su'ad na tsugune gabansa tana kallon jikinta hawaye na bin kuncinta "ki bude masa coslow yasoma ci yanzu ..... jikinta rawa ta kai hannuwanta duka ta bude masa sannan ta yunkura da kyar ta mike tsaye tasoma kokarin barin gurin zuciyarta tmkr zata tarwatse tsabar backinciki. ammi ta koma kitchen aunty su'ad ni ki hada min frut din tunda kin tayar min da kwadayi inji cewar eima. idanunsa ya tsura coslow yadda aka tsara komai atsanake ba a hargitse ba,ta fanin gabaje daban carrot egg Heinz Bean's yankaken nama bama . yadda ta shirya dole yabawa mutun sha'awa ci ko bai so ci ba. atsanake yasoma cin coslow wanda yajisa da wani dandano na daban wanda bai taba cin irinsa ba sbd sabon salon datayi amfani dashi ta hanyar saka tafashen nama cikinsa yana cin coslow su'ad ta sake dowawa falon byn ta canza kaya xuwa wasu shegun kananan kaya wando da riga hamles, ta daura rigar sanyi me hula a saman rigar azababben kamshin turarenta ne ya ankarar dashi dawowarta ahankali ya dago da mayatattun idanunsa ya sauke su akanta yana kare mata kallo ganin zata juyo ne yayi saurin dauke idanunsa . bangaren su'ad kuwa ko kallon inda yake zaune bata sake yunkurin yi ba balle tasan irin kallon dayake mata . ta mikawa eiman frut eiman ta amsa tana murmushi tare da cewa "na gode auntynah sauran na yaya ki kawo masa shima yana so sosai. batace daita komai ba ta sake komawa kitchen byn kmr minti 5 ta sake fitowa hannuta rike da jug ta tsuguna har kasa ta'ajiye agabansa tsuru yayi mata da ido yana kallonta ya kasa cin coslow dake gabansa har tabar gurin bai daina binta da kallo ba. hakan yasa kafirin kishin zeey motsawa taja tsaki wanda ya ankarar da AK kafin yayi wani yunkuri dakatar tuni ta bar parlour. "eiman tace very good gara ma hk, hkn yayi maka dade ko yaya? ya watsa mata harara yana jan tsaki.. duk inda su'ad tayi daga parlour zuwa kitchen mayatattun idanunsa na kanta har zuwa sanda ta samu gurin can nesa dashi kusa da eiman ta zauna tare da daura kafarda daya kan daya ta hade ranta sosai sannan tasoma shan frut ahankali sai dai gbdy zuciyarta da natsuwar tana tare da AK dake zaune a yadda ta hade rai bazaka taba tabbatar da hkn ba. haka kawai ya tsinci Kansa da son sake kallonta ya tsura mata mayatattun idanunsa jikinta ne yaba yana kallonta sbd yadda taji bugun zuciyarta na sake karuwa . "eiman .."na'am ammi eiman ta mike ta nufi kitchen ganin eiman tabar gurin duk sai ta takura dan hk ta mike tsam tasoma bada wani irin step na tafiya me azabben daukar hankali da tsuma zuciya, wanda tunda yake iya rayuwarsa baita ganin irin step din ba kara balace yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yadda take tafiya kmr a tsamata cikin ruwan sanyi, kawai ya tsinci kanshi da kallon tsukaken west dinta wanda wanda yaaawa bombom dinta damar baje kadan ga Hip's dinta daidai da jikinta, hot step ya fada cikin ranshi yana shafa kwantaccen sumar kanshi, yadda yayi mgnr cikin ranshi hk joystick dinsa tashiga harbawa acikin wandonsa yayi saurin dafe joystick dinsa da hannunsa duka yana kamo lip's na kasa ya datse da hakorinsa yana me runtse idanunsa.addua yake kar ammi ko eiman su riskeshi cikin wannan halin bai gama cin coslow ba ya mike ya falon. abu fa kmr wasa ak ya tsinci kanshi da matsanancin tunanin su'ad duk idan ya zaune sai ya rinka jin yawon faduwar GABA akanta har takai takawo duk sanda yaxo gidan kai tsaye a part din yake wucewa dan kawai ya dinga ganin movement din su'ad . idan ykasance shi kadai kuwa babu abinda ke zuwa cikin zuciyarsa illa tunanita da yanayin tsarin halittarta jikinta fuskarta kugunta tafiyar every part of her. duk yadda yake son yakice tunaninta cikin kwalkwaluwarsa hkn ya gagara yayinda abin yasoma taba masa zuciya da kwalkwaluwarsa "shikansa yana mamakin meyasa yake yawon tunanita bayan a dacen baya bata gabansa. a office yake itace ke zuwa masa ta hana zuciyarsa sakat , idan ya runtse idanunsa da niyyar bacci ,sai baccin yaki zuwa masa sai dai surar su'ad ne zai dinga kawo masa farmaki. yanzu ma da yake kwance akan three siter a falon ammi tunaninta yaki bari ya huta a hankalce yake da duk wani motsinta. " meyasa zan dinga tunaninta alhalin ba sonta nake yi ba ? yawa kansa tmbyr yana sake gyara kwanciyarsa yana cikin wannan tunanin ne har zeey tashigo falon takaraso zuwa inda yake ta zauna kusa dashi.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said fasting is a shield against sin's* page 55 "my life me kake tunani hk ? ahankali ak ya bude mayatattun idanunsa batare da ya kalli inda zeey take zaune ba muryarsa a matukar raunane yace "nothing sweet baby " "yaza kace nothing alhalin tun dazu nake zaune anan amman gbdy hankalinka yana wani guri daban ,kodai kasoma tunani wacen stupid girl din ne ? "hb swet bby ki daina fadar hk ,"me zai hadani da wani tunaninta idan ma tunani zanyi ai sai dai nayi naki dan kece kan gaba acikin rayuwata. yanzu hk tunanin yadda zamuyi sabuwar rayuwarmu nake tare da tunanin yadda zan nuna miki so fiyye da komai arayuwata yakarasa mgnr yana mikewa zaune ,tare da tsura mata mayatattun idanunsa wanda suke kashe mata jikin a sanda duk yayi mata irin kallon , numfashi yaja ya sauke yana sake tsareta da idanunsa. " Allah yasani zainab ina matukar ganin kima da darajarki sbd kamewarki da jin tsoron Allah ki.... "bakiji yadda zuciyata ta kwadaitu da matsananci son aurenki ba na matsu na matsu na mallakeki gbdy sweet bby .. shiru ....tayi tare da zabga uwar tagumi tana kallonsa batare da tace masa komai "ya kika yi shiru? "babu komai my life kawai tsoro da fargaba ne suka taru suka min yawa, sbd yadda naga kana zumudin nan nasan bazaka taba daga min kafa ba, fatana idan muyi aure duk abinda zaka gani daga gareni zaka min uziri akan sa . "karki damu zan miki fiyye da uzuri sbd nasanki nasan halinki bazaki taba aikata wani abu wanda ba daidaita ba. "mgnr tsoro da fargaba km ki ajiye shi agefe zan biki ahankali bazanyi hurting dinki ba ... tasa hannuwanta duka ta rufe idanunta ala'mun jin kunya wadan nan daddan kalamai masu tsuma zuciya ya dinga gaya mata wanda alokacin har taso manta inda take . hirar soyaya suke atsakaninsu sosai, tsawon lokaci ya dauka yana zaune agurin sallah kadai ke tadashi yayinda zuciyarsa gbdy babu abinda take kwadayin son ganin kmr su'ad amman ko motsin wulgawarta bai gani ba wanda alamu ma sun nuna masa kmr bata cikin gidan hk yakaraci zaman tare da saheebarsa ya wuce gidansa . daren ranar ma yadda Su'ad taga rana hk taga dare sai dai wannan daren tayi shi tare da kaiwa Allah kukanta byn tayi sallahr asuba ta koma ta kwanta akan gadon ammi, tunaninsa ne stll ya sakata gaba da kokarin tarwatsa zuciyarta "tarasa wani irin makohon so takewa abdulkabir......amman shi agurinsa babu abin wulakantawa da kyamata kmrta ya tsaneta ya tsani ganinta. "ina ma zai bar rayuwarta? "ina ma soyayyarsa zata bar tsokar dake makale da kirjinta ta huta da wannan zazzafar soyayyar datake masa ..? "ina ma soyayyarsa zata bar rayuwarta hakika data hakura da abdulkabir hakuri km na har abada ,Allah sarki ammi tana iya bakin kokarinta akan lamarinta da abdulkabir amman kullun kmr tunxira zuciyarsa akeyi akanta. ta janyo daya daga cikin pillow dake kan gado ta rungume akirjinta anya kuwa zata iya rabuwa da abdulkabir wani bangare na cikin yake mata wannan tmbyr wasu zafafan hawaye suka shiga tsiyayowa daga cikin idanunta tabbas takara yarda da mutane ke cewa Son maso wani koshin wahala tarasa wani irin so take wa ak wanda yasanya takasa fitar dashi daga cikin zuciyarta duk da halin ko in kula dayake nuna mata kai ta wani bangaren so kwata kwata bai yi ba arayuwa ta samu tsayin lokaci tana kwance akan gado tana murkususu soyayya babu abinda yake cin zuciyarta kmr soyayar ak juyi kawai take tana tunani iri iri akansa taja numfashi sauke da kyar tana sake matse pillow dake kirjinta "ammi ce jigon komai arayuwarta ahalin yanzu byn mahaifiyarta, yayinda ita kanta bazata so wahalar data sha akansa yatafi hk batare datacima muradinta akansa ba. "zatayi hkr da juriya kmr yadda ammi tasha gaya mata ,za ta daurewa zuciyarta, zatayi komai akan yazamo tmkr bawa gareta abaya ma ta sadaukarwa da rayuwarta gareshi lokacin da bai santa ba, bai san ko wacece ita ba ballantana yanzu dayake shirin zama mallakinta, bacci take son komawa amman yaki zuwa mata dan hk ta runtse idanunta gam kozata samu ya fixgeta. lokacin biki na sake karatowa sosai amman har lokacin AK bai kawo su'ad motarta ba kmr yadda ammi tace sai siya dole. dan hk ammi ta sake nemanshi da kanta akan mgnr koda tayi masa mgnr cewa yayi ya manta amman zai sa a turo motar cikin satin nan kiyi hkr abubuwa ne suka sha kaina bana samun lokacin kaina ..amman yanzu nasan da zarar nayi mgn za'a turo cikin satin nan ba mamaki ma daita zatayi.... kada ka sake ce min komai abdul ammin ta katseshi ta hanyar ce masa hk sannan banason jin wani excuse daga gareka ko wasu kalaman yaudararka gareni kaje duk kayi duk abinda ka tsarawa ranka ," mota km kana kallo zan siya mata amman wallahi azim bazan sake yi maka mgnrta ba ,kayi duk abinda kaga dama ammi takarasa mgnr tana sallamarsa " dan Allah ammi kiyi hkr wlh ki tmbyi mus... abdulkabir ammi takira sunansa a zafafe" na'am ammi tashi kabar min dakina dan girman allah ..... "ammi... oooooo ya rabbi nace ka bar min dakina kafin raina yafi hk baci akanka, ko dole sai naji wani uzirinka? ",ba dai ka zabi farinciki zainab akan nawa farincikin ba duniya ce sakayyar yanzu km tun a duniya akeyinta kajira na sake nemanka akan zance wani abu daya danganci ..dan girman allah ammi karki yi yunkurin furta abinda kike son fada yayi mgnr cike da matsanancin tashin hankali ki taimaki rayuwata ammi dan girman allah karki min baki wallahi yanzu zan fita nemo irin mota na kawo mata ,amman dan darajar Allah kiyi hkr ammi karki min baki ki sanya min albarka arayuwata . tsakanin uwa da sai Allah take km zuciyarta tayi rauni tausayinsa yakamata " amman ta dane tare da hade ranta sosai "bancin wulakanci ka tashi kayiwa zainab kyautar mota ni uwarka bansani ba sannan nace ga abinda nake yazama jidali "ni dai kiyi hkr zan fita neman motar yanzu "kar bashi kawai ni zan saka kudina na siya mata ba dai mota bace kaje ka rike taka wayyyohly..... ammi karki ce hk " tunda bazaka bar dakin ba bari ni na barka, ta yunkura zata mike tsaye yace "no no ammi kiyi zamanki bari na fita yayi mgnr tmkr zaiyi kuka jikinsa a matukar sanyaye ya bar daki xuciyarsa kmr zata buga. tsawon kwananki uku kenan AK bai saka su'ad cikin idanunsa ba wanda yake jin kmr ana buga kirjinsa da zuciyarsa da guduma ne .yayinda su'ad kuwa duk hanyar datasan zata hadasu dashi ta kulleta , inda tasan yana zaune a parlour bata yunkuein zuwa ,duk lokacin datasan yashigo gidan bata zuwa inda yake zata kebance kanta. kwance yake a kan gadonsa idanunsa a runtse duk wani tunaninsa sun koma ga su'ad wace kwata kwata yanzu baya gabanta dan ko kallon arziki ma baya samu daga gurinta abin fa yasoma damunsa, da kokarin taba kwalkwaluwarsa yanzu hk dayake kwance akan gadonsa bacci yake son yi amman baccin yaki kawo masa ziyara balle yayi nasarar daukarsa wata zuciyar ke gargadinsa kar fa yayi saken da zai fada tarkon son yarinyar yayinda wata km na kokarin kara tsudumashi cikin duniyarta tunaninta. wani bangaren na zuciyarsa na sake kokarin hana wannan tunanin tasiri acikin kwalkwaluwarsa . bude mayatattun idanunsa yayi ahankali yana kallon saman dakinsa sannan muryarsa a sanyaye yace "meyasa tunaninta ke yawon zuwan min alhalin ba sonta nake ba ? yayiwa kansa tmbyr wace babu me bashi amsarta sannan ya sake meida idanunsa ya runtse gam. su'ad kuwa duk kwanakin bata samun yin isheshen bacci ko ta kwanta da niyyar bacci sai tagagara yi ,sai dai ta kwanta lamo har asuba fari ko tayi ta nafilfili wanda ammi ta lura da hkn dan hk ammi da kanta ta aika akasiyo mata maganin bacci tabata. ranar datasha maganin kam tasha baccinta sosai byn sun gama shan hirarsu da eiman wace yanzu ta zama itace abokiyar hirarta . hatta sallar asuba sai da ammi ta tasheta, tayi sallahr ta sake komawa sai wajen 10:00 da wasu yan mintina ammi ta sake shigowa ta tasheta tayi break. tunda sanyi safiya AK yakaraso gidansu kasancewar bai samu ishashen bacci ba jiya gbdy zaune suke akan dining har dady suna break amman banda zeey wace tun dawowar su'ad gidan take ware kanta cikinsu matsawar suna tare daita, wanda hkn ke maseefar cin ran ammin amman take dauke kanta akan lamarin sbd daga su'ad din har ita matsayinsu daya agurinta babu wani banbacin . bakajin motsin komai acikin parlour'n sai na karar TV da karar cokulan dake rike a hannuwansu, yayinda su'ad dake zaune kirjinta ya dinga bugawa daf daf sakamakon idanun AK datake jin yana yawo a ilahiri sansar ajikinta ahankali take tsakuran abinci kmr batason ci tana kaiwa bakinta zuciyarta na wani harbawa da sauri sauri ji tayi gbdy zaman gurin ya isheta yaushe rabon tasanya cikin idanunta ita kanta tana son kallon kyakkyawar fuskarsa amman tsoron abinda kallon nata zai jawo mata yasa ta kasa dagowa . "sosai ammi ke lura da yanayin irin kallon da AK kebin su'ad dashi, tabbas ta tabbatarwa kanta yanzu AK yasoma kamuwa da matsanancin soyayyar su'ad.. amman bazata tace komai ba tukun zata saka ido tasha kallo taga iya gudun ruwansa. atsanake su'ad ta ajiye cokalin hanunta tare mikewa tsaye da zumar barin gurin "har kinyi me inji cewar ammi? "na koshi ammi tayi mgnr muryata cike da rauni . "me kika ci anan koma ki karasa cin abinciki , kai km ka tashi kabawa mutane guri ammi takarasa fadar hk tana duban inda AK ke zaune rike da wayarsa yana daddanawa wanda idan akace kallon su'ad yake zaka karyata. ahankali ya dago mayattun idanunsa suka hada ido da ammi tare da dage mata girasa daya , yana mata ala'mun tmby batare da yace komai ba ,ta watsa masa wata uwar harara can km "ya bude bakinsa da kyar me km nayi yanzu ? "ban sani ba, ni dai ka tashi ka wuce dady yayi murmushi tare da cewa "wannan karfin halin fa? dan ya gano dalilin abinda yasa ammi take son korar masa yaro. "bakaga yadda ya tsare min yarinya da wadan mayun idanun nasa ba kmr zai cinyeta,? AK ya tabe baki yana sake watsawa su'ad idanunsa sannan yace "ta zauna ta ci abincinta babu ruwana daita dan banga abin kallo agunta ba. "nidai ka tashi ka wuce kawai ,bakayi kaura daga gidan nan bane me ke yawon kawoka yanzu? AK yayi murmushin takaici yana sakarwa su'ad harara sannan ya bude bakinsa da kyar "ta ya mutun da gidan ubansa bazai zo ba? dady kana jin fa abinda ammi take cewa kaima ka yarda kar naxo? "ina ai hkn ma ba me yiwu bane dole kullun yarona yakawo mana ziyara idan ke bakya so ganinsa ,ni ina kaunar ganinsa kullun . ganin da su'ad tayi mgnr ta dawo muhawara a tsakaninsu yasa ta sulale ta gudu daki . byn sun gama cin abinci ammi ta iske su'ad a dakinta zaune ta zabga tagumi dan batama san tashigo dakin ba ,har sai da ammi ta isa gareta ta cire hannunta data tokare habarta daita "banason yawon tunani mamana ....su'ad tayi firgigib ta dawo hayacinta tare da kallon ammi tana murmushin yake wanda yafi kuka ciwo. "banason wayon tunani, yawon tunani na haifar da cututttuka dayawa masu saurin na kasa jikin dan adam "idan wani abu yasameki bansan yadda zanyi ba? ke kadai kika rage min arayuwa ahalin yanzu ganinki ke dabemin kewar mahaifiyata da dan'uwana dana rasa ...murya cike da rauni su'ad tace "kiyi hkr ammi na daina nima hk kawai nake tsintar kaina cikin wannan tunanin. Allah yasa kin daina dan kullun hk kike cewa takarasa mgnr tare da shigewa bayi. kullun ammi sai ta jaraba kiran number malam me bada maganin farfadiya bata samu kasanceawar yana ghana ,duk da ance mata sai byn sati biyu zai dawo amman ta kasa hakuri kmr kullun data sabawa gwada kiran number bata shiga, hk ce ta faru yau cikin ikon Allah tana gwada kiran wayar taji yashiga cike da matsanancin murna ta zaku bai dauki kiran ba. kiran ya katse batare da an dauka ba ta sake gwada kiran a karo na biyu aka dauka "assalamu alaikum " daga dayan bangaren aka amsa mata da "wa'alaikimu salam" muryar malamin ce ta doki dodon kunneta wani irin murna da faricinki ya sake ruf ammi kmr anbata maganin farfajiyar ne. "malam nice wace nazo kan zance yarinyata me fama da cutar farfadiya kace lallai sai anxo daita sai km akayi rashin sa'a mun zo baka nan . "eh wlh tafiyar gaugauwa ce tasani zuwa ghana amman dazu da asuba na dawowa zaku iya xuwa .. wani sanyin dadi ya sake rufe ammi "nagode sosai malami gamu nan zuwa "Allah yabada iko karasowa inji cewar malamin. katse kiran ammi tayi tare da duban inda su'ad ke zaune ita da eiman suna hira wace rabin hirar eiman ce ke yi akan yadda aurensu zai kasance . "ammi tace mamana maza tashi ki shirya zamuje gurin malamin nan ya dawo tun ammi batakarasa mgnr ba su'ad ta mike tsaye tare da kwance mayafi jallabiyar dake sanye ajikinta wanda ta daurashi akanta ,ta warware tare da nade kanta dashi ta dauki daya daga cikin turarukan ammi ta fashe ilahirin jikinta dashi wajen ajiye takalma ta nufa ta dauki takalmi flat tasanyawa kafafunta ta juyo daidai ammi tagama shirinta sukayiwa eiman sallama suka wuce. ***** zaune suke gaban malami me tsoron Allah da son taimakawa bayin Allah, wannan malamin kowa ya sheidaishi akan cewar malami ne nagari me tsananin tsoron allah duk abinda wannan malamin za'i maka daga cikin alqurni me girma zai duba. " ko maganin gargajiya wanda alqurni yayi mgn akansu,bai dogara da komai ba sai da ayar Allah ya dagora . tunda akayi musu iso ga wannan malamin gaban su'ad ke faduwa banda kallonsa babu abinda take, alahakikanin gsky tana ganin kmr tasan fuskar dan fuskar malamin bazata taba bace mata ba a iya tsawon rayuwata. malamin ya numfasa byn yagama hada wasu magunguna cikin bakar leda ya mikawa wani mutu, kana ya meida hankalinsa sosai kansu ammi, ammi ta sake gaidashi ya amsa cike da sakin fuska "malam wannan itace diyar tawa me dauke da cutar farfadiya . malam ya sake numfasawa sannan yasoma mgn cikin hausarshi da batagama kwarewa ba "sannu yarinya ,su'ad ta sunkuyar da kanta tana wasa da yatsun hannunta "tace yauwa ina yini .. " lfy ina son ki bani labarin abinda ya faru dake tun daga farko sbd ji yanayin labarinki yasa nace azo dake ,saboda mahaifiyarki ta min bayanin komai agame da yadda akayi ciwon ya dawo jikinki, amman nafi son naji daga bakinki kasancewar lokacin da mahaifiyarki tazo min da labarin yadda akayi ciwon yasameki yayi min tuni da wani labari wanda yazo daidai da irin naki . "dan hk bismilla ina sauraronki su'ad ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da sake sunkuyar da kanta kasa sosai sannan ta fara bawa malamin barinta tunda daga farko har karshe. lokacin da su'ad ta kai karshen labarin malamin yayi murmushi yana sake fuskantarta da kyau sbd tabbatarwar kansa babanshi ne yabata wannan maganin . numfasawa malamin yayi sannan "yace kinga wanda yabaki maganin farfadiyar nan da kikawa abdulkabir mahaifina ....... a matukar tsorace ammi ke dubansa wanda ita su'ad bataji wani tsoron komai ba , daman ita tun shigowarsu ta sanya ayar tmby akansa sbd tsantsar makanin dataga yayi mata da alhj tapa. "malamin yacigaba daman mahaifina yabani labarinki kafin ya rasu yace komai daren dadewa ko ke baki dawo ba wani naki zai dawo gareshi . "sannan mahaifina kafin ya rasu sai daya Shiryu yakoma zuwa ga Allah ya koma cikakken malamin addinin muslinci duk ya daina aikin shirka da tsubuce tsubuce sai da yayi tuba sosai tuba km irin wanda Allah yake so. mahaifina sai dayazama mutumin arziki sannan Allah ya dauki rayuwarsa " kafin ya rasu shi yagayamin duk abinda zanyi nayi sbd da Allah mahaifina ya bar mana wasiyyaha sosai domin kuwa sai daya tara duka ya'yansa yayi mana huduba gbdynyamu "yace Duk Wanda yayi shirka byn ransa Allah ya isa bai yafe masa ba . "yace mu shiga duniya muyita hajahadi mahaifinmu ya raba dukkanin ya'yansa zuwa garuruwa kasashe kasashe muje muyiwa muslinci da alummar annabi hidima sannan ya rasu. " mahaifina yace duk lokacin kuka dawo yabani sakon cewa makarin maganin tunda kema alokacin yace baki taba sanin da namiji ba wanda bansani ba ko zuwa yanzu kinsani cewar wanda bai taba kusantar ya mace arayuwarsa shi zai kwanta dake ta hanyar sunan ma'aiki saw. abinda ake nufi zayi auratayya aure dake sau bakwai acikin halin cutar farfadiyar ajikinki ,shine makarin wannan cuta ta farfadiya . take gaban ammi yashiga dukan tara tara da mgnr mlm sannan km jikinta ya dauki rawa babu abinda tasoma furtawa cikin ranta kmr kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi kadai take karantawa tana maimaitawa sbd tashin hankali dataji ya shigeta... ita kuwa su'ad kusan har tafi ammi shiga damuwa da tashin hankali wani abu taji ya gilma ta cikin idanunta jiri ne ko kuwa buguwar zuciya ne ta sameta daga zaune da take ita dai batasani ba sbd ji tayi kanta da gangar jikinta suna juyawa gbdy idanunta sun soma rufewa . malamin yacigaba km daman mahaifina yace wani mummunar bala'i sai ya fadawa yarinyar sbd tayi shirka tasabawa mahalincinta km duk wanda yayi shirka ya sabawa allah daman arayuwa sai yaga badaidai ba, idan yaci banza a duniya har yagama rayuwarsa ta duniya batare da ya tuba ba km allah baiyi masa komai ba, definitely idan yaje lahira sai ya hadu da mummunar sakamakon abinda ya aikata arayuwarsa ta duniya. sosai malamin yayi musu nasiha inda yake cewa su'ad wadan nan yan fashin da makamin da kika hadu dasu a wance ranar dazaki kai tukunyar tsafi har suka yi miki sharrin cewar da ke sukeyi fashi. bala'i da mahaifina yace zai sameki shine wannan haduwar da kika yi da yan fashin suka miki wannan sharri har kika fada bala'in da har kikaje kikayi gidan yari. idan zaki hankalta Allah yana sonki da rahma ne a lahira wanda yasa tun aranar farko da kika aikata shirka yasoma hukantaki tun a gidan duniya bisa ga laifinki . "yanzu abinda za'a yi hjy ki soma da tuntubar yarinyar idan har zuwa wannan lokacin bata taba kusantar "da" namiji ba arayuwarta . sai a nemo wanda shima bai san ya mace ba a daura musu aure... hankali ammi a idan yayi dubu to ya kai kololuwar gurin tashi, a matukar tsorace take agaban malam sai dai duk bayaninsa na shiga cikin kunnuwanta ," cike da raunin muryar "tace na saurari dukkanin bayanika na km gode kwarai da gaske malam Allah ya bar girma sai dai wani hanzarin ba gudu ba yanzu hk ita yarinyar jibi ne daurin aurenta sai dai daga ita yarinyar har mijin bani da tabbaci akansu "yanzu dole sai hkn ta faru sannan zata rabu da ciwon? " a'a wannan al'amari ne na ubangaji idan Allah yagadama zai iya warkar daita a duk sanda yaso ni dai abibda mahaifina yace nasanarmuku kenan duk randa yarinyar ta dawo. "ammi ta sake marairaice murya" allah gafarta mlm mijin da ita yarinyar zata su biyu zai aura arana "zai iya jinkirtawa har zuwa sanda zai aiwatar da komai akan ita wannan yarinyar ...." shikenan mlm nagode sosai yanzu nawa zamu bada kudin sadaka? "bana bukatar ko sisin ku ga wannan itacen maganin sassaken dinya ne, kinsa ciwon farfadiya lamarin iska ne , km iska basa kusantar sassaken dinya zata dinga wanka da wannan sassaken dinyar kullun har sai randa ya kare kuje Allah yabata lfy. "ameen mlm nagode nagode sosai . "ki godewa Allah domin kuwa shine abin godiya bisa ga dukkan komai zuwa wannan lokacin ammi ta jima da mikewa tsaye ,amman su'ad na nan zaune cikin wata duniyar tunanin me cike da sarkakiya jin bayanan mlm tun mgbrsa ta farko jin ya dauke ta daina jin komai sai bugun zuciyarta daya tsananta. da taimakon ammi su'ad tasamu ta mike tsaye da kyar jikinta na rawa rawa suka bar gidan mlm suka nufo hanyar dawowarsu gidan tun akan hanya ammi takira layin ak "tace maza maza duk abinda yake ya ajiye shi yazo yanzu tana nemansa. koda suka iso gidan gbdy hayaniya ce tacika koina a gidan kasancewar sauran dagin wadan da basu samu damar hallatar biki da farko ba wannan karon sun samu damar karasowa. jikin ammi da su'ad a matukar sanyaye suka dinga rasa jama'a suna gaigaisawa tare da yi musu sannu da zuwa har suka samu suka karasa dakin ammi , a dakin suka tadda AK tsaye jikin window hannusa akan glss din window yayinda dayan hannunsa ke cikin aljihun wandonsa na dan jujjuya jikinsa. ammi ta dubi inda yake tsaye tana kallonsa cike da matsanancin rauni bata san sanda hawaye suka shiga zubo mata ba, su'ad naganinsa tsaye ya wani hade rai kmr an aiko masa da sakon mutuwa ta juya da sauri ta bar dakin zuwa nasu eiman ,nan ma dakin cike yake makil da kawayen zeey da yan'uwa . juyawa tayi ahankali ta nufi bayan part din AK na gidan zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu da karfi sai lokacin hawayen datake kokarin makalewa acikin kwarnin idanunta yasamu nasarar zubowa ta durkushe agurin tana kuka me cin rai ita kai tasan yadda take jin zuciyarta tare da tasani mara iyaka. shi kuwa AK ganin yadda ammi ke kallonsa hawayen idanunta na tsiyaya wasu na sake zubowa ,yayi saurin karasawa gareta tare da rikota hankalinsa a matukar tashe "lfy ammi? "me km ya faru dake waye yayi miki wani abu? "ni ne ko ammi? "nasan ma ni ne nayi miki wani abu, ammi dan girman Allah ammi ki daina zubar da hawayenki akaina kukanki bakaramin tashin hankali da maseefa bane gareni.. jikinsa na rawa ya zaunar da ammi akan gado shima ya dan dosana agefen gadon kusa daita ya zauna wanda har lokacin hawaye ammi yaki tsayawa, yasa duka hannuwansa yana goge mata hawayen "kiyi hkr ki daina kuka ki gaya min laifina gareki wanda yasa har kike zubar da hawayenki hk. sautin muryar ammi yaji ya doki cikin dodon kunnuwansa "baka min komai ba sai dai ina kukan bakinciki ne, ina kuka ne adalilin wani abu da yataso min me mahaminci nan tashiga koro masa abinda mlm yace takarasa mgnr tare da cewa nasan bazaka taba min amfanin ba ta wannan fanin......... . naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana me dafe goshinsa sbd jin dayayi kansa yayi mugun sarawa "yanzu ammi dan wannan matsalar kawai kike hasarar hawayenki? "dole nayi kuka abdul wannan matsalar ba kawai bace sbd nasan bazaka taba kasancewa virgin ba . sake sauke wani naunauyen ajiyar zuciya yayi tare da kiran sunanta a sanyaye..... ammi ta dago idanunta tana kallonsa batare da tace masa komai ba "ammi ya sake kiran sunanta a karo na biyu wallahi tallahi Bil'lahilazi kinji rantsuwar dan muslimi kenan ban taba kusantar wata "ya" mace ba arayuwata da suna zina byn romacing, duk iskancina a iya romacing kadai na tsaya. a mutukar firgice ammi ke kallonsa cike da matsanancin mamaki jin abinda ya fada "hk ne ammi matsawar kin amince da rantsuwar dana miki ,, ko alqurni aka bani zan rantse dashi akan bantaba taka diyar kowa ba,. "sai dai ita su'ad din da kike mgnr akanta kina Da tabbacin babu wanda ya taba kusantatarta? bakaramin dade ammi taji ba duk da har lokacin zuciyarta na cikin damuwa," karka min karya abdul Allah iya gskyta na gaya miki ammi" ammin da kike zargina ita su'ad din fa? babu ruwanka da mgnr su'ad "babu ruwana kam tunda kowa yasan yar jagaliya bazata taba samun wannan martaba ni yanzu bakincikina daya ta yaddda ita zan fara kusanta ba zainab ba shi yasa ni gaky sai dai muje ayi mata gwajin HIV ammi ta zaro ido waje, da wa kenan za'a yi gwajin HIV? "da su'ad man idan na dauki kasadar aurenta ai bazan dauki kasadar daukar cuta ba, take ammi ta birkice masa wallahi babu inda zata wani gwanjin HIV idan km ka matsa sai anje zan bata maka rai . "shikenan ammi nabar mgnr sbd banida ja da mgnrki Duk abinda kika ce shi zanyi banida mafita , bana son su'ad bana son aurenta amman kika tirsasani kisawa ranki matsawar na auri su'ad ,ki tabbatar da zaki dauki kasadar rasamu wata rana yana gama fadar hk ya mike a matukar fusace ya nufi kofar fita daga dakin tare da nadamar xuwansa. zaune su'ad take gaban ammi tayi shr tana kallonta itama ammi kallonta take tare da nazarin yanayin da ta shiga tun lokacin da suke gaban mlm , sai data gama nazarinta tsab sannan ta soma mgn cikin sanyi murya "mamana nasan kin rasa budurcinki ko? su'ad dake zaune taji zance daga sama yayiwa kirjinta darar makiya saurin kallon ammi tayi zuciyarta na wani irin tsalle ki sanar min gsky idan kin rasa budurcinki a gurin wahalallun rayuwar da kika shiga . cikin matsanancin tsoro su'ad tashiga girgizawa ammi kai sannan bakinta na rawa tace "Allah ammi banta aika wani abu makamanci hk ba take ammi ta saki fuska cike da farinciki mara misaltuwa kafin tacigaba mgn "mamana da gaske kike kina tare da budurcinki har yanzu ko km dai kina son yi min wasa da tunani ne? tsuru su'ad tayi mata ido tana kallon ammi tare da jinjina mata kai rikota ammi tayi da sauri ta mannata da kirjinta sbd tsabar farinciki "kai kai Allah dai yayi miki albarka Allah jikan mahaifinki Allah yayi miki albarka Allah yasa ki gama lfy "daman duk wannan tashin hankali da maseefun bai saka kin zubar da mutuncinki ba kai naji dadi sosai wallahi banyi tunani kin tsira da budrcinki ba ammi takarasa mgnr tare da riko hannun su'ad cikin tana murmushin jin dadi . yadda maman zeey ke fakaicewa tana dirkawa diyarta magunguna mata a boye hk ma ammi take bawa su'ad maganin mata wanda ita su'ad din har ta soma gundura da shan wadan nan magunguna da'ake banka mata kullum. kmr wancan lokacin data daukowa zeey me gyaran jiki hk ma wannan karon ma yakasance ta daukowa su'ad sai dai wata mata ce daban sabanin wace tayiwa zeey. inda me gyaran jiki tashiga aikin daya kawota cikin kwana biyu har fatar su'ad ta sauya tayi wani irin azababben kyau ga wani sihirtaccen kamshin turaren amare na musamman dake tashi ailahirin ajikinta duk inda ta wulga sai tabar kamshin turarenta me matukar kama jiki kana ganinta kaga amarya sak, tayi haske fatar jikinta tayi luwai luwai sai sheki take da daukar hankali kmr ka tabata jini ya fito jikinta yayi wani haske na ban mamaki asalin farinta na ainihi ya sake bayyana idan kaganta sai kaji kmr ka sureta ka gudu. musamman ammi take ware lokaci sosai ta sake shirya su'ad da kanta tana sake dirka mata maganin mata, dan karta zama baura agurin mijinta sbd lura datayi da maman zeey ta diyarta kadai take musamman zata saka Zeey gaba babu kunya balle tsoron allah tana bata hakin maye. tun bayanin da ammin tayi masa akan zance mlm , ya dauki tsanar duniya ya daurawa su'ad ko kallonta baya kaunarki yi balle ya daura idanunsa akanta ya sake canzawa tare da jin mugun tsanar su'ad din cikin zuciyarsa, gbdy duk wani salon iskancinsa daya soma ajiyewa ya dawo shi sabo fil.. babu abinda ke shiga tsakaninsu sai mugun kallo da harara wulakacin da musgunawa hade da zagi marasa dadi ,tare da sake jaddada mata kalmar karuwanci . wani sa'in ma har da gayya yake hadawa gurin yiwa zeey wasu abubuwan da wasu salon iskanci yayinda gefe guda km tunani su'ad na nan makale cikin zuciyarsa. sosai aka shiga hidamar auren,, umman su'ad batazo ba amman ta wakilta wasu daga cikin mutan unguwarsu wadan take mutunci dasu suzo su wakilceta, sun hallarra domin dasu ake ta duk wani shige da fice acikin gidan . kuka sosai ta kwana tana yi har waye washegarin daurin aure wanda hkn yasa ta tashi batajin dadin jikinta dan gbdy ko kwakwarar motsin takasa yi sakamakon tuzarcin da cin mutuncin da ak yayi mata a daren jiya agaban zeey . ita din auren saurayi da buduwar zasuyi ba'a auren saurayi da bazawara ba sweet baby ki daina taba hankalinki akan wannan har kiyi kishi daita, kin zartata a komai sosai su'ad ke kuka lokacin da komai ke dawo mata eiman ce ke rarrashina dan Allah aunty ki share hawayenki ki daina kuka yau ranar farinciki ce gareki ki kwantar da hankalinki wata killa daga yau kinyi bankwana da bakincikin yaya sai dai farinciki akwai lokacin da zaki nemi wannan tsanar tasa ki rasa ina tabbatar miki wata rana sai kinyi alfahari da kasancewarki matarsa . su'ad ta tsurawa eiman idanunta cikin muryar kuka tace wai me nayiwa abdulkabir da zafi hk yake min wannan zazzafar kiyayyar? wayyohhhly Allah nashiga uku bani da sa'a aray....eiman tayi saurin rufe mata baki barki ce hk pls babu abinda kika masa zallar iskanci ne darashin tunani ke damunsa amman da sannu zai gane mahimmanciki gareshi da kyar eiman tasamu ta lallabata ta tashi sukayi sallah sannan sukayi wanka. misalin karfe tara da minti goma jama'a an hallara a kofar gidan ambasodor adam kofar gidan ya cika makil da tarin jama'a kama daga manyan attajirai zuwa kososhin gwanati kanan ma'aikata zuwa talakawa ta fanin ambasodor adam, data bangaren dagin mahaifin Zainab dagin mahaifin su'ad suma sun hallarar ta bangaren ummanta ne dai ba'a samu ko mutun daya ba. auran Zainab aka soma daurawa , sannan aka daura na su'ad wanda minister dr Mubarak ne yabada aurenta akan sadaki dubu dari biyar kmr yadda aminin dady km mahaifin musty wato alhj jafar ya bada a auren auren zeey . jin ihun kururuwar an daura auren yasa hankalin su'ad mugun tashi ta dinga jin kmr ana kwara mata ruwan sanyi ne ajiki barin ma dataji haniyar shigowar AK tare abokansa suna biye dashi abaya, sanye yake cikin wata hadaddiyar farar shadda gezner babbar riga me hannun link's da malulun a samun rigar wanda tasha aiki ajikinta sai hula me dauke da kalar aikin dake jikin shaddar sai agogon diamond dake daure da tsintsiyar hannunsa kafafunsa rufe cikin takalmai disigner suna zuba kyalli fuskar nan tasa sai sheki taki zubawa sbd gyaran fuskar da yayi , wani irin azababben kamshi turare ne me gauraye da sanyi dadi da bata zuciya ke tashi a gbdy ilahirin ajikinsa kallo daya zaka masa kaji yayi maseefar shiga zuciyarka tare da birgeka . gurin zeey suka fara zuwa byn an daura aure suka sha hotuna sosai .har zai wuce yayi tunanin matsawar bai xo gurin su'ad ba zai iya haduwa da bacin ran ammi ,shi km abinda bai kaunar faruwarsa kenan acikin wannan dan lokacin albarkata kawai yafi bukata.idan ka kalli fuskar abakan ango cike take da matsanancin farinciki banda fuskar ak wanda ke tattare da bakinciki da tarin damuwa kallo daya zaka masa kasan zuciyarsa dankare take taf da tsagwaron bakinciki su'ad dake kwance kuryar dakin ammi ta sake kudindine jikinta daya dauki rawa waje daya wani sabon tsoro da fargaba ya suka taru suka kawo mata ziyara lokacin dataji amon sautin muryarsa yana tmbyrta gurin eiman tana jin eiman tace tana kuryar dakin ammi . yayi jimm tare da yin shr na minti goma sannan yacewa abakansa yana zuwa ya barsu tare da su eiman ahankali ya nufi cikin dakin ammi yana jin zafi cikin ransa gbdy bakinciki da damuwarsa sun addabi zuciyarsa bakincikinsa daya ta yadda bazai fara kusantar zeey ba ,sao wata su'ad banzar karuwa wace tagama rabawa gayyu jikinta atiti ...... yana karasa shigowa dakin idanunsa suka sauka akanta can ya hangota kwance akan gadon ta rufa da bargo ganin yadda take rawar jiki yasa yayi saurin karasawa gurun gadon ya zauna yasanya hannusa ya birkitota tare da daura kanta bisa cinyarsa muryasa a matukar harzuke "yace ke lfyrki kika wani dukunku ne guri daya? ta bude idanunta da kyar tare da yamutsa fuskarta ala'mun rashin lfy "kaina ke min wani azabben ciwo takarasa mgnr hawaye na biyo gefen idanunta . "shine km dan iskanci ki kayi shr bazaki sanar ba ? ta runtse idanunta gam kirjinta na bugawa daf daf da sauri.. wani dagon tsaki yaja tare da mikewa tsaye ya fito daga dakin a babban parlour 'n part din ammi yaga ammi cikin mutane ana mata allah yasanya alkhairi ya sanar mata su'ad ba lfy yana gama gayawata ta rude wanda yasa ta rage sautin muryarta gurin amsawa jama'a tare da cewa subuhanallah muje ka kai ta asibiti mana, bari ma dai naje naga halin datake ciki ta juya da sauri ta shiga cikin dakinta inda ta wuce su eiman zaune ta nufi uwar daka AK na biye daita . lokacin da suka isa dakin abin ban mamaki ammi ta bude bargon da su'ad ke lullube ciki ta sanya hannuwanta duka ta tabata amman sai ji tayi babu wani ala'mun motsi tare daita ammi tace inna ilaihi rajiun.......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said fasting is a shield against sin's* page 56 ahankali AK cikin sanyi murya yace, "me ya faru ammi? yana me karasowa kusa da ammi cike da hanzarinsa hankalinsa a matukar tashe. ammi tace. kmr bata da rai fa ". a matukar harzuke yace, what me kika ce ammi? yayi wani taga taga yayi baya baya sakamakon wani mahaukacin jiri dayaji yana neman kayar dashi kasa Allah ya takaita , ya samu ya jingina bayansa da bango daki take kansa yayi wani irin mugun sara .. a matukar tsorace ammi ta waigo taga halin dayake ciki duk da itama cikin matsanancin tsoro da tashin hankali take amman kallo daya tayi masa tasan bazai iya jan mota ba. dan hk ta fito daga cikin dakin da sauri tana fitowa parlour 'nta su eiman da sauran abonkan AK dake zaman jiran fitowarsa duk suka mike tsaye sbd ganin ammi ta fito cikin sauri sannan km a firgice. "lfy ammi ? suka hada baki gbdynsu gurin tmbyrta . "musty taimaka ka tsaita kan motarka su'ad ce babu lfy ko numfashi batayi a kaita asibiti abdul bazai iya tuka motar ba. take hankalin jama'a dake gurin ya tashi matuka gbdynsu suka nufi hanyar fita waje cikinsu babu wanda yayi ganganci shiga dakin da su'ad da ak suke sbd tsaro dan basu san halin dazasu tadda su'ad din cikin ba. ammi wace ta rude ta gigice tarasa takamaiman abinda yakamata tayi ahalin tashin hankali datake ciki madadin ta koma cikin daki gurin su'ad sai tabi bynsu zuwa harbar gidan nan fa hankalin mutane yayi kanta suka shiga binta da ido sbd ganinta a hargitse. nan take aka shiga tmbyrta abinda ke faruwa bata tsaya kulasu ba ko amsa tmbayoyinsu ta nufi gurin direbanta tayi masa mgn ya fito da motatar da sauri zasuje hospital sannan ta sake juyawa zuwa cikin part dinta da wani saurin. wanda zuwa lokacin AK ya samu karfin halin karasawa inda su'ad take kwance ya tallota zuwa jikinsa ya tsura mata idanunsa da suka gama birkicewa zuwa wani launi na daban yana kare mata kallo, wani irin tiririn zafi ne ke fitowa daga jikinta yana ratsa tafukan hannunwansa kansa ne yacigaba da sarawa ahankali ya gyara mata doguwar rigar dake sanye ajikinta wace ta yaye ta bayyana santala santalar cinyoyinta dake fitar da wani sheki da hasken kyau, kmr wace take amfani da madara ajikinta ,hk kawai ya tsinci kanshi da rungumeta ajikinsa yana shakar kashin turaren jikinta tare da busa mata numfashnsa a hk ammi ta shigo dakin ta samesu yana ganinta yayi saurin waskewa tare da zameta ajikinsa . ya yunkura tare da su'ad ajikinsa ya sabata a kafarsa suka fito daga dakin ammi na biye dashi abaya cikin matsanancin sauri agigice cewa "kayi sauri abdul kar wani abu yasameta har suka iso parlour inda dandazon mutane ke tsaye cirkocirko. kai tsaye inda motar musty yake pake ya nufa daita wanda zuwa lokacin har musty bude masa byn motar ya kwantar daita yashiga ya zauna tare da daura kanta bisa cinyarsa musty da malik suka shiga gaban motar suka bar gidan aguje . yayinda ammi tashiga motarta ita da eiman direbanta yaja suka bi bayan motarsu ak aguje nan sukabar mutane cirkocirko kowa na fadar albarkacin bakinsa tare da Allah ya bata lfy. cikin kankanin lokaci suka isa hospital, gadon tura marasa lfy aka turo aka daura Su'ad akai ,da gudu gudu sauri sauri aka shiga daita dakin likita domin a samu a ceto rayuwarta likitoci suka dukufa a akanta sai bincike matsalar suke . ammi da ak kuwa sun kasa zaune sun kasa tsaye ,AK banda zariya babu abinda yake domin shi kadai yasan cikin tashin hankali daya tsinci kansa ciki. wani likita ya fito daga dakin da'aka kwantar da su'ad. ammi da ak naganinsa sukayi saurin suka rufa masa baya zuwa cikin office dinsa byn ya zauna yayi musu nuni da su zauna likita ya kalli inda ak ke zaune tare da cewa "kaine mijinta? da sauri yace eh yaya akayi doctor ta mutu ne? doctor yace "a'a tana raye bata mutu ba ta samu jijiga ne na zuciya sakamakon jinita da yayi mummaunan hawa . "ya'akayi kuka bari hkn ya faru daita ? ammi taja naunauyen ajiyar zuciya tare da numfashi ta sauke atare tana furta alhamdullahi Allah na gode maka da bata mutu ba. ak ya fuskanci Doctor sosai yace babu wanda ta fadawa bata da lfy. Doctor ya dan yi rubutu a saman farar takarda sannan ya dago tare cewa "yanxu dai xuwa wani lokaci zata dawo daidai sai dai a dinga kula da yanayinta, a guji abinda zai dinga taba mata zuciyarta, yadda jini ba zai sake hawa ba idan jinita yana hawa dayawa irin hk zai iya mata lahani ko haifar da wata matsala .. shiru shiru su'ad bata farfado ba doctor suka sake yin tsaye akanta yayinda hankalin ammi da AK ya sake tashi matuka, ga dai su'ad kwance amman babu numfashi attare daita office din likinta ammi da Ak suka sake komawa tayi masa korafi yace" kuyi hakuri zuwa nan da goman dare mugani muna saka rai zata farfado. ak ya saki wata zazzafar ajiyar zuciya tare da share wani gumi dayaketa faman tsatsafo masa a goshi kai kace wanda ya hadiye kunama . karfe goma daidai tayi bata farka ba har washegarin ranar bata motsa ba kmr yadda likita yace hankalin ammi ya kai kololuwa gurin tashi ta kasa zaune ta kasa tsaye jikinta sai rawa yake ta juyo ta kalli inda ak ke tsaye rungume da hannuwana duka akirji tare da cewa abdul "ko za'a sanarwa mahaifiyarta ne? uhm mu dai yi hakuri muga abinda Allah zai yi Inshaallahu zata samu lfy. ammi jin ak kawai take zuciyarta na bugawa itama daza'a auna bp dinta a wannan lokacin definitely tasan za'a tarar da jininta yayi mugun high, ganin yadda hankalin ammi yayi matukar tashi yasanya ak binta da nasiha da rarrashi dan ganin kusan har tafishi shiga damuwa amman babu abinda ammi take fada Abdul kada yarinyar mutane ta mutu fa idan ta mutu yaya zanyi da tawa rayuwar ina matukar sonta..... ak ya fara jin haushin wannan mahaukacin son da ammi takewa su'ad acikin zuciyarsa yaja tsaki sanin da yayi idan yayi a zahirance ranshi ne zai baci. sai dai a dan zafafe "yace ammi ki kwantar da hankali babu wanda ya isa ya hana allah ikonsa idan zata rayu zata rayu idan mutuwar ce allah yabada ikon tafiyar duk kaunar da kike mata bazaki hana allah ikonsa a kanta ba? idan ya karbi abinsa yaya zamuyi? ai yafi mu sonta dan Allah ki rage wannan son da kikewa yarinyar soyayyar tayi yawa yakarasa ransa a matukar bace sannan cike da takaici . daddare dady da minister har ma da maman zainab da hjy kakar AK sukazo domin duba jikin su'ad cikin ikon Allah ta farfado ta fara samun sauki xuciyarta ta daina bugawa da sauri sauri kmr lokacin data dawo haiyacinta sai dai har lokacin bata bude idanunta ba, ammi tayi matukar murna har da hawayen dadi su'ad na daga kwance idanunta a runtse amman bakinta sai kwararo addua take da ambaton sunan Allah domin samun saukin abinda take jin yana tokare mata zuciyarta. maman zeey da dady da minister har ma da ak suka ce su zasu tafi gida. eiman tace itama a nan zata kwana tare da ammi koda taje gida bazata iya runtsawa ba . eiman itace takasance me tausar zuciyar ammi kasancewar acikin wannan yanayin babu abinda da zai hana zuciyarta ta bugawa sbd yadda tasaka soyayyar su'ad cikin ranta, dan hk eiman ta dage sosai da rarrashin ammi wanda hkn ya ragewa ammi tarin bakinciki da damuwarta , amfanin diya mace kenan akwai tausayi da jinkai byn shakuwa da kusanci ta musamman dake tsakani ga tsantsar tausayi da jin kai iyayen duk runtse diya mace tana tare da zuciyar uwa tare da jinkan iyaye, sabanin ya'ya maza hawaye ne ya gangarowa ammi amman wannan karon hawayen farincikin ne nasamun diya kmr eiman arayuwarta . byn kwana biyu su'ad ta samu kanta da kyar ammi ta tmbyeta ko zata sha tea ta daga mata kai cike shagwaba sai kace wata small bby mayar daita ammi tayi ta kwantar sannan ta nufi gurin da aka tanada domin ajiye kayan hada tea ta hado mata mai kauri ta hado mata da biskit acikin plet ta ajiye akan dorowar dake gefen jikin gadonta sannan ta taimaka ta tashita zaune tare da kara mata pillow a bayanta ta dinga bata tea din abaki sai data ga takoshi sannan ta kyaleta.umman su'ad ma tazo dubiya tare da makwantata har da mahaifiyar ore wadan da suka zo da abin arzik. da daddareshi su ore da ganiya tare da sauran gangan dinsu suka zo dubata. eiman tagama hada komai acikin basket din da zata taho dashi asibiti ta fito falon ammi inda ta tarar da ak da zeey zaune wanda kadan ya rage basu shigewa junansu ba tsabar jaraba AK sai wani nuna soyayya yake mata ita km sai wani narke masa ajiki take kmr zata koma ciki. wani irin mugun takaicinsu ne yakamata tun washegarin ranar da aka kai su'ad hospital taredashi bai kara yunkurin zuwa ba yana nan tare da zeey ya manne mata , ita ba mannewar da yayiwa zeey din ne yadame ba ko bata mata rai ba illa kowace na da haki a kansa km yakamata ya sauke hakin koawace amman yazo ya tare gurin mutun dayaz ta gabansu taxo ta wucesu bata sake yunkurin kallon inda suke zaune ba balle tace musu wani abu . eiman na isa hospital ammi ta tmbyeta ko AK yazo gidan bata tsaya wani boye boye ba ta gaya mata komai tace"yanzu hk yana can tabarosa tare da zeey agida ,ammi ta jinjina kai kawai bata sake cewa komai. mutane suna ta zuwa duba jikin su'ad amman banda ak da zeai wace taji sakowanta gurin mutane Allah yasa su'ad ta mutu gbdy bakaramin zafi ammi taji ba lokacin da saudat take gaya mata dan hk ammi ta kullacesu cikin ranta jira kawai take a sallamesu daga hospital . su'ad tasamu sauki har an sallamota daga hospital tana gida tana cigaba da jinyar zuciyarta tare da shan magani. kusan kwanaki biyu kenan da fitowarsu daga hospital amman AK ko take ko leke bai zo duba yanayin jikin su'ad ba tun ammi na dauriya sbd kar yaga kmr ta matsa masa dayawa, amman ganin iskancinsa sai gaba yake yasa ta buga masa waya byn yazo ta rufeshi da fada ta inda take shiga bata nan take fita ba mgn yasoma yi mata domin kare kansa ammi ta buga masa tsawa kayi min shiru shashan banza kai yanzu har sai an maka mgn sannan zakazo duba jikin yarinyar nan, tun washegarin randa muka kawota rai hannun Allah da kai baka sake yunkurin neman inda muke ba wallahi idan kayi kuskuren da wani abu yashiga tsakaninka da zeey ba su'ad sai na tsine maka .... wayyyohly Allah ammi ak ya furta hkn tare da dafe kirjinsa da hannunsa na dama sakamakon matsanancin bugawar da dayake jin zuciyarsa ta yi masa ,sannan ya rarrafa gaban ammi ya riko kafafunta "pls amminah kiyi hkr karki min hk karki tsine min..," kibari nasamu natsuwar zuciya tukun ki taimakamin ammi tace "mgnr natsuwa babu ita matsawar bakabi umarnina ba . cikin rauni murya da zuciya "shikenan ammi bazan taba kuskuren aikata abinda zai sake bata miki rai ba ,"ta shi kabarmi guri takarasa fadar hk tana barin gurin zuwa dakinta da su'ad take. ******** duk wata tarairaya da nuna kulawa su'ad ammi take bawa hatta umman su'ad tadazo gidan sake dubata ta yaba da kullawar ammi ga diyarta sannan ta sake amincewa da kaunar da ammi kewa mahaifin su'ad ta gsky ce ,duba ga yanayin irin soyayyar da tattalin datake mata . misalin karfe takwas na dare ranar lahadi wanda yayi daidai da kwanaki goma da daurin aure ak da matansa, aka shirya zainab tsab cikin wasu haddaun doguwar rigar shadda blue black har kasa wace tasha aikin stone work aka lullube mata kanta zuwa jikinta da farin mayafi sai wanka ruwan turare da'aka mata , aka fito daita zuwa part din dady domin yayi mata fada byn mamanta da sauran dagi sun mata sannan aka nufi part din ammi daita nasiha ammi tayi mata me rasa zuciya na tsakani "ya" da uwa kmr yadda tasan zata yiwa eiman ko su'ad sbd zeey itama kmr diyarta ce cikinta koba ak ta aura ba, akwai shakuwa me girma atsakaninsu sosai wace sukayita acan baya, yanxu ne ma tarasa gane kanta da gindinta tun dawowar su'ad gidan .... byn ammi tagama mata fada kai tsaye farfajiyar gidan akayi daita inda mutane da sauran dangi wadan da basu rigada sun koma baz suke tsaye domin yiwa amarya rakiya dakinta sababbin motoci ak aiko dashi kusan guda goma wanda duk mota daya akwai abakinsa daya cikinta wanda zai ja motar. aunty bilki da aunty malika sune rike da hannu zeey har zuwa jikin wata haddadiyar mota wace tafi dukkanin motocin gurin kyau da tsada suka bude mata gidan baya tashiga sai kawayen amarya mutun biyu sha'awa tashiga ta zauna kusa da zeey nuratu km tashiga gaban mota aunty bilki da aunty malika suka nufi motar dake bayan ta zeey . ahankali securities suka bude tafkeken get din gidan motoci suka soma fita daya byn har sai da gbdy motacin suka gama fita wajen gidan suka jeru sannan suka soma kokarin barin unguwar zuwa gidan AK dake Hill Green estate.. ahankali ak yake daga kafafunsa jikinsa sanye cikin wata tsadaddiyar shadda buwa fara sol. me shegen kyan da tsadda sai kyalli shaddar take zubawa kallo daya zakawa shaddar dake sanye a jikinsa ka tabbatar da tsadarta tsinsiyar hannunsa daure da agogon gold kafafunsa sanye cikin wasu tsadadden takalmin Gucci ,yayi matukar kyau na fitina da daukar hankali ga wani azababben kamshi turare disiner dake tashi a ilahirin sansar jikinsa wannan kamshin turaren dake tashi ajikinsa babu yadda za'a yi wata diya mace ta shaka bataji mamallakinsa ya burgeta ba . kai tsaye dakin amminsa ya nufa ahankali ya daura hannunsa kan handle din kofar ya bude da su'ad idanunsa suka soma cin karo dashi tana kwance rigingine tasanya pillow abayanta suna hira da ammi dake zaune a gefenta yakarasa shigowa dakin bakinsa dauke da sallama batare daya dauke idanunsa akanta ba, sbd wani azabben kyaun dayaga tayi masa duk da tayi maseefar ramewa amman hk bai hana sihirtaccen kyawunta fitowa ba, shi gani ma yayi kmr ciwon datayi kara mata wani kyau yayi ,sosai ya kafeta da mayatattun idanunsa yana kallonta kmr ranar ya fara ganinta. kwata kwata bai yi yunkurin dauke mayatattun idanunsa akanta ba , ahankali ta dago kanta idanunsu suka tsarke cikin juna ta sauke fararen idanunta cikin nasa atare zuciyoyinsu ya buga da maseefar karfi ,take tayi saurin dauke idanunta acikin kwayar idanunsa zuwa wani gefen daban sbd bazata iya jurar kallonsa ba zuciyarta banda dukan uku uku babu abinda take. wata karamar stood ya janyo zuwa gaban ammi ya zauna yana fuskantarta sosai daga bisani muryarsa a matukar kasalance yasoma motsa labbansa "ammi mun wuni lfy? "lfy ta amsa masa atakaice . su'ad ta yunkura zata tashi daga jinginar datayi domin basu guri ammi ta dakatar daita ta hanyar cewa "ina zaki km ? su'ad ta langwabar da kai ala'mun shagwaba kana muryarta cike da sanyin dadi" tace zan shiga cikin dakin na kwana ne ... "koma kiyi zamanki idan ma kwanciyar ce kiyi anan ,dole tasa su'ad takomawa ta kwanta tare da juya musu baya dan ba yadda zatayi bazata iya musu da ammi ba. kokuwa tashiga yi da numfashinta dake kokarin barin gangar jikinta "yanzu wannan shirin fa da yayi na zuwa gurin zeey ne? tayiwa kanta tmbyr a kasan zuciyarta ahankali ta furta ya Allah allow my brain to rest, "dan allah abdulkabir ka kyale zuciyata da rayuwata su huta hkn. wani azabban kishi ne yashiga tasomata wanda ya haddasawa zuciyarta bugawa da karfi karfi ji take kmr ana sa guduma ana dukan tsokar dake makale da kirjinta, yadda kirjinta yake dukan uku uku hk kowace gaba ajikinta take rawa, kallo daya ammi ta mata ta gane bata cikin natsuwarta da kwanciyar hankali har ma ta fara datasanin tsaida ita. "ammi AK yakira sunanta cikin wata irin murya me maseefar sanyi cike da rudani "uhm ina jinka "sai daya sosa keyarsa sannan yace "daman naxo na miki sallama ne.... ka kyautawa kanka Allah sanyawa rayuwar aurenka albarka, Allah yabaka iko da karfin zuciyar yin adalci atsakanin matanka," Allah yasa wannan auren dakayi yazamo silar daurewar farincikinka da kwanciyar hankalinka, sannan ta mike tsaye tasoma tafiya shima ya mike ya biyo bayanta har parlour 'nta taja ta tsaya tana kare masa kallo daga samansa har kasa cikakken namiji ne ajin farko me cikakkiyar sura wanda bakowani nmj Allah yake bawa baiwar dake tattare dashi ba ita kanta tasan yaronta ya hadu takoina, numfasawa tayi ahankali cikin rage sauti muryarta takira sunansa abdul ....na'am ammi nah "karkayi kuskuren waskewa da mgnta.. bazanyi kuskuren aikata hkn ba sbd mahimmanciki gareni idan ma kince kar naje gurin zeey a yau zanyi zamana tare dake har lokacin da kika lamunce min, ta sake sauke naunauyen ajiyar zuciya jin abinda yace "shikenan abdul Allah ya tsare min kai da tsarewarsa "amen ammi nah tare suka fito dashi suna tautuinawa kasa kasa har zuwa farfajiyar gidan inda su musty ke zaune zaman jiransa cikin mota har inda sukayi parking din motar ammi ta kaisa tare da bude masa gidan baya yashiga ya zauna tana cigaba da yi masa adduar takarasa mgnr ta hanyar yi musu addua gbdy Allah ya tsaremun ku gbdy, atare suka amsa da ameen . ta meida kofar motar ta rufe taja ta tsaya tana kallonsu har suka bar gidan zuciyarta cike da matsanancin fargaba. bangare AK ma shiru yayi cikin motar yana jin wani irin acikin zuciyarsa tausayin amminsa ya tsaya masa arai kmr yacewa musty ya juya ya koma ,baya son ganin rauni a fuskar mahaifiyarsa balle damuwarta.. hayaniyace ta kware atsakaninsu ,gaky AK kayi dacen mahaifiya me matukar kaunarka shakuwarku da soyayyarku da ammi yana matukar burgeni abun na taba min zuciya inji cewar malik gsky ammi uwace har da rabi wlh yanxu hk ji nakeyi kmr na koma gurinta tun ba'aje koina ba nasoma jin kewarta wlh yayi mgnr muryarsa cike rauni . " kunji dan duniyar dan iska nan ko .....musty dake tuki ya fadi hk tare dubansu malik dake zaune abayan mota ta mirrow. "meyasa bakayi zamanka ba? musty yacigaba tuki yana mgn ku kalli mutumin dayaketa Faman maseefa da azalzala ayi ayi sauri akaisa amaryarsa nacan na zaman jiransa zai wani ce ga zance ga mgn kai dai ka bi yarinyar mutane ahankali karkaje kayiwa amarya shigar sauri nasan yadda kake rawar jikin nan sai wani ikon Allah ,nasan tsohon jarabace zata mike zanga zanga . dry suka kwashe dashi gbdynsu banda AK daya ji ranshi yayi mugu mugun baci sakamakon tunowa dayayi bazai yi komai da zeey ba yau , har suka iso estate din tautaunawa suke atsakaninsu suna kai wa bakin tafkeken get din gidansa musty yaja burki yana hon "kar damu da yin hon din dan ana zaku tsaya babu me shigar min gida yagane min mata yakarasa fadar hk yana fitowa daga cikin motar yana hade rai kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa. "me kake nufi? "abinda nake nufi kenan na fada ba sai na sake maimaitawa ba. "yanzu kana nufin ana zaka dakatar damu dan wulakacin inji cewar musty . "yes of course iyakacinku nan daga nan bana bukatar ku karasa ko nan da can, wata uwar ashariya malik ya lailayo ya maka masa " ai baka isa ba , tun baka soma jin dadin mace ajikinka ba zaka fara da salon iskanci... "babu wani zance iskanci sai gsky ku kama gabanku kawai tun dare bai karasa yi muka ba . " Allah dai ya shiryeka AK duk wanda yaganka yace yaga mutumin kirki karya yake wlh musty yayi mgnr yana juya kan sitiyarin motar kayi da me yi "a sauka lfy nagode sosai "dan Allah malam ka rike godiyarka bama bukata mara mutunci kawai . ak ya matso ta kusa da musty sosai "miko min laidar kazar sweet baby nah .. "gashi maye Allah yasa wannan rawar jikin da kake ka iske amaraya tana period karasa fadar yana mika masa farar laidar, aiko gbdy suka kwashe da dry. byn motar su musty ta bar gurin aguje, ya ciro wayarsa yasoma neman layin Williams tare da daga kafafunsa ahankali cikin takunsa na nuna isa da gadara , cikin sauri Williams yazo ya bude masa karamin get yasanya kai yashige ciki harabar gidan Williams yayi masa sannu da xuwa yana kokarin amsar ladar hannunsa yadakar dashi yana murmushin gefen baki . ahankali yakaraso dakin amaryarsa hannunsa rike da farar lada inda ya isketa zaune atsakiyar gado har lokacin lullube take cikin mayafi yasoma kokarin isa inda take ya haura saman gadon ya zauna gabanta yana kallonta yana jin wani irin reaction cikin jikinsa daga bisani ya yaye mayafin datake lullube dashi ya ajiye agefe ya tsura mata ido sosai yana kallonta kmr zai cinyeta ,take km yanayinsa yasoma sauyawa zuwa wani shauki na daban ya kai hannunsa ya janyota xuwa faffadan kirjinsa me cike da walwaan gashi ya rungumeta tsam yana sakin naunauyen numfashi kusan minti goma ya dauka yana rungumeta daita ajikinsa sannan yasoma kokarin rabata da kyan jikinta tayi saurin rike hannunsa jikinta na rawa" tace no ka barni my life hannunta ya riko cikin nasa yana murzawa tare da sauko daita daga gadon ya nufi bayi daita muje muyi alwala mu godewa Allah daya nuna zuwan wannan rana me tattare da farincikin garemu. tare suka fito baga bayi tana gabansa yana bayanta ta isa inda abin sallah yake ta dauko ta shimfida masu ya data sallah tana tsaye abayansa byn sun idar ya dade zaune yana musu addua zaman lfy sannan ya shafa ya janyo farar ledar dayashigo musu daita hadaddiyar kaza ce sai madara hollandia da ruwa masu sanyi gaske yace taje kitchen ta dauko plet, ta mike jikinta a matukar sanyaye taje ta dauko ta dawo ta tsugunna gabansa ta daura kazar akan plet sannan ta zauna tana fuskartashi zuciyarta na wani irin harbawa "sannu da aiki sweet baby nah, tayi murmshi tana dubansa cike da tsantsar farincikin mallakarsa sannan tace "har wani aiki nayi dazaka min sanun? ya kashe mata idonsa daya tare da dage girasa daya ala'mun eh, ahankali ya dauki soka daya ya kai bakinta ta girgiza masa kai sbd a matukar tsorace take shima girgiza mata kai yayi "ki ci man sweet bby nasan kina tare da yunwa , ta bude bakinta da kyar yashiga bata tana ci shima tana bashi suka ci sukayi nak tare da daurawa da madarar hollandia sannan ta tattara komai ta meida kitchen ta dawo ya matso sosai tare da shige mata jiki yana shakar kamshin turarenta jikinta sake yunkuri rabata da kayan jikinta yayi, taki yarda "bazai yiwu ba sweet baby dole ki cire kayanki, ki cire komai na jikinki kafin na dawo yayi mgnr cikin dashewar murya tare da mikewa tsaye ya bar dakin. fitar shi keda wuya zeey ta mike tsaye ta cire kayan jikin tsab ta sake shirya kanta sosai ta feshi jikinta da turaraka disiner masu tsananin kamshi da tada hankali dauko wani kyandir tayi shima wani sirrin maganin mata ne dake tsuke gaban mace ta zirashi cikin gabanta, na wani lokaci sannan ta cire ta saka rigar bacci takoma ta kwanta lamo akan katifa tana jin bugun zuciyarta na tsananta. koda ak ya dawo dakin kwance take akan katifa daga ita sai arniyar rigar bacci wacce gbdy tagama bayyana surar jikinta sai dai bai samu damar hango nonuwanta ba kasancewar suna cikin rigar bra , yakaraso har inda take kwance shima jikinsa sanye da gajeren wando boxes da fara singilet tana ganinsa ta zabura da sauri ta mike shi km ya janyota ya rungumeta ajikinsa itama hk ta rungumeshi cike da faduwar gaba ya dinga shafa bayanta yana fada mata yadda yake cike da matsanancin sonta tare da aika mata da wasu zafafan salonsa yasa hannunsa ya balle bra din jikinta tare zareta gbdy. jikinsa har wani rawa rawa yake lokacin da zai kai hannunsa kan nonuwanta cak ya tsayar da hannunsa kansu sbd jinsu da yayi zube ba kmr yadda yake tunani ba da yadda yake hangosu cikin rigarta . cike da matsanancin mamaki ya zareta daga jikinsa yana kare mata kallon tsab wani sabon mamaki ne yakamashi ganin yadda nonuwanta suka yi amatsayinta na budurwa ita kuwa har ta soma narke masa ajiki fuskarta babu wani ala'mun tsoro ko fargaba kasancewarsu tare adaidai wannan lokacin . kallon nunuwanta yake ahankali yana nazarinsu exactly kmr irin yadda na onye karuwarsa suke .. ganin yadda yayi shr yana kare ma nonuwanta kallon tsab yasa tasanya hannuwanta duka ta kare kirjinta tana shagwabe masa fuska tare da shigewa cikin jikinsa tana shashshafa ilahiri gangar jikinsa hade da narke masa ,tarin makaki ne ya taru yayi masa yawa amman yayi saurin kawar da abinda yaji ya darsu cikin zuciyarsa. ya fara aika mata da romancing nan take ta rude suka shiga ruda junansu cikin hk wayarsa ta dauki kara a karo na uku da'aketa kira tana katsewa . da kyar ya samu ya zare zeey ajikinsa sbd kwakumeshi datayi ya dauki wayar yana dubawa sunan dayaga yana yawo a jikin screan din wayar ne yasa yayi saurin dagawa cikin rawar murya yace "hello hello !! daga can bangaren ammi tace "abdul kazo yanzu yanxu dan Allah . "lafiya ? "me ke faruwa? "su'ad ce babu lfy kazo yanzu yanzu hannunsa ya kai goshin ya dafe yana murzawa ahankali ahankali kafin daga baya ya mike zumbur tare da cewa zeey yana zuwa ...... ta jawo hannunsa tana kallon kwayar idanunsa da suke a birkice . "ina zaka? "waye yakiraka ? tayi masa tmbyr cike da matsanancin tashin hankali cike da kulawakosawa "yace ammi ce amman yanzu zan dawo yayi mgnr yana zare hannunsa cikin nata ta koma luuuuuuu ta kwanta tana kamkame jikinta . dakinsa ya shiga cikin sauri ya zira doguwar rigar jallabiya marun colour tare da daukar wayoyinsa duka ya zuba cikin aljihun jallabiyar ya fito yana sauri kmr zai tashi sama ya isa inda jerin motocinsa ke fake yashiga daya daga cikin motarsa cikin sauri ya dannan remunt din babban get ya fita aguje. wani irin gudu yake sharara akan titi cikin minti shabiyar sai gashi agidan , fitowa yayi da hanzari batare da ya tsaya rufe motar ba yashige part din ammi yana shiga yasameta tsaye acikin dakinta sai kai kawo take hawaye na tsiyaya daga cikin idanunta hankalinsa a matukar tashe yake da ganin yanayinta bakinsa na rawa yace "ammi ina su'ad din take ? bayanta ta nuna masa batare da tace komai ba idanunsa ya kai inda tayi point da hannunta wanda sai lokacin hankalinsa kai inda su'ad ke kwance cikin wani yanayi na kirman jiki , wani irin tsoro da fargaba ne yayi masa diran makiya take jikinsa ya dauki rawa sakamakon ganinta cikin cutar farfadiya tana kirma kunfa na fitowa daga bakinta . a matukar tsorace ya kalli fuskar ammi cike da rudani bakisa still yana rawa kmr yadda gangar jikinsa ke rawa "ammi ciwon ne ya tashi? ta jinjina masa kai batare da tace komai ba sai hawaye dake bin kuncinta. "garin yaya ciwon ya tashi? "yanzu yaza'ayi Kenan ? yayiwa ammi tmbyr ajere jikinsa nacigaba da kirma . "abinda za'a yi kake tmbyta ? " bayan kasoma aiwatar da abinda aka sanar da kai ,"wayyohhly Allah ya furta tare da yin wani irin juyi ya kife kanshi da bangon dakin kansa yayi wani mugun sara sakamakon hkn, a hankali ya juyo yana kallon ammi tare da zamewa ya zauna akan kafet din dakin gumi na tsatsafo masa takoina a ilahirin jikinsa cigaba yayi da kallon su'ad dake shure shure akasa da ammi wace ta tsura masa ido tana kallonsa kafin daga bisa tace "ko bazaka iya aiwatar da abinda akasaka bane kaja ka zauna ..? inna ilaihi rajiun wa inna ilaihi rajiun yashiga furtawa ahankali ahankali sakamakon jin sautin muryar ammi cikin kunnensa suna masa kuuuuuwa wayyohhly Allah nah ya furta muryarsa a shake... "da kai fa nake mgn ko sai ciwon ya sauka batare da biyan bukata ba ? rarrafowa yayi ahankali jikinsa na wani irin rawa.... yana furta wayyo Allah tare da riiko kafafun ammi gam cikin hannunwasa " kiyi ammi nah bazan iya kusantarta cikin wannan yanayin ciwon ba, tsoro nake ji dubi yadda gbdy yanayinta ya sauya kmr aljana "dan girman allah ammi karki matsami kan sai sadu daita.. yakarasa mgnr hawaye na cicikowa acikin idanunsa itama ammi zubewa tai a kasa tana cigaba da zubda hawaye ...... muryar ammi cike da matsanancin rauni da tausayawa tilon danta tace "abdul hk zakayi hakuri ka taimaki rayuwata kmr yadda itama ta sadaukar da rayuwarta da farincikinta akanka tana gama fadar hk ta mike tsaye tare da juya masa baya ka fara aiwatar da komai .. wayyo Allah ammi bazan iya ba......wallahi babu abinda na tsana arayuwata kmr wannan ciwon "ta yaya zan kusanci me dauke da ciwon? " ta ina zan soma? yakarasa mgnr hawaye na gangarowa bisa kuncinsa "karka bata min lokaci abdul kai nake jira km wallahi idan kabari ta farfado bakayi wani abu ba zaka hadu da mummunar bacin raina . ok to ammi shikenan shikenan zanyi karkiyi fushi dani sai maimaita kalma daya yake shikenan nan ammi zanyi amman ki fita ki barmu ni daita kawai tana gama jin furucinsa tasoma tafiya zata bar dakin , yayi saurin dakatar daita ta hanyar kiran sunanta ammi..... karka sake kiran sunana abdul matsawar baka aikata da abinda akace akayi ba ,km wallahil axim muddin bakayi ba zan gane sannan ta sanya kanta takarasa ficewa daga cikin dakin ta zauna a parlour 'n zaman jiransu ....oh my God meye hk ? wai me ke shirin faruwa dani ne da komai yayi min tsanani hk? "ya Allah ya dafe goshinsa dake cigaba da sarawa ahankali yakarasa inda su'ad ke kwance har lokacin tana nan tana shure shure.. jikinsa na kirma ya kai hannunsa jikinta yayinda kunfar bakinta ke sake zubowa kmr an bude fomfo hankalinsa ya sake mugu mugun tashi ji yayi zuciyarsa ta amsa kirjinsa yashiga faduwa da kyar da taimakon Allah yasamu yasanya jikinsa jarumta ya tattarota gbdy zuwa jikinsa hawaye na sake gangaro masa ya mike tsaye daita ya nufi kan gadon ammi daita ya kwantar daita flat jikinta sai cigaba da rawa yake ,yasoma kokarin zare yar yololuwar rigar bacci me tsantsi da shara shara dake sanye a jikinta wanda bai boye komai na surar jikinta ba. da ala'mun ma tayi shirin bacci ne ciwon ya risketa har yakarasa zare rigar jikinta jikinta ta saura daga ita sai pent still jikinsa bai bar rawa ba itama jikinta rawar ciwo yake sosai. tsura mata mayatattun idanunsa yayi yana kallon gbdy yakasa aiwatar da komai ya tsurawa mata idanunsa yana kallonta cike da matsanancin mamaki take ya nemi tsoronsa yarasa sakamakon cin karo da surar jikinta da yayi ,mace har mace wace dole a sakata cikin jerin mata masu tsananin haske da kyawun sura babu abinda yafi daukar hankalinsa kmr kirjinta da suke a cike bammmm sannan a tsaye kyammmm babu wani ala'mun kwantawa atare dasu , suna fitar da wani shekin haske na musamman. daga inda yake zaune ya ciro wayoyinsa gbdy ya ajiye gefen bed side din gadon sannan ahankali ya zare jallabiyar jikinsa itama ya ajiye a gefe zai so ya fara da sarrafa albarkatun kirjinta amman bazai iya aiwatar da hkn ba. cike da raunin jiki ya ware kafafunta daidai lokacin da wasu zafafan hawaye suka shiga bin kuncinsa tausayinta da Tsusayin kanshi ya kamashi ya zame boxes dinsa zuwa kasan ciyarsa kadan sannan ya cire pent din jikinta nan tsayawa yayi yana kallon gurin kwance da sumar gashi har zuwa cibiyarta kusan minti goma ya dauka yana kare mata kallo daga bisani ya cire farar singlet din jikinsa tare da rankwafo jikinta yasaka singlet dinsa ya goge mata fuska har zuwa bakinta dake fitar da kunfa har lokacin sannan ya tsaita kan joystick dinsa very slowly cikin jikinta yaji joystick dinsa ta tsaya taki wucewa kai tsaye cak ya tsaya zuciyarsa cike da matsanancin sabon firgici da tsoro ya sake yunkurawa da joystick dinsa still taki shiga gbdy hankalinsa yayi matukar tashi, ya rungumeta ajikinsa tsam tsigar jikinsa suka mike tsaye yrrrrr sbd jin hanyar dayake shirin shiga cikin matsanancin tashin hankali da jimami yajita bammm akulle tare da tunanin me kenan hkn yake nufi ? ya tmbayi zuciyarsa tare da mikewa tsaye jikinsa na wani kirma yasanya hannu ya gyara zaman wandonsa mamakin ko tsoro ko firgice ne ya riskeshi acikin wannan lokacin shi dai bai sani ba. jikinsa ne ya cigaba rawa gbdy tsoro da alajabi sun taru sun cunkushe zuciyarsa tmbyoyi ne makil cikin zuciyarsa wanda ya rasa wa zai yi wasu.. "daman macen datasan maza tana komawa ta hade irin hk ne ko ya? take zuciyarsa tabashi amsa da kai wannan bazai taba yiwu ba ,ita fa har yanzu da alamun akwai yanar buduri atare da kasanta. "kodai daman bata taba mu'amula da maza bane? koda bai taba kusantar wata mace ba arayuwarsa yasan kofar mace a kulleta kmr yadda ya riski ta su'ad yanxu. waigowa yayi inda take kwance tana kirma cikin tashin hankali yana kallonta ahankali ya dinga daga kafafunsa kmr wanda bai son dagawa ya isa inda wayoyinsa suke zube ya dauki daya daga ciki yashiga neman layin wani abakoinsa dake lasar spain wanda shi likintan mata ne, babu abinda bai sani ba wanda ya danganci mace, kira daya biyu jack ya daga tare da kiran sunansa, AK bai bi takansa ba yace kana jina jack bangaren jack yace sosai fatan lfy ka kirani cikin wannan lokacin .......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said: a strong believer is better and dearer to Allah than a week one* page 57 not edinting "lafiya ba lafiya ba wani abu ne yashige min duhu har yake neman taba min kwalkwaluwa, shiyasa nakiraka domin ka karamin haske akan yanayin macen da bata taba sanin "da" namiji ba arayuwarta sannnan da yanayin yadda tsarin halittarta jikinta zaikasance ? jack yaja numfashi tare da ajiyar zuciya ya sauke atare, sannan yasoma magana cikin harshen kwararren turancinsa "gasky wannan wani abu ne wanda ake kira da Virging , wanda duk macen da bata taba kusantar "da" namji ba ,zaka iske shi wannan yanar budurcin nata na nan batare da ya yaye ba, sannan alokacin da kazo saduwa daita zata ji zafi kasancewar bata taba kusantar "da "namji ba, sannan shi kansa gaban mace yana tattare da huji guda biyu ne, wanda huji na farko shine asalin inda zafin yake , wato inda yanar budurcin yake. "sannan akwai ta bangare brest dinta sbd shi brest din mace wace virging ce, zaka ji sa kmr danye mangoro ne, wanda kana tabashi zakajishi da karfi," ita km macen da akayi disvirging dinta zakaji nata very soft sannan zai yi ruwa ruwa sbd hannun na yawan taba shi ,bugu da kari ya rasa mahadinsa wato yanar budurci... cike da matsanancin tashin hankali ak yacigaba da sauraron doctor jack ,daki daki bayaninsa ke shiga cikin kunnuwansa suna bin sansar jikinsa ,sai dai yayi shiru tare da lulawa cikin duniyar tunanin wannan al'amarin me girma da taba zuciya. wani irin gumi ne ya shiga tsatsofawa ta kota ina a sansar jikinsa duk da sanyi AC dake aiki a dakin ,take ilahiri gangar jikinsa ya jike sharkaf tare da daukar rawa, so yake ya sake yiwa doctor jack magana amman ya kasa furta komai, dan bazai iya ba ko yace zaiyi maganar, muryarsa bazata fito ba ahalin tashin hankali da rudanin dayake ciki . dan hk ya kamo lip's dinsa na kasa yayita tsotsa ahankali ahankali yana kallonta daga inda yake tana ta kirma tare da shure shure akan gado . "that means zuciyarsa ce ke zargin yarinyar da aikata zina alhalin ba mazinaciya bace? yayiwa kansa tmbyr can wanda babu me bashi amsa sai jikinta . nan take wani irin matsancin nadama me tattare da danasani yashigeshi, tare da furta nayi zarginta cikin rashin sani afili yana sake tsura mata mayatattu idanunsa zuciyarsa na cigaba da tsananta buga da karfi. cike da sanyin jiki yake daga kafafunsa kmr wanda bayason dagawa yana saka da warwara acikin zuciyarsa har yakaraso zuwa inda ya barta kwance ,jikinsa a sukwane ya sake hawa kan gadon ya saka hannuwansa duka ya janyota zuwa fadadden kirjinsa me cike da wadataccen gashi kwance kmr ta bby sai sheki suke , ta fada jikinsa tana kirma AK najin diran tudun nonuwanta bisa kirjinsa ai take jikinsa yacigaba da rawar dayake a tun farko ya rungumeta tsam ajikinsa yana shakar numfashinta me gauraye da kamshin turarenta kafin daga baya , ya kwantar daita bisa cinyarsa ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta yana jin wani irin sauyi na daban ailahirin ajikinsa ,gbdy tsoron ciwon ya kau acikin zuciyarsa kimar da darajar yarinyar ne kawai ke shiga cikin zuciyarsa tare da bata wani muhali me girma. hannunsa dake rawa ya kai kan nonuwanta yana shafawa ahankali ahankali yana sake kare musu kallo yana busa mata numfashinsa dake fita ahankali cikin wani irin salon shauki ya fara murza kan nipple dinta h da hannayensa duka tare da hade wani miyo daya tsaya masa amskoshi , yana sake daukar singlet dinsa ya goge mata bakinta dake fitar da kunfa ,stil hanuyensa na kan brest dina yana faman murzawa. ahankali ya kai bakinsa kan nipple dinta da suke daskare da kirjinta, bakin nipple din atsuke kmr andasa mata su sai kyalli suke da daukar hankali wanda ke nuna ala'mun ba'a taba shansu ba . tsotsan nipple dinta ya farayi cikin wani irin salo kmr yasamu sweet yake tsotsan brest dinta tare da lumshe mayattun idanunsa , yana jin wani irin dadin na fita daga cikin brest dinata yana circulating gababin jikinsa wanda bai taba jin irinsa a sansar jikinsa ba. sotsan brest dinta yake yana dan cicciza kan nipple dinta ahankali yana jin yadda numfashinta ke fita da karfi yana shiga cikin hancinsa dama fuskarsa gbdy, yana gauraya dana shi numfashin, ya kai hannunsa kasanta yana shafawa ahankali ahankali har zuwa cibiyarta while bakinsa na kan nipple dinta tsotsa sosai yana cigaba shafa kasanta tare da tsaita fingers dinsa guda days tal a cikin jikinta wanda zuwa wannan lokacin yaji wani dumin ruwa yana tsiyaya daga kasanta, dan dangwalo ruwan yayi yana kallon fingers dinsa sannan ya sake meidawa cikin kasanta . kusan minti goma ya dauka yana wasa da yatsunsa cikin jikinta sannan ya kwantar daita flat akan gado yana sake karewa halittar jikinta kallon tsab. yana kallonta ta kamkame jikinta tana kirma sosai, wani irin tausayinta ya kamashi har yaji gbdy tsigar jikinsa sun mike yrrrrrr.... ya ware kafafunta tare da sauke bakinsa cikin kasanta ya zira harshensa ciki for the first time arayuwarsa dayaji yana ra'ayin soucking din mace. hannunwasa duka yasa ya tallabo bombom dinta sama ya fara lasar cikin kasanta dake fitar da wani sirrin kamshi tare soucking dinta, yayinda ita km take can cikin duniyar cutar farfadiya batasan wainar da'yake toyawa daita ba. ahankali ya sake gwada shigarta dan shi kansa zuwa lokacin yayi nisa cikin shaukin son kasancewa tare daita. joystick dinsa ya sake tsaitawa cikin kasanta very slowly ya shegeta da dan karfi sai dai bai shigeta duka ba, sai daya sake yunkura nan rabin joystic dinsa tashige. wannan bakon al'amarin daya risketa yasa ta zabura jikinta ya sake dauka kirma kmr mazari bakinta na sake fitar da wani kunfa . take zuciyarsa tayi rauni hankalinsa ya tashi ganin irin kirmar da jikinta yake ya tsananta dayawa, ga idanunta sun sake kakkafewa hawayen tausayinta ne suka shiga gangaro masa ya janyo singlet dinsa yashiga goge mata kunfar dake fitowa daga bakinta still yana having sex daita ahankali ahankali ya dinga shigarta har joystick dinsa ta shege duka amman stil kasanta bai gama budewa sosai ba. jinsa cikin jikinta ya haddasa masa jin wani sabon shauki na daban me tattare da zazzafar sha'warta, dan zuwa wannan lokacin ya gama fita a haiyacinsa ,bai sake binta da wasa ba kmr farko, hawaye yake zubarwa na tsananin sha'warta yana sake shigarta har sai da yayi mata fatata yana zuba sambatu tare da kiran sunanta dana ammi wayyohhly Allah ammi washhhhh ..ashhhhhh dadi ammi ashhhhhh uhmmmmm uhmmmmm yana sake kamkameta ajikinsa karki barni su'ad dan Allah karki barni idan kika barni mutuwa zanyi ....zan mutu na barki da tarin kaunata wayyohhly Allah ban taba jin irin wannan dadin daga kowace halitta sai ke ,yau ne na fara jin wannan dadin wayyohhly Allah kin da dadi kina ruwa... Ashe hauka nake ada can baya, a she ga inda ainihin asalin dadin yake wayyohhly Allah ammi dadi zai kashe miki abdul dinki .......wallhi bazan barki ba kema karki barni.... ....ina ai bazan yin kuskuren zaki subuce min ba oh.. my God ,this thing is totally sweet and sweet gona make crazy ahhhhhh yana cigaba shigarta ahankali ....... ammi dake tsintiri a parlour idanunta cike da matsanancin bacci tayi saurin matsowa jikin kofor sakamakon sunanta dataji yana ambata ,ai aguje ta koma da baya tayi taga taga jiri na dibanta wanda kadan ya rage batayi karo da kujera ba, ta koma jikin kofar shigowa parlour ta makale tana kamkame jikinta guri daya tare da zare idanu waje tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kai kai !!! yaran zamani sai dai abarsu kawai, kalli yaron dayake faman kuka bazai kusanci yariyar nan ba, da kyar nasamu na shawo kansa ya amince amman ji irin shirmen dayake tsulawa kai kai Allah ka shirya mana ya'ya, ni dai Allah ka taimakeni kar ya kashemin ita. har lokacin tana jin sautin muryarsa suna kawo wa kunuwanta ziyara,hkn yasa tasaka hannuwanta duka ta toshe kunneta tana girgiza kai. shi kuwa ak gbdy ya zauce ya dimauce sai sake ware kafafun su'ad yake yana hakarta yadda ransa ke so tun to 12:00 yake abu daya har biyun dare, sai daya tabbatar da ya gamsu da yanayin budewar gabanta tukun ya sarara mata,badan yagaji ba sai dan kasancewar tana cikin halin ciwo bugu da kari wannan lokacin shine Karonta na farko da wani da namiji ya ratsa jikinta. ya koma gefenta ya kwanta yana mayar da ajiyar zuciya kansa na cigaba da sarawa ahankali. wani irin dadi yake jin yana ratsa zuciyarsa da gangar jikinsa sakamakon "dan" dana zumarta da yayi wanda tunda yake arayuwarsa bai taba dan dana irinta ba. tabbas su'ad tacika macen da duk wani cikakken namiji zai mallaka arayuwarsa Allah na gode maka daka mallaka min ita amatsayin matar aurena dan iya cikar mace tacika har ta zarta. "koda bai taba kusantar mace ba yasan ni'imarta dabance data sauran mata babu abinda ak ke yi illa mayatattun idanunsa daya zuba mata yana kallonta dan har cikin zuciyarsa yake jin wani abu dangane da yarinyar wanda yake jin tabbas yanxu idan babu ita bazai iya rayuwa ba . ahankali ya haura ya sauko daga saman gadon jikinsa na rawa jiri na dibarsa yakarasa inda ya ajiye rigar baccinta ya dawo ya zauna gefen gadon ya janyota zuwa jikinsa nan fa yaga aika aikan da yayi jini yaga yana fitowa ajikinta me gauraye da spam dinsa.ya runtse idanunsa yana dafe goshinsa sannan ya sanya mata rigar baccinta ya meida jallabiyarsa yasoma kokarin fitowa daga dakin yana layi kmr wanda yasha wani abu. gefen kansa na masa wani irin mugun sara, a parlour ya tarar da ammi tana zariya kmr wace tayiwa sarki karya idanunta cike da bacci tana ganinsa tayi saurin zuwa gareshi ta dafa kafadarshi tana kiran sunansa abdul.. "kansa ne yacigaba da sarawa a hankali ya dafe goshinsa tare da zamewa ya zauna akan daya daga cikin kujerun parlour gumi yacigaba da tsatsafo masa bakin ammi da jikinta rawa suke gurin cewa "abdul ta farfado ne? kanshi kawai ya iya girgiza mata batare da yace mata komai ba sbd yadda yake ji a jikinsa bazai iya mgn ba. da sauri ta nufi dakin amman halin data iske su'ad ciki yasa ta dawo parlour da sauri tana kiran sunansa "abdul abdul!! yanxu irin wulakacin da kayiwa yarinyar nan kenan sbd Allah da annabi? "meyasa kwata kwata babu imani cikin zuciyarka balle tausayi ? takarasa mgnr cikin raunin zuciya hawaye na bin kuncinta . dago mayatatun idanunsa yayi ya zuba mata ya kasa cewa daita koma "to idan ma yace zai yi magana, me zaice mata tunda yasan irin barnar da yayi... ? "komawa dakin ammi tayi cikin sauri tana cigaba da zubda hawaye, ta haura saman gadon da su'ad ke kwance har lokacin tana kirma ta tattarota zuwa jikinta tana kukan cike da matsanancin tausayinta. mikewa yayi da kyar ya sake koma cikin dakin, ammi ta dago idanunta tana kallonsa da mamakin abinda yayi, ji yayi gabansa na faduwa zuciyarsa na harbawa da sauri da kyar yasamu yasanyawa jikinsa kuzarin karasowa inda take rungume da su'ad tana kuka, ya kai hannuwansa ya amshi su'ad ya rungumeta ajikinsa kai tsaye hanyar bayi ya nufa daita yana shiga ya kwantar daita cikin bathtub tare da da tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta cike da tausayawa ganin yadda rigar baccinta y baci da jini "tabbas bai Kyauta ba, kamata yayi yabita ahankali .... hannunsa daya ya kai yana gyara mata gashin kanta daya baje yana kokarin rufe mata ido, daidai lokacin da ammi takaraso bayin hannunta rike da wani karamin towel. bucket tacika da ruwan dumi ta tsirka dana sanyi kafin takaraso har ya cire mata rigar baccin dake sanye da jikinta ,muryarsa a matukar sanyaye yace "ammi kawo nayi mata , wata uwar hararar ta sakar masa " dan Allah ni tashi kaban guri tunda kasan ka aikata barna dole kace hk, tsam ya mike tsaye batare da ya sake furta daidai da kalma daya ba, sannan ammi takarasa ta fara tsarkake mata gabanta ,ahankali ta dinga tsoma towel din a ruwan zafin tana gasa mata kasanta dashi byn tagama gasa mata jiki sosai takira AK muryarta a dakile dan har lokacin xuciyarta na tattare da jin haushinsa ,yashigo ya dauketa kmr yar baby ya fito daga bayin ya nufi dayan dakin ammi ya kwantar daita dan wancen gadon yabaci da jini.... ammi ta sanyata gaba cike da matsanancin tausayi ranar kam kwana zaune ammi tayi byn ta zabga uwar tagumi. a round 5:00 am su'ad ta farka allah sarki bawar Allah ta galaibaita matuka azaba ya addabi rayuwata da ilahirin jikinta most especial kasanta da radadin azabarsa ya addabi rayuwata hawaye ne kawai ke tsiyaya daga ciki kwarnin idanunta dan ko iya daga hannunta batayi daidai da sautin muryata ba'a ji ,sheshekar kukan datake yasa ammi karasowa kusa daita da sauri" sannu mamana Allah yayi miki albarka. mgn ammi take mata amman Kwata kwata batasan abinda take cewa ba, sai faman kuka take jikinta yayi zafi sosai tmkr garwashin wuta . washegari da safe da zazzabi dukansu suka tashi . sai dai na su'ad yafi nunawa ba kmr na ak ba. ammi data lura da hkn hankalinta yayi matukar tashi kwarai da gaske cike da matsanancin sauri takaraso inda take kwance tana kuka tashiga jero mata sannun, da kyar ammi tasamu ta lallabata ta kaita bayi ta sake gasa mata jiki tare da bata umarnin yin wanka tsarki . zuwa wannan lokacin ak na can kwance shima ranga ranga akan gadon su'ad dake part dinsa kasancewar a can aka mata jerenta wani irin zazzafan zazzabi ne ya rufeshi da kyar yasamu yakira musty yace yaxo masa da doctor ,lokacin da musty yakaraso yasha mamakin matuka da ganinsa a gidan ammi ba'a gidansa ba kmr yadda suka kai shi daren jiya . bai damu da tmbyarsa dalilin dawowarsa gida ba illa umarnin dayaba likita akan yayi masa allurar zazzabi, yi masa allurar ke da wuya bacci yayi nasarar daukarsa musty suka juya tare da doctor. shi kuwa sai kusan 11:00 sannan ya tashi jikinsa da sauran gajiya jiyar atare dashi, ya sauka daga kan bed ahankali yashiga bathroom domin yayi wanka ya dade tsaye yana cuda jikinsa zuciyarsa na hasko masa surar su'ad me abin mamaki ,dan sunan da zuciyarsa ta rada mata kenan wajenta mamakin cikinta mamaki ya fito daga bayi kungunsa daure da sabon farin towel wan da yagani rataye a jikin kofar bayi. tsaye yayi gaban mirrow zuciyarsa makale da tunanin yarinyar, daga daren jiya zuwa yau bai san adadin tunaninta da yayi ba, har kawo wannan lokacin dayake tsaye tunaninta bai barshi ba. jallabiyarsa ta jiya ya Mayar kasancewar bashi da kayan da zai canza dan gbdy kayansa ya kwashe ya meidasu sabon gidansa . kai tsaye part din ammi ya nufa, cike da matsanancin sanyin jiki yake daga kafafunsa kmr wanda ake tsomashi cikin ruwan kankara ana fito dashi ,zuciyarsa cike fal da matsanancin tunani ,abubuwa dayawa zuciyarsa ke saka masa akan lamarin yarinyar, yadda yake daga kafafunsa ahankali hk yake saka da warwara acikin zuciyarsa a game da yarinyar har yakarasa zuwa dakin ammi. anan AK ya tadda su'ad zaune jingine da jikin gadon, ammi ta kara mata pillow ta bayanta tana rarrashinta, kallo daya zaka mata kasan tana cikin matsanancin damuwa ,domin ta sake yin firi firi daita ta rame ta dashe tmkr wace babu jini ajikinta. kallo daya tayi masa ta dauke idanunta akansa tacigaba da kukanta, yayinda shi km yayi shuru tare da tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo tsab , ahankali ya dinga takowa yana karantar yanayinta sannan ya karaso xuwa inda take zaune, ammi na zaune a gefenta tana bata tea abaki tana sha da kyar. cikin wani irin yanayi ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi zuwa keyarsa sannnan muryarsa a matukar sanyaye yace "ammi mun tashi lfy ya jikin nata? take gaban su'ad yabada wani luguden bugu yabada rassssss ...take km zuciyata tashiga tsalle tasoma harbawa da sauri sauri kmr yadda tasaba a duk lokacin data sanyashi cikin kwayar idanunta "me yakawo mutumin da aka kai wa amarya jiya jiya by this time gidan nan? "me yasameni dayake tmbyr ammi lfyr jikina? tayiwa kanta tmbyr cike da matsanancin tashin hankali. "da sauki Abdul gatan nan sai tunda ta tashi take faman kuka . "ya runtse mayatattun idanunsa na 2 second sannan ya budesu ahankali ya sauke akan fuskar su'ad dake tsiyayar hawaye har lokacin "to ko za'a kira mata doctor ne? " yanzu doctor ta fita ,tayi mata allurar radadin ciwon jiki tare da badata magunguna. shiru yayi bai sake cewa komai ba, sbd bai san abinda zai ce ba ,dan hk ya juya cike sanyin jiki zuwa parlour ya kwanta akan doguwar kujerar three seater tare da runtse mayatattun idanunsa ya daura hannunsa daya ya dafe goshinsa dayake jin har lokacin yana sara, dayan hannunsa na saman ruwan cikinsa ,ammi ta fito daga cikin dakinta ta sameshi yayi zurfi cikin tunani. sautin muryarta dayaji ta daki dodon kunneshi yasa yayi saurin dawowa haiyacinsa " abdul yakamata kazo ka tafi gida hk sbd zainab nasan yanzu hk tana can cikin damuwar inda ka tsaya tun jiya.... "ok ammi abinda ya iya cewa kenan still idanunsa a runtse wanda sai lokacin kwalkwaluwarsa ta hasko masa wata zainab arayuwarsa , dan kwata kwata ya mance daita a yanayin daya riski kanshi daga dare jiya zuwa wannan lokacin. tashi yayi ya zauna yana fuskantarta ammi sosai zuciyarsa na wani irin tsalle da harbawa muryarsa cike da matsanancin rauni "ammi kina ganin baza'a dangan yarinyar da hospital ba ? "kai kai abdul babu kunya sai ci da zuci tayi mgnr acikin zuciyarta ,a zahirance kuwa "cewa tayi karka damu zata samu sauki zuwa wani lokaci. ya mike tsaye tare da dan tattare jallabiyar jikinsa da hannunsa daya, dakin da su'ad take yake kwadayin sake komawa domin kara duba lafiyarta amman ya kasa yunkurin aikata hkn sakamakon idanun da amminsa ta zuba masa, dan hk ya juya ya nufi kofar fita zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu. koda ya isa gidan ya iske zeey zaune a parlour cikin shigar kanana kaya riga da wando, ta kwashe brest dinta da form bra ,wanda mutun ya kallisu zai dauka nonuwanta atsaye suke kyam, dan suyi mata wani hake hake akirji alhalin abun ba hk bane, ta sha make up sosai tana baza wani masefaffen kamshi sai dai fuskar nan nata babu ala'mun annuri ko farinciki atattare daita tana ganinsa zabure ta mike tsaye cikin sauri nufoshi ,ta tsareshi da ido tana karewa yanayinsa kallo, shima kallonta yake kmr wata sabuwar halitta agabansa, kmr yau ce ranar daya soma ganinta arayuwarsa. take zuciyarsa tashiga harbawa da sauri sauri ya nufi hanyar dakinsa cike sarsarfa tabishi ta rungumeshi ta baya, ta zagaye hannunwata duka a saman ruwan cikinsa tana sheshekar kuka"my life me faru naga yanayin hk? me yasa aka rike min kai a daren farkon mu ni km akayi sanadin shigata cikin damuwa ? "saboda Allah da annabi wannan ai shiga haki ba...... da wani irin sauri ya ture daga jikinsa yana juyo ya fuskanceta "kina hauka ne ko wani abu kika? "waya rikeni? "waya shiga hakinki? yayi mata tmbyr muryarsa a harzuke wanda yasa hantar cikinta kadawa, take jikinta yayi mugu mugun sanyi when last ta ganshi cikin yanayi fushi da hargowa? "bazama ta tuna wannan lokacin ba "ki dinga sani irin zantuttukanki gareni idan ba hk ba .....ya katse mgnr yana nunata da yatsan hannusa, sannan ya juya zuwa cikin dakinsa, yana shiga ya fada kan gadonsa , dafe da goshinsa yana jin wani iri a gbdy ilahiri jikinsa ya ji motsin shigowarta amman yaki motsawa daga inda yake kwance har takaraso gareshi cikin sanyi jiki ta zauna gefensa tare da kai hannuta dake rawa kan nashi ta dafa "muryarta a sanyaye tace my life kayi hakuri dan Allah nayi kuskuren Inshaallahu bazan sake ba, hakika tunda nasan ammi ce ta kiraka bai dace na fada hk ba damuwace ta min yawa jiya kabarni cikin wani yanayi me wuyar misaltuwa but am really sorry dear rarrashinsa tashiga yi sosai sannan tasamu ya bude mayatattun idanunsa wanda gbdy suke a birkice ya zubesu ajikinta yana kallonta. gbdy tunina abinda yasa ya aureta ne ya darsu acikin zuciyarsa ,yasan akwai muguwar shakuwa atsakaninsu daita amman bai kawowa zuciyarsa aurenta ba "pls my life kayi hkr tayi mgnr tare da matsoshi tashige cikin jikinsa ta rungumeshi "is ok komai ya wuce . naunauyen ajiyar zuciya ta sauke na gode sosai "muje kayi wanka kaci abinci ta mike tsaye tare da riko hannuwansa duka cikin nata tana murzawa ahankali ahankali, itace tacire masa kaya jikinsa byn taje ta hada masa ruwan wanka ta kaishi har cikin bathroom sannan ta fito tare da rufo masa kofar. tana ganin fitowarsa ta sake mikewa zumbur tana karairaya tana bin ilahirin surar jikinsa da idanu, kallon fadadden kirjinsa take me wadace da kwantaccen gashin har zuwa cibiyarsa hatta nipple dinsa dake makale da kirjinsa zagaye suke da gashi wani irin tsumamman kallo takewa ajikinsa har ta iso gareshi ,batasan ya'akayi ta kai bakinta ta tsotsi bakinsa ba ,ganin irin kallon daya bita dashi ne yasa tasha jinin jikinta ta waske ta hanyar taimaka masa da goge jikinsa, ya shafa body lotion tare body spare ta dauki singlet dinsa ta feshe da turare sannan ta mika masa tana wani narke masa ,hk ma boxes dinsa gbdy kayan sawarsa sai databi da turare sannan daga bisani ta fashe ilahirin sansar jikinsa takoina da turare ta riko hannunsa zuwa dining area ta zaunar dashi kmr wani karamin yaro hk ta dinga riratashi tashiga bubbude masa foodflask din dake kan daning table kalolin abinci ne iri iri kusan kala biyar banda farfasu kifi tarwada dana kayan ciki dana kaza, zuciyarsa cike da matsanancin fargab ba wai mamakin ganin abinci yake ba kasancewar yasanta gurin iya girki kawai hk ya tsinci zuciyarsa "da wane zaka soma? "da duk wanda kika bani ta dubeshi tana langwabar da kai cikin farinciki ganin zuciyarsa ta fara sanyi, rice ta zuba a plet daban hk ma miyar farfesun kifin daban sai hadin coslow shima daban ta zuba masa ruwa acikin glass cup "bismillah my life ko nabaka abaki ne? ya girgiza kansa sannan ya fara tsakurar abinci ahankali yayinda duk loma daya da zai yi sai zuciyarsa ta hasko masa su'ad da yanayinta, gbdy yanayin yarinyar ya maseefar tsayawa arnsa , bai wani ci abinci kirki ba coslow din ne ma ya dan ci sosai kasancewar yana matukar so. duk abinda zeey tasan zatayi wanda zai faranta ranshi shi tayi wanda hkn yasa zuciyarsa tayi masa sanyi , ko babu komai zeey tana matukar kaunarsa arayuwa zata iya sadaukar da farincikinta akanshi bugu da kari yana ganin kimarta da darajarta acikin idanunsa. da daddare misalin karfe takwas ya shirya ya nufi unguwarsu yana shiga part din ammi ya isketa tare da Eiman bakinsa dauke da sallama yakara shigowa cikin parlour 'n yana gaishe da ammi ta amsa cikin sakin fuska tana tmbyrsa Zainab "tana lfy tace a gaisheki, shi km eiman ta gaisheshi ya amsa a dakile "muryarsa a kasalance yace ammi "ya me jikin a'a ai taji sauki sasai sai dai abinda baza'a rasa ba, tsawon minti goma yana zaune shiru yana jiran ammi tace yashiga ya duba lafiyar jikin su'ad ,amman ta share dashi tacigaba da abubuwanta, gbdy zaman gurin ya gunduresa can ya mike ya nufi dakin yana cewa "ammi bari nashiga dakinki nayi mantuwa , kanta kawai ta iya daga masa dan tasan babu wani mantuwa da yayi. a tsaye yasameta wanda fitowarta kenan daga bayi tana dingisa kafafunta bai san yadda akayi ya karaso gareta da sauri har ya kai hannunsa daya ya dafa kafadar yana mata sannu tayi masa banza kmr bataji abinda yace ba, taciga daga kafafunta da kyar tana cicciza lip's dinta ,ta dan dosana ta zauna gefen bakin gadon tana me runtse fararen idanunta sbd radadin zafin datake jin kasanta ke mata. wata karamar stood ya janyo zuwa gabanta ya zauna yana fuskantarta tare da tsura mata idanunsa yana kallonta yana jin yadda zuciyarsa ke harbawa da sauri sauri akanta, tsawon minti goma ya dauka zaune yana kallonta kmr zai cinyeta , bai sanda ya kai hannunsa ya kamo hannuta cikin nasa ya fara murzawa ahankali ahankali cike da wani irin shauki na daban still idanunsa na cikin nata. a matukar firgice ta fixge hannunta cikin nashi muryarta cike da in.. ina. don't don't try in your dirty life to touch me again ....yayi wani sororo yana kallonta ya sake kai hannunsa zai tabata ta sake buge masa hannu tana kallonsa a banzace tare da aika masa da wani kallon banza me cike da tsantsar tsana sbd duk ammi tagaya abinda komai daya faru daita alokacin da taji yanayin jikinta ya sauya definitely tasan yayi wani abu daita shiyasa ta tmbye ammi, ta yunkura da kyar zata mike "yace ina km zaki? cikin dakakkiyar muryarsa me firgita zuciyar wanda ya saurara. "zan barmaka dakin ne sbd bana kaunar sanyaka cikin idanuna, "ni din? yayi mgnr yana nuna kirjinsa "kai din fa? "akan wani dalili? "kaji min dan rainin wayo yana wani waskewa kmr bai san abinda ya aikata min ba, yayinda azahirance cewa "tayi akan natsaneka bana son ganinka me kaunarka ma na tsaneshi kai.. "short up ya katseta a tsawace "ya isa stupid karki cika min kunne da wadan nan banzaye magangun naki wama yace yana sonki uhm? "tmbyarki nake waye yace yana sonki? " i think kece kike wahalar da kanki abanza akaina, daidai da rana daya kin taba jin na furta miki kalmar ina sonki yar raini hankali ? ",dan kinga ana lallabaki shine zaki tsirowa mutane da salon iskanci ko kina son ganina ko bakya son ganina matsawar kina cikin gidan nan dolenki ki ganni dan gidan ubana ne bana ubanki ba wawiya yariya kawai yana karasa fadar hk ya mike tsaye yana gyara zaman rigar jikinsa tare da tsura mata mayatattun idanunsa . "da ki koma ki kwanta da kiyi zamanki wannan ba matsalar abdulkabir bace dan ni wucewa zanyi sbd banida lokacinki monkey resemble person kawai . "nima da nake sonka wannan zance da ne ,dan yanzu baka gabana idan aka bude zuciyar su'ad za'a iske babu burbushin sonka cikinta dan ta daina sonka dan hk ka daina fadi da dagawa kana cika baki su'ad ta daina sonka, wani irin kallo yake aika mata dashi na rainin hankali sannan yace "karya kike munafukar Allah, "karya kike kice kin daina son abdulkabir ko yanzu ga soyayyar abdulkabir nan ina hangowa acikin kwayar idanunki km ko zaki shekara kina furta wannan kalmar bazan taba yarda ba, sai ma na daukeki amatsayin dakikiyar makaryaciya km kika sake ganganci sake gaya min wannan bazanr kalmar sai na shake miki wuya kin mutu kowa ya huta tana jin duk bakaken maganganusa masu taba zuciya amman ta dake ta masa banza tare jan tsaki . "dan ubanki ubawan kike jawa tsaki ..? tayi baya da sauri jikinta na rawa sbd ganin yadda yanayinsa ya canza da wani irin sauri ya cafko kafafuwanta duka cikin hannunsa zuciyarsa na harbawa,"dan Allah kabarni karka min komai tayi mgnr agigice hankalita a tashe. "a she dai ke karamar yar jagaliya ce ai na dauka har yanzu akwai sauran wulakanci yakarasa mgnr yana janyota ahankali sbd raunin jikinta sai dai ransa sam babu dadi abinda yayi mata a halin yanzu, "kisan irin maganar dazata dinga fitowa daga cikin bakinki sbd kinsa abdulkabir bai cika daukar rainin hankali ba yayi mgnr kasa kasa yana gyara mata manta a tsanake sannan ya zare hannunwasa daga kafafunta yana me juyawa . "dan iska kawai me zuciyar fir'auna ,da wani irin sauri ya juyo xuwa gareta yana kallonta" me kikace ? yayi mata mbyr muryarsa a fusace. Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole jikinta na rawa "bance komai ba fa........ is better dan wallahi da kinga yadda zan yi da namanki, bazan duba halin da kike ciki ba gurin koya miki hankali, dan da alamun wacen gyatumar taki bata koya miki yadda ake biyayya ba sai yadda ake haukan so... "wallahi azim kika sake naji motsin bakinki kin mutu dan sai na mayar dake suya acikin gidan na yana karasa fadar hk ya juya a matukar harzuke ya fito daga dakin zuciyar nan nasa kmr zata buga tsabar fushi cikin rawar murya "yace ammi ni ...ni na wuce,bata damu da ganin yanayinsa ba tace " Allah ya tashemu lfy .. byn fitarssa yasha zagi iri iri agurin su'ad har dasu allah ya isa. atsanake ammi take sake sanar mata da yanayin yadda zata dinga tsinci kanta a duk sanda AK ya kuaanceta cikin yanayi cutar farfadiya dan tasan yadda zata dinga tsarkake kanta , ta sunkuyar da kanta kasa sosai tana kuka ta kasa dagowa ta kalli fuskar ammi dake mata bayani dalla dalla sbd matsanancin kunyarta daya mamayeta ji tayi kmr tana daure gbdy santsar jikinta da igiya ne. bugu da kari ga bakinciki budurcinta da amsa cikin sauki ga bakaken kalamansa gareta wanda duk lokacin data tunasu take jin kmr tayi hauka wanda take datasanin fadawa cikin tafkin soyayyarsa , tundaga wannan lokacin take gudun ak tare da boye masa kanta idan yana zaune guri kuwa kwata kwata bata zama, tashiga wasan buya dashi yayinda shi km rashin ganinta ya damu zuciyarsa ,kewarta ta addabi ruhinsa babu abinda yake kaunar gani ahalin dayake ciki kmrta gida da office tunanita ne. gashi ko yazo gidan baya ganinta ita kuwa da zarar ta ji motsin shigowarsa gidan take shigewa batroom ta kulle kanta har zuwa sanda ya bar gidan ,ta bangaren raunin da AK yayi mata shima ta warke sumul babu inda ke mata ciwo sai ciwon zuciya da bakincikin har wannan lokacin daya mallaki jikinta alhalin bata cikin duniyarsa ,shi kuwa kullun kwanan duniya da tunanita yake raya daren batare da ya runtse ba. yanzu hk rungume yake da zeey ajikinsa amman gbdy tunanin yarinyar ya hana ruhinsa sukuni yayinda ita km zeey take maseefar jin haushinsa sbd yaki kusantarta dan hakurinta ya kusan karewa akanshi kawai batason ta nuna masa zalamarta ne fili. kullun cikin nazartarsa take sbd gbdy taga yanzu ya sauya bai wani dokinta akan kafin suyi aure duk dadden kalamansa daya gaya mata babu abinda taga ya aikata iyakacinta dashi romancing shima sama sama baya zurfafa wanda hkn dyake kmr tsokanota yake ya barta cikin maye shauki daga karshe sai da ta koma dakinta nan zata kwana tana fingarin din kanta da kanta tare da wasa da nonuwanta har tasamu biyan bukata. yanzu hk datake tare dashi tsumin jikinta ne yake motsa sosai wanda take jin kmr tayi hauka gashi shi kwata kwata bata gabansa wani tunani ma ta lura yana yi ta shige jikinsa sosai tana mammatse jikinta guri daya ,ya sanya hannunsa ya janyota sosai zuwa cikin jikinsa ya matse gam yana sauke naunauyen ajiyar zuciya, shi kansa yasan yana shiga hakinta amatsayinta na lafiyayyar mace wace take cikin ganiyar kuruciya, amman ba ai kusanceta yanzu ba so yake wa'adinsa yagama cika akan su'ad ,sannan yaxo ya rabarbashi sabon agwanci daita. wasu zafafan wasani yasoma aika mata dasu masu iyar mantawa da tsayawa arai wadan suka nemi dagulawa zeey lisafi tare da kokarin kai hannusa kasanta yana son yayi fingaring dinta ko zata dawo dade amman yaji ta rike hannunsa gam cikin nata jikinta na kirma ita fa bata bukatar fingring dinsa balle ya jita abude tafi son me gabadaya, tafin son taji yana caccakar mata zandariyar taji ontop har cikin makogaronta ,gashi dai da gani kasan cikakken nmj me ji da karfi duba da yanayin tsarin halittarsa ,take maganar ammi ta zo mata inda take cewa abdul ko baka da lfy ne yasa yake gudun aure a nemo maka magani ,shi kuwa murmushi kawai yayi alikacin,ire iren wadan nan tunani take kafin daga baya taji sautin muryarsa "kibari nayi fingaring dinki man. ahankali ta girgiza masa kai ala'mun bata so,so take tace masa ga abinda take so, amman kunya da tsoron abinda hkn zai haifar yasa ta mike tana layi ta nufi dakinta kmr kullun tana shiga ta danna key tashiga kokuwar cire kayan baccin dake jikinta babu abinda take so da kwadayi kmr taji nmj ajikinta yana caccakarta tana kururuwar dadi, kmr takira akil ta waya sai km ta fasa tasan dan rainin sense ne zai iya ballo mata ruwa idan takirasa ta ina zata fita ta tsalleke AK ta dawo tmkr wata mahaukaciya sabuwar kamo gbdy tsigar jikinta suka mike har gashin kanta gaban mirrow dinta takarasa ta tsaya tana kallon halitar jiknta yadda hkn ke kara rura wuta sha'awarta hau hawa ,ahankali tasoma romacing din jikinta cikin zaiin nama tun daga kunneta zuwa brest dinta har zuwa kasanta inda daga karshe ta zira fingers din sama sama cikin jikinta dan batason su shiga ciki , har zuwa lokacin da ak zai zo gareta,ta dade tsaye tana fingarin kanta sai da ta gamsar da kanta sannan natsuwa tazo mata taji kmr ancire mata cuta ne tayi mike a daidai lokacin da taji ana nocking din kofar dakinta tayi saurin daukar rigar baccinta ta saka taje ta bude daki AK tagani tsaye kmr yadda tasan shi din ne ke nocking idanunwansa gbdy sun rikide sun dawo jawur kmr garwashin wuta, ayadda take dubansa tasan shima a bukace yake daita kasancewar yadda ta hango joystic mike sambal ta cikin boxes dinsa, amman tarasa dalilin dayasa ya kasa kusantarta, ya kamo hannuta zuwa kan gadonta ya zauna ya daurata akan cibiyarsa yasoma mgn cikin sanyin murya " ki min hakuri na zuwa wani lokaci bawai bana son kusantarki bane akwai abinda nake a halin yanzu wanda bazan iya saduwa dake ba ,matsawar ban gama abinda nake ba bazan iya kusantarki ba, amman ki dan kara min lokaci kadan "meye shi abinda kake wanda yafini mahimmanci? wannan sirrin raina yabata amsa da hkn, ta rausayar masa da idanunta cikin nashi tana sake shigewa cikin jikinsa tana kokarin hade bakinsu guri daya aiko bai tsaya wata wata ba ya cafki bakin yashiga yi masa wani irin tsutsa na fitar hankali kusan minti talatin ya dauka yana sarrafa harshensa cikin bakinta batare da ya saki bakinta ba har sai data fara musu mutsun kwatar kanta sbd bakaramin damka yayi bakinta ba yayinda ta bangarensa ji yayi kmr bakin su'ad yake sha wanda hkn yaddasawa yanayinsa ya sauya ya kwakumeta sosai ajikinsa da tunani halitar jikin su'ad yasamu yayi relaeze ,tare suka shiga wanka wanda gbdy hankalisa na kan halitar jikinta ne wanda yake da banbaci dana su'ad kullun ya daura idanunsa a surar jikinta sai ya dinga jin faduwar gaba wanda yarasa dalilin jin hk, har suka gama wanka wannan tunanin yake suka fito tare tana manne dashi ,kai tsaye dakinsa ya nufa . ********* byn wata uku wanda yayi daidai da akil yazo har kofar gidan ak byn ya tabbatar da AK baya gida , ya turowa zeey da sako ta hanyar bawa me gadin gidan envelop, byn sakon letter taxo hannunta tana gama karanta aguje ta fito amman bata ganshi ba yayi tafiyarsa har jection din estate din taje amman ba akil ba alamunsa hk ta dawo gida tana sake karanta dan short note din daya rubuto mata tare da wata number waya wace ba wanda tasanshi daita bace. bakomai ke cikin sakon akil ba illa tuni da gargadi gareta ga abinda akil ya rubuto mata . _a daidai wannan lokacin da kikiyi wata 3 cif agidan miji nasan kin gama cin amarcinki ,wanda nake saka rai yakamata ace kinyi tunanin dawowa gareni kasancewar kinsa a matukar bukace nake dake ,karki yi gangancin sabawa umarnina ko canza ra'ayi domin kuwa kinsani kinsa halina kinsa abinda zaiyi da wanda bazan iya yi ba ,ga sabuwar number wayata nan kikirani nakira number 's dinki gbdy duk basa zuwa sai naji daga gareki_ tana karantawa gumi na keto mata har tagama karanta sakon akil gumi bai daina tsiyayo mata ba, ta kacalcala takardar ta zubar cikin shara byn ta kwashe sabuwar number' sa kiran layi tayi tana ringing ba'a dauka ba dan hk tasoma rubuta masa sako kmr hk. _slm kayi hakuri akilunaaa....da rashin jina , na canza layi ne Amman very soon zakajini domin ni kaina cike nake da matsanancin kewarka ji nake kmr nayi hauka a duk sanda na tuna moment din da mukayi spend tare yanzu hk danake rubuta maka wannan sakon tsiyaya nake_ ta tura masa sakon ta samu guri ta zauna tana sauke naunauyen ajiyar zuciya, can sai ga kiransa yashigo wayarta ta dauka da sauri jikinta na rawa har da wani kashe masa muryar "hello akil ....."ykk? "lfy akil ya kwana biyu me maye labari? "kin ce cike kike da matsanancin kewata? yayi mata tmbyr batare da yabata amsar tmbyrta datayi masa ba. "yes of course yanzu ma hk tsiyaya nake sosai ," dauki every part din jikinki ki turomin dashi yanzu ina son ganin yadda kike tsiyaya......., tayi jimmmm zaune tana fargaban jin abinda yace "kinyi shr ko bazakiyi bane? "ok mu hadu a what's app ya katse kiran batare da sake cewa komai ba . kayan jikinta tasoma kokarin cirewa har ta cire komai ta saura tsirara haihuwar uwarta da ubanta tashiga daukarwa akil video kanta , tun daga nonuwanta har zuwa kasanta inda ruwan sha'awa ke tsiyaya ajikinta, sosai take daukar komai na jikinta tana jin wani irin felling ajikinta tana kiran sunansa akil gashi ina daukar maka jikina "wayyohhh akil dadi nakeji meyasa... kace na daukar maka tsiranci jikina alhalin kasan baka kusa dani? "wayyo Allah wani iri nake ji ajikina pls akil tana daukar video tana tura hannunta agabanta inda ruwan ke tsiyaya da gaske gabanta har wani tsukewa yake tsabar jaraba, gbdy ta dawo wata zararriya acikin daki hk ta dinga daukar masa video kanta tana tura masa tana fingaring kanta tana cikin wannan halin kiransa yashigo ta dauka cikin sanyi murya "hello "nayarda kina cikin kewata "yanzu yazakayi dani ina cikin wani hali wlh akil ? "ya ko zanyi dake byn ki jira dawowar mijinki yaxo ya ciki tunda jarabarki ta tashi jarabbabiya kawai yayi mgnr yana murmushin mugunta "ni kai nake bukata a halin yanzu pls nafi son naka tana sake zira fingres dinta cikin jikinta "ok ok kixo yanzu mu hade a Execllent hotel, tayi murmushin yake "bazan iya fitowa yanzu ba sbd abokinka na daf da dawowa gida mubari zuwa wani lokaci "ke kikasani munafuka ya katse kiran. da sauri takomai what's app tashiga goge duk video data tura masa sannan tashiga wanka. "kwatsam ak na zaune a office dinsa, makeken table ne zagaye dashi sai tulin file files dake zube a saman makeken table din dake zagaye dashi yana saka hannu cikin wasu takardu da'ake bukata a companies dinsa toyos mother agefe guda km ruwan roba ne ajiye a gefensa wanda yak dam korawa domin sanyaya makonshinsa kiran ammi yashigo wayarsa batare daya dakatar da abinda yake ba yasoma lalubo wayar, ya mannata da kunneshi yana cigaba da abinda yake jin muryar ammi cikin yanayi na rudani yasa shi tsayar da abinda yake hade da cewa" hello ammi lfy naji sautin murayarki hk? "kana ina abdul tayi mgnr a rude? "ina office ok kazo yanzu su'ad ce ciwonta ya ta... bai gama jin mgnrta ba ya mike zumbur hankalisa a matukar tashe ya ture tulin file's gabansa yasoma tafiya yana kokarin fitowa daga cikin office hankalisa a tashe koda yakaraso ciwon ya girmama akan kowani lokaci ga ammi tsaye ita da eiman duk hankalinsu a tashe. da sanyi jiki yake karasowa zuwa inda take yana kokarin cire yar saman suit dinsa har ya ida isowa gareta inda take kwance ya cire hanky daga cikin aljihun wandonsa yasoma goge mata bakinta dake fitar da kunfa, sannan ya juyo ya kalli ammi ,eiman nagani hk ta juya da sauri tabar dakin tana kuka dan ita kusan duk tafi kowa tsoron ciwon amman babu yadda zatayi ammi ma fita tayi tare da rufo musu kofa cike da matsanancin sanyi jiki yaje yasanyawa kofar key ya juyo yana tafiya yana cire kayan jikinsa sai daya cire komai na jikinsa sannan yakarasa gareta inda take kwance tana kirma ya rungumota zuwa jikinsa yana cire mata daguwar rigar jikinta yana me manneta da kirjinsa yana shashshafa jikinta ahankali, gbdy kunfar dake fita abakinta ya bata mishi jiki domin yana jin saukar shi abayansa ,romacing dinta yake ahankali yana goge mata fuskarta zuwa bakinta dake fitar da kunfa sannan ya kwantar daita yana tsura mata mayatattun idanunsa komai na jikinta yayi masa cif cif kmr yadda yake most especial kasan mararta inda ya wadatu da kwantaccen gashi tmkr na jarirai, ya kai hannunsa yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe mayattun idanunsa sbd sanyi dadin daya ji yana ratsashi "ina son gashin nan .....ya furta ahankali yana sake shafo gurin har zuwa cibiyarta inda gashin ya kai karshe sannan ya sauke bakinsa kan cibiyarta yana lasar har zuwa kasanta inda ya sauke bakinsa cikin kasanta yacigaba da tsotsae gurin hannunwansa duka na saman brest dinta masu tsananin sulbi, yana murza kan nipples dinta ahankali ahankali wani azazzaben sanyi dadi yaji yana tasomasa tare da ratsa kowani shashi na gangar jikinsa. yaso wannan dadin dayake ji tare da ita suke jinsa, a halin yanzu yasan shi kai ke jin feeling ajikinsa, sabanin ita sbd yasan ahali datake ciki bazata ji komai ajikinta ba. ahankali yacigaba romancing dinta cikin kwarewa da gogewa acikin harakar yana uurza kan nipple dinta byn yayi kokarin ware kafafunta ya raba joystick dinsa da jikinta da kyar yasamu yashigeta kmr koda yaushe idan ciwon ya tashi wanda wannan shine karo na 4 daya yi sex daita cikin cutar farfadiya lumshe mayattun idanunsa yayi lokacin dayaji yana yawo acikin jikinta yana wani irin gurnani dadi wayyohlly allah ina ma wannan kadarar a zahirance take tabani gudumuwa..... dana yi nitso cikin ruwan dadi washhhhhhhh wayyohhly dadi da ban aureki ba su'ad dana cuci kaina dana tafka babban kuskuren arayuwata ya sake kamkameta ajikinsa su'ad dan Allah ki cigaba da sona kmr yadda kika furta min wayyohlly ...... sosai ya hada uwar gumi yana caccakarta sai dai ahankali yake binta sbd yanayinta kusan awa uku yayi akanta yana having sex daita sannan ya tashi zaune daita ajikinsa yana kurawa idanunwanta dake kakkafe ido ,dan murmushi jin dadi yayi kirjinsa na buguwa sbd zuciyarsa data hasko idan ta farfado tagansu a hk yazai yi, aiko da bai San kalar bakinciki da zaiyi ba. kara dagota yayi yana gani yadda take kirma ya kai bakinsa kan brest dinta ya tsotsa sosai baya gajiya da tsotsarsu tunda yake mu'amula da mata baita cin karo da mace me irin nonuwata ba, ga kyau ga sulbi ga cika hannu uwa uba dadin tsotsa da tsayawa mutun arai. sama sama ammi take jin sautin sambatunsa tayi kasaikai kmr tasan shirmen banza da zaiyi kenan shiyasa ta kora eiman kar kunneta yajiyo mata mugun abu ,gbdy tagaji da zariya a parlour tana jiran fitowarsa amman taji shr km ta daina jin motsinsa tsoro ne yakamata karje ya kashe yar mutane adaki wannan tunanin yasa takaraso jikin kofar tasoma nocking da dan karfi tana kiran sunansa abdul abdul!! jin hk yasa ya mike ya saka mata kayanta shima ya meida kayansa dan wulakacin yau ko spam dinsa bai goge mata ,yabarmata so yake tagani ranta ya baci, yaga zata nuna amsa sabon reaction domin koda yaushe idan hk takasance atsakaninsu sai tazo masa salon iskanci. ya bar dakin bai tsaya ta kan ammi datake kokarin shigowa dakin ba ya wuce abunsa yana tsotsa keya . koda ta farfado taji wani irin yanayi ajikinta kawai ta fashe da kuka tana kallon ammi sannan "tace ammi yau ma ciwon ya sake tashi ko? kai tsaye ammi tace" eh tashi kije kiyi wanka tsarki hakuri zakiyi kafin lokacin da Allah zai yaye miki aikuwa dataje gurin wanka nan kukanta ya karu sakamakon cinkaro da spam dinsa datayi yana bin jikinta da kaurinsa. ji tayi kmr tasaaa ihu hk tayi wanka zuciyarta a cunkushe . tun daga lokacin su'ad ta daina gudunsa sai dai bata shiga lamarinsa kmr yadda shima baya shiga tsabgarta ko hira take da zarar taganshi take yanke hirar ta barsu ammi su cigaba. kwance yake akan makeken gadonsa idanunsa a runtse sanyi garin da sanyi AC dakin na ratsashi ta koina pillow ya janyo ya matse akirjinsa gam yana jin kmr su'ad ya rungume akirjinsa batare daya bude idanunsa ba gbdy kaf tunaninsa sun koma ga su'ad ,gajiya ce ajikinsa yana bukatar hutu ta hanyar yin bacci amman baccin ya kasa daukarsa ,zuciyarsa ke masa gargadin kar ya kuskura ya fada tarkon son su'ad ,yayinda wani bangare na zuciyarsa na kokarin tsumduma zuciyarsa da ruhinsa da komai nashi cikin tafkin kaunarta duk inda ya juya ita yake gani da surar jikinta suna masa gizo . bude idanunsa yayi ahankali a fili yace nayarda na amince ina sonki su'adullahi ....kakata ta kaina km matata mafi soyuwa acikin zuciyata. wallahi ina sonki so kuwa me tsanani wanda bansa lokacin dana afka cikinsa ba, ya sake lumshe mayatattun idanunsa gam ziciyarsa na tsananta bugu. mmn sudais SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said a strong believer is better and dearer to Allah than a week one* page 58 Wasa Wasa bacci ya gagari idanun AK, da zarar ya runtse idanunsa da niyar yin bacci su'ad yake gani tana kawo zuciyarsa farmaki, idan km ya bude idanunsa bacci yaki kawowa idanunsa ziyara. dan hk ya mike zaune da kyar ya sauko daga saman gadonsa yasoma zariya acikin dakin hannunsa daya rike da kugunsa yana shafa sumar kansa da dayan hannunsa yana tunanin mafita akan maseefafffiyar soyayyar dake neman tarwatsa rayuwarsa . babu abinda yake bukata ahalin yanzu dayake tsaye acikin dakinsa kmr yajishi ajikin su'ad yana jin tumin jikinta me tsuma zuciya . "anya kuwa bazan fito da abinda ke cin zuciyata ba ko zan samu sukuni da natsuwar zuciya ? yayi kansa tmbyr yana sake shafa sumar kanshi. "haba haba ai idan kayi kuskuren yin hk ka afka kanka cikin babbar matsala "ta yaya ma zaka tunkareta da kalmar kana sonta ? " kawai kashereta yanzu datake jin kanta so big thing ,ai bazaka sha da dadi ba agurinta ahankali yasoma jin wani a ilahirin sansar jikinsa kmr wanda ake wa jikinsa wanka da ruwan sanyi sakamakon wani sauyi dayake ajikinsa yana masa yawo tun daga tsintsiyar kafafunsa har zuwa tsakiyar kanshi . take yaji gbdy feelings dinta ya fara taso masa ahankali tare da mamayen sansar jikinsa, wanda har hkn ya haddasawa joystic dinsa mikewa tsaye sambal sbd tuno abincinta datayi, hannuwansa duka ya daura samanta ya dafe joystick dinsa dake mike yana kokarin rarrashinta sbd babu abincinta a kusa. ya dauki tsawon lokaci yana sintiri acikin dakin kafin daga baya ya koma ya kwanta lamo a saman gadon yana sake janyo pillow ya rungume akirjinsa tare da runte idanunsa hannunwasa still suna kan zandariyarsa yana mammatse kafafunsa, ahankali ahankali bacci baro yasoma fixgarsa me hade da tunani su'ad wanda daga karshe bacci ya daukeshi tare afkasa cikin duniyar mafarkinta . acikin mafarkin ne wai gashi zaune a saman gadonta sanye da white singlet da gajeren wando iya cinyarsa hannunsa rike da remut din AC yana zaman jiran fitowarta daga wanka, da sauri ya mike daga zaunen dayake na zaman jiran fitowarta yayi wurgi da remut din hannunsa ,ya nufi inda su'ad data fito yanzu daga bathroom tana ganinsa ta juya masa baya zata koma ciki bayi , aiko taku biyu yayi yasamu nasarar fizgota da hannunwasa duka ta juyo luuuuuuuu ta fada saman lafiyayyen fadadden kirjinsa me cike da yalwa gashi ya rungumeta tsam tare da matseta akirjinsa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya, cike da shagwaba ta bude bakinta "ni ka sakeni bana sonka bana sonka ka.... .. saurin hade bakinsu yayi guri daya ya fara tsotsa kafin daga baya ya zarce da bata hot kiss ta koina ajikinta amadadin ya meida bakinsa cikin bakinta sai ya meida cikin kunneta yashiga yi mata mgn cikin rada "hrt beart kar ki min hk pls wallahi ina matsanacin sonki idan kika barni mutuwa zanyi ,rayuwata bata da amfani matsawar kika bar cikin duniyata, "kiyi hkr ki cigaba da zama cikin duniyata............ ahankali tasoma mutsu mutsun kwatar kanta daga rungumer da yayi mata,kin yarda yayi ta bar jikinsa ya sake matseta gam akirjinsa ta bude baki zata kurma ihu yayi saurin meida bakinsa cikin nata ya samu nasarar jefa laulausar harshensa yashiga sarrafa harshensa cikin bakinta domin son rikita mata lisafi ,daga baya ya kamo hannuta ya daura saman joystick dinsa very slowly yake mgn taba kiji yadda kayan dadinki ke cike da maraicinki ,babu abinda take bukata ahalin yanzu sai ke," pls don't live me i really love i can't do without you am very sorry for what I did to you before still hannuta na kan joystick dinsa yana shafawa hade da hannunsa yana busa mata numfashinsa . ahankali yake moving da hannunta akan joystic, tun daga kan joystick dinsa har zuwa fadadden kirjinsa dake kwance gashi tare sake hade bakinsu guri daya ya daura hannunsa daya kan nipple dinta yana murzawa kan ahankali ahankali wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki wanda yasa ta langwabe masa akirjinsa.....ahankali ya sake hade bakinsu ya kamo lip's dinta yana tsotsa yana cigaba da romacing dinta jin tsayuwa na neman gagararsu ya dauketa cak sai saman gadonta tana turturjewa tare da daga kafafunta sama shi km jikinsa sai faman kirma yake kmr mazari pls Hrt beart karki ce a'a a matukar bukace nake dake mutuwa zanyi idan kika hanani kusantarki , yasoma cire mata rigar wanka dake sanye ajikinta yayi finlinging dasu tare da ware mata kafafu yayi saurin sauke bakinsa akasanta yasoma sucking dinta wani irin shock ta dinga jin yana bin gbdy gabobin jikinta wanda yasa dole su'ad tayi mukus ta daina turturjewar datake sakamskon sakonin datake amsa daga me girma AK, sai mika take tana sandare masa tana fidda nishin dadi hannunta ta luma cikin sumar kanshi tana cakudawa ahankali tana lumshe idanun cikin rawar jiki tana sake dago masa bombom dinta sama oh "my God ya furta ahankali muryarsa cike da matsanancin rauni ,"i you enjoying your day my hrt beart ? "uhmmm uhmmmm "are you sure ? " uhmmmm tana sake dago masa bombom dinta tare da sake ware kafafunta ta yAdd a zata ji dadi ,shi km yana cigaba da sucking dinta lokacin dayazo zai saka joystic dinsa cikin jikinta ne ta yunkura da iyakacin karfinta zaune tana furta no no i don't want you to have sex with me. "pls hrt beart don't stop me for not having sex with you, idan banyi sex dake ba a yanayin danake ciki it will effect me, sai faman girgiza masa kai takeyi ala'mun batayi shi km sai pls pls pls.....kawai yake furtawa yana kokarin janyota zuwa jikinsa, ya kamkame sosai har kan nipple dinta na cuking din chest dinsa wanda ya sake hadasawa jikinsa sake daukar kirrma wani irin sanyi dadi yaji yana bin jikinsa wayyohlly dadi zanyi zanyi wayyohhly Allah zanyi hk yayita zuba sambatu yana shure shure akan gado tare da kamkame pillow akirjinsa ....... wanda wannan yayi daidai da lokacin da aka kwallara kiran sallah a masallaci dake gaban estate din su kadan. firgib ya farka a matukar firgice ya zabure ya mike zaune yana sauke numfashi tare da dafe gefen kirjinsa da hannunsa daya yana zare ido yana kallon dakinsa, gbdy ilahiri jikinsa gumi ne kawai ke tsatsafo masa ta koina ajikinsa .shr yayi yana tunani mummunar abinda ke kokarin kusanto rayuwarsa gbdy ya kasa komawa bacci ya jingina bynsa da makarin gado har zuwa lokacin da za'a yi kiran sallah na biyu danshin dumin ruwa yaji a wandonsa ya kai idanunsa ya kai hannunsa dumi spam yaji ya runtse mayatattun idanunsa yana jin yadda bugun kirjinsa ke sake tsananta . yana zaune har aka kira sallah ya diro daga kan gadon ya nufi bayi ya fara yin wanka tsarki kasancewar ya fitar da najasa acikin mafarkinsa,sannan ya dauro alwala ya fito kai tsaye wardrobe dinsa yaje ya bude ya dauki daya daga cikin jallabiyoyinsa ya zira tare da daukar kwalbar turare ya feshe jikinsa yazo ya tada ikama sallahr raka'ataini fajir koda ya idar ya dade zaune yana lazimi da tunanin su'ad cikin zuciyarsa yasan yayi en mata, da dama amman bai taba jin wace ta tsaya masa arai ba kmr ta, yana matsananci sonta ahalin yanzu, yana sonta furta mata amman bai san irin raini da hkn zai janyo masa ba, amman bari gari yakarasa wayewa ya samu aminisa musty da zance . tunda sanyi safiya ya isa gidansu musty jikinsa sanye cikin kanana kaya riga hamles da wando 3 quarter sakamakon weekend ce ranar, ya karasa bakin kofar gidansu yayi parking ya kirashi a waya yace gashi a kofar gidansu. "musty yace lafiya? "ak yace lafiya amman ba lau ba kafi yanzu ina cikin ha'ula'i . da sauri musty ya fito daga cikin part dinsa yaje ya bude karamin get din gidan ya fito sama sama suka gaisa "musty yace ak lfyrka? " ina fa lfy jiya kwana nayi cikin tashin hankali da mugayen mafarki yayinda zuciyata ta dinga tsalle kmr zata buga yanxu hk danake tsaye agaban bakaji yadda nake kokuwa daita ba "wai me ya faru kafito a mutun dinka sak kamin bayani ? "game da yarinyar nan da aka daura mana aure... musty najin hk ya sake gyara tsayuwarsa "uhm ina jinka me yasameta ? babu abinda yasameta asalima tana can cikin kwanciyar hankali intakaice maka dai hk kawai na tsinci zuciyata cikin matsanancin sonta wlh daren jiya da kyar nasamu na runtse idanuna shima cike da mafarkinta. "musty ya kwashe da wata uwar dariya har da rike ciki yana nuna ak da hannunsa sannan yace "kaga irinta ko abinda nake gudar maka kenan lokacin da kake ta shuka mata rashin mutunci nasan wata rana wannan ranar zatazo kasancewar yarinyar ta hadu dayawa amman banzaci da sauri hk zaka haukace akanta ba, yanzu tunda ka kamu dayawa gara kawai ka fito kasanar mata da abinda ke ranka a wuce gurin . "ak yace ai bakasani ba tunanina a yanxu ta ina zan fara? na rantse da Allah bansan ta inda zan fara fuskantarta ba. "musty ya sake yin wata yar dariya " ni dazakaji shawarata da akajiye wannan girman kan naka ka dinga binta ahankali tunda itama tana sonka ta hk zaka samu ku fuskanci juna tunda bakasan yadda zaka fuskanceta ba. "ak yace ina bazan iya ba wlh ina zuwa mata da wannan salon zata dagoni ,ka samomin wata shawarar banda wannan "ok kacewa ammi kana bukatar matakar ta tare a gidanka kaga ta hkn wata damace dole zata dinga baka kulawa amatsayinka na mijinta kai km kasan sauran bayani........ "shima bazan iya ba ai kaji inda matsalar take sai km naje nasamu ammi da wannan zance ai ina zuwa itama ammi zata dago manufa "idan bazaka iya ba kaga tafiyata inji cewar musty ya juya yana kokarin komawa cikin gida ya bar ak tsaye jikinsa a mace yashiga motar ya bar kofar gidansu musty ya nufi gidansu. har ya iso gidansu tunani yake anya kuwa zai iya fuskarta yarinyar yace yana sonta? lokacin daya shigo parlour 'n ya iske ammi zaune rike da remut tana kallon tashar zeey word ya zauna kusa daita ya daura kansa bisa cinyarta ita km ta ajiye remut din hannunta ta dauke idanunta akan tv ta meida hankalinta kacukan akansa ta daura hannunta bisa sumar kanshi tare da fadin "ya'akayi ne abdul? turo baki yayi cike da shagwaba har zai yi mgn ko me ya tuna sai km yayi shr "menene ke damunka abdul? "kasanar min da damuwarka duk duniya baka da wace tafini na rokeka kasanar min da abinda ke damunka tun dana ganka da wannan lokacin nasan akwai damuwa. "runtse mayatattun idanunsa yayi yayinda zuciyar ke tsananta buga da karfi kmr zata fasa kirjinsa ta fito, so yake yagaya mata sirrin dake makale da xuciyarsa a game da soyayyar su'ad wace ta masa mugun kamu, amman ya rasa ta inda zai soma "kayi shr abdul ka sanar dani man , "no ammi dont worry i will explain later" ok Allah yasa muji alkhairi ga su'ad can itama jiya byn tafiyarka matsanancin ciwon kai ya sata gaba kmr na kiraka sai km na fasa ganin ta dan samu sauki . bai san ya'akayi ba sai ganishi yayi zaune agaban ammi yana sauraronta tare da tsura masa ido sai daya gama jin bayaninta sannan ya mike ya nufi hanyar dakin datake. ammi tabi bynsa da kallo tana girgiza kai kawai aranta tace idan tayi wari maji ayi mutun da taurin zuciya yana so yana kaiwa kasuwa . can ya hangota kwance akan gadon ta rufe ilahirin jikinta da bargo me taushi tana baccinta hankali kwance, "wayyo Allah ya furta a kasan ranshi kalli yadda take baccinta cike da natsuwar zuciya, ni km ina can na kasa runtsawa tabarni da wahalar shaukinta. ahankali ya karaso zuwa inda take kwance yasa hannunsa ya yaye bargon kadan inda ya bayyana kyakkyawar fuskarta ya kai hannunsa ya taba gefen wuyanta yaji jikinta normal ala'mun she's ok kana ya tsurawa fuskarta ido yana kallonta kmr ranar ya fara ganinta ,kallonta kadai na kwatar masa da hankali shi kansa yasan Allah na sonshi da rahma ne ya hadashi daita amatsayin matar aurensa ,alhamdullahi ya furta a fili Allah nagode maka , yadda yake kallonta hk yake jin matsanancin kaunarta na sake shiga kahon zuciyarsa. ahankali tasoma motsi acikin bargonta tana mika da sake yaye bargon dake lullube da jikinta wanda yayi kasa har rigar baccin jikinta ta bayyana, kmr ance ta bude idanunta tana farkawa daga bacci da fuskarshi tasoma cin karo, ya maseefar tsura mata mayatattun idanunsa yana kallon kayan dake sanye ajikinta rigar bacci ce iya cinyarta me hannun shimi ,rigar bacin me matukar kyau da sulbi ta tufke gashin kanta atsakiyar kanta idanunsa ya sake tsura mata yana hadeye wani miyon dayaji ya tsaya masa amakoshi sbd wani irin kyau dayaga tayi masa wanda hkn ya kasa boyuwa acikin kwayar idanun tayi zumbur ta mike zaune tana kallonsa a matukar firgice tare da murza idanunta tunaninta ko mafarki take ya gane manufarta sarai ya shareta ahankali ya matsota sosai yana sake kashe mata jiki da kallonsa, take tasoma jin wani iri aciki zuciyarta yadda zuciyarta ke beating hk nashi zuciyar ke bugawa da karfi yana taya ruhinsa murna ganin abincin ruhinta, yaushe rabon ya daura idanunsa akanta ko jiya dayazo babu yadda bai so ganinta ba amman hkn yaki samuwa ahankali taga yana matsowa zuwa inda take yana busa mata numfashinsa yadda yake busa mata numfashinsa da iskar bakinsa ya sake jefa zuciyarta cikin wani yanayi na zallar shaukinsa wanda bata taba jin irinsa a sansar jikinta ba, tun kafin yagama karasowa gareta taja baya da sauri cike da matsanancin tsoro saurin kai hannunsa yayi ya janyota ya hadeta da kirjinsa ya rungumeta tsam yana sauke naunauyen ajiyar zuciya batare daya furta komai ba. kokuwar kwatar kanta take daga jikinsa amman ina takasa kafin ta ankare taji ya hade bakinsu guri daya yanawa bakinta wani irin tsutsa me tsuma zuciya tare da kamkameta ajikinsa gam. wani irin mahaukacin bugu kirjinta keyi alokacin, kasancewar wannan shine Karo na biyu da bakinsu ya hade cikin juna irin hk gbdy tarasa yanayin datake ciki na shaukinsa ne ko na tsabar tsoronsa ne kusan minti talatin ya dauka yana sarrafa harshensa cikin bakinta tare da rikita mata lissafi da salonsa, so yake itama ta fara dandanawa taji yadda yake jinta ajikinsa,sai daya tsotse bakinta son ranshi sannan ya sakar mata baki . ya dauki idanunsa akanta ya bar dakin ya koma parlour ya kwanta yana tunani tare da dafe goshinsa da hannunsa daya. yana fita ta mike tsaye jikinta shaking amman duk da hk sai dariyarsa ta kamata aiko ta dinga masa dry mugunta tare da furta yaro ka kusan zuwa hannu ne yanzu muka fara buga game din sai ka raina kanka wlh kai tsaye bayi tashiga . yana kwance ammi ta fito daga kitchen ta daura hannuta bisa sumar kanshi "abdul akawo maka breakfast ? ta fadi hkn ne ganin lokacin da shigo gidan, bai isa ace ya karya ba kasancewar tasan baya karya da wuri. ahankali ya bude mayatattun idanunsa ya sauke akan fuskar amminsa yana kallonta kmr ya fito yagaya mata yadda son su'ad ke son zautar dashi, sai data sake maimaita tmbyrta sannan "ya bude bakinsa da kyar "zanci amman amman hado min da coffee.... yanakarasa fadar hk ya meida idanunsa ya rufe gam yana cigaba da tunanin abar kaunarsa. azababben kamshi turarenta me tsaya arai yasoma kawo hancinsa farmaki wanda ya bude mayatattun idanunsa ahankali daidai inda yafi jiyo kanshi,aiko idanuwansa ya sauka akanta alokacin datake kokarin zama akan kujerar kusnshi me zaman mutun daya ko kallon inda yake kwance bata yi ba. abinda ke bakanta masa ranshi kenan har yaji kmr zaiyi hauka, nuna ko in kula datake akansa, daga kitchen yajiyo sautin ammi tana kiran sunanta "mamana "na'am ammi su'ad ta amsa cikin siririyar muryarta wace ta sake bugar da zuciya AK dake kwance idanunsa akanta har lokacin ya kasa dauke idanunsa akanta yana kallonta ta mike tsaye cike da matsanancin sanyin jiki ta nufi kitchen tana kada ilahirin jikinta cikin wani irin salon tafiya wanda ita kanta batasan ta aikata hkn ba da . sauri AK ya dauke idanunsa akan yan madaidaitan uku dinta daya tsurawa ido ya dafe joystic dinsa dayaji tana kokarin fallasa halin dayake ciki. "gani ammi yauwa mamana ya jikin fatan kan naki ya bar ciwo? "su'ad tayi murmushi tare da cewa naji sauki sosai ammi "ok taimaka dan Allah ki hadawa mijinki coffee da hadin coslow ga Whit rice can acikin kula zanje part din dady na dawo yanxu "ok ammi zanyi yadda kikace "yauwa mamana allah yayi miki albarka "su'ad na murmushin jin dadi tace ameen. "gsky hjy kina ji da diyar nan taki inji cewar hannatu dake kokarin wanke tukwanen da akayi amfanin dasu murmushi ammi tai kana tace "dole naji daita hannatu duk duniya byn allah banida kowa ahalin yanzu sai ya'yana kwaya biyu ,sai ita da Allah ya kaddara haduwarmu daita byn na cire tsamanin ganinta, kinga kuwa dole naji daita takarasa mgnr tana fitowa daga kitchen duk maganganunsu suna zuwa AK cikin kunensa inda ya runtse mayatattun idanunsa kawai, yau gashi kwance yana tunani yar zina ,"yau shine ya afka soyayyar yar gaba da fatiha, yau ace ya taba aikata zina arayuwarsa da bai san yadda abubuwa zasu kasance masa ,iya romacing kawai iskancinsa ya tsaya amman kalli yadda abubuwa suka juye masa bai taba tunanin zai tsinci kanshi cikin matsanacin kaunar yarinyar ba gashi dumu dumu cikin shaukin soyayyar yar gaba da fatiha . cikin minti nan da basu wuce shabiyar ba tagama hada komai ta jera acikin karamin tire na unbreakable ta dauki tiren cike da sanyi jiki ta isa parlour zata kai dining table taji sautin muryarsa a kasalance " kawo min nan yayi mgnr batare da ya bude idanunsa ba. ta juyo ahankali zuwa inda yake kwance ta ajiye ta sake komawa ciki kitchen ta dauko flasks da karamin cup ta fito daidai lokacin daya mike zaune yana kallonta kasa kasa normal shigarta, ta kullun ce ajikinta doguwar rigar me igiya acikin rigar wada a ke daure igiyar riga ta baya gaban rigar km stone ne tundaga samanta har kasa sai azababben kamshi turarenta oud touch dake fixgar mutun zuwa gareta koda kuwa baiyi niyya ba . ta tsugunna agabansa tana tsiyaya masa coffe acikin karamin cup batare da ta kalli inda yake zaune tallabe da kuncinsa ya zabga tagumi yana kallonta yadda take yin komai a natse, boyayyeyar ajiyar zuciya ya sauke ahankali, aransa yace ina son yarinyar nan too much......tana gama tsiyaya masa ta mike zata bar gurin taji sautin muryarsa "ke wazai zuba min abinci? "ka zuba da kanka idan ka tashi ci, idan km baka tashi ci ba ka barshi har lokacin daka tashi wannan wahalar ma danayi darajar ammi kaci , dazaka wani kira mutun cike da gadara kmr kai ka haifeshi.. ya zaro ido waje yana kallonta cike da wani sabon mamaki yanzu a hk zai furta ma kalmar so gareta aiko da ya tsumduma kanshi cikin tashin hankali tana gama mgnrta ta juya ta bar parlour'n tana kada masa madaidaitan kugunta da yanzu yasoma balance "ke ..ke.!! dawo nan karki kuskura kibar gurin nan tayi masa banza tacigaba da tafiyarta batare da ta juyo ba . ya mike tsaye da sauri jikinsa har tsuma yake ya biyo bayanta ta kara sauri shima ya kara daga zara zaran yatsun kafafunsa ,ganin yana daf da cimanta yasa ta shege dakinta da wani mahaukacin sauri ta danna key yakaraso ransa a matukar bace yana buga kofar da karfi. "kizo ki bude kofar tunda bata gidan ubanki ce "baza'a bude ba kayi duk abinda zakayi, zance gidan uba km sai kaje kasamu wace ta matsa dole sai na zauna tare daita, aikin baza kawai mutun da anyi mgn sai zagin uban mutane to ba da ubana kake ba. ,wayyo Allah jiyayi kmr ya hadiyi zuciya ya mutu da jin maganganunta garesa ya daura goshinsa da jikin kofar dakin kinsa Allah yau sai dai ki tabbata acikin dakin karki fito ,amman matsawar ina cikin gidan sai ki gayamin ni sa'anki ne da zan dinga mgn kina mayar min . "ta kwashe masa da dry tare da cewa kana zaune kuwa zan fito dan babu abinda zakayi...... duk mgnr dayayi sai ta meida masa da martani, ta cikin dakin. ransa a matukar fusace ya baro jikin kofar ya dawo parlour 'n ya tsaya dafe da gashinsa kwata kwata ya kasa samun natsuwar cin abinci har ammi ta dawo daga part din dady yana zaune ya zabga uban tagumi"ya ka tasa abinci gaba batare da bude ba "anya kuwa lfy kake abdul tun da kashigo gidan naga ala'mun kana cikin damuwa. sautin muryarta yasa ya dago yana kallonta fuskar a hade tmkr hadari kwata kwata babu annuri farinciki a tattare da shi sannan muryarsa cike da sabon rudani" yace babu komai ammi amman wallahi azim ki gayawa wannan yarinyar tashiga hankalinta dani inda ba hk ba wata rana zan dargatad'a miki ita. "karka soma abdul kar naji kar nagani,me yayi zafi ? "me ma tayi maka daga fitata yazu? babu kawai yace ataikace tare da mikewa tsaye yasoma kokarin barin parlour ammi ta bude plete din abinci taga bai ci ba ta dago idanunta tun bai kai ga fita ba " bazaka ci abinci bane? "uhm yayi mgnr muryarsa a dakile to a sauka lfiya abincin ma zai kara mana aiki ta sake tura masa wani haushi aiko ya shaki haushi zuciyarsa sai tafarfasa take ya isa inda yayi parking din motarsa yashiga ya tadayar aguje ya bar gidan. yana isa gida kai tsaye dakinsa ya shige ya kulle kansa, shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa wuni ranar bai sake lekowa ko parlour kasa ba ,yana kwance adakinsa sallah kawai ke tadashi ,Zeey data lura kmr yana cikin damuwa, hankalinta yayi bala'i tashi ta kasa zaune ta kasa tsaye zuwanta biyar dakinsa amman har wannan lokacin kofar dakinsa a kulle yake ,hkn yasa ta hakura ta koma tare da shiga kitchen domin daura musu abinci dare ,duk da ko na safe dana rana bai ci ba sai zubarwa tayi dan babu wanda zata bawa. ranar ma kmr daren jiya takasance masa tunanin abubuwa suka hanashi runtsawa , duk inda ya motsa tunanita ne ,kwata kwata ya kasa runtsawa har gara jiya ma ya samu bacci ya dan daukeshi akan yau , yadda yaga dare hk yaga rana koda gari ya waye gbdy ya canza yayi wani zuru zuru dashi yayi ramar dole ,wanda kallo daya zaka masa kasan yana cikin damuwa, koda yaje office ma kasa aiwatar da komai yayi ga tarin file file's nan gabansa amman ya gagara tabasu . ******** daga office kai tsaye gidansu ya wuce kmr yadda yasaba, domin xuciyarsa na kwadayin son ganinta ko zai samu natsuwar zuciya, amman abun takaicin koda ya isa gidan ko me kama daita bai gani ba balle ita, duk da yasan tana ciki gidan sbd shi taki fitowa ,dan hk ya wuce gida ransa a matukar bace bugun zuciyarsa na kara tsananta. yana zuwa gidan ya zube a parlour 'n kasa inda zeey take zaune tana shan kayan fruit tana ganinsa takaraso garesa cikin sauri dan ta lura da yanayin yadda yashigo gidan cike da matsanancin damuwa ta iso kusa dashi "my life sannu da zuwa ya office kmr kagaji dayawa ko? ya dago da mayatattun idanunsa ya dubeta"me kika gani? "baka saba zama parlour'n kasa ba ,na lura da hkn ne tun lokacin da aka kawoni kai tsaye dakinka kake wucewa ,ta mike tsaye ta nufi dakinsa da briefcase dinsa a hannuta sannan ya mike yabi bayanta yashigo dakin daidai lokacin data shiga bathroom dan hada masa ruwan wanka ta fito ta same shi zaune a gefen gado yana kwance agogon hannusa takaraso da sauri ta tsuguna gabansa tare da soma cire masa takalmansa. "yau duk sai naganka wani iri kmr kana tattare da damuwa ko duk gajiiyar ce? bai tanka mata ba asalima ko kallon inda take bai yi ba yasoma balle mabalin rigarsa. "ko baka jin dadin jikinka ne? yaja dagon tsaki ransa a matukar bace.. "dan girma Allah ki barni karki dameni da tmbayoyi kmr wata majistret.. ... gabanta ya bada wani rassssss yashiga dukan tara tara ta dago ahankali ta dubeshi domin tabbatar da reaction dinsa fuskarsa a matukar daure kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa jikinta yayi sanyi sosai hankalita ya tashi har tagama balle masa mabaling rigarsa ya mike tsaye ko kallon inda take bai yi ba ya nufi bathroom ta mike ta dauke takalmansa ta kai su cikin shoerak ta ajiye takoma dakinta zuciyarta cike da tunani iri iri anya kuwa aikinta ajikinsa bai soma samun matsalaba kuwa ? tayi kanta tmby tana kallon jikinta ko akwai matsala daga agurinta ne byn tunani datayi yanzu nan ma komai Norma tagani jikinta tsab babu wata makusa da zai saka taga yanayinsa hk ta sake feshe jikinta da turaruka masu masefaffun kamshi ta dawo dakinsa ta ciro masa kanana kaya wanda tasan yafi bukata inda ya dawo daga aiki . yana fitowa ta nufi gurinsa da sauri dan taimaka masa, bai so hkn ba amman ya kyaleta har tagama shafa masa lotion da turare madadin taga ya dauki kayan data ciro masa sai taga ya nufi wordrobe dinsa ya dauko wasu daban daga nan jikinta ya sake yin sanyi tai tsaye tana kallonsa tabbas akwai gagarumar matsala me girma dake shirin faruwa daita tana tsaye ya fito batare dayace mata komai ba ko kallon inda take, koda bai taba kusantarta ba yana bata kulawa sosai baya barin cikin damuwa adan zamansu tabi bynsa tana kallonsa kirjinta na wani irin bugu har yakai bakin kofar fita daga parlour muryarta na rawa "tace my life abinci fa "sai na dawo...... tunda ya bar gidan ta kasa zaune takasa tsaye har sai data kai ga kiran kawarta bj take sanar mata da komai tare da cewa kozata taimaka taje mata gurin na kan dutse "bazan iya zuwa wannan guri me hatsari da bin kaida ba, ke dai ki daure ki fito kije da kanki hb bj karki min hk kinsa komai fa har yanzu AK bai kusanceni ba da zarar naje da kaina dole boka na dutse yace sai anyi sex. oh shine ni zaki turani sbd bansa ciwon kaina ba ya gurji banza wlh ban zuwa koina sai dai idan wani gurin ne daban ba gurin wannan dan iskan bokan ba,wanda ko dan rakiya baya dagawa kafa sai yaci "pls now bolaji...... "ke wlh ban xuwa tayi mgnr tana katse kiran. gidan ammi ya sake komawa ,dole yau ya ganta idan ba hk babu zaman lafiya yana tunkaro kofar shiga part din ammi yasoma jiyo kamshin daddaden kamshin turarenta me tsayawa arai da sauri yaja baya kadan ya boye daga byn kofar parlour ammi tana gama karasowa gurin itama tasoma jiyo kamshin turarensa cak ta tsaya tare da yin shr tana shan jini jikinta tana kallon ilahirin gurin gabanta na dukan uku uku kmr ta koma sai km fasa tacigaba da tafiya yana kallonta ta inda yake ta isa har inda securities din bakin get suke zaune ta mikawa daya daga cikinsu kudi shi dai bai san abinda tace musu ba amman gbdy zuciyarsa ta hautsine bakinciki ne me tattare da matsanancin kishi ya caki zuciyarsa har takaraso zara gota shi ya hanzarta fitowa daga maboyarsa sai ganin mutun tayi agabanta ya mugun tsareta da ido yana kallonta ransa a matukar bace sai wani huci yake kmr mayunwacin zaki tayi saurin jan da baya zata gudu ya cafko hannunta cikin nasa jikinta na rawa ta bude bakinta zata kurma ihu sbd matsananci tsoron dataji, ya toshe mata baki da hannunsa daya yashiga janta zuwa byn part dinsa na gidan tana tirjewa ganin hk yasa yasaka hannunwansa duka ya dauketa ya rungumeta ajikinsa ya manne bakinsa danata waje daya ta yadda babu me iya jiyo sautinta . suna isa ya direta bisa kafafunta ya hadeta da kirjinsa har yana jin tudun brest dinta yana cuking kirjinsa ya lumshe idanunsa yana busa mata hucin numfashinsa muryasa a kasalance "yace ni kike zagi jiya su'ad? har yanzu ban wuce zagi ba agurinki wai ina soyayyar da kike ikirari kina min? "ok daman soyayyar iya baki ce bata gsky ba? tayi shr taki yin mgn. "sannan me ya kaiki gurin masu gadi? nan ma shr tayi masa kmr wace bata mgn. "bana bukatar ganin kin sake zuwa inda suke duk abinda kike bukata ga eiman ki aiketa zata .mgnr duniya yayi mata amma furta taki cewa wani abu dan hk ya tsura mata idanunsa kawai yana kallonta tabbas tana da matukar kyau na daukar hankali da fixgar mutun zuwa gareta koda kuwa mutun baiyi niyya ba tsawon lokaci ya dauka yana kallonta yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa akanta. ita din ma ayau wani irin kallo take masa wanda ke tabbatar mata akwai wani abu da yayi masa shamaki cikin farincikisa gbdy yanayin fuskarsa da ilahirin jikinsa sun gama nuna mata rauninsa gabanta yayi mugun faduwa sakamskon tunani da zuciyarta ta jefeta dashi yayinda gbdy zuciyoyinsu suka shiga bugawa atare most especial AK daya fita shiga damuwa a yanzu dayake tsaye agabanta kiyayyarsa karara yake hangowa cikin idanunta "muryarta can kasa kasa kmr zatayi kuka tace "zan wuce ina da abin yi, "meye shi abinda zakiyi wanda yafi mijinki mahimmanci? "miji fa kace? "yes of course miji kuwa tsayaye... "gsky ni banga wani tsayayen miji ba anan dan hk kabarni hanya na wuce dan ni ban daukeka amatsayin miji ba "koda kuwa kana matsayin mijina ne na ajiyeka na wani lokaci sbd ahalin yanzu bana bukata yin rayuwa tare da kai....... wayyohhly Allah wani abu yaji ya tsaya masa akahon zuciya wanda yasa shi ya matsawa baya kadan yana dubanta cike da sanyi jiki kafin daga baya ya runtse mayatattun idanunsa gam gbdy canzarwata yana daure masa kai kar dai abinda yake zargi a game daita ne yake shirin faruwa dashi .....? aiko idan hkn yakasance akwai matsanancin damuwa domin kuwa zai addabi rayuwa kowa dake cikin koda ya bude idanunsa yaga wayam babu ita babu alamunta kafafunsa yashiga dagawa da kyar bai ko kalli part din ammi ba ya nufi kofar gidan kmr wani zautacce sbd a can motarsa . wannan haduwar tasu yasa gbdy su'ad ta kaurace masa sbd tasan a yadda take matsanancin masefar kaunar shi, yawon haduwarsu zai iya rusa mata budget dinta wanda ita km bazata so faruwar hkn ba. " tafi son sai ya magantu dan kanshi ya furta abinda ke cin zuciyarsa ya furta kalmar yana sona kmr yadda ta so shi abaya dan hk ta boyewa AK kanta koyazo gidan baya ganinta sai dai yagama zamansa ya wuce . wannan iskancin boye masa kanta data tsiro dashi yasa abun duniya ya addabi xuciyarsa ya dawo kmr wani zautaccen mahaukaci sabon kamu kullun kwanan duniya motarsa na kan hanyar zuwa gidansu yayinda soyayyarta ke sake nikuwa a cikin zuciyarsa amman ya kasa sanar kowa ,gashi babu abinda yake kaunar gani kmrta ahalin yanzu dan ita yake zuwa gidansu kullun kafin yaje office sai yaje hk idan yataso daga office sai ya fara zuwa gidan domin yaganta amman baya ganinta hk zai gaji da zama ya wuce . a ranar jama'a ce ya kudirce wa ransa bazai sake zuwa gidan ba . gbdy ya dauke kafafunsa ya daina zuwa gidan daga office sai dai ya wuce gida ya sake sabon shiri ya wuce base gurinsu musty su sha hirarsu ya koma agida . rashin ganinsa da rashin jin motsin zuwansa gidan ya damu zuciyar su'ad hk dai tai ta danne zuciyarta dan kar ammi da eiman su fahimci wani abu ,tacigaba da hararakokinta tmkr bata da wata damuwa a zuciyarta byn azahirance ko runtsawa bata iyawa ba sai ma sallar dare data dawo daita sabuwa da yawon yin azumi litinin da alhamis tana adduar ya dawo gareta ya furta mata kalmar datafi bukata tasan Allah maji rokon bayinsa ne zai amsa mata hk zata kwana tana nafilfili tana kaiwa allah kukanta duk ammi ta fahimci tana cikin damuwa amman bata ce daita komai ba sai dai tausayinta na damun zuciyarta sbd tasan duk wannan damuwa na rashin ganin AK gidan ne dan hk wani lokacin tare suke tashi sallar dare ,idan ma azumin zatayi sai ta tayata har eiman wace itama tagama fahimtar ta tsab amman sai ta nuna mata kmr ba fahimci komai ba . sosai ammi da eiman suke taya su'ad adduar sake mallakar zuciyar abdulkabir gbdy su'ad tayi wata irin rama ta fitar hankali tsabar tashin hankali datake ciki ta zabge sosai sai dan wuta da hanci yayinda farinta ya sake fitowa sosai kmr me yaron ciki. ******* byn wata daya AK ya danni zuciyarsa akan matsananci soyayyar su'ad dayake ,ya dauke kafar cak kmr yadda yayi wa zuciyarsa alkwari baya zuwa gidan sai idan ciwonta ya tashi ammi takira shi ,da zarar yagama abinda zaiyi yake wucewa abunsa bazai sake zuwa gidan ba. wannan sabon canjin nasa ba iya su'ad kawai ya dama ba har da ammi dannewa kawai take ta kawo ido ta saka masa tsakaninta da shi kira a waya . har zuwa wannan lokacin yana kan aikinsa na makarin cutar farfadiya su'ad wanda a halin yanzu sauran sex daya ya rage masa ya gama , yayinda ta kowani bangare ya auna ya duba yasan bazai iya rabuwa daita ba duk runtse duk wuya ya amincewa zuciyarsa yana matsananci kaunarta ,idan babu su'ad bazai iya cigaba da rayuwa ba . tarigada ta zamo mahadin jinin jikinsa sai dai bai san yadda zai kalli idanunta yace yana sonta ba gashi sauran sex daya tsakaninsu ya dawo yin sex daita azahirance. juyi yayi akan makeken gadonsa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya sbd tunani abubuwa dake faruwa, banda zance zuci babu abinda yake daga kwance dayake acikin dakinsa ina sonta ina bukatar kasancewa tare da ita ya furta hkn a fili yana sake matse pillow a kirjinsa. "idan km ta hanani kanta azahirance ya zanyi kenan? yayi wa kanshi tmbyr. "to Kai yanzu dan bakada kunya da wani idanu zaka fuskanceta da wannan mgnr? ya sake tmbyr kanshi. wani bangaren na zuciyarsa ke tabashi tabbacin" meye abun damuwa idan bakasamu damar kusantar su'ad a zahirance ba byn kana da wata matar , ga zeey nan zuciyarsa ta bashi amsa da hkn sai kaje kawai ka kusanceta ka sauke nauyin da Allah ya daura maka tunda itama ai budurwa ka aureta km itama virgin ce kmr su'ad..... mmn sudais SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said a strong believer is better and dearer to Allah than a week one* Not Edit page 59 ammi wace gbdy ta sake shiga damuwa akan halin ko in kula da AK ke nuna musu daga ita har su'ad , yanzu hk zaune take akan gadonta tana tunani ,byn takirasa a waya akan yazo tana son ganinsa , tacigaba da zaman jiran karasowarsa har tsawon minti talatin amman bashi ba ala'munsa . dan hk yasa ta yunkura mike ta fito daga cikin dakinta xuwa parlour 'nta da niyyar shiga part din dady . daidai wannan lokacin ya shigo cikin parlour 'n bakinsa dauke da sallama dakatawa tayi lokacin data ganshi tana dubansa sannan takarasa tasamu guri ta zauna akan daya daga cikin kujerun parlour tana cigaba kallonsa sbd katuwar ramar dataga yayi. da saurinsa ya karaso gareta ya zauna agabanta ya takwanshe kafafunsa yana dubanta tare da son yin mgn amman kafin yayi mgnr tayi saurin cewa " anya kuwa abdul kana yiwa kanka adalci arayuwa? "anya kuwa akwai imani acikin zuciyarka? "kwana da kwanaki bakayi tunanin lekowa zuwa inda muke ba balle kasan halin da muke ciki "yanzu in ba wani kwakwarar dalili bane ko ciwon su'ad ne ya tashi sam baka son xuwa inda muke , "haba abdul hb abdulkabir muma fa muna da haki akanka a matsayinmu na iyayenka sannan ga hakin matarka akanka amman duk wannan bai sa mu cancanci kazo ka duba lafiyarmu ba. ahankali yaja numfashi tare da ajiyar zuciya ya fesar atare yana shafa sumar kanshi kana yace "ammi ba hk bane wallahi amman kiyi .... "to menene dalili idan ba hk bane uhm abdul? ammi ta katsesa tana tsareshia da idanunta,tana kare masa kallon tsab. gbdy duk ya rame ba kmr kwanakin baya ba .... numfashi ya shaka ya sake fesarwa ahankali kana muryarsa a matukar kasalance yace "ammi ina son zuwa gidan amman nakasa jurar nazo banga yarinyar can ba "wace yarinyar kenan kake mgn akanta? ammi ta tmbysa wanda sarai tasan ko wa yake nufi. muryarsa a matukar sanyaye yace "su'..ad yabawa ammi amsa da hk muryarsa na shaking , sannan muryarsa ahankali yacigaba da mgn "ammi ke uwa ce nasan kin fahimci wani abu a tattare dani wanda ya dangancin yarinyar ,narasa yadda zanyi da rayuwata "ammi narasa me ke damun tunanina akanta duk inda na motsa tunaninta . "cike da matsanancin bacin rai ammi tace "wai abdul har yanzu wannan busashen zuciyar taka bazatayi nadama ba ka rungumi kaddarar data zo maka . "da sauri ya dago mayattun idanunsa yana dubanta dasu tare da katseta ganin kmr bata fahimcesa ba, "ammi ba fa hk bane wallahi nasoma jin wani sauyi ne akan yarinyar wanda hkn ya haddasawa zuciyata shiga rudani gbdy tunaninta ya hana zuciyata sukuni shiyasa ma danaga bata kaunar ganina ahalin yanzu nima na kauracewa gidan amman ina ...ina... sai km ya kasa karasa mgnr wanda hkn yayi daidai da lokacin da su'ad ta sanyo kai tana kokarin fitowa daga cikin dakin eiman,jin furucinsa yasa taja da baya ta tsaya cak tare da boyewa cikin labule, gabanta na dukan uku uku take jikinta ya dauki rawa ta kamkame jikinta guri daya zuciyar na tsananta bugawa da sauri sauri wayyohhly kar kayi shr pls ka fada kace kana sona ...... . duk da bataji farkon mgnrsu ba amman taji karshen mgnrsa ...... dan lekowa tayi da idanunta daya ta yadda bazasu ganta ba, taga me ya dakatar dashi cigaba da mgnrsa amman sai gani tayi ya runtse idanunsa gam yana ciza gefen lips dinsa na kasa da karfi . ahankali idanunta ya sauka kan ammi dake zaune tana murmushi jin dadi wanda ta kasa boye farincikinta a fili da jin furuncisa, abinda ta dade tana zargi akansa ne km ta dade tana jiran ranar tabbatuwarsa , cikin matsananci farinciki ammi tace"banda abinka abdul meye a ciki dan ka kamu da matsanancin tunani su'ad ji nake su'ad din matarka ce km mallakinka wanda duniya ta sheda hkn ,ka kafi kowa sani irin tsaftatacciyar soyayyar datake maka, akanka ta sadaukar da rayuwarta da farincikinta , bai kamata ka tsaya bata lokaci ba gurin fahimtar daita ba, sai ka sanar mata da yadda kake jinta tayi masa mgn a bai bai kmr yadda shima yayi mata . marairaice murya yayi sosai yana me dukar da kanshi kasa"ammi ai wannan zance da ne ,amman yanzu su'ad ta daina sona kwata kwata bata kaunar ganina, ko baki ga yadda take min rashin mutunci ba a duk sanda muka hadu nima fa ba wai sonta nake ba kawai dai tunaninta ke addabar rayuwata amman da zaki taimaka kiyi mata mgn ta daina nuna min kiyayya ta dawo nuna min soyayya kmr yadda take min ada hkn kawai zai kwantar min da hnklina har na samu natsuwar zuciya. " wayyohhly Allah su'ad ta furta a fili tare da dafe daidai saitin zuciyarta da hannuwanta duka tana runtse fararen idanunta . "zaro ido waje ammi tayi tana kallonsa tare da cewa "ni din zan mata mgn? "lallai baka da aiki kaga ma tafiyata idan kaga tunaninta na neman halakaka zaka bude baki ka amayar da abinda ke cin zuciyarka ,"ni dai ka dinga zuwa ina sanyaka cikin idanuna. "wayyo Allah ni da yakamata na fito a mutun dina sak na bayyanawa ammi komai ko zata taimakamin, shine na tsaya wani kona kwana yayi mgnr cikin ranshi yana sake shafa sumar kansa idanunsa na kallon ceiling parlour 'n.... cikin hk yaji motsin fitowar su'ad daga cikin labulen dakin eiman tana auna masa wani irin kallo me firgita zuciya wanda yasa take yasha jinin jikinsa har gabansa ta karaso ahankali cikin sanyi tafiyarta me kama da tafiyar tsutsa ta tsura masa fararen idanunta tana kallonsa gbdy tarasa me yakamata tace masa, dan ji tayi kmr ta rufeshi da duka tsabar takaicin abinda ya gayawa ammi wai ba sonta yake ba alhalin ita tasan son ranshi kawai ya fadawa ammi dan kallo daya zakayi masa ka gane yana cikin shaukin kaunarta . kallonta yake kmr yadda ta tsareshi da ido kafin daga baya muryarta a matukar fusace tace "makaryaci kawai......... sannan ta juya da sauri tabar gurin sbd kukan da yayi yunkuri kwace mata. zaro idanu waje yayi sosai tare da bin byn da kallo cike da matsanancin mamakinta , zaune kawai yake a gurin amman gbdy ilahiri gangar jikinsa sunyi masa sanyi ji yayi kmr ana masa wanka da ruwan kankara ne "kardai taji hirarsu da ammi ? no no bata ji ba , nan fa yashiga comfuse na taji mgnrsa ko bata ji ba ,ya kasa motsawa daga zaune dayake illa gumi dake ta aikin keto masa a ilahirin jikinsa yana gogewa wasu na sake tsatsafowa, jikinsa a matukar sanyaye kmr yabita dakinta ya tmbyeta kotaji hirarsu ne amman yaga kmr zai kwabsawa kanshi idan ya aikata hkn dan hk yacigaba da zama cike da fargaba . koda tashiga dakin, rufe kanta tayi ciki ta fada saman gado ranta duk babu dadi tunani ne ya addabi rayuwata can km tasoma rizgar kuka me taba zuciya da tsayawa arai "why why why!!! abdul ? "meyasa bazaka soni koda kuwa bazai kai kwatankwacin wanda nake ba? "me ye laifina "meye aibuna pls arayuwa da bazaka soni ba ....kuka take sosai har da shesheka kmr ranta zai fita daga gangar jikinta kafin daga baya ta rarrashi kanta da da karfafa zuciyarta cewar yana sonta tunda tunaninta ya hanashi sukuni da wannan karfin gwiwar tasamu natsuwar zuciya tare da mikawa Allah lamarinta ta mike ta fada bathroom tayi wanka, ta canza kaya zuwa wasu haddaun kananun kaya riga da siket piny da ratsin baki baki ajiki ta yafe kanta da bakin mayafi ta sake fitowa parlour duk da yanayin da take ciki na kunci da bakincikin furucin AK amman hkn bai hana sihirtaccen kyawunta fitowa ba coz she look attractive zaune ta tarar da AK inda ta barshi batayi magana ba hk zalika shima baiyi mata mgn ba, sai dai yayi matukar damuwa da kalmar makaryacin data furta masa kalmar ta damesa tare da tsayawa a kahon zuciyarsa ,yana jin kmr ya zalincetane ta kowani bangare yasa ta furta masa hk . yayinda ya dinga ji ajikinsa kmr bata cancaci zalinci daga gareshi ba, yana kallonta ta wuceshi zuwa dining yabi bynta da kallo ta ja kujera ta zauna ta debi abinci a plet tasoma ci . alokacin dayake kallonta tana cin abinci kmr bata son ci ji yayi kmr ya isa gareta ya rungumota zuwa jikinsa yabata abinci yasanar mata da sirrin dake boye acikin zuciyarsa amman ya kasa aiwatar da hkn sai gyara zama da yayi yana kallonta yana hadiyar yawu . ahankali ya mike tsaye daga zaunen dayake cikin takunsa na isa ya karasa har dining inda take zaune tana tsakurar abinci ya tsaya bisa kanta yana kallonta, tayi tmkr tabasan da tsayuwar wani bil'adama agurin ba, ta sake debo abinci zata kai bakinta kawai taji zaraf ya rike mata tsintsiyar hannuta still idanunsa na kanta yana kallonta, ta dago fararen idanunta masu kalar madara da suke cike da matsanancin rudani da takaicinsa ta zubesu cikin kwayar idanunsa wanda hkn ya saukar masa da tarin kasala ajikinsaa har yanayinsa ya tsananta bukatuwa ,take feeling dinsa yasoma motsawa ahankali ahankali yana cigaba da kallon cikin idanunta yana jin yadda wutar kaunarta me tattare da tsagwaron sha'awarta ke taso masa yana circulating gangar jikinsa . tsawon minti goma ya dauka rike da hannuta yana kallonta sbd bakaramin kyau tayi masa ba cikin kayan dake sanye da jikinta batare da wani tsoro ko fargaba ba ta tsurawa cikin idanunsa nata kwayar idanu tana narkar dasu hk kawai take ji ajikinta lokacin nadamarsa ya kusa..... lokacin tunon sililin zuciyarsa yayi domin kuwa ko yaki ko yaso ya kamu da matsanancin kaunarta furtawa ne dai bazai yi ba, yayinda ita km ta tabbatarwa kanta sai ya furta wannan kalmar da bakinsa koda kuwa abinda zai aikata karshe kenan numfashinsa ya bar gangar jikinsa amman sai ya furta mata kalmar so.... yadda take kallonsa din nan tasan bazai taba iya tserawa soyayyarta ba koda kuwa zata furta bata sonshi ne. lumshe mayatattun idanunsa yayi yana me bude bakinsa da kyar yakira sunanta daya saba kira wanda ke maseefar bata mata rai ke............ . tana jinsa tayi masa banza tare da dauke idanunta akansa kmr batasan da tsayuwarsa ba har sai da ya sake maimaita kiran sunanta ke. .....yana sake bin jikinta da wani tikitatccen kallo wanda hkn yayi nasarar kashe mata ilahirin sansar jiki gbdy tsigar jikinta suka mike tsaye har gashin kanta ji tayi duk duniya babu dan rainin wayo wanda ya iya wulakanta mutun kmr shi ....."meye ne zaka dameni kmr naci maka bashi? aranshi yace ba bashi kadai kikaci min ba har rayuwata kike kokarin rabani daita ,yayinda a zahirance kuwa cewa yayi "yanzu ni zaki kalli cikin kwayar idanuna ki kirani da kalmar makaryaci ,"karyar uwar me naki uhm ina sauraronki ,kigaya min karyar uwar dana miki? on expecting yaji sautin muryarta cikin dodon kunneshi "tabbas kai din makaryaci ne wanda ya shahara cikin duniyar karya...... "ni din yanzu har mun kawo wannan tsage din da zaki iya kirana da wannan kalmar yakarasa mgnr yana lumshe mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa sannan ya sakar mata tsintsiyar hannunta domin tacigaba da cin abinci shima ya samu gurin zama ya zauna na tmbyrta still idanunsa na yawo ajikinta "ki taimakini ki gaya min karya dana miki arayuwa wanda yasa kika furta wannan kalmar gareni kada zuciyata ta buga. ta kasa dago idanunta ta kalleshi sbd jin yadda idanunsa ke yawo a gbdy ilahiri jikinta. ganin yadda ya tsareta da mayun idanunsa masu bugar mata da zuciya yasa ta ajiye spon din hannuta ta mike tsaye tasoma tafiya "ke dawo nan, ta tsaya tare juyowa tana Kallonsa kmr zatayi kuka "me ye ne abdul. .. ? " ka damu zuciyarka dayawa sannan kana son damun tawa zuciyar dan Allah kabarni hk na huta, abinda bakasani ba wanda har ya damu zuciyarka kai din makaryaci ne......... tana gama fadar hk ta juya ta nufi dakin eiman tana jujjuya masa jiki har ta shige while idanunsa na kanta yana kallon bynta . tabbas yasan yana mugu mugun sonta amman kalmar karyar data danganta shi daita ya damesa kwarai da gaske abun ya tsaya masa arai sannan hkn yana nufin abubuwa dayawa duk da yasan har yanzu batasan yadda ya kamu da matsanancin kaunarta ba. Allah yasa batasan abinda ke cikin zuciyata da abinda ya furtawa ammi ba da bai san kalar rainin hankali dazata masa ba ya furta hkn a fili yana dafe goshinsa da zai iya da yabi bayanta zuwa dakin eiman yabata hakuri tagaya masa karyar da yayi sannan ya gaya mata matsayinta acikin zuciyarsa wani bangare na zuciyarsa ya gargade shi da aikata hkn da wannan tunanin ya mike tsaye ahankali rashin sani madafar dafawa ya bar gidan zuwa gidansa. tun daga lokacin da ammi tayi masa fada yake zuwa gidan sau daya kacal arana shima da yamma ne idan ya taso daga aiki yayinda duk zuwan da zaiyi baya ganin su'ad . wani yammaci ne dayazo yake tmbyrta gurin ammi wace ke tsaye tana shirin fita unguwa ,tace masa tana daki ita km ta sanya kai ta nufi kofar fita yana tsaye har sai dayaga tashin motarta sannan ya nufi hanyar dakin su'ad yana daura hannunsa kan handle din kofar ita km tana kokarin sanyo kai daga dakin tana ganinsa tayi saurin komawa da baya tana kokarin danno kofar yayi saurin cafko hannuna cikin nasa wanda ita km ta ridaga ta danno kofar da karfi wata irin razananniyar kara ta saki tare da durkushewa akasa tana kuka.. ya turo kofar yashigo jikinsa na rawa yayi zaman dirshan agabanta kmr yadda tayi a kasa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya rungumeta tsam yana rarrashi "muga hannun ,taki yarda ta mika masa hannunta sai kokarin barin jikinsa take tana kuka tana yarfe dayan hannuta muryarta cike da sautin kuka tace "kasakeni dan girman allah ka daina hada jikinka da nawa banaso banaso!! "banason ganin fuskarka bana kaunar ganinka acikin sabuwar rayuwata aikin banza kawai malam, mutun sai jarabar son taba jin mata ta mike tsaye daga jikinsa tare da shigewa dayan dakin ammi ta barshi nan zaune cike da matsanancin mamaki da fargaba "wai me kenan hkn yake nufi? "da gaske su'ad ta daina sona ne ko me? " bata son sake ganina cikin sabuwar rayuwarta ? yayiwa kansa tmbyr yana duban bayanta har tashege dakin. ya ilahil alamena ya furta ahankali gumi na keto masa a gbdy ilahiri gangar jikinsa take km kwalkwaluwarsa tashiga caji na neman mafita bai taba tunanin zuwan wannan ranar ba daman zai tsinci rayuwarsa hk km adalilin su'ad ya dade zaune tsawon lokaci yana duban dakin data shiga daga bisani ya rarrafa ya mike tsaye cike da sanyi jiki dan dole yayi wani abu akan lamarin, zagayar dakin yasoma yi yana zance zuci sannan ya nufi kofar dakin yajita akulle wani irin tuttukin bakinciki ne ya caki tsokar dake makale akirjinsa ,bai san sanda ya daga kafarsa daya ya doki kofar dakin da karfiba...amman kofar bata bude ba ya sake kai mata duka a matukar zuciye sai ga kofar ta balle su'ad dake tsaye tana kallon yadda yake dukan kofar da karfi ,ta kamkame jikina guri daya tana me zaro idanunta waje jikinta na kirma kmr me jin sanyi yasoma da'ga kafafunsa yana tahowa inda take tsaye jikinta na shaking tsoro da matsanancin firgici ne yayi mata diran makiya wanda kadan ya rage fitsari bai zubo mata kafin yagama karasowa gareta yaga tayi luuuuuuuu zata fadi yayi saurin tarota ta fada jikinsa aiko jikinta ya dauki kirma, take yagane ciwonta ne ya tashi kenan tsoro ma zai iya haifar da tashin cutar farfadiya rungumeta ya tmbyi kanshi yana rungumeta tsab ajikinsa yana kallonta wayyohhly su'ad ina mugu mugun sonki karki ce kin daina sona idan hk takasance basan yadda zanyi ba ya mike tsaye tare daita ajikinsa yana kallonta har ya isa kan gadon ammi ya kwantar daita yasoma cire mata jikinta yana furta kalmar tsuntsu daga sama gasashe hkn ma yayi min dade tsab yagama rabata da doguwar rigar jikinta hannuwansa duka ya daura bisa kirjinta yana zagaye dukiyar fulaninta yana hadiye yawu kafin ya zarce da murza kan nipple dinta yana lumshe mayatattun idanunsa yana cigaba da murza kan nipples wani murzawa yake ahankali kafin daga bisani ya daura bakinsa kan beast din daya yana tsotsa kmr wanda yasamu sweet while dayan hannunsa na kan brest din daya yana murzawa yana tsotsar kan nipple dinta daya wani irin yanayi ya tsinci kainsa ciki matsanacin shaukinta cike da matsanancin sha'awarta ya fara da salonsa wasaninsa zazzafar romacing yake aika mata dashi kmr tana cikin haiyacinta, take km jikinta ya sake daukar kirma kafin daga baya ya tura finger's dinsa cikin jikinta ya fara fingering dinta yana lumshe mayattun idanunsa. yadda yake fingering din kasanta hk jikinta ke sake daukar kirma ya dan tsaya yana kallon yanayinta "kodai itama tana jin dadi ne alhalin bata cikin haiyacinta? sbd ganin duk sanda zaiyi sucking dinta ko fingaring dinta cikin yanayi ciwon jikinta na sake daukar kirrma gwada meida hannunsa yayi cikin kasanta, yaji jikinta ya sake daukar kirrma dan hk yacigaba dayin fingering dinta jin yadda kasanta ke digan ruwa yasa jarabarsa sake ta'azra cike da matsanancin sanyi jiki me tattare da shaukinta ya raba joystick dinsa cikin jikinta yana sauke wani naunauyen ajiyar zuciya uhmmmm ji yayi kmr yashige cikin aljanna ne tsabar sweet din dayaji takara yi masa dan wani irin sihirtaccen dadi ya dinga jin yana circulating gbdy ilahiri sansar jikinsa . ponping dinta yake sosai yana jinsa kmr yana yawo acikin gajimare ne wayyohhly Allah ya furta a fili gsky mata ababen jin dadi ne ga rayuwar "da" nmj cikin zafin nama ya dinga zira mata bananarsa me dadi cikin sauri sauri yana kiran hhhhhhhhhh ashhhhhhh wayyohhly ....ita km sai kirma take shi km yana aikin kwasa mata wani dadin shauki yake ji ajikinsa shi kansa yasan su'ad akwai dadi irin matan nan ne masu tsananin ni'ima ya dage kafafunta duka ya daura saman wuyarsa tare da kai hannunwasa duka ya rike fuskarta yana kallonta yana caccakar yadda yake so gbdy yagama fita cikin haiyacinsa balle ya tuna da yanayin datake ciki yau ma ya dade akanta yana having sex daita sai dayaji ya masu sannan ya sauke kafafunta kasa ya mike tsaye yana kallonta yana girgiza kai yasan da idanunta biyu yadda take jin haushinsa din nan, baza taba barinsa ya samun yadda yake so da jikinta ba. kayanta ya mayar mata shima ya meida nashi ya dauketa zuwa dayan dakin , ya nufi waje ya aika security yaje ya kira masa me gyara , cikin minti goma suka dawo tare da me gyara yana tsaye aka meida kofar kmr yadda take tmkr babu abinda ya faru ya sallami me gyara ya koma dakin daya kwantar daita , har lokacin tana kwance tana kirma ya ciro wayarsa yakira number ammi yana sanar mata da ciwon su'ad ya tashi . a harzuke ammi tace "dan ubanka kiran me kake min yanzu kmr bakasan abinda zakayi mata ba "aikin gama ai yariga ya gama "me kace abdul ammi ta fada da karfi ? yayi kasa kasa da muryarsa yana shafa sumar kansa "ai na nufin na taimaka mata "ubangiji Allah ya shiryeka abdul kwata kwata baka da kunya da tsoro bansa inda ka samo wannan halin naka ba.... ganin nan zuwa yanzu ai yana jin abinda tace ya katse kiran yana furta barin na gudu kafin ta dawo tasameni ya nufi hanyar a parlour ya iske eiman wace tashigo yanzu "eiman yakira sunanta "na'am yaya shiga dakin ammi wacan yarinyar na can babu lfy da ala'mun ciwonta ne ya motsa ni na wuce gida tun bai kai ga karasa fadar mgnrsa ba ta mike zumbur ta nufi dakin. daren ranar da kyar daga ita har shi suka iya runtsawa ita radadin ciwon hannunta ne ya hanata runtawa, yayinda shi km tsananin tunanita ne ya addabi rayuwarsa ji yake akanta kmr ana fixgar tsokar dake makale akirjinsa ne. washe gari da zazzabin abu biyu ta tashi sbd azabar radadin da hannunta ke mata ga km na ciwon jikinta datake jin kmr ammata dukan mutuwa ne gashi sam taki gayawa ammi halin datake ciki taja bakinta tayi shr tana lallaba jikinta . tsawon kwana biyu bai sanyata cikin idanunsa ba ko yazo gidan ba zai ganta ba so yake ya duba hannuta dan yasan bakaramin jin jiki tayi ba amman gbdy ta toshe hanyar haduwarsu . yashigo gidan tana zaune ita da eiman yasamu guri ya tsaya ya jingina bayansa da bangon parlour 'n yana kallonta ta gefen ido sannan yace "eiman ina ammi? " tana dakin tabashi amsa tana gaisheshi tare da mikewa ta bar gurin ya juyo ahankali yana kallon inda su'ad ke zaune wace tayi kmr batasan da tsayuwarsa agurin ba, ta mike zata raba ta gefensa ta wuce ranta a hade ya riko tafin hannuta mara ciwo cikin nasa yana murzawa , wanda yasa tilsa taja ta tsaya ta juyo a fusace tana kallonsa. " sannan tasoma kokarin fixge hannuta cikin nasa pls ki kiyi hkr ki tsaya magana zamuyi ta yo baya kadan tana fuskantarshi "hakurin me kake bani? "hakurin borin kunyar morar jikin karuwa tantiriya yar jaliya mara kamun k....on expecting taji ya hade bakinsu guri daya ,ta hanyar hanata karasa fadar abinda take so fada ,yashiga tsotsar bakinta kmr zai cire mata lips yana kallon cikin kwayar idanunta ,ta dinga kokarin kwace bakinta cikin nasa ta kasa dole tasa ta hakura ta kyaleshi ba dan ranta yaso ba sai dan ya toshe mata hanyar fitar numfashi da hancinsa sosai yake tsotsar bakinta tare da narke mata ajiki ,har sai daya ga ala'mun numfashinta na neman barin gangar jikinta sannan ya barta ya sake tattarota ya rungumota zuwa jikinsa sosai yana sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da busa mata iskar bakinsa. itama numfashi da ajiyar zuciya take janyo da kyar tana fitarwa ,idanunta suka cicciko da ruwan hawaye "kiyi hkr nasani nayi kuskuren riko hannuki danayi har kika ji ciwo ,sannan ina baki hakuri ne ba dan wani abu ba sai dan wasu dalilai nawa masu yawa ta km jan jikinta zata kwace ya sake matseta "dan girman Allah ki tsaya ki saurareni.. "babu wani sauraranka da zanyi kai ko mgn ta fatar baki banason ta sake hadamu, balle jin wasu zantuttuka . dan hk ka sakar min jiki dan bakada abinda zaka ce min," babu rashin mutunci da wulakacin da ban sha ba akanka amman shine zaka wani zo min da karamin murya kana bani hakuri gulma sbd yanzu kana morar jikina ko? " abinda ya saka bazan maka Allah ya isa ba sbd ciwon dake jikina, ina bukatar yabarni if not tsinuwa tare da Allah ya isa zan dinga maka a duk sanda ka kusanceni . "ko kin min Allah ya isa bazai kamani ba km babu abinda Allah ya isanki zata min ke din matata ce wace ko babu ciwo atattare dake addini yabani damar kusantarki a duk lokacin dana so.. sannan karki yi wani dagawa sbd nifa bawani dadinki ma nake ji ba yayin saduwa dake cikin wannan ciwon ,nafi son kina cikin haiyacinki," dan nasan idan kika d'and'ani xumata da kanki zaki dinga kawo min kanki ina lasa miki . "Allah ya tsareni da yin kuskuren kawo maka kaina ai ko daman can ba sbd wani abu naka nake bibiyarka ba ,sbd rayuwata nake binka yanzu km tunda kowa yasan matsayinsa rabuwa zanyi da kai sbd kai din mugu ne wanda bai san hakin bil adama ba sai na kansa . "ka sakeni dan girma Allah ko dole sai jikinka ya ru'bu da jikina ? ta karasa mgnr muryarta cike da hargowa tana kokarin kwace jikinta yin duniya tayi dashi amman yaki sakinta tayi kukan kura zata kwaci kanta yaki sai ma janyota daya sake yi ya hadeta da kirjinsa tana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi kmr zata fasa zuciyarsa ta fito, ganin yaki sakar mata jiki ne yasa ta saka wata razananniyar kara wanda yasa ammi dake daki fitowa da sauri "lfy mamana ke da waye ? tana fitowa tayi turis sakamakon ganin AK kwakume daita ajikinsa yana narke mata . "me ye hk abdul zaka wani kwakumen yarinyar da rana tsaka ba kunya balle tsoron allah? jin hk yasa ahankali ya saketa tare da waskewa ta hanyar shafa sumar kanshi " wannan yarinyar taki tacika rashin kunya dayawa ,ita da basonta ake ba sai wani jiji da kai take da feleke" banson wulakanci da ranin hankali abdul wace irin mgn banza ce hk ? " itama kice mata ta dinga sanin irin mgnr da zata fada min if not ita ce zaka kwana ciki wahala . anji oya zo ka wuce gida mungode hk da ziyara , yayi murmshi yake yana sake shafar sumar kanshi yanxu ammi akan zance wannan yarinyar kike kokarin korata kar nazo na miki yaji fa kixo kina nemana ido bude ammi taja hannu su'ad suka nufi daki tana cewa "kai kasani shi km dole tasa ya wuce ya bar gidan ba dan yaso. ******* tsaye yake cikin office dinsa sanye cikin wando da riga na suit, yellow colour me ratsin baki ajikin rigar sai fara riga dake cikin suit din kafafunsa rufe cikin black shoe wanda ke zuba kyalli da daukar ido, tsintsiyar hannunsa daure da agogon fata baki me shegen kyau da tsada, hannunsa daya zube cikin aljihun wandonsa while dayan hannunsa dafe da glass din window gashin kan nan nasa na kwance luf luf abin sha'awa tmkr wanda ya fito daga jinsi buzaye domin banbancinsa dasu farar tafa wanda hkn ma ya dace da skin dinsa wanda ke fitar da annurin kyau . ya dade tsaye a gurin cikin zurfi tunani musty wanda yashigo tun minti 2 da suka gabata yana faman rafka sallama amman AK bai ji shigowarsa ba dan hk yakarasa har gurin dayake da sauri ya dafa kafadarsa yana kiran sunansa "AK me yayi zafi hk kake neman kashe kanka da tunani? a dan firgice ak ya juyo yana kallon musty tare da kai hannu ya dafe goshinsa yana daga kafafunsa zuwa mazaunisa batare da yace komai ba . musty yabi bayansa atare suka zauna musty na fuskarsa "abdulkabir yakira complate name dinsa ak ya dago yana dubansa "meye matsalarka arayuwa? "su'ad ce kawai matsalata ..... ak yabashi amsa da hk yana kallon cikin idanunsa "shine kake kokarin kasra kanka akanta ko? "narasa yadda zanyi ne musty kullun cikin damuwa nake zuciyata taki samun sukuni tunanita baya barina na iya bacci musty ka daimakeni gida da waje aikin kenan tunaninta ......"kai yanxu ka furta mata kalmar kana sonta ne bazaka iya ba ko me? "bazan iya ba musty bansan ta inda zan fara ba . musty ya dan ciza lip's dinsa yana kallon cikin idanun AK a kaikace sannan ya dan yi murmushin "kana jin tsorota ne dabazaka iya fuskantarta ba? "ta yaya mutun da matarsa zai zauna yana westing time dinsa akanta ,"ba wai ina jin tsoro ta bane musty kalmar dai nake jin tsoro furtawa gashi ina nuna mata bana sonta agabanta "kaji shirme banza wannan ai katuwar shirme kikeyi wlh yakarasa mgnr yana cewa kawo kunneka kaji wata mgn musty ya dan rankwafo zuwa inda AK yake da bakinsa "ka faki idanun ammi idan taje part din dady kawai kashige dakinta ka cika aiki a wuce gurin yana gama fadar hk ya dawo mazauninsa ya zauna yana murmushi " waskewa ak yayi yana murmushi kawai sbd yasan musty bai san yagama cika aikinsa ba tuni amman dayake shi din gogen dan duniya sai cewa yayi "kana ganin wannan tsarin zai yiwu ? "sosai ma kuwa "ok shikenan i will try "try friend suka bar wannan hirar suka shiga hirar business da zantawa akan sabon companies din da AK yake son bude a kasar koria wanda za'a dinga yin kifin gwangani sun dade sosai suna zantawa akai daga karshe sukayi sallama ... ****** gbdy zaune suke a parlour har ammi suna kallo yashigo part din cikin wasu haddaun kananun kaya wando jeans da baki shirt me ratsin fari ajiki sai flat canvers fari tassss sanye da kafafunsa yayinda , agogon diamond ke daure da tsintsiyar hannunsa shima whit sumar kanshi na nan kwance luf luf kmr koda yaushe yayi wani maseefer kyau iya haduwa AK ya hade takowani bangare kallo daya zaka masa kaji ya tafi da kai. kai tsaye gurin ammi ya nufa ya zauna eiman ta gaishe dashi ta bar parlour zuwa dakinta sakamakon kiran daya shigo wayarta amman su'ad ko kallon inda yake batayi ba tacigaba da abinda take. ya tsura mata idanunsa kirjinsa na wani irin bugawa da sauri sauri zaune take cikin doguwar riga baka tayi rolling kanta da mayafin jallabiyar idanunta na kan tv wanda hakika gsky tun shigowarsa parlour 'n hankalinta yabar kan kallon datake ya koma kansa amman taki juyowa ta kalli inda yake sai ma sake kokarin meida hankalinta kan kallon da take zuciyarta na bugawa sosai .. ahankali ya dauke idanunsa akanta ya meida kan ammi dake zaune tana kallonsa . "ammi gurinki naxo da wata alfarma fa"ina jinka abdul ? "dan Allah aron yarinyar nan zaki bani,"wace kenan? ya nuna mata inda su'ad take zaune da bakinsa yana rarrashinta da idanunsa ala'mun ta taimaka masa. girgiza kanta kawai tayi tana mamakin rashin kunya irin nasa sannan tace "zuwa ina kenan zaka daita ? ya dan tsotsa kansa sannan yace "zuwa wani guri me mahimmanci bazamu dade ba yanzu zamu dawo "ok sai kun dawo ammi ta juya zuwa inda su'ad ke zaune tashi mamana ki shirya kuje ku dawo. gsky banda kunyar ammi ba da babu inda zata,sannan dazata iya musu da ammi da atake a yanzu zata ce mata bazata koina ba, amman ammi ta wuce wannan alfarmar agurinta, ammi wata jigoce arayuwata wace bazata iya sabawa umarnita ba ,dan hk jiki a sanyaye ta mike a tashiga daki . su'ad na barin gurin ammi ta juyo ahankali ta dube AK "gatan nabaka aronta, yadda ka daukar min yarinya , ka tabbatar da dawo min daita cikin lfy batare da wata matsala ba.sannan yakamata ka fuskanci zainab tunda komai ya kammala.... tabe bakinsa yayi kawai yana lumshe mayattun idanunsa batare da yace mata komai ba, shi dai burinsa a halin yanzu dayake zaune ba wuce tabashi matarsa ba . su'ad ta sake kimsa kanta dan ashiryenta take daman sannan ta fito parlour wanda zuwa lokacin har ya bar parlour tayiwa ammi sallama ta nufi kofar fita zuciyarta na tsalle numfashinta na kokarin barin gangar jikita hk kawai ta tsinci kanta cikin fargaba kasancewa tare da shi. koda ta isa farfajiyar gidan ta hangoshi zaune cikin motarsa , ahankali take tada kafafunta kmr wace ake tsomata cikin ruwan sanyi ana fitowa daita har ta isa jikin motar ta tsaya tare da rungume hannuwanta duka akirjinta . mayatattun idanunsaya tsura mata yana kallonta daga sama har kasa . gyara tsayuwarta tayi tana jujjuya ilahirin jikinta tana kallonsa kwata kwata ba da niyyar bude kofar motar , tsab yagama karanceta da abinda take nufi dan hk ya sake warning glass din motarsa "ke... tsayuwar me kikeyi ki kishigo man, tana jinsa tayi masa banza sai ma kawar da kanta gefe tayi tana sake jujjuya masa jiki bata ankara ba sai ji tai yayi sama daita ashe har ya fito daga cikin motar ta saki kara mara sauti tana kamkame jikinta ahankali yayk kasa daita ya rungumeta ajikinsa ,jinta ciki jikinsa yasa ta runtse fararen idanunta a matukar tsorace dan batasan abinda zai mata ba motar taga ya bude ya zaunar daita tare da gyara mata zaman mayafinta kanta daya zamo sannan yazagaya mazaunin direba yashiga suka bar gidan . har sukayi nesa da tafiya bata yi yunkurin kallon inda yake zaune ba balle magana ta hadasu dashi yayinda shi gbdy ya tattara hankalinsa kacukan ne akanta ,karshen titin da zai fitar dasu daga gra zuwa bakin titin agege road taga yaja birki ya tsaya tare da kashe motarsa ita kuwa sai ma ta meida idanunta gefe tana kallon marfin motar hade da kallon tsirarrun mutane dake kai kawo a titin unguwar tsawon minti goma tukun ya fara magana cikin sanyin murya "kinsa sbd ke na tsaya, amman kika dauki hankalinki kacukan kika meida wani bangare dan ki harzuka zuciyata . "harzuka maka zuciyar kmr ya? ta tmbyeshi batare da ta juyo ta dubi inda yake ba . "kai ne dai kake son harzuka zuciyarka a karon bazan amman ni babu ruwana ciki. "ni wallahi na tsammanin ko motarkace tasamu matsala shi yasa ka tsaya, sannan kallon me zan tsaya yiwa mutumin da baisan haki da martabar mutunkata ba shiyasa na kawar da idanuna akanka dan kallon naka bashi da wani amfani agareni , tunda magana gareka kayi kokarin kayi da wuri sbd kasan aroni kayi....... "banason mgnr banza just look at me, ta waigo fuskarta a matukar daure ta daura fararen idanunta acikin kwayar idanunsa "me kika gani acikin kwayar idanuna? "banga komai ba, "ki kalleni cikin idona sosai , yayi mgnr tare da rage sautin muryarsa hkn yasa ta sake dauke idanunta cikin nasa ta meida bangaren wajen motar. "ki kalleni sosai su'ad cikin tsakan kanin lokacin nan duk na rame saboda jarabar tunanki daya addabi zuciyata ya hana ruhina sukuni ," bazan iya jura da daukar wannan shariyar daga gareki ba dan Allah ki yafe min kuskurena nasan zuciyarki tana cikin kunci akaina . "meyasa kake bani hakuri akan abu da ya zama past ten abdulkabir? " na soka alokacin da kai kanka bakasan da hkn ba amman ka nuna min kiyayya a idanun duniya to the exetend kace baka sona........... ,"yanzu km ka dawo kana bukatar mu'amula dani adaidai lokacin da ni km bana bukatar hk, yanzu meye matsalarka dani da har zaka sakawa zuciyarka damuwa ? "meyasa zaka dinga damuna da takurawa rayuwata alhalin yanzu dan girman Allah karka dame pls ..... "dole na dameki saboda ina kaunarki yanzu sosai acikin zuciyata, dan girman Allah ki kalli fuskata su'ad ba dan na isa ba sai dan darajar fiyyayen halita, ta juyo ahankali zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu da karfi ta sauke kwayar idanunta akan kyakkyawar fuskarsa me cike da annuri kyau da zati suka hada ido dashi take zuciyoyinsu suka shiga amsawa suna beating akan matsanancin kaunar da suke juna wanda sai lokacin ta lura da yadda kwayar idanunsa ta koma ja, sumar kanshi ma tasan yana cikin tashin hankali ya motsota sosai yana busa mata hucin numfashinsa yadda yake busa mata iskar bakinsa ya sake jefata cikin wani yanayi na zallar shaukinsa tana matukar kaunar abdulkabir cikin zuciyarta ita kanta bazata iya misaltashi irin kaunar datake masa ba tun kafin tasan kanta take faman wahala da dako kaunarsa sai yanzu datake zaune a gabansa tana jin lokaci yayi dazaifara sonta, da nuna kulawarsa gareta . yadda jikinsa yake a sanyaye hk muryarsa take a mace "me kika gani acikin kwayar idanuna ? ta kawar da fuskarta gefe tare da cewa "banga komai acikin idanunka ba sai ciwon ido dana gani yayi wani dan gutun murmushi me taushi wanda da ganin ansa na takaici ne "kinsan abinda ke damuna, sannan nayi imani da Allah kinga abinda kwayar idanuna ke matukar so da muradi , "kinsan ke take matsanancin so ....... "to yanxu duk me ya kawo wannan mgnr wace kasan fadarta is too late "muryarsa a matukar raunace yace wallahi is not too late tunda har yanzu ke din matatace ta sunnah idan kin bani izini sai in gwada miki irin yadda matsayinki yake acikin zuciyata . "me yasa kafiye son kanka dayawa ? "kinsa duk duniya ba farkon abinda ya cancanta dan adam yaso face yaso kanshi, kan son kowa kinga kuwa dan naso kaina akanki ai na yiwa kaina adalci kenan ,"yanzu dai zamu inda zamu ko ka fasa? "daman babu inda zamu kawai ina son na kebe dake ne domin nagaya miki sirrin zuciyata yakarasa fadar hk tare da kamo hannuta cikin nasa yana massaging dinsa tare da kiran complete name dinta su'adu...llahi ..ya sake yin kasa da muryarsa wace tasoma kashe mata sansar jiki ina sonki matata............yakarasa mgnr yana matse hannunta cikin nashi.. "uhm a she dai kasan sunan yar jagaliya? "a she zaka iya furta wannan sunan ? "zan so nabaka sha'warar ka cigaba da kirana da sunan daka saba kirana dashi sbd yafi dadi abakinka, dan sunan su'adullahi kwata kwata bai dace da bakinka ba fatan zaka dauki shawara. "sai mgn ta karshe amman kasan bai cancanta ka fito da matar da take daf da barin hannunka takoma hannun wani ba ... "shiiiiii short up malama yayi mgnr a zafafe zuciyarsa na tafarfasa ... "wallahi azim idan kika kara fada min wannan banzar mgnr sai na wulakanta miki rayuwa. "to ni zan koma gida tunda ba'a soyayya dole tayi mgnr muryarta a shagwabe. "sai kin dawo tare da juyar da kansa gefen zuciyarsa na wani irin tsalle kmr zata basa kirjinsa ta fito tsabar tashin hankali dayake ciki, ita ko gbdy kokarin bude murfin kofar motar take amman taji gam akulle taki budewa ta dawo da kallonta gareshi sai wani shan shan kamshi yake yana cika yana batsewa. " why abdulkabir? "da akayi me kenan? "daka rufeni "bakisan wajen budewa bane? "koda yake ba mamaki tunda baki fiye shiga motata ba, tsaya na bude miki ,gabadaya ya kwanto ajikinta har tana iya jin dumin hucin jikinsa a nata jikin, maimakon ya bude kofar motar sai taga glass din motar duk sun rufe. "meye hk abdulkabir? "jikina ne ya hadu da mahadinsa sai yaji bazai iya rabuwa dashi ba "ni dai bana son hk. "jikina ne fa su'ad, "kodayake jikinkane hkn bai dace ba... ni fa yanzu babu abinda nafi bukata da muradi kmr naji ka sau.... hannunsa taji a saman bakinta ya Rufe , dan kar karasa fadar mgnr da zatayi tare juyo daita suna fuskantar junansu ya tsura mata mayatattun idanunsa yana kallon cikin kwayar idanuunta i love you su'ad i can do without you in my life amman kina kokarin kasheni...... ta sauke naunauyen ajiyar zuciya wace ta fito a fili, jikinsa a raunace ya kai dan yatsansa kan lips dinta yana zagaye tautausan labbanta dashi "kiyi hkr idan mgnta tabaki haushi pls? "amman dan Allah karkice bakya sona..... gbdy jikinta ya mace mutu murus sbd kalamansa sun soma kashe mata ilahirin jikinta uwa uba ga salon dayakewa bakinta. muryarta can kasa kasa "tace abdulkabir ada dai nasoka kmr nayi hauka amman a wannan sezing din da muke ciki sai dai kayi hakuri sbd banason ka ..... "sbd me zaki daina sona a daidai lokacin da kikasan na kamu da matsanancin kaunaki gsky wannan ba adalci bane yayi mgnr yana cigaba da dubanta yana shafa tautausar lips dinta. buge masa hannu tayi cikin zafin nama tana zabga masa uwar harara cikin wani salo da ita kadai tasan ma'anarsa "kai ne fa kace ba'a soyayya dole ko ka manta ne na tuna maka da zafafan kalamanka gareni? " shine sbd son kai yayi maka yawa har kake cewa wannan ba adalci bane wannan kuwa shine adalci ga mutane masu taurin kai irinku .. tana gama fadar hk. tasa hannuwanta duka ta tureshi ,sam gbdy ta manta da raradin hannunta me ciwo sai lokacin, nan fa tafara kiran wash !wash!! "kagani ko kaja na fama ciwona daman ka kawoni ka karasa gutseremin hannu ne ko takarasa mgnr muryarta na rawa idanunta suka ciciko da hawaye . "wayyohhly Allah mugani, mugani!! har kinsa hankali ya kara tashi sosai, ruhina na kokarin barin gangar jikina ya sake matso sosai kmr zai jikinta " pls kibari naga yadda hannu yayi kullun da ciwon hannuki nake kwana nake tashi sbd nasan kinji ciwo sosai , juyin duniya taki nuna masa sai daya sa karfin tsiya ya kamo hannuta "kai kai kai ai yadda yaga hannun yayi , bai sake yin magana ba ya tashi motar a guje bai zame koina ba sai wani special hospital me zaman kansa . da shigarsu abinka ga me zubin tadako da hannu da shuni nan da nan akayi musu jagora sai wajen likita yasoma taba mata hannu tace wash doctor da zafi fa. "sannu sai kin daure tana kallon yadda ak yakoma kmr ya daura hannunsa bisa kansa ya kurma ihu ko bai fada ba tasan abu 2 yake batawa rai shine zafin da take ji wanda bazai iya cire mata radadin ciwon datake ji ba, sai tattaba hannunta dayaga likinta yana yi . likita yasaki hannuta yana duban inda ak ke zaune kmr yayi kuka yace " yallabai ina jin sai kuje gurin hausawa masu gyaran hannu a duba kmr targade ne ko gocewar kashi . amman bari nakira maka wani yaro dake taimaka mana ta wannan fanni "ok babu komai kirashi kawai amman zata warke zuwa anjima ko? likita yayi murmushi "ai da zara ya gyara mata hannu shikenan zata ji daidai ya kai hannunsa ya janyo su'ad zuwa gefensa sbd yaga kmr kusancinta da doctor yayi yawa muryarsa a kasalance ta yadda Doctor bazai iya jin abinda yace ba " ki zauna kin wani manne masa ajiki sannan ki dauke wadan idanunnaki akansa tun baki canza min tunanina ba... wani irin abu taji tun daga tafin kafafunta yana taso mata har zuwa cikin kwalkwarta tare da jin kololon baki ciki ya caki tsokar dake makale akirjinta ...... mmn sudais SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said A true Muslim is one from whose tongue and hand the Muslim are safe* page 60 cikin zaman da bai ce minti 20 sai ga wani matashin saurayi ya shigo, wanda akalla shekarunsa na haihuwa bazasu wuce ashirin da biyar ba bakine , amman irin bakin nan me kyau, ahankali yakarasa shigowa cikin office din ya zauna tare da gaishesu, suka amsa. sannan ya gaisa da likita. "yauwa mahruf wannan hjyr zaka duba mana lfyr hannuta ka gano mana meye matsalar hannu nata, sbd muji dadin bata taimakon daya dace. " to yallabai matashin saurayin ya mike daga inda yake zaune yakaraso xuwa inda su'ad ke zaune ya tsugunna a gabanta yana satar kallonta. ak dake zaune ya taso daga kujerarsa shima ya tsugunna gefen da su'ad ke zaune fuskarsa a hade, kmr tayi dariya sbd ganin ya kasa hakuri ya yazi ya kasa ya tsare. amman sai ta dake itama ta bata rai kmr farko . amman lokacin dataji saurayin ya matsa hannuta , ta saki wani kara sbd yadda irin damkar dayayiwa hannuta yasha banban da irin wanda doctor yayi mata wajen zafi ashe na doctor shafar mai ne akan nasa "kai! kai!! wash, kai wallahi tsaya da zafi fa sosai, kayi min ahankali ,yasa hannusa daya a tafin hannunta ,dayan km ya fara taba yantsunta dashi ta sake sakin wani razananniyar kara tare da damkar rigar ak dake makale daita da iyakacin karfinta tana kiran washi Allah zan mutu . "dakata dakata dakata!!! kaga tana jin zafi fa . "yallabai hkr zakayi yasamu ya duba mana ita sbd abun sai wanda yake aikin shine zai iya ganewa musan matsayin ciwon hannuta inji cewar likitan . "ok ok shikenan doctor yayi mata amman dan Allah yabita ahankali ina jin ciwon har cikin raina bari ma na fita dan bazan iya ganinta cikin wannan tashin hankali ba sbd tanaji zafi sosai su'ad wacce ta runtse fararen idanunta gam tana jin radadin azabar zafi, tasan ba wani zance dan zataji zafi ne zai sashi fita daga office din ba, tsabar jarabar kishi ne kawai na kada yaga saurayin na taba mata hannu yana kallo ke damunsa amman duk da yace fita zai yi ya kasa fita ya dawo bayanta ya zauna ya rungumeta ajikinta tsam... . yayinda ita km tun tana iya daurewa har sai gata tana zubda hawayen azaba , a hk me gyaran hannu yasamu ya dubata ya gayawa likita targade tayi a hannuta ,nan take doctor ya bashi umarnin ya kama mata kuka su'ad take sosai har da rike AK kam kam ,sbd wani irin tsananin azabar zafi datake jin yana ratsata. da kyar tasamu ta daure aka gama daure mata hannu sannan likita ya rubuta mata magunguna har dana shafawa a hannu suka baro office din Doctor tana kuka ak rike da hannuta kmr wata karamar yarinya. suna shiga mota kasa daurewa tayi tacigaba da zubda hawayen da suka rage acikin kwarnin idanunta na azabar zafin ciwon hannuta. matsowa AK yayi sosai kusa daita yana kallonta cike da tausayawa, ji tayi ya kai hannunsa ya dago kanta dake duke batare da yace mata komai ba ya ciro hanky agaban aljihun rigarsa ya kai hanunsa yasoma goge mata hawayen dake tsiyaya daga ciki kwarnin idanunta "da zafi ko? sorry hrt dina bansa yadda za'a yi in cire ciwon daga jikinki ba ya dawo kaina ba danayi ahalin yanzu "ya dan yi shr tare da sake tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta kana ya numfasa ahankali sannan yacigaba "dana san hk zaki sha wahala irin hk daban kawoki ba ,ni na janyo miki ciwo har hk ko? "sannu kinji my Hrt beat "hk ya dinga rarrashinta da daddaden kalamai masu tsuma zuciya wanda alokacin har taso manta inda suke sbd sanyi dataji yana ratsa sansar jikinta a hk har yasamu kukan nata ya tsaya sannan ya tada motar . "maimakon yayi hanyar da suka biyo da zasu taho hospital sai taga ya dauki wata hanyar daban suna cikin tafiya taga kmr ta cikin unguwarsu ya biyo daita dayake idanunta na kallon bangaren glass din motar ne, da wani sauri ta juyo inda yake zaune yana tuki wanda kadan ya rage bata fama ciwonta ba. cikin rawar jiki ta daura hannuta kan hannusa dake kan giyar motar "pls ka tsaya muna cikin unguwarmu ne, "idan ka kai karshen layin akwai zaka gida me bakin get pls ka tsaya agurin nashiga naga lfyr ummata nayi kewarta dayawa ina son naganta pls , duk maganar datake bai waigo ya kalleta ba balle ya tanka mata har ya nuna mata ya fahimci abinda take nufi. tana rawar jiki take sake yi masa bayanin yadda tayi missing din ummanta amman ko kallonta baiyi ba tana kallo sanda yazo daidai kofar gidansu ya taka motar da karfi ya kwasa a guje ya fice daga unguwar. tayi shr kawai tare da tsare shi da fararen idanunta tana kallonsa hawaye na zuba daga idanunta kmr ta shake masa wuya hk taji aranta. wani irin kololon baki ciki taji ya caki makoshinta "tarasa meyasa abdulkabir batason ganin mahaifiyata "hk kwanakin baya tacewa ammi tana son zuwa dubo ummanta tace ta tmbyi shi ,bata tmbayeshi ba tasa eiman ta masa "yace kartaje wanda tarasa dalilinsa na hanata zuwa gashi yau km tana ji tana ganin ya wuce gidan ya hanata ganin kyakkyawar fuskar mahaifiyarta dake kwantar mata da hankali. cike da matsanancin takaicinsa ta dauke idanunta akanshi ta mayar bangaren titi tana kallon mutane da ababen hawa dake wucewa. kai tsaye companies na addas mall ya nufa daita yayi parking a harbar company tana kallonsa ya fito yana gyara zaman rigar jikinsa sannan ya dan kallo inda take "yace mata tajirashi yana zuwa yanzu ,ko kallonsa itama batayi kmr yadda shima yayi mata dazu sai ma kawar da fuskarta datan gefe tayi tare cewa aranta "daga can ma karka dawo mugu kawai me mugun hali bansa meyasa ma na fada tarkon sonka ba. addas mall hadadden company ne wanda ak ya budesa a yan watanin baya da suka gabata anan cikin a bega before under bridge din da zai kai mutun mowe ibafo. company addas mall guri ne wanda yasamu karbuwa takowani fanni agurin mutabe waje ne wanda yake bangare daban daban ata kewaye dashi, company ne wanda ake saida hadaddun kayan manya maza dana manya mata har ma dana kananan yara, tattare da kayan jeweris da takalma design ata bangaren dama akwai health Plus da gurin yin duk wani na'in wanda ya danganci snack . tafiya yake ahankali cikin takunsa na isa da takamar shi wani ne agurin sannan km dan wani kusa a kasar Nigeria ,yayinda Manya ma'aikatan da idanunsu ya sauka akansa suka mike tare da karasowa zuwa gareshi cike da girmamawa suna kwasar gaisa hannu ya mimika musu suka gaisa kasancewar shi bashi da girman kai idan dai bakasan sanshi bane zaka iya masa kallon me shegen girman kan tsiya . "yallabai yau da kanka inji cewar manage gurin daya karaso alokacin byn ya gaida me gidan nasa,"wallahi damola akan hanya nake sauri ma nake ina tare da madam ne nace na san leko "gsky mun gode suka soma tafiya tare acikin compay suna tautaunawa yayinda AK ke daukar abubuwan daya shigo dominsu daga karshe ya zarce inda ake sarrafa snacks da ice cream.. bai fi 30 minit da shiga ba sai gashi ya fito tare da wasu matasan samarina guda biyo biye dashi hannuwansu rike da fararen ledodi sai wani mutun daban wanda batasanshi ba sanye cikin wasu haddaun bakaken suit. tun kafin yakaraso daya daga cikin samarin ya hanzarta karasowa domin bude masa motar amman ya dakatar dashi ta hanyar cewa "dont worry gbenga ,yakaraso ahankali ya bude murfin mota yashigo ya zauna sannan ya amshi ledodin dake rike a hannusu ya mikowa su'ad ,kin amsa tayi daga hannunsa ganin hk yasa yayi saurin ajiye ledodin a set din abayan motar dan kar batada shi agaban yaransa yayi reves yana musu sallama suna tsaye a harabar compay har sai da suka ga wucewarsa sannan kowanensu yakama gabansa. tafiya kadan yayi yaja birki ya faka a gefen titi still bata juyo ta kalli inda yake ba muryarsa a matukar kasalance yace "akwai kayan gyaran fuska cikin daya daga cikin ledodin ki duba ki gyara fuskarki kada ammi ta dauka ko wani abu na miki kijamin fada. "ta juyo da kyakkyawar fuskata ahankali ta sauke akansa tana dan hararasa tare da turo masa dan karamin bakinta "ni bazan gyara wani fuska ba . "uhmm hrt beat dina kar muyi hk dake fa ,"tausayi kike bani if not da sai na biya duk kudin wannan hararar da kallon da kika min yanzu ,hk fa kika dinga min irnsa a office din likita wanda sauran kadan nayi losing control gashi yanzu ma kin kara ko in rama ne? "tayi shr taki cewa dashi komai sai fararen idanunta dake yawo ajikinsa. ya marairaice murya sosai kmr zai yi mata kuka "ki gyara mana "sai ka fita daga cikin motar "ina zani ni da matata? "ni ba matarka bace.. matarka na gidanka ka baro tana jiranka amman ni matar r..... kafin takarasa abinda take son fada ya fige motar aguje diraving yake ransa a matukar bace batare da ya kalli inda take ba sai sautin muryarsa dataji cikin slow motion "ban gaya miki ki daina furta min irin wadan nan kalaman ba da sunan mu rabu va? " ni mijinki ne ,mijin mutu karaba wallahi bazan iya sakinki ba ahalin yanzu koda kuwa naman jikina zaki dinga yanka, ina tabbatar miki sai dai ki mutu da aurena akanki.. "su'ad kullun ranar duniya sake shiga cikin zuciyata kike sannan na lura yanzu kin fi son ganina cikin bacin rai akan kwanciyar hankali, "allah ya huci zuciyarka ni dai yanzu kayi hakuri ka mayardani gida dan Allah. "gida kike son zuwa? uhm "ok zamu gida yanzu kuwa ya kai hannusa ya kamo hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana cigaba da deraving yana jin yadda jikinsa ke sauyawa akanta . bata ce masa komai ba kmr yadda shima yayi mata banza yacigaba da tukinsa ,tana jiran taga ya dauki hanyar zuwa gida sai taga ya dauki hanyar me bulewa zuwa ikeja inside ta waigo indayake zaune yana tuki kmr zatayi kuka fuskarta a raunane "gida fa nace ka kaini ba wani guri ba tayi mgnr muryarta na rawa Wanda kadan take jira ta saki kuka . "ai gidan zan kai ki ko kinji nace wani guri zankai ki? "naga kmr ba hanyar gida ka dauka ba "uhmm kafin nan zamu dan biya wani guri ne na amso me mahimmanci sai muwuce gida . bata sake cewa komai ba sai dai runtse idanunta ta koma ta kwanta lamo jikin kujera tana jin yadda kirjinta ke amsa wani sauti na daban me hargitsa zuciya da kwalkwaluwa . murmshi gefen baki yayi tare da kamo lips dinsa na kasa yana cizawa ahankali "aransa yace matsoraciya kawai duk tabi ta rude kmr zanciyeta .. kai tsaye hotel din sky line ya nufa daita wanda ita ba tasan hotel ya nufa daita, dan idanunta gbdy a runtse suke har lokacin tana jinsa ya bude kofa motar ya fito, a she yaje kama musu daki ne ita batasani ba, cikin minti goma sai gashi ya dawo sautin muryarsa taji ya doki cikin dodon kunneta "hrt beat fito muje. ta bude fararen idanunta ahankali akansa tare da tsura masa idanunta tana kallon kwayar idanunsa masu cike da rudani, shima kallonta yake kmr yadda ta tsareshi da idanunta "fito man ya sake yi mata mgn tare da hade ransa sosai ala'mun babu wasa atare dashi . dole tasa ta fito kmr wace kwai ya fashewa aciki gabanta na tsananta faduwa ya kulle motar . "yace tabiyosa wata siririyar hanya yabiyo daita tana biye dashi har suka kawo kofar dakin daya kama musu yasaka hannusa cikin aljihun wandonsa ya ciro key ya bude kofar tare da janyo hannuta ya rungumota ajikinsa suka shiga dakin tare tana makale a jikinsa ya kulle kofar yana me juyo daita suka fuskanci juna ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta yana busa mata hucin numfashin bakinsa yana balballe boturan gaban rigasa Whit singlet dinsa ya bayyana yayi cilli da rigar kan kujera kwaya daya tal datake dakin yasoma kokarin cire whit singlet dinsa kwantacen gashin kirjinsa masu matukar taushi da daukar hankali suka bayyana a zahirance tana kallonsu akwance luf luf suna zuba sheki kmkr yadda gashi jarirai suke . ta runtse idanunta da sauri sbd wannan shine Karonta na farko da ta fara ganin yadda halitar kirjinsa take wanda hkn haddasa mata shiga cikin wani yanayi me cike da rudani take ta tsinci kanta cikin yanayi me wuyar misaltuwa sakamakon gashin fuskarsa dataji ya kai fuskarta yana faman aikin goga mata a nata fuska wanda hkn ya sake haddasawa gbdy ilahiri gashin dake kwance a sansar jikinta mikewa tsaye kyam ...take jikinta yasoma rawa rawa yana jin yadda jikinta ke rawa amman hkn bai hanashi kin kai hannuwansa duka ya kamo fuskarta ya hade da nashi sosai ba har hancinsa na gugan nata hancin, bakinta daf dana shi yashiga wasa da labbanta yana lumshe mayattun idanunsa "ahankali taji sautin muryarsa kmr ta masu koyon mgn "ki dawo da soyayyata su'ad... ina sonki sosai so kuwa me girma wanda ni kaina bansa lokacin dana tsinci zuciyata acikin tafkin soyayyarki ba... "zan nuna miki tsaftacciyar zan daukaka kimarki da darajarki fiyye da sauran matan duniya,yaja numfashi da ajiyar zuciya atare ya fesar ahankali yana sake matsota kmr zai shige mata jiki sannan yacigaba "zuciyar abdulkabir batasan komai ba a halin yanzu sama da soyayyarki.. " zuciyar abdulkabir na matsanan cin mugu mugun kaunar su'adullah ta yadda bata iya cigaba da rayuwa ba matsawar babu ita acikin duniyarsa ... yakarasa mgnr yana sake kamo fuskarta sosai ta yadda zai ji dadin isar da sakon zuciyarsa gareta tare da narkar da idanunsa cikin kwayar idanunta wanda hkn yasa tsayuwa ta gagareta tayi luuuuuu zata fadi kasa yayi saurin tarota ya kamkameta sosai ajikinsa yana fidda numfashi da kyar kmr me cutar asma "kece min wani abu man ....... zantuttukanki da kika sha gaya min abaya can nake son ki sake maimaita min su ina kwadayin sake jin su cikin kunnuwana... " mgn take son yi masa amman bata kalmar soyayya ba ,"so take tace yabarta ta sarara tashaki iska duniya sosai sbd yadda ya kamkameta ajikinsa ,da kyar take fidda numfashi "ki saki jikinki dani babu abinda zan miki dumin jikinki kawai ya isheni..... " amman pls kice min kina sona har yanzu hrt beat ta lumshe idanunta gamm .. muryarta na rawa tace "ni ni kabarni hk pls numfashina na kokarin daukewa ni ka kaini gida ma "karki tunzara zuciya abdulkabir har ya kai mu ga kwana anan wanda hkn zai sabawa umarnin ammin nah yayinda bazanso hkn ba, "ko kin fi son na bata wa ammi rai? tayi saurin girgiza kanta cike da matsanancin tsoro wani irin dadi yaji yana tasoma tun daga tsinyar kafafunsa har zuwa cikin kwalkwaluwarsa sakamakon jin dadin abinda tayi . ahankali yasoma yaye mayafin kanta yayi wurgi dashi saman rigarsa yasoma tafiya daita ajikinsa yana kokarin zuge xip din gaban rigarta yana tafiya daita hannuwansa duka a sansar jikinta yana yawo daahi har ya isa bakin gado daita ya zauna yajanto ta fado jikinsa ya rungumeta tsam yana cigaba da shashshafa sansar jikinta yana kokarin hade bakinsu guri daya tayi saurin kawar da fuskarta gefe tana sauke naunauyen ajiyar zuciya, tumin jikinta daya ratsa tafin hannunsa yabashi damar kwantar daita yadawo samanta tare da zare daguwar rigar dake sanye ajikinta ta saki kara mara sauti tana kamkame jikinta waje hade da sake runtse idanunta, ya rike kafadarta da hannuwansa wanda yasa dole ta natsu . tsayawa yayi yana karewa halitar jikinta kallo tsab babu komai ajikinta sai bra da dogon wando baki shima mahadin jallabiyar ce.. wayyohhly Allah ina son abubuwan yayi mgnr yana kai fuskarsa kirjinta yana shinshina kamshin turaren datayi amfani dashi, tare da goga mata gashin fuskarsa akirjinta inda take taji wani irin yarrr.. rrrr .... a gbdy a ilahiri jikinta zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri ,jin ya dara bakinsa kan saman nonuwanta yana goga labbansa akansu yasa tayi saurin ture bakinsa , zata mike yayi saurin meidaita ya kwantar ya manneta da jikinsa ya sake meida hannnuwansa duka jikinta na shafawa yana yi mata wani irin salo wanda tasa ta fara dauke wuta ahanksli ya rungumota zuwa kirjinsa ya manneta yana sakin murmushin tare da balle bra dinta ya zare yayi flinging dashi jikinsa na kirrrma ya damki kan nipple dinta yasoma murza su ahankali ahankali yana fitar da hucin numfashi me tattare da tsabar shaukinta idanunwansa gbdy sun kankance sun soma rufewa bubu abinda yake muradi kmr yajishi acikin jikinta yana sarrafata yadda yake so. kising din wuyanta yake tana lasa da bakinsa while hannuwansa duka na kan nipples dinta ya murzawa yana wani irin tsuma, sake kwantar daita yayi akan bed din sbd kada ya firgitata da joystick dinsa dake kokarin fallasa halin shaukin dayake ciki ahankali ya kwanto jikinta yashiga kishing dinta takoina yana ruda mata jiki tun daga wunyata har zuwa kan nonuwanta bakinsa ya kai yana lasa kan nonuwanta ahankali yake saukowa yana kinsing din sansar jikinta bai tsaya akoina ba sai daidai kan cibiyarta inda yafi kauna sbd dan gashin dake kwance agurin, yashiga tsotsa cibiyarta ... jikinta ne ya sake daukar kirrma muryarta a raunace tace "pls kabarni wani iri nake ji a gbdy ilahiri jikina "gaya min yadda kike ji ajikinki pls, "ina son naji yadda kike ji ko irin yadda nake ji ne..... tashiga girgiza masa kai hawaye na bin kuncinta rungumeta yayi sosai ajikinsa hade da zira harshensa cikin kunneta yasoma tsotsa yana busa mata iska wani irin zabura tayi ta shige jikinsa. ai ko ta fama hannuta me ciwo "washi wayyo Allah ciwona . zabura yayi ya mike zaune ya tarairayota jikinsa "sannu .."sorry hrt na sake karawa kaina laifi ko? gbdy ya rude ya gigice ya kamo hannuta yana dubawa yana yi mata sannu yana sake makaleta ajikinsa yana shafa albarkatun kirjinta cike da wayo da dabara yayita morar jikinta batare data sani ba cikin hk kira yashigo wayarsa ko ba'a gaya masa ba yasan ammi ce . ya mike tare daita ajikinsa jikinsa a mace "ina jin wannan kiran daga mamakine ya dauki bra dinta ya sanya mata tare da doguwar rigarta ya mayar mata,ya yane kanta da mayafi ya meida rigarsa shima yana me daukar wayar ya duba wace yayi tunani dai itace kuwa takirasa. bai bi kiran ba ya janyo su'ad jikinsa ya rungume tsam yana sakin naunayen ajiyar zuciya yana sake kissing dinta "muje na kaiki gida tayi luuuuuu kmr zata fadi kasa ya tarota da sauri "ko bazaki iya tafiya bane na daukeki? "zan iya tayi mgnr cikin sanyi murya tana gaba yana biye daita har inda yayi parking din motarsa suka shiga yaja suka wuce . karfe 11:00 dot akofar gidan ambassador adam tayi musu bai shiga cikin gidan ba ,ya fito ya bude mata murfin mota ta fito jikinta a matukar sanyaye,shi km ya dauko mata ledar kayan kwaliyarta dana ice cream ,ya mika mata taki amsa ya janyo hannuta ya nufi get daita ya buga aka bude tashiga ya mikawa daya daga cikin security ledar yabita dashi . shi km ya juya yashiga cikin motarsa yana jin wani irin felling from know where yana ratsa gangar jikinsa ,Allah Allah ya dingayi ya isa gida gurin zeey dinsa ya zazzage mata abinda ke cike da mararsa ko zai dan samu natsuwar zuciya .. gudu kawai yake falfalawa a saman titi yana buga kan sitiyarin mota har yakaraso gidan jikinsa tsuma yake. yana shigowa parlour'n gidan bai bi takan zeey dake dakinta ba kai tsaye samansa ya nufa. yashiga wanka cikin sauri sauri ya fito yasanya rigar bacci me budadden gaba wanda ya bayyana halitar kirjinsa tare kwantace sumar gashin dake kwance akirjinsa ya dauki wayarsa yakira shiga neman layi su'ad .. bangare su'ad kuwa tana shiga gida itama wanka tayi tayi alwala tayi salla wanda lokacin har eiman ta soma yin bacci ta kai hannuta jikinta eiman tashi.. eiman ta mutsutsuke idanunta "ya akayi su'ad? su'ad ta janyo ledar da AK yayi mata shopping ta fara budewa tashi musha ice cream ahankali eiman ta mike zaune ta amshi ledar gbdy tana dubawa ba iya ice cream kawai har da su wasu kayan ciye ciye danginsu shawarma da kanana cake biskit masu dadi da tsada da gasasun kaza su'ad ta dibi na ammi ta kai mata sannan ta dawo dakin eiman suka soma ci cike da natsuwa suna hira tana tmbyrta ina sukaje "kedai muci kawai ba sai kinji inda mukaje ba cikin hk kiran AK yashigo wayarta amman taki dauka daga karshe tasanya wayar a silet batare da eiman tasani ba. shi kuwa tun dayaga yayi mata kira sama da biyar bata dauka ba yasan ba dauka zatayi ba ya mike a sikwane ya sauko yana saukowa parlour kasa yasoma jiyowa wani sauti ihu kasa kasa da har gagi me kama da ana cin mutun washhhhhhhh ashhhhhh uhmmm uuuuuuu so sweet uhmm yakarasa jikin kofar da sauri ...... *ku saurareni gobe Inshaallahu zakujini da wani page* mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN *Assalamu alaikum* 🤝🤝🤝🤝 *Makaranta sai ka aureni dole ina may sanar daku anan zan dakata da rubuta novel dina sai ka aureni dole har sai allahu ya kaimu xuwa byn sallah, inshaallahu zan daura daga inda na tsaya ina wa daukacin masoya wannan litattafin nawa murna da shiga wannan watan mai alfarma da albarka Allah yasadamu da rahma da alkhairun dake cikin watan ameen* *Tunatarwa garemu gbdy Yana da kyau a garemu da muji tsoron Allah mu gyara halayemu mu shiga cikin watan Ramadan muna masu aminta da tasbihi Ga Allah (saw) ,lokacin Ramadan Allah na daure shidanu sannan km ana bude kofofin aljanna a kulle na wuta sbd haka in muna shaidanci cikin wannan wata me alfarma, to mune shaidanun kanmu sannan yakamata ace mun tsaya tsayin daka akan ibada acikin wannan wata may zuwa wato watan ramadan* *zuciyoyinmu suke yaudaramu ,sannan da kanmu muke yaudarar kanmu Allah ma daukakin sarki yace ya'ayyuhallazina amanu,to anan Allah Yana magana ne akan mutane wa,enda sukayi imani da Allah, mu kau da kasala da lalaci mu rage bacci hira banza da surutun da basu dace ba da sauransu, domin mu tsarkake ibadarmu Sosai. duk inda Allah yace ya ayyuhan nasu to Allah Yana nufin dukkan mutane walau musulimi ko kafiri azumi ibada ce da Allah kadai yasan adadin ladansa Ga duk wanda yaji tsoronsa km ya yi shi da iklasi, azumi ibadace may falalar Lada wanda Allah kadai yasa iyakacin ladansa ga wanda ya azuminsa da iklasi. to munga ashe muminai kadai suke bautar Allah da gaskiya, idan munyi sallah da sauran ibadodi domin mutane su Gani suce munyi to azumi fa na Allah ne shi Yana kallonki inma kinyi ko bakiyi , duk ibadar da mukeyi don ace muyi ko wani abu mukeyin riya don wasu suce munyi to musani muna afkawa cikin babbar kuskure ne munayi riya bamu da Lada ko kadan riya na daga cikin manya manya kabairan zunubai don haka mukiyaye muji tsoron Allah karmu bata ayyukanmu na alkhari da riya .musa hankali da kyau watanni goma shadaya muna cin muna sha ,muna yin duk abinda ranmu keso ,Sai wata daya ne zai gagaremu mu tsaya mu azumce shi dayin ibadu acikinsa wannan shine watan da akwai daren wanda yake da tarin falala ,mai tarin yawa muyi kokari mu riski wannan dare muna masu kiyamullai, allah yasa mu dace da wannan daren ameen summa ameen*🤝🤝🤝🤝🤝 page 61 sai yaji dif babu wani ala'mun motsi ko nishi dayajiyo kmr farkon saukowarsa parlour 'n naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske tare da dafe daidai saitin zuciyarsa dayaji yana bugawa, ahankali ahankali ya dinga fidda numfashi . yayinda ita kuwa zeey dake kwance cikin dakinta numfashi take saukewa ahankali ahankali idanunta na runtse , ga injin din poping acikin gindinta tana rike dashi da iyakacin karfinta, yan tsirarun gashin kanta da basu kai sun kawo ba duk sun gama bajewa tsabar cin kanta datayi. ita kai tasan halin datake jin kanta a wannan lokacin datagama cin kanta da kanta.. "zeey tasamu wannan salon iskan ne tasanadin wani group da sha'awa kawarta tabari akayi adding dinta, so daga ciki wannan group din datake ciki aka turo wani link irin na manya mata sunan group din *yadda ake koyar da kwanciyar aure cikin sauki*,take batare da wani bata lokaci ba zeey tayi join din group , kwanata daya cikin group din aka turo poping na tsiyarwa tunda zeey taga wannan poping din hankalinta ya sake tashi feeling dinta ya kai kololuwar gurin motsawa har ta kai ga bin wace ta turo poping din pc ta tmbyeta me akeyi dashi take akamata bayani poping ne wanda ba lallai sai nmj ya sadu da kai da kanshi ba, kaima karan kanka zaka iya gamsar da kanka dashi ,shi wannan poping din yana nan exactly kmr yadda gaban nmj yake tun daga wannan lokacin zeey ta kudircewa ranta sai ta mallakeshi takowani hali, wata rana kawarta bj tazo kawo mata ziyara take bata labarin tana cikin damuwa. "damuwa km zeey "wace irin damuwa gareki? "kalli katon gidan da kike rayuwa ciki kalli jibga jibgan motocin dake cikin gidannki look at every where in this house me kika nema kika rasa arayuwarki dazaki ce kina cikin damuwa ? "komai ina dashi tundaga kan kudi har kayan more rayuwar duniya sai abu daya tal ta dauko wayarta ta nuna mata hoton joystick din nmj kinga abinda narasa nan..... " i don't understand friend ? "tunda mukayi aure da AK babu abinda yashiga atsakaninmu wanda ya danganci rayuwar aure kinga ko dole nace miki ina cikin damuwa .... "bolaji ta zaro ido waje you mean kawai ya kawoki cikin duhu ne ya ajiyeki.. "shine fa kawata abun ya fara damuna gashin kinsa an rigada ansaba haraka a waje bazan iya jure daukar dogon lokaci banyi haraka ba for ristance baka saba da haraka bane tun right from beginning zaka iya cope without it amman ahalin yanzu wlh bazan iya jura ba ,ke nifa ahalin yanzu ji nake kmr na nemi william's ya dinga biya min bukata a boye ... "no no karki soma hb karki zama taxi mana ai gara kisamo wani daga waje ko km ki nemo akill dinki ku daura daga inda kuka tsaya uhmmm tayi saurin fuskatar zeey yauwa kinga ki siyi poping kawai naji labarin wani poping daya shigo yanzu kusan shi ake amfani dashi ga masu jaraba irinku suka sa dry. "kai zeey baki da sauki wlh .. "poping din ya yake ? inji cewar zeey. "yana nan exactly yadda kikaga kayan nmj yake amman banta ganinsa ba gsky . zeey ta zabura ta janyo wayarta dake gefenta ta shiga cikin gallery dinta ta dubo poping din data gani cikin group "shine wannan bj? "yauwa dagani ma shine wallahi . "ya za'a yi nasamu bolaji km bazai yi effect din stitches din da kika min ba? "no no it will not effect you ,amman karki ci kanki over fa dan nasan mutuniyar tawa bata da sausauci gurin haraka suka tafa suna sake kwashewa da dry .. a wannan ranar zeey ta bawa bj ATM dinta tashiga cikin ikeja any amount tasamu poping kawai tasiyo mata. hkn ce tafaru domin bj tasamo mata poping kmr yadda ta bukata sai dai ba dawani kudi masu yawa ba amman ta zuga mata kudi sosai ,tare suka bude carton din poping suka duba yadda za'a yi amfani dashi tun daga ranar zeey ta fita harakar AK iyakarta dashi taje dakinsa ta tsuma shawarta ta hanyar romacing din junansu da suka saba ta dawo dakinta tashiga aikin poping din kanta kullun sai taci kanta kafin AK ya dawo idan km ya dawo yayi romancing dinta yayi bacci ta dawo dakinta ta km cin kanta kmr yadda yanzu ma tagama cin kanta kafin ya dawo wanda tsabar caccakar datake yiwa kanta ne har batasan ya dawo gidan ba.. ahankali ak ya fara noucking din kofar dakinta yana kiran sunanta zainab zainab!! cikin hanzari ta bude idanunta tana zare ido waje tare da zare robar poping agabanta ta hantsilo daga kan gadon tana amsawa cikin in.. ina ..na..na'am my life gbdy tagama rikicewa kmr kofar a bude take takai gauro ta Kai mari na neman in da zata boye poping daga karshe ta rarumo zaninta dake yashe a kasa ta dane poping din dashi ta tura karkashin gado.. "sautin muryarsa ta sake ji ta doki dodon kunneta zainab kizo ki dube min kofar man .. "gani nan zuwa bari nayi fitsari.. fitsari nake ji sosai bathroom tashiga da sauri ta tsiyayi ruwan zafi tayi tsarki dashi ta wanke gabanta sosai inda spam dinta yayi mata kacakaca acinyarta sannan ta fito takarasa gaban mirrow dinta ta dauki turaren ta feshe jikinta da wani sauri ta nufi wardrobe dinta ta dauki wata karamar roba wanda dan diremi ne acikinsa wanda aka daka aka hadashi da zuma tayi matsi, daman km hk take yi duk lokacin datasan zata kasance tare da AK sai ta gyara kanta da kayan matsi sbd bacin rana . ahankali ta juyo tasoma tafiya tare da sanyawa ilahirin jikinta natsuwa takarasa jikin kofar ta bude kofar... gefenta ya raba yashigo cikin dakin batare yace mata komai ba, yashiga bin dakin da kallo ta kulle dakin jikinta a sanyaye tabiyo bayansa tana kallonsa yashiga bubbude wardrobe dinta yaga babu komai sai tulin kayan sawarta ya bude bathroom yashiga har ciki ya duba koina bai ga komai ba sannan ya fito babu inda bai duba acikin dakin tana biye dashi a baya "lfy my life me kake nema? "lokacin dana sauko daga dakina wani sound na dinga ji wanda ya kusan tarwatsa min zuciya " wani irin sound kenan tayi mgnr tana shigewa cikin jikinsa? ya rungumota jikinsa yayi kissing din wuyata "wani irin sound dai... tayi saurin kai bakinta ta tsotse bakinsa hannuta ya janyo muje dakina suna makale da juna har cikin parlour "my life muje kaci bakaci abinci . "bazanci abinci ba yau sbd akwai abincin da zan ci daga garaki yakarasa mgnr yana zagaye kugunta da hannuwansa duka tundaga kan step yasoma romancing dinta har suka isa cikin dakinsa suka fada saman makeken gadonsa yasoma bata zafafan kissing takoina ajikinta masu dagula lisafin wanda akawa .tun tana mazewa har ta kasa jurewa tasoma meida masa da martani suka shiga ruda juna suna shan bakin juna tmkr zasu cinye junansu tsabar jaraba . romacing dinta yke tmkr wani mayunwanci zaki tana kokarin cire masa kaya shima yana kokarin zare yar yololuwar rigar bacci me tsantsi dake sanye da jikinta . ahankali cike shauki ya ware kafafunta jikinsa na wani irin rawa ya raba joystick dinsa cikin kasanta yana jiran yaji joystic dinsa ta kakare taki shiga amman yaji ta lume gbdy ciki gindinta numfashi yaji ta sauke uhmmmm ..tana me kamkame shi ajikinta tana jiran yasoma caccakarta. gabansa ya yanke yashiga dukan tara tara inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai yake furtawa acikin zuciyarsa jikinsa na sake daukar kirrma mayatattu idanunsa dake runtse ya budesu ahankali yagani zainab dinsa ce yajita abude kmr rijiya ko km wata zainab din ce daban. ita din dai yagani kwance tana lumshe masa idanu "jikinsa da bakinsa rawa suke gurin cewa "yana jiki hk zainab ba yadda nayi expect ba ? ta dan bude idanunta da kyar "ban gane me kake nufi da kalmar ya kaji hk ba, to yaya kake son kajini da? "najiki kmr ba budurwa asalima jinki nayi kmr matar data haifi yara guda uku zuwa 4... "kai ya'akayi kasan macen data taba haihuwa da wace bata taba haihu ba ," ni tashi akaina jooooo dan idan wulakaci kashiryawa zuwanka gurina yakare akanka, "watana cikin na 4cikin gidan baka sadu dani ba meyasani da zakazo da wani zance banza ? tayi mgnr a tunanita har lokacin akwai tasirin asirinta ajikinsa on-expecting taji saukar wani gigitaccen mari a fuskarta ya shiga zuba mata maruka kmr wani mahaukacin sabon kamu yana maxurai "ni nake miki mgnr banza zainab? " ta yaya najiki a bude ba yadda nayi tunani ba bazan yi mgn ba ? ya yunkura da iyakacin karfinsa ya zungura mata joystick dinsa ta zabura a gigice zata mike yasa kirjinsa ya danne kirjinta dashi yashiga caccakar gindita da iyakacin karfinsa ba yadda zataji dadi ba sai da taji zafin azaba . tana jin yadda radadin azabar zafi ke ratsa kasanta ta saki wani gigitaccen ihu wayyohhly Allah cikin kaduwa take furta plszz yaya dan girman Allah kabarni hk gbdy idanunta sun cicciko da ruwan hawaye ya dago kadan yabada barin makauniya a fuskarta yana fidda numfashi sai dayayi sama da awa 2 akanta yana cinta batare da tausayawa ba km har lokacin baiyi realize ba sbd zantuttukata sun maseefar caza masa kwalkwaluwarsa zabura yayi daita ajikinsa ya duro daga kan gadon ya sake zira mata bura yana caccakar gindita yadda zataji zafi .dan girman allah yaya karbarni hk mutuwa zanyi wallahi mutuwa zanyi ya rike kugunta da hannuwansa duka ya dinga cinta daga tsaye dayake da iyakacin karfinsa yana hada uwar gumi tmkr babu AC adakin , anan ma sai daya dauki cikakken awa 2 sannan ya direta tana fidda wani irin numfashi tana nairairai da idanu pls yaya kayi hakuri wallahi nagaji w.... dau taji ya dauketa da wani gigitaccen mari ta saki razananniyar kara idonta daya na zubd hawaye tasoma ja da baya dan neman tsira da wuya dayake gana mata. yasoma daga kafafunsa yana biyo har ya cimata makale da bangon dakin ya damko gashin kanta ya janyota zuwa tsakayar dakin . "karamar marakunya bude min bakinki ,zan gana miki azaba wanda har mutuwarki ta riskeke bazaki manta dani ba. da sauri ta bude bakinta kmr yadda ya umarceta ganin ya daga hannunsa zai bata wani marin, ya sake damkar gashinta da iyakacin karfinsa ya zira mata zandariyarsa cikin bakinta ya dinga cinta ta baki har cikin makogaronta take jin saukar joyastic dinsa idanunta sukayi kulu kulu yunkuri amai take. amman yaki barinta sai ma goho da yayi mata ya rike gashin kanta daya soma kakkabewa ya dinga cinta badan yanason yaji dadi ba sai dan ya gallazawa rayuwarta daga karshe ya dauke kmr tsumma ya makata akan gado ya afka mata ya dinga caccakar gindita da zafi iya wuya tasha a gurin ak. bata taba tunanin akwai sex me wahala irin hk ba ba a iya tsawon rayuwata .. kullun idan ana cinta ko tana cin kanta dadi take ji amman sai gashi yau tana neman tsira daga sex sbd kasanta banda radadin azabar zafi babu abinda yake mata kwana yayi yana abu daya akanta gbdy tayi week tai laushi jikinta yasoma sakewa numfashinta yasoma barazanar daukewa. ya zare joystick dinsa daga jikinta tare da janyota kiiiiiii ya buga kanta da bango dakin da iyakacin karfinsa, wata razananniyar tsawa ya buga mata yana furta waya miki irin wannan caccakar..........zeey ?tkmr wani mayunwancin zaki ya cakumo wuyanta ya dagata tsaye bisa kafafunta tare da kai mata wani gigitaccen Mari wanda yasa ta saki kara mara sauti sbd muryata ta dashe amman duk da hk sai da gbdy gidan ya amsa sbd karanci mutane dake zaune agidan bakinta na rawa "dan AllAllah yaya kayi hakuri kabarni ni ban taba sani wani nmj ba byn kai......yasa hannushi duka ya shake mata wuya tare da matseta da bangon dakin." waye yayanki idan kika sake furta kalmar yaya gareni sai na kasheki "ni zakiyi karya zainab ni zaki ha'inta Zainab byn kingama raina min wayo.. na amince miki na yarda dake nabaki dukkanin wata yarda da amana amman kikaje kikabawa wani kato jikinki yayi miki mugun caccaka...... . meyasa kika bawa wani budurcinki bani ba ...? Ta kamkame jikinta tana uhmmm uhmmmm mgn take son yi domin neman dauki agurinsa amman shakar da yayi mata bazata iya mgn ba fuskarta ya kife da bangon dakin yashiga gurzawa ...... wayyohhly Allah idona kayi hakuri ban taba aikata z...... juyo da fuskarta yayi yashiga wasa mata Wasu maruka tare da buga kanta da bango dakin ,nan ta zube kasa Tana fidda numafashi sama sama . idanunshi sun kada sun yi jawur. gabadaya ilahirin jikinsa babu inda baya kirma tsabar maseefar tashin hankl dayake ciki. muryarsa na rawa ,"say kingayamin uban dayaso cinki da har yayi miki cin kaca irin hk... " kina son aciki meyasa baki kawo min kanki ni naci ba, kikabawa wanina yayi miki caccaka kmr rijiya......? hade da yin kwallo daita sai da kanta ya bugi bango dakin ta dawo ta sake zubewa kasan tayis ta kwallara wata uwar gigitacciyar kara wace itama da kyar ta fito "wayyohhly nashiga uku kayi hakuri Dan Allah kabarni zan fada maka wallahi zan fada wallahi zan fada amman kabarni hk dan girma Allah karka kasheni .. kafin Ki fada min wanda ya caccaki gindin dana biyawa sadaki sai na miki dukan mutuwa ta yadda duk wanda yaganki bazai ganeki ba ciki kuwa har uwar data kawoki duniya ya sake daukarta da hannuwanshi duka ya bugata da bango dakin. take goshinta da hancinta ya balle da jini sosai yasoma tsiya yana bin fuskarta yana kokarin janyo belt dinsa dake rataye a ma'ajinsa tasoma kokarin ja da baya tana neman tsirartar da rayuwarta daga dakin ya take mata kafafuta tare da shake mata wuya yana Huci ina, zaki? macuciya ,maci amana kin cuceni zainab kin cuci rayuwata kin cuci amanar yarda da na miki arayuwa bazan taba yafe miki ba amman wallahi wallahi!!! yau sai kin gayamin tsinanne daya soma cinki ko na aunaki lahira ..... jikinta na rawa tashiga girgiza masa kanta hawaye kawai ke Bin kuncinta babu sautin kuka gabadaya ya sauya mata kamanni ta dawo wata siffa ta daban fuskarta ta canza kamannita ma hk da kyar take matso Hayawe daga kumburarun idanuta "kayi hakuri zan fada wlh zan fada "uban me kike jira da bazaki fada ba yayi kwallo daita tare da take mata kirji sai ga numfashinta ya dauke. a haukace ya kalleta yaga ala'mun ta suma yasa hannunsa ya sharce gumin dake tsatsafo masa gbdy jikinsa rawa yake ya nufi inda jallabiyarsa yake ya zira yashiga janta a kasa yana kuka yana furta kin cuceni zainab bazan taba yafe miki ba na sake ki zainab na sakeki zainab... ......... har ya kai farfajiyar gidan bai yi yunkuri daukarta ba sai da ya isa gaban motarsa ya kwallawa William's dake dakinsa kira a firgice william's ya dan leko a matukar tsorace yasake komawa AK ya sake kiransa cike da matsanancin tsoro ya fito jikinsa na rawa dan duk yana jiyo sautinsu amman bai san me suke cewa kasancewar baya jin hausa . da hannu AK yayi masa ala'mun ya dauki zeey ya sanyata byn boot din mota jiki na rawa william's yace"idan nasata ciki zata iya mutuwa boos "kutumar ubanka william's ina ruwanka ba ni nace kasata ba..... "ok sir I will do as you said jikinsa na rawa ya ciccibi zeey yasanyata cikin boot ya kulle yana ja da baya jikinsa na sake kirma AK yashiga mota yana danna remut din get da gudu ya fige motar ya bar gidan kmr zai tashi sama yana fita willliam's ya daura hannuwansa duka bisa kai ,this woman don enter double wahala oooo may God save her life.... kai tsaye agege AK ya nufa da zeey gurin mamanta yana kaiwa kofar gidansu ya saki wani razananne hon wanda ya ankarar da maman zeey da me gadinta afirgice ta fito daga cikin dakinta zuwa harabar gidan wanda xuwa wannan lokacin me gadi har ya wangalewa get din gida ak yasanyo hancin motarsa ya fito a matukar haukace daga mota ko rufe motar baiyi ba ,ya bude boot sannan yabawa me gadi umarni karasa gurin duk wannan abun dake faruwa mamanzeey na tsaye kmr an dasata ta kasa mgn sai rawa da jikinta ke yi domin kallo daya tayi wa ak tasan babu lfy . dan bata taba ganinsa cikin wannan yanayi me kama da anyi mutuwa ba. a matukar tsorace tasoma daga kafafonta lokacin da taga me gadinta ya fito da zeey daga byn boot wuyanta a langwabe alamun bata numfashi da sauri takarasa ta zube kasa tun kafin ya shimfide zeey a kasa ta durkusa still jikinta na rawa ai ganin yadda kamanin zeey ya sauya yasa ta dago da sauri tana kallon AK dake tsaye yana huci... " wacece wannan abdulkabir...? dan kwata kwata bata gane kamanin zeey ba. "yarki ce zainab wace ta wulakanta rayuwarta amman ga qarshenta nan tagani .. " "bangane nufinka ba abdul, yanzu zainab dina ce wannan? "tabbas mama itace ..."wa yayi mata wannan lahanin hk ? "ni nan mama ni ne na mata dukan mutuwa sakamakon abinda ta shuka ... "kana haukane ko ka fara shaye shaye ne abdul bamu sani ba "sbd me zaka mata irin wannan dukan mutuwar ? "me ma tayi maka? tayi masa tmbyr ajere tana mikewa tsaye a zabure tare da daukeshi da wani mari, "kasheta zakayi akan wani dalili zaka mata irin wannan dukan mutuwar? yasa hannuwansa duka ya rike hannu mama yana huci ya watsar . "karki sake marina mama yanzu ma kinci darajar dangantarki da mahaifina ne amman dana baki mamaki dan babu wanda zai mareni na kyaleshi byn iyayena, "zance abinda tayi km idan ta farfado ki tmbyeta ta gaya miki. " idan km bata farfado ba Allah ya jikanta yana gama fadar hk ya juya ya shige motarsa "wallahi baka isa ,ba zan yarda ba idan kayi sanadin dana rasa diyata sai dai zumunci ya lalace dan kotu ce zata rabamu da kai.. ko kallon mama ak baiyi ba yafige motarsa aguje yabar gidan. da gudu mama ta koma ciki ta dauko key mota da ruwa a cup takaraso inda zainba ke kwance tmkr matacciya tashiga zuba mata ruwa amman shr kake jin zeey bata motsa ba me gadi da direbanta tasa suka taimaka mata aka saka zeey cikin mota sai promise hospital dake dopemu road suna isa aka a turo gadon marasa lfy aka daura zeey aka nufi dakin doctor daita aka shiga bata taimakon gaugauwa da kyar likitoci suka samu nasarar dawo da numfashinta wanda zuwa lokacin hankalin kowa a dagin ya tashi asibiti makil da dangi ana taya juna jimami tare da son sani dalilin dayasa AK yayi wa zeey irin wannan duka kmr ma yaso kasheta ne. yana barin gidansu zeey kai tsaye gidansu ya nufa yashige part dinsa ya kulle kansa ciki yana kuka me taba zuciya kmr wani karamin yaro duk wuni ranar babu inda yaje km babu wanda yasan yana cikin gidan har dare a ranar sam kasa bacci yayi tashin hankali dayake ciki zuciyarsa tayi rauni tunani abinda ya dauki tsawon lokaci yana aikatawa yake zuwan masa daki da tsaya masa arai ,shi bai taba kusantar matar kowa ba sai gashi an kusanci matarsa wace yafi yarda daita , wace yake tunani yar iska ce yar jagaliya tantira yar gaba da fatiha wai ita ce ta kawo masa abinda yafi bukata daga diya mace wayyohhly Allah kaicona ni abdulkabir tun yanzu an soma fancewa akan matar aurena Allah na tuba kayafemin kuskurena dana aikata abaya yana kuka har da shesheka .. tsawon sati daya zeey na jinyar kanta a hospital batare da ansan dalilin dayasa ak ya nemi kasheta ba ,kwananta goma aka sallamota kai tsaye daga hospital gidan dady akayo daita kmr yadda dady yabada umarni.. parlour 'n dauke da mutane mafi kusanci da juna, dady ne sai alhj garba da maman zeey wace take cika tana batsewa sai ammi da hjy kakar AK itama acike take fam dan sai surutai take yadawa tana zagin AK tare da tsine masa albarka . da kyar dady yasamu ya shawo kanta tayi shr sannan yasoma tmbyr AK abinda ya hadusu da zeey har yayi mata irin wannan lahanin batare da yasoma zuwa garesu ba . yana huci kmr kumurcin maciji yake kallon zeey ransa a matukar bace dan shi kwata kwata bai so wannan zaman ba "ki gaya musu abinda kikayi..... yayi mgnr yana nunta da hannusa kuka tashigayi tana basa hkr "dan ubanki hakurin uwar me keki bani byn kin cuceni wallahi idan baki gaya musu ba sai miki dukan mutuwa agabansu sannan km da bakinki zaki gaya musu abinda kika min yayi kanta zaiyi kwallo daita har ya daga kafarsa daya ammi da dady suka buga masa tsawa "kana hauka ne abdul ka dawo hankalinka man kabar yarinyar tasamu natsuwar zuciya, duk ka wani firgitata inji cewar ammi yaja baya yana huci tare da jingina goshinsa da bango wasu zafafan hawaye ne suka shiga gangarowa bisa kuncinsa yana jin daci yadda ya riski zeey wace ya yarda daita ya amincewa fiyye da komai magangun akil ne suka shiga zuwan masa daki daki cikin zuciyarsa da kunnuwansa suna masa kuwa zeey ce tasoma nemana akan na dinga biya mata bukata ..... hjy ranta yafi na kowa baci ganin yanayi har gagin da AK yake dan hk ranta a bace tace "ke dan ubanki baxaki fadi abinda ya hadaku ba tun da shi mara kunyar yaki fada . "kiyi mana bayani asan ta inda za'a karbar miki yancinki dan ke ba jakar gidan uwarsa da ubansa bace balle yayimiki irin wannan dukan ,ko wace tayi prison yar gaba da fatiha ma ba'ayi mata hk ba sai ke da kike da gata da galihu za'a nemi awulakantaki wallahi bazan yarda ba sai idan karfina ya kare takarasa mgnr tana zabgawa ak harara .. zeey ta sake rikecewa tana matso ruwan hawaye daga idanunta masu dumi tana yarfe hannuwanta gbdy ta rude ta gigice ta fita cikin haiyacinta ,ta ina zata fara bayani abinda ya hadasu ganin da ak yayi bata da niyyar cewa komai yasa ya juyo a fusace on expect zeey taji ya dauketa da wani gigitaccen mari "ki gaya musu abinda kikayi nace..... ammi ta zabura ta mike tsaye jikinta na rawa tana kallon idanunsa bata taba ganinsa cikin bacin rai irin hk ba amman duk da hk bazatabari yaciwa zainab mutunci agabanta ba duk irin cin fuskar da suka mata, dan hk bakinta na rawa" abdul kalleni nan sai lokacin AK ya waigo inda ammi take yana kallonta yana kuka "ni mahaifiyarka ce ina umartaka daka gaya mana abinda ya hadu da zainab ..... banason ka boye min komai bi son aikata abinda ammi ta umarcesa amman bazai iya kunyatata cikin dagin mahaifinsa ba dan ya koma da baya da baya ya jingina bynsa da bango parlour 'n ammi takarasa garesa ta janyo hannunsa zuwa mazaunenita ta zaunar dashi tana sake tmbyrsa "ina sauraronka abdul ..ahankali ya dago yana kallon gbdy mutane dake zaune a falon wadan ke jiran jin abinda zai ce idanunsa na sauka akan zeey yaji damuwarsa ta ninku zuciyarsa ta harzuka ya dinga jin kmr ya kamota ya shake mata wuya ta mutu kowa ya huta domin haihuwar irinsu asara ne ya kawar da idanunsa zuwa kan ammi "ammi ya kira sunan mahaifiyarsa "ina jinka abdul. " ban samu zeey acikakkiyar mace ba ammi sauran wanina na aura batare da na sani ba. "maganar banza mgnr iska zance banza inji mutane banza wannan ai zance iska ce yau tsawon wata uku da wasu satinnai da kai maka mata gidanka amman baka tashi zuwa wa mutane da zance iskar ba sai yau to ni jikata ba yar iska bace irinka sai dai kaje can ka nemi yar iska wannan yar mutunci yar asali ce takowani bangare dan hk kasake tauna zancenka akanta dan bazan lamunta ba ehhe.. ai gama jin zantukkan hjy ke wuya ya mike tsaye a tunzure ya shiga kwance belt dinsa ya dinga laftawa zeey a gbdy jikinta yana furta tayi mgn tagaya musu yadda ya sameta ,hjy da maman zeey sukayi kansa suna ihu da kururuwa, hjy "na ihun zaka kashe min ita ne? adamu kana kallon danka zai yi kisan kai wallahi idan ka kasheta baxan yarda ba yadda ka kasheta hk kai zan kaika koto anyeke maka hukuncin kisa, yayinda ammi da dady suka shiga tashin hankali gbdy suka dawo tmkr mutun mutumi azaune idanunsu ne kawai akan ak. hjy da maman zeey da alh garba ne suke kokarin amsarta a hannu AK amma su ammi hnklinsu gbdy baya gangar jikinsu sbd mgnr ak ya shigesu ya taba musu zuciya har yaso ya tarwatsa zuciyoyinsu. tsawo mint 15 hjy na kiciniyar tare zeey daga dukan AK sannan dady ya yunkura yayi karfin halin yin mgn a sanyaye "abdul cak ak ya tsaya yana huci kmr zaki "kar ka sake dukan yarinyar mutane AK ya furzar da iska me dumi daga bakinsa yana aunawa zeey wani kafirin kallo me tattare da tsagwaron tsana. hjy kiyi hkr ki zauna musan yadda za'a yi da lamarin sannam ya fuskanci zeey"zainab yakira sunanta kinji abinda mijinki yace meye gsky la.....tun kafin dady yakarasa mgnrsa AK yace "no no dady kayiwa girman allah ka daina cewa mata domin tun jiya na saketa bazan taba iya cigaba da zama daita ba . hjy tayi saurin dafe kirji bakinta ya shiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shima dan taji mutane dake gurin suna furtawa ne takama kalma tashiga furtata tana maimaitawa "amman anyi takadirin yaro byn wannan dukan dakayi mata kmr zaka kasheta har da saki ? "kwarai kuwa hjy na saketa domin saki shine ya cancaci wannan muguwar azalumar mayaudariyar me fuska biyu ... "ni kake gayawa mgn ina mgn kana meida min to badani kake da wadan dake zaune agabanka dasu kake badani shiryayye dan bazance tsinane ba.. " kima ce min tsinanne ko kin tsine min ai bazai kama ba ga wanda zai kama nan " a matukar tsawace dady ya katseshi ta hanyar cewa "bana son sake jin bakinka matsawar bani na lamunce maka ba inji cewar dady. AK yaja numfashi da ajiyar zuciya atare yana kallon inda ke zeey yana jin wani irin bacin rai na ratsashi tare da tsagwaron kiyayyarta na huda kahon zuciyarsa "ina jinki zainab kiyi mana bayani abinda abdulkabir ya fada akanki gaskiya ne ko karya ne ? ta matso ruwan hawaye tare da sa hannuta ta goge hawayen dake bin kuncinta abubuwa dayawa ne suka shiga kai kawo cikin zuciyarta tunani abinda zata fada cikin sauki takeyi ,take wani dabara yazomata dan hk cikin muryar kuka tace "gskiya ya fada dady.. " gsky fa kikace zainba ta girgiza kai ala'mun eh. . "laila a illallahu muhammadur rasulillahi salillahu alaihi wa salam. gsky ne zainba abinda abdulkabir ya fada mana gsky ne zeey ta sake daga kanta "gsky na fada amman akira su'ad agabanta komai ya faru lokacin da ta saka yan daba suka tafi dani alokacin komai ya faru da fari naso nagayamuku amman na rasa ta inda zan soma," dana san hk abdulkabir zai qalubanceni da tun a wannan lokaci na sanar masa da komai. "karya kike munafuka algunguma idan kika sake kiran sunan matata anan sai na balleki na tattara katsuwanki na watsar a teku kowa ya huta haihuwar irinki ko asarar rayuwa wata razananniyar tsawa dad'y ya buga masa " bance kar na sake jin mgnrka ba . alhaj garba ne yace akira su'ad din aji tabakinta take ammi wace jikinta ke rawa takira layin su'ad . cikin mintina da ba wuce goma ba sai gata tashigo sanye cikin bakaken kaya sai sheki sky din ke tana baza kamshi , tana karasa shigowa taji gabanta ya bada rasss yashiga faduwa zuciyarta tashiga tsalle duk da tasan akwai meeting din daake gabatarwa amman batasan musababbin taron ba. alhj garba ya umarci zeey data sake maimaita abinda ta fada dazu babu kunya balle tsoron Allah zeey tashiga zayyano karya da gsky . Jin furuncin zeey dake shiga cikin kunneta yasa tasoma yin Kasa kasa daga tsayen datake wanda kadan yarage bata sume ba tayi saurin dawowa cikin haiyacinta . tsayuwa ce ta gagareta amman dole tasanyawa jikinta jaruma ta tsaya cak cike da matsanancin mamaki zeey . ga km wain irin kallo da AK ke binta dashi wanda yasa hantar cikita kadawa ahankali yasoma matsowa zuwa inda take tsaye itama ahankali tasoma ja da baya yacigaba biyota yana nunata da dan yatsansa jikinshi na kirma . gbdaya hnklin mutane dake zaune a parlour yayi kololuwa tashi . ammi najin abinda zeey ke faman fada tana kuruwa da zunduma ihu ..... gabanta ne ya dinga faduwa sbd tasan karya kawai tayiwa su'ad dan ta shafa mata matsalarta. su'ad naganin AK yayi kusa daita har yana kokarin fixgota ta kwasa aguje shima yabi bayanta a guje wanda hankalin jama'ar dake zaune gurin ya sake tashi matuka suka mike gbdy cike da tashin hankali suka biyo bynsu . koda su'ad ta fito farfajiyar gidan taga stil AK nabinta ta kara gudu har ta nufi hanyar part din ammi ta fasa ta nufi get din gidan tana neman mafaka shima yabita yana kwalla mata kira "su'ad ki tsaya karki yi ganganci fita a yanayin da kike ,amman taki tsayawa kara gudunsa yayi zaraf ya damkota zuwa jikinsa ya matseta gam "kina haukane ina zaki hk? ko bakiga yadda kike bane ..? "fixge fixge tasoma yi ajikinsa tana kirma "wayyohhly Allah nah dan Allah ka rabudani wlh babu ruwana karku sani cikin matsalarku bansaka anyi mata komai na rantse da Allah babu wanda ya taba lfyr jikinta asalima kafin a soma gana mata wuya sai da muka binciketa muga she's not a virging wayyo whl ... wlh... ta kasa karasa mgnr ta zube ajikinsa tana fidda wani irin numfashi idanunta na rufewa ahankali ahankali har ya rufe ruf numshinta ya tsaya ya daina aiki yashiga girgiza fuskarta yana kiran sunanta su'ad su'ad pls ki tashi yana sake tarairayota jikinsa amman ina numfashinta ya tsaya cak ya daina aiki gbdy ammi na karasa fitowa Idanunta suka sauka akansu AK durkushe rungume da su'ad ajikinshi yana faman kiran sunanta .... kallo daya zaka masa Kasan hnklisa a matukar tashe yake da shiga taskon rayuwa takarasa har inda yake, hk ma sauran jama'ar, ammi nagama karasawa inda yake rungume da su'ad ta mika masa hannuwanta duka bani ita fuskarta a matukar daure ranta idan yayi dubu ya baci jikinsa a matukar sanyaye ya mike tsaye rungume daita, madadin ya bawa ammi kmr yadda tace sai kamkameta ya nufi hanyar part din dady. hankali a tashe suka sake biyosa abaya yana shiga parlour 'n ya kwantar daita akan kujera har wannan lokacin zeey na durkushe tana razgar kukan muna furci cikin sauri sauri ya nufi fridge ya dauko ruwan sanyi ya bude ya zuba a hannunsa yashiga shafa mata a fuskarta zuwa wuyanta sannan ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta farka a firgice tana ganin AK ta zabura zata gudu ya cafkota "ke ki dawo cikin natsuwarki babu abinda zan miki duk da taji abinda yace amman fur taki yarda tasa kuka tana kallon inda ammi take wanda hkn yasa ammi ta karaso gabansa ta kamo hannuta cikin nata ta nufi hanyar waje daita zuciyar kmr zata tarwatse . dady ne ya sauke naunauyen ajiyar zuciya kana yace hjy da maman zeey da shi kansa ak su koma zauna byn sun zauna gbdy parlour ya dauki shir dady yasoma mgn a tsanake "abdulkabir...... AK ya dago idanunsa batare da yace komai ba abinda nake son da kai kayi hakuri ka rungume kaddara ba dole arayuwa kasamu abinda kake so ba dole sai Allah ya jarabeka ta wani bangare na rayuwarka ka dauka kaine wannan itace taka kaddarra " zainab yar uwarka ce halak malak wanda ko byn babu mu a duniya kai me tsaya mata ne akan lamuran rayuwarka dan hk ina umartarka yanzu ka meida matarka ta koma dakinta kucigaba da rayuwarku dagon bayani dady yayi sosai tare da bawa ak hakuri a man har wannan lokacin ak bai yi yunkuri cewa wani abu sai ma mikewa tsaye da yayi ya nufi kofar fita maman zeey tayi saurin cewa" yaya kana kallo fa zai bar gurin bai ce komai ba game da zainab ba daidai AK yana daf da karasa ficewa "kiyi hkr zai yi abinda nace ke dai Yanzu idan zaki wuce ku tafi tare zainab zuwa lokacin da zai samu natsuwar zuciya ko hjy ? "hkn ma yayi iya abinda hjy ta iya cewa kenan sbd gbdy jikinta yayi sanyi sosai akan lamarin jikartata. washegari tun asubar fari ya bar gidansu zuwa office ,wanda tun abinda ya faru ya kasa zama cikin gidansa ya tattara ya dawo gidansu da zama zaune yake a office dinsa gbdy tunani duniya ya addabeshi ala hakikani gsky bao jin zai iya sake rayuwa da zeey ba sai dai duk abinda zai faru ya faru amman ko kasa da sama zasu hade bazai meidata gidansa. dan hk tafiyar da zai tura manya yaransa zuwa kasar koria yana ganin shi ne zai yi tafiyar karan kanshi amman kafin nan sai yafi America yasamu hadin kan wasu daga cikin kososhin kasar su'ad fa zuciyarsa ta tmbyesa nan take yabawa zuciyarsa amsa ba sai ka wuce da matar ka ba da wannan shawarar ya kira meeting din gaugauwa aka shirya yadda tafiyarsa America zai kasance da abubuwan dazai kasance cikin sati daya komai ya kammala koda yazo yiwa su ammi sallama sai da sukayi masa nasiha sosai ciki har da ance zeey akan yayi hkr ya meida matarsa yace yaji yashiga dakin ammi domin yin sallama da su'da yana shiga dakin ta mike zata shige bayi yayi saurin fexgota ya hadeta da kirjinsa ya rungumeta yasoma kising din wunyata tasoma kokarin kwacewa daga jikinsa "pls ki tsaya babu abinda zan miki sallama zamuyi tafiya zanyi zuwa America sati daya zanyi na dawo, ki min addua kinji matass yana cigaba kising dinta ahankali ya bude bakin da ballansa ya hade bakinsu yayi nasarar cafko laulausar harshenta yashiga tsotsa yana cigaba da shashfa jikinta tare da jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinsa . takoina ajikinta rawa yake tun daga samanta har kasa sbd har lokacin a matukar tsorace take dashi tsotsan bakinta yake kmr zai cire mata lip's dinta bashi ya barta ba sai daya ragewa kansa zafi da ita sannan ya barta kwance ya wuce ba dan yaso rabuwarsu ba, amman dole ya tafi ya barta sbd lokaci ya tafi sosai karfe 10 : dot jirginsa zai daga gashi har goma sauran wasu yan mintuna . yana fita ta zabura ta mike zaune tana dafe daidai saitin zuciyarta dake dokawa da sauri sauri hawaye ne ya gangaro bisa kuncinta batare data goge ba ahankali ta furta "Allah ka kai min shi lfy ka dawo min da mijina cikin lfy sbd ina tsananin sonshi lamo ta koma kan gado tana sheshekar kuka. tun byn tafiyarsa ammi tarasa gane kan su'ad kullun tana kwance a daki kmr ruwa yar hirar da'ake daita ma ta daina zama ayi yanzu tasan duk kewar mijinta ke damunta dan hk tashiga bata kulawa ta musamman tare da debe kewarsa . ****** zuwansa America ya dan kwantar masa da hankali banda tunani su'ad babu abinda ke taba zuciyarsa da dawainiya da ruhinsa sbd ita kawai yake Allah Allah yagama abinda ya kawosa ya dawo kasar ta bangaren zeey baya ma kawota akansa dan kwata kwata baya tunaninta yarigada yayi deleting dinta cikin tarihin rayuwarsa . yanzu hk shirye shiryen dawowa Nigeria yake a safiyar yau cike da natsuwa da samun nasarori masu dinbin yawa. kwanansa daya da yini da sauka kasar Nigeria amman har wannan lokacin bai sanya sanyi idanunsa cikin kwayar idanunsa ba gbdy zaman gidan ya gundurisa babu abinda Idanunsa da zuciyarsa ke bukata kmr su ganta cike da natsuwa ya mike daga zaunen dayake ciki parlour'nsa ya shiga bedroom ya fada saman gadonsa ransa duk babu dadi can km ya mike ya fada bandaki yayi wanka ya canza kaya zuwa wasu kanana kaya riga da wando ya feshe ilahirin jikinsa da turare me sayin kamshi yayi corm din sumar kanshi ya nufi part ammi yayi sallama aciki ta yadda baza'a aji ba yana shiga parlour ammi daita idanunsa yasoma cin karo tana tsaye jikinta sanye da riga da siket blue da dan ratsin yellow wanda ya fidda ainihin Shep din surar jikinta nonuwanta suka sake ciccikowa sosai suka cika kirjinta bammm hk Hip's dinta sun sake bajewa kadan wanda ke nuni da abubuwa dayawa. takara haske tayi kyau sosai fiyye da tunanin me karatu kmr ance ta dago fararen idanunta suka sauka Akansa yana tsaye yana kallonta Gabanta ne yayi wani mugun faduwa, ya tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta ta bala'in canza masa to the extend bazai iya musaltawa ba, ahankali cike da matsanancin sanyi jiki ya fara takowa zuwa inda take tsaye tana kallonsa tana jikinta na yar kirma. sannan Ta fara ja da baya baya, yana biyota har sai da ta kure ma bangon parlour 'nzuciyarta na tsalle da bugawa kmr zasu bafasa kirjinta hannuwansa duka yasa ya dafa bangon datake tsaye ,yayi mata katanga tare da sunkuyo da kyakkyawar fuskarsa dai dai nata. fuskarsa murtuk kmr wanda bai taba dry ba yace ke baki iya gaisuwa bane? Ko kinfi karfin kiyi man sannu da zuwa? Ta kasa dago kanta ta dubi yanayin dayake sai dai ahankali ta bude dan karamin bakinta tace masa Me yasa kake da neman fitina ? Tare da ingijeshi ai fa ka dawo gidan kenan zaka damu rayuwar mutun da baka gidan mutun yana rayuwarsa cikin farinciki ....... da iyakacin karfinsa ya fizgota da karfi ya manna bayanta da bangon falon ya meidaita yadda take kmr farko . "Ai fa na dawo? Ni da gidan ubana kike fada min mgnr banza wato ma baki so na dawo gidan ba ko? Kwarai kuwa ban so ka.. .....wata muguwar matsa yayi mata wanda yasa tayi shr ta kasa karasa fadar mgnr tana kallon cikin kwayar idanunsa sai kawai ta fara kwalla...cike da natsuwa ya tsura mata mayatattun idanunsa masu rikita mata lissafi tsawon minti goma kirjinsa na manne da nata yana busa mata hucin numfashinsa karamin bakinta yake kallo yayi maseefar kewarsu matsota yayi sosai ta runtse idanunta gam kirjinta na bugawa ita kanta tayi maseefar kewarsa kawai dai bazata nuna masa bane dan kar yaji dadi . daf bakinta ya kawo nashi bakin yasa hannusa ya zagaye bakinta dayan hannusa yana tokare daita , lip's dinta na kasa ya kamo yasoma tsotsa yana lumshe mayattun idanunsa tsawon minti goma yana tsotsan bakinta zuciyoyinsu na bugawa atare yunkuri kwace bakinta daga cikin nasa take , a hankali ya sakar mata baki yana leshe lips dinsa yasoma dan ja dabaya cike da natsuwa yana dan jan tsaki tare da dafe goshinsa bai san yaushe zata juyo da hankalinta zuwa garesa ba. ahankali tasoma daga zara zaran yatsun kafafunta, kasa kai yayi tsaye tare bin bayanta da kallo yana karewa tafiyarta kallo . Kafin takarasa dakin ammi tayi saurin gyara fuskarta , dan kar ammi taganta cikin wani yanayi. tana shiga dakin ammi tace yauwa mamana jeki falo akwai kayan fruit da za'a kawo yanzu kisa wasu a cikin fridge,sauran km ki juye mana a tire gani nan fitowa . Suna cikin sha ya shigo falo hannunsa da janye da jaka.... "ammi keda yar nan taki baku da aiki sai ci ne? Dariya tayi, barakallah da lafiya akeci ai, "Yayi murmushi Allah yarinyar nan ta koya miki ci duk gashi nan kunyi yan kumatu..... Kai ban son rainin hankali da sa ido fa, kayan fruit din ne ci? mamana ma da ta tsani cin abinci kullum nan cikin mata fada nake akan ta dinga ci tayi kumari "no no kartayi wani kumari nafi sonta a hk yayi mgbr cikin ransa yana me tsareta da mayatattun idanunsa masu bugar da zuciya wanda akawa . su'ad Ta mike zata bar gurin tare da hade rai, ya daka mata tsawa ke! Wallahi kika bar gurin nan zan bata miki rai .. To azabautu ka dawo kenan zaka hana ta shan iskar duniya mamana dawo kiyi zamanki . yasha mur sosai . ita km Ta bishi da uwar harara sannan ta koma ta zauna kusa da ammi . Yarinyar nan ta gama rainani ammi ita tafi karfin ta gaisheni ne? Ko sannu da zuwa fa. Kana mata wannan hayagagar zata gaisheka? "ok hk ma zaki ce ammi ina matsayin mijinta Ya kamata dai ki dinga nuna mata kuskurenta idan ba hk ita ce zata sha wahala.. ammi Ta kalleshi kai wane irin mutun ne mai taurin zuciya tsiya ? anji matarka ce ,amman kasan mata yan rarrashi ne ko.. "wallahi ammi kina maseefar daurewa yarinyar nan gindi yakarasa mgnr yana watsar da hannu, ga tsarabar ki sauran na part dina . A a mamana bude mu ga abun arxiki , zabga zabga riguna ne irin wadanda ammi ke sawa da mayafai new design . ammi Ta kalleshi "banga abinda zaiyi wa mamana anan ba? "yayi tsadadden murmushinsa wanda ya sake bayyana aininhin kyawunsa sannan yace "Ai duka naki ne nata na part dina idan tana so tana iya zuwa ta amshi nata yana gama fadar hk ya juya kawai yayi gaba abinsa.. ammi Ta kalli su'ad mamana bishi kice yaban sauran kayan ke km ki amso naki sannan ki tmbyeshi abinda yake son ci da rana. Gabanta yayi wani irin luguden bugu , "in dai dan ni ne ammi wallahi na yafe .... haba.....ni ban yafe ba kema hk , ga eiman can da ledarta Jeki kema maza ki karbo naki ta fada tare da mikewa tsaye ta shige ciki tana murmushi . su'ad Tayi tsayeeee tana tunani Allah gani gareka, Kamar wacce kwai ya fashewa aciki take daga kafafunta tana tafiya zuwa part dinsa . Sai da ta hadiye wani tsinkakken miyo daya tsaya mata a makoshi tare da sakin naunauyen ajiyar zuciya sannan ta daura hannuta kan handle din kofar tai nouking ... come in... taji Ya ce daga kishingide dayake aciki parlour yana sake gyara kwanciyarsa . Ta murda kofar part din a hankali tare da furta Assalamu alaikum.....cikin sanyayyiyar muryarta me bala'i kashe jiki wanda yasa jikin AK yin sanyi tare da macewa gbdy ya matsu bata sanyo kanta cikin dakin ba. ya amsa sallmar muryarsa a raunane yana mikewa dama ya dan kishingida ne . Ta dan saci kallonsa dan taga yanayin dayake ciki kwanciya dai kwanciya ta furta hkn cikin ranta shi kwata kwata baya gajiya da kwanciya wannan ma kuwa zai yi abun arxiki akan bed mtseww taja tsaki acikin zuciyarta, amma zahurance cewa tayi "ammi tace wai ka bada sauran kayan ta fadi hk batare da tmbyi nata tsarabar ba. ya runtse mayatattun idanunsa yana jin yadda sanyayyar mgnrta ke shiga cikin gangar jikinsa yana rashi yafi minti goma idanunsa a runtse duk ita din zuciyarsa ke bala'i son kallo, amman yaki bude idanunsa . ta dan yi tsaye agurin tana wasa da hannunta kanta na kasa tana kallon zara zara yatsun kafafunta ,ahankali ya bude mayatattun idanunsa ya sauke shi akanta yana kare mata kallo tsab tundaga samanta har kasanta ya dade yana kallon zara zaran yatsun kafafunta masu matukar kyau da sheki har wani fitar da sheki suke na musamman most especial nails din hannuwanta. Ya dago da mayatatun idanunsa ahankali zuwa fuskarta sannan ya bude bakinsa da kyar "ga su can a Leda...... bata tsaya wani bata lokaci ba ta dauki farar ledar daya nuna mata tayi hanyar fita........ "Tsaya hrt bet ! take taji Gabanta yayi wani irin mahaukacin bugawa ,ahankali zuciyarta ta amsa tashiga tsalle tana dokawa ta runtse fararen idanunta, "ko wace tsiyar kuma zan masa ?tacigaba da tsayuwa agurin Ta kasa juyowa gareshi sbd kallonsa na sauya mata jin wani yanayi. "Ki juyo ki miko mun jakar can...sai a wannan lokacin ne ta juyo ahankali tayi hanyar inda ya nuna mata cike da natsuwa. janyo jakar tayi takaraso har inda yake Ta ajiye masa kawai agabansa zata juya taji sautin muryarsa ," idan kina da bukata ki dauka naki ne, "idan km bakya so kibarta nan.........sai kawai ta juya abinta zata fita bai san sanda ya buga mata wata razananniyar tsawa ba wanda yayi sanadin da har kayan cikinta suka dan murda . ya tsura mata mayatattun idanunsa yana kallonta yanayinsa na sauyawa shi fa babu abinda ya tsana kmr rainin hankali da rashin kunya ita km gbdy halaiyenta ce. yadda yake kallonta yasa taji gabanta na dukan tara tara "bakiji abinda na fada bane? Ta kalleshi a wulakance sannan tace "ni kuwa naji abinda , ka ce idan ina so jakar kayan na dauka idan kuma bana so in barsu nan, haka ne ko? "very good ,i don't want you can give to some else takarasa fadar hk tana watsa masa hararar sama da kasa ,tayi kicin kicin da ranta ta juya zata bar gurin . ya yi mata wa irin fixga ta zubo jikinsa.... jinta cikin jikinsa yasa yayi saurin runtse mayatattun idanunsa yana jin wani iri a gbdy ilahirin jikinsa har zaiyi magana kuma sai ya fasa ya mikar daita tsaye bisa kafafunta . ta tsura masa ido tana kallon inda yake.aranta tace Dan rainin wayo kawai wannan uwar jakar zaice in dauka sbd yana son kasheni "koma meye acikinta oho ....wata zuciyarta taba shawarar ta dauka kawai kar ya gana mata azaba, amman bazata iya dauka ba kai ak ya shiga uku arayuwarsa da masifa INA dalili . fitowa tayi ganin barta tsaye tsaye ta koma part din ammi, "tana zuwa ta mikawa ammi ledarta ta nemi guri ta zauna tana sakin numfashi " ammi ta bude ledar taga magungunanta ne da take sha na hawan jini tare da sauran magunguna nan da take shafawa a kafafunta da wasu takalma design da jewers site da agogo da bangus da turaruka. ammi ta dago ahankali tana duban inda su'ad take zaune "yanaga hk ina taki tsarabar? "bai bani ba ki kyaleshi kawai ammi banida da bukatarsu "ban gane bai baki byn shi yace kizo ki amsa da kanki? "yace ya fasa bani ... cikin hk yashigo falon daidai ammi ta buga tsaki, kyaleshi mamana ai zan tafi umara km tare dake zani kema ki hanashi tsaraba... su'ad Ta yi yar murmushi yake batare da ta sake cewa komai ba gbdy yagama jin abinda tacewa ammi yakaraso zauna yana kallonta tare da daura kafarsa daya kan daya yana kallonta gbdy tasha jinin jikinta. zuciyarta na harbawa ahankali muryarsa ta fito a kasalance "ammi ni ban hanata kaya ba itace dai tace bata so gasu can ko yanzu take da bukata taje ta dauka. "muryata a dakile batare da tsoro ko fargaba tace "bana so......... "kinji ko ammi ta sake maimaitawa agabanki. "sai kayi hakuri abar shi kawai tunda tace bataso.. "ok kuna nufin ni zanyi asara kayan siyo nasa karfina na kawo mata ? "uhmmm akwai tashin hankali kenan agidan yakarasa mgnr tare da Mikewa tsaye da niyyar karasawa ya cafko su'ad yaji kararar sautin wayarsa ya ciro wayar daga gaban aljihun rigarsa yana dubawa sunan wanda yaga yana yawo ne akan screen din wayar yasa ya dauka batare da bata lokaci ba hello Marcel "yallabai mun karaso fa.. "ok Ku shigo man kusameni a part dina ya kashe wayar tare da meidaita cikin aljihunsa wasu daga cikin manya yaransa ne wadanda ke kula masa da companies sa zasuyi meeting. byn dagon lokacin da suka dauka suna tautainawa , Ya kira ammi , a kawo masa abincin mutum 5 . Yayi ta zuba ido yaga su'ad amma bata ciki,wandan da suka kawo abinci ranshi yayi mugun baci dan takaici ma ko abinci bai ci ba. washegari da la'asar ya shigo parlour 'n ammi ya same zaune cikin black jallabiya tayi rolling kanta da bakin mayafin jallabiyar ,tana ta faman aikin shirya jan duwatsu sarka irin wadan da yaroba ke amfani dashi . Ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta kmr zai cinyeta , babu abinda yake kwantar masa da hankali a halin yanzu irin kallonta ita din wani bangare ce na rayuwarsa ta cancanci komai acikin duniyarsa bazai iya hakura daita ba domin tabashi abu me mahimmanci ta kawo masa abinda yake matsananci so da bukata daga gurin diya mace tsawon minti goma yana tsaye agurin yana kallon yadda take aikin shirya duwatsu kmr wata tsohuwar bayarba ... ahankali Ta dago da fararen idanunta taga ita yake kallo itama ta tsurawa kwayar idanunsa nata idon tana kallonsa cike da matsanancin kaunarsa .. wani tausashen murmushi ya sakar mata yana kashe mata idonsa daya aiko ta zabga masa wata katurar harara tana dauke idanunta akansa taci gaba da aikin ta. " Kai ni kike harara? Yarinyar nan kin gama rainani ko? Tayi mishi banza yakaraso ya zauna kusa daita ya kamo hannuta daya cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana narke mata muryarsa a kasalance yace " Kije ki dauko jakar tsarabarki ko kuma ki hadu da bacin rai ......ta dago fararen idanunta tana dubansa tana yatsina fuska zatayi magana "yace wallahi kiyi abinda nace ko na shuka miki rashin mutunci kin San km zan iya ko? zate hannuta tayi cikin nasa ta mik tsaye da niyyar shigewa cikin dakin ammi sbd bazatayi abinda yake so din ba sai dai yayi abinda zaiyi . Ya kai hannunwansa duka ya fixgota da karfi. "me yasa kika fiye taurin kai? "ina sonki baya nufin zan dauki wulakacin da rashin kunya ba. ta lumshe fararen idanunta tare da dafe goshinta tana layi kmr me shirin sumewa, ya kara matsota sosai ya daga murya, "kina ganin zaki iya ja dani ne? ........luuu yaga tai kasa tana shirin zubewa yayi saurin tarota zuwa faffadan kirjinsa ya rungumeta tsam tare da zaro ido su'ad ...Yakira sunanta a matukar firgice yana sake tarairayota zuwa jikinsa pls hrt beat karki min hk babu abinda zan miki da wasa nake ina mahaukacin mugu mugun sonki bazan so wani abu yasameki a halin yanzu ba gbdy ya rikice ya gigice yasoma waiga waigan neman ruwan da zai yayyafa mata babu komai kusa wanda zai yi amfani dashi gurin dawowa da numfashinta , jikinsa na rawa ya sungumeta yayi bisa kujera three seater ya kwantar daita yayi cikin kitchen da gudu ya bude fridge zai dauko ruwa..... .. tana ganin ya bar gurin tasoma bude idanunta ahankali ahankali har ta budesu duka koda taga wayam ala'mun yashiga kitchen a matukar zabure ta mike tare da kwasawa da matsiyacin gudu tabar falon din.... Ya fito daga kitchen rike da kofin ruwa a rude.....kawai yaga wayam babu ita babu alamunta Ya kwala mata kira hrt beart..... garam yaji anja murfin kofa..... take ya fahimci me tayi bai sanda ya saki kofin da ruwan dake rike a hannunsa ji kakeyi ratsatsatsa..... *miss you guys*👋🏼👋🏼👋🏼 mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA ALLAH OH ALLAH *alhamdullahi ina wa daukacin masoya wannan littafin barka da sallah, da fatan kunyi sallah lfy. Allah ya amshi ibadunmu da mukayi cikin ramadan ,Allah yasa muna daga cikin bayin da Allah ya y'an'ta daga wuta zuwa jannatul Firdau* page 62 lokaci daya jikinsa ya dauki rawa ahankali ya runtse mayatattun idanunsa gam, yana jin zallar bacin rai pretended data masa. " tsawon minti biyu idanunsa na runtse kafin daga baya ya budesu , ya nufi dakin ammi yana kwalla mata kira a gigice" su'ad su'ad!! "lfy kake mata wannan kiran mafarauta....? "ammi ki jawa yarinyar nan kunne ina sonta baya nufin zan dauki wulakaci wallahi zan tattara soyayyarta gefe na markad'a mata mugun duka... "sannu ubanta, yarkace ita da kake wani hargagin da cika baki? "karnaji kar nagani wallahi karka fara kai wannan hannun naka jikinta da sunan duka... su'ad dake boye byn ammi ta leko da fuskarta tana masa gwalo da harshenta tare da rike kunnuwanta duka tana karkada masa tana sake yi masa gwalo .. " zaraf ya kai hannunsa zai damkota, ta makale byn ammi tana sakin kara mara sauti wayyohhly Allah ammi. "meye hk ne abdul ,bafa nason rainin hankali "ok daman na lura ammi kice ki ke daurewa yarinyar nan gindi har yasa na kasa samo kanta. " wannan km matsalarka ce idan ka iya ma kace kafafu nake daure mata ba gindi ba, ta nufi gaban mirrow tana kokarin daukar wayarta, da sauri su'ad tabiyota abaya . ya sake kai hannusa zai janyota baya ,da karfi ta km saka wata kara tare da cewa wai meye matsalarka dani ne? "ok ai kuwa yau zaki san matsalata dake ya fixgota da iyakacin karfinsa yayi sama daita ,tasaki razananniyar Kara "wayyohhly Allah dan girman allah karka tafi dani ka saukeni ammi kice ya saukeni.... har ya kai bakin kofa yaji sautin muryar ammi cikin kunnensa "abdul maza ka sauke min yarinya , tun ban bata maka rai ba. " sai dai kiyi hkr ammi amman wallahi yau sai naganar daita kuskurenta kafin na dawo miki daita ya fito daga dakin yana cewa "ammi glass cup ya tarwatse a parlour kisa a tattara yana karasa fadar hk yai gaba abinsa batare da ya juyo ba. su'ad kuwa sai ihu take tana kiran sunan ammi "ki ceceni ammi kice ya saukeni kar ya tafi dani kafin ammi tayi wani yunkurin cewa wani abu tuni har yabar part din daita . dan hk tayi murmushi takaicinsa ,tare da yi masa adduar shiriya ." tarasa wani irin 'da' Allah yabata yaro kwata kwata babu ala'mun kunya tattare dashi ,komai zai yi kai tsaye yake abunsa batare da wata shakka ko fargaba ba. yana shiga part dinsu bai zarce daita koina ba sai tsakiyar gadonsu ya kwantar daita yana murmushin mugunta tare da ronkwafowa bisa kirjinta yayi ruf da ciki ya riko fuskarta da hannunwasa duka yana busa mata iskar bakinsa, ahankali muryarsa can kasa kasa "kin jawowa kanki maseefa yau, hk kawai kullun kina makale da ammi ko tsoron Allah da tsoron daukan hakina bkya yi. bata rai tayi sosai kmr wace aka aikowa da sakon mutuwa "babu wani hakinka akaina idan ma akwai hakin ni bansa inda yake ba takarasa mgnr tana juyar da kanta gefe sbd hucin numfashinsa dayake buso mata. "haka ma zaki ce? kwana kike makale da hakina, kin bar bawan Allah kwanan cikin maraici alhalin yana da madafa ,ya sumbaci lip's dinta yana bata rai shima tmkr yadda tayi sannan ya mike daga samanta ya zauna yana fidda numfashi sai dai idanunsa na kanta . "meyasa bazaki bani dama ba hrt beat na gwada miki tarin kaunar da nake miki? Allah ya jarabeni da matsanancin sonki wanda bansa lokacin dana tsincin kaina cikin tafkin shsukin soyayyarki ba.. kalli kiga mijin da Allah yabaki lafiyayye me jini ajika, wanda zai iya gamsar dake amman ki tsaya cusguna zuciyarki kan laifin dana dade yin nadama akansa. "ni baki barni naji dutumin jikinki ba ke km kullun kina makale da ammi ko rungume da pillow. "gara na kasance tare da ammi ko pillow dana kasance tare da kai . "uhm ya tmbyeta yana tsareta da mayatatun idanunsa? "tace uhm tana kawar da fuskarta .. "sbd me hrt beat? "sbd laushin ne dashi kmr auduga ta dauko pillow 'n tare da miko masa taba kaji laushinsa yana amsar pillow ya cillasa gurin kofa . "idan laushi kike nema to ki sanya ranki a inuwa, dan laushin jikin mijinki yafishi sau dauri, ki bari yau kawai na maye gurbinsa agurinki yayi mgnr muryarsa can kasa kasa yana kashe mata idonsa daya. "kai gsky bazan iya da wannan nauyin naka ba ko baka ga yadda kake wani katoto da kai kmr wani dan kwallo, tana gama fadar hk ya matso yayi kanta ta zabura zata sauko daga kan bed ya fixgota ya makata saman katifa ya danneta da iyakacin karfinsa "ni kato ? "no ba kai bane wallahi wasa nake maka kai ba kato bane nice qatuwa ... ya sake danneta sai fa kin gwada daukar katon nan yau kinji yadda yake yakarasa mgnr yana sakar mata nauyinsa. "wayyohhly Allah umana ammi danki zai kasheni ki kawo min dauki tun numfashina bai tsaya ba" kayi hakuri dan Allah na tuba wallahi bazan sake ce maka kato ba. ya dan dagata kadan sbd tasamu damar yin numfashi badan ta tashi ba.. numfashi ta dinga saki ahankali ahankali kirjinta na sama da kasa yana tabo fukskarsa. cike da sanyin murya yace "waye ni agurinki ? "wayyohly Allah kayi hkr na tuba nabi Allah nabinka.. sake sakar mata nauyinsa yayi sosai "bazaki gaya min matsayina agurinki ba sai na....... da sauri ta katseshi ta hanyar cewa mijina....." da km me ? "ya'yana .... "no no banason matsayin yaya "uhm uhm dan Allah kad'an dagani wallahi numfashina zai gudu. "babu inda zai gudu yaje sai kin gaya min "to to "mijina uban ya'yana.... very gud yarinya kin kwaci kanki yau.. yanzu me zakibani yunwa nake ji? "wayyo kirjina da bayana ciwo zasu balle ka dagani dan Allah. "baki amsa min tmbyr dana miki ba. tai narainarai da fararen idanunta wadanda suke daf da zubo da ruwan hawaye tsabar azaba sannan ta turo masa dan karamin bakinta "to mekake so na girka maka ? dagata yayi tare da rungumota jikinsa ya manneta da kirjinsa yana me kai bakinsa cikin kunneta ya tsotsa wanda hkn ya haddasa mata suman zaune ajikinsa take ilahirin tsigar jikinta suka mike tsaye, jikinta yayi mugun tsanyi ta manne ajikinsa tana jin yadda bugun zuciyarsa ke fita da karfi karfi "ahankali byn ya tsotse cikin kunneta yasoma mgn "ba abinci da kike nufi nake so ba abinci dake tattare da jikinki nake so hrt beat ina matukar bukatarki ya zarce da romancing din jikinta yana shinshina wuyanta tare da lasa cikinsu. gbdy ya soma kashe mata sansar jiki,ilahirin jikinta ya mutu murus takasa kwakwarar motsin daga zaunen datake ajikinsa sai numfashi take fitawar ahankali tana lumshe ido. hkn yasa ya zuge xip din gaban rigarta yasoma tafiya da hannuwansa duka a sansar jikinta har ya isa inda yake so yaje lokacin dataji hannunsa bisa kirjinta ya canzawa halittar jikinta jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinta ta sake narke masa ajiki kirjinta na bugawa daf daf.."muryarsa ahankali ta fito gurin cewa "kin lamunce min naci abincin dake jikinki? "uhm ni babu wani abinci ajikina idan yunwa kake ji kabari naje na girka maka abinci , me dadi da dandono takarasa mgnr tana sake shigewa cikin jikinsa dan salon dayake mata ba wanda zata iya barin jikinsa bane .. "yacigaba da shashafa jikinta yana ruda mata jiki da son canza mata tunani sannan yace duk abinci dazaki girka min dandanosa bazai kai najikinki ba, ni dai nafinson na jikinki pls ya kife hannuwansa duka kan nipple dinta yana murza su yana fitar da numfashi me tattare da tsagwaron sha'awa jin yadda yake murza kan nipples dinta yasa ta lumshe fararen idanunta tare da cizan lip's dinta na kasa ahankali ta furta wayyohhly Allah kabarni hk wani iri nake ji ajikina "karki damu da abinda kike ji nima ina jin irin abinda kike ji, ni dai ki bani abincina dake jikinki kawai nasamu natsuwar zuciya ya cigaba da murza kan nipples dinta.. " ganin datayi idan tayi wasa da lamarinsa zai iya cinyeta tsab da gsky, yasa ta sakar masa kukan shagwaba pls abdul kabarni hk. ni abinci ce dazaka wani nace sai kacini . "yes of course har kin ma fi ainihin abincin dadi, ni dai dan Allah ki barni naci abincina shima yayi mgnr ashagwabe kmr zai yi kuka, yana busa mata hucin numafashinsa while hannunwasa na kan sarrafa albarkatun kirjinta yana kokarin rabata da kayan jikinta ta saki kara mara sauti tana kamkame jikinta shi km ya damki brest dinta yana langwabe mata jin dingan hawayenta saman hannunsa yasa ya juyo daita suna fuskantar juna jikinta na rawa hawaye na sake gangarowa bisa kuncinta shr yayi tare da tsura mata idanunsa yana kallonta yana jin wani irin sanyi dadi nabin jikinsa . hannu yasa ya kamo fuskarta yashiga lasar hawayen idanunta "ki bar kuka bazan yi wani abu dake ba matsawar bada amincewarki ba ,amman ina son ki yarda da irin son da nake miki Hrt beat , kaddarar sonki ta fada kaina ki yafe min abubuwan danayi miki abaya sbd ina jin tsoron abinda nayi miki ya juyo kaina idan hkn takasance akwai matsala dan zan zamo kaska a tare dake.. ya kai bakinsa kan nipple dinta yashiga tsotse kan yana lumshe mayattun idanunsa wadanda gbdy sun gama canzawa zuwa wasu kalar na zallar kaunarta, yayinda ita km gbdy a matukar tsorace take da ganin yanayinsa matsota yayi sosai yana soucking nipple dinta batare da ta dakatar dashi ba tsawon lokaci ya dauka yana sarrafa harshesa akan nipple dinta sannan ya barta ya meida mata zip din rigarta ya rufe yaja karan hancinta yana tsokanarta da matsoraciya kawai ta mike a zabure zata bar dakin ya janyo hannuta ki gyara min gadona tunda kin yamutsa min ,idan kin gama ki hada min Coffee yana gama fadar hk ya sakar mata hannu ya nufi hanyar bathroom da sauri tasoma gyara kan gadon domin bashi guri ya kinsa kanshi idan ya fito. cikin minti 20 kacal ta kammala gyara masa dakin tare da hada masa coffe ahankali ta fito daga kitchen hannuta rike da flask idanunta suka sauka akanshi tsaye daga shi sai dan gajeren wando iya cinyarsa gbdy ilahiri gangar jikinsa kwance suke luf luf da gashi suna zuba sheki, ahankali take binsa da kallo tana kare masa kallon tsab ta yadda har take iya hango zandariyarsa me girman gaske dake mike sambal da alamun a matukar bukace take da abincin ruhinta. ganin hk yasa ta fito da duka fararen idanunta waje a tsorace tare da furta kalmar Na shiga uku cikin ranta meye hk km? zuciyarta ce tashiga wani irin tsalle da berting . wannan yanayin nasa ya haifar mata da sumar tsaye da kyar tasamu ta lallabata ta ajiye flaks din dake rike a hannunta . yadan ja baya kadan shima yana kallonta da mayatattu idanunsa ... da hannunsa yayi mata ala'mun tazo gareshi dan ko yace zaiyi maganar muryarsa bazata fito ba ahalin shauki da rudanin dayake ciki, ahankali ya kamo lip's dinsa na kasa yayita tsotsa yana mata kallon kurulla kmr wani tsohon maye. ganin taki zuwa gareshi kmr yadda yayi mata alamu yasa ya soma daga kafafunsa da niyyar shi yakarasa zuwa inda take tsaye aiko tun kafin ya karaso yaga ta kwasa a guje tabar parlour . shr yayi tare da binta da wani irin wahalallen kallo wanda shi kadai yasan ma'anarsa . yakarasa ya bude kofar bayanta ya biyo yana mata mgn kasa kasa " ba dai guduwa kikayi ba sai dai idan ba'a gidan nan zaki kwana ba yau amman har dakin ammi zan biyoki nayi miki me gabadaya . sauri takara dan tasan halin rashin kunyarsa zai iya biyota ahankali, tasamu guri ta tsaya tana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare. Ni yau na bani da ganin mugun abu ta kudundune jikinta tana wata irin kyarma lokacin data tuno girman joystick dinsa . a matukar sanyaye tashigo part din ammi jikinta na rawa kai tsaye tashige dakin eiman tana shiga bata ganta ba ta fada saman gadonta ta kwanta tare da kudindine kanta jikinta na wani irin kirma ta runtse idanunta ahankali, data tuna yadda ta hango joystic din abdulkabir sai ta cusa kanta cikin cinyoyinta " wayyohhly Allah tsigar jikinta na tashi yrrrrrrrrrr ta kasa motsi duk tabi rikice kasancewar bata taba ganin girman joystick dinsa a zahirance ba. ammi har 8:00 da wasu yan mintuna taji shiru su'ad bata shigo ba yasa ta kira wayarta, tana jin ringing din wayarta ta kara makurewa guri daya tana boye fuskarta kamar tana gaban ammi ne ahankali ta ce ko guduwa zanyi daga gidan nan gbdy na hutawa raina dan kwata kwata ji tayi zaman gidan gbdy ya fita akanta a sukwane ta fito daga cikin dakin eiman Ta fara bin bango zata fito daga parlour sai ga eiman ta fito daga kitchen ta hangota lafiyarki su'ad ina zaki by this time? ammi najin haka ta fito daga dakinta taga ko lafiya? Ba arziki su'ad tashiga zare ido tana hada uwar gumi . Magana ake mata amma sai kyafta idanu take ,taki cewa komai . ammi takarasa gabanta ta rikota zuwa jikinta "mamana lafiyarki kuwa naganki duk a hargitse ? "ko wani abu yayi miki? rasa abinda zata cewa ammi yasa kawai ta fashe da kuka, ita kanta bata san kukan me take yi ba ,na tuno joystic din AK ne ko km na cewa da yayi zai biyota har dakin ammi yayi me gabadaya daita . Hankalin ammi yayi mugun tashi ta ja hannuta sukayi dakinta,tana sake tmbyrta. tambayar duniya babu wanda ammi bata mata ba amman ta kasa bata amsa . ammi tayi shr zuwa na wani lokaci tana kallonta tare da nazarinta, tasan halin danta karshenta wani abun yayi mata ganin yanayin kallon da ammi ke mata me tattare da ma'anoni iri iri da tunhuma yasa can ta numfasa tace ammi babu abinda ke damuna fa kawai zazzabi nakej.. "anya kuwa mamana bawani abun abdul yai miki ba? "babu komai ammi zazzabi ne kawai.. " mamana rashin lafiya zai sa ki zauna kiyi ta kuka haka? ke dai ki gaya min gskye Menene ke damunki? "Zazzabi ne kawai ammi . "ok bari akaiki asibiti. "A a gida zanje gurin ummana ta durkusa kasa bisa gwiwowinta dan Allah ammi kibarni naje gida gurin ummana .. Jikin ammi ya sake yin sanyi anya kuwa yaron ya bar yarinyar nan kalau kuwa ? taiwa kanta tmbyr Tana dafa kafadarta,tare da cewa "kiyi hakuri mamana ki bari zuwa da safe muje hospital ki amshi magani daga nan sai muje kiganta. Duk ta rikice bata son yashigo tana gidan don tasoma jiyo kamshin turarensa taji da kyar ammi ta shawo kanta ta hakura tabata magani tasha da abinci . washegari akwance Ta wuni adakin ummanta dan daga hospital kai tsaye gidansu ammi tabari direbanta ya zarce dasu. data tuna da abinda ya faru jiya tsakaninta da AK da joystic dinsa sai ta kankame jikinta. Shi ma wuni yayi kamar an mishi bushara da gidan aljanna a office. yau yaba kowa mamaki yanda yake ta murmushi wanda rabonsa da yin fara'a irin hk har ya manta . Karfe 2:00 daidai ya dawo gidan cin abinci yana ta waige waige ta inda zaiga matsoraciyar matarsa ,a ransa ya furta a fuskarta kmr bazatayi tsoro ba amman agangar jikinta muguwar matsoraciya ce ta bugawa a jarida. ammi banda satar kallonsa babu abinda take . eiman ta fito daga dakinta zata shga store ya dago da mayatattu idanunsa yana dubanta "ke kirawowa ammi su'ad kice tazo inji ammi .. yadda yayi mgnr tare da shan mur ne yayi matukar bawa ammi dariya amma tadake tare da sharesa . eiman tace "ai su'ad ta tafi gidansu tun safe , ya waigo da wani sauri zuwa inda ammi take, a matukar firgice yake kallonta gidansu din , lafiya ammi ? " To nidai jiya byn ka dauketa ta dawo min duk a hargitse tana kuka gidansu zata gbdy na kasa gane kanta yau ma na kasa gane kanta har safiya babu lafiya so daga hospital muka sauketa agurin mahaifiyarta ........ yana gama sauraron mgnr ammi kawai ya kwashe da wata uwar dariyar da bai taba yin irinta ba wannan shine Karonsa na farko daya kyalkyale dariya har da rike ciki . ammi ta hade fuska kamar da gaske tana cewa" zargina ya tabbata gsky kai ne kake da alhakin firgicewarta ko ..? " Me na mata ammi ? kawai dai Wannan yar taki muguwar bagidajiyar matsoraciya ce, hkn ya nuna bata bar mutane kauyen babanta ba yayi mgnr tare da mikewa tsaye zai bar gurin dan yasan yayi barna. "kaniyarka abdul tushen nawa kake zagi? wai meyasa ka meidani kmr wata kakarka ne ? ya dan tsaya tare da juyowa ya rungume hannuwansa duka akirji yana kallon ammi sannan yace "to ya zanyi ammi kece komai na, ke kike da alhakin uwa kaka dangi da komai nawa kinga idan ban jaki ba wazan ja, byn hjy banida wata kakar data ragemin ...... ya juya jikinsa a sanyaye ya bar parlour ,yabar ammi cikin zullumi da tuno mahaifiyarta da km tilon dan uwanta datarasa.. " yana tafiya zuwa part dinsa yana zance zuci Guduwa tayi kenan ko me ? "aiko kuwa bata isa ba har gidan zanbi anjima. gbdy Kwanciyar ta isheta ana sallame sallar isha'i ta mike tacewa ummanta zata shiga gidansu ore ta dawo umma tace karta Dade ta sanya kai ta fito tana tafiya ahankali kmr kazar da kwai ya fashewa aciki dan bawani abinci kirki taci ba. Tana kunno kai shima yana zuwa daf da kofar , numfashinta yayi sama sama kmr zata shide ta juya da sauri Zata ruga aguje ya kamo hannunta yasanyata ajikinsa ya rungume tsam yana sauke naunayen ajiyar zuciya tare da kai bakinsa daidai tsatin kunneta am really sorry hrt , zo muje in baki hakuri nayi laifin firgitaki da abinda baki taba ganinta a zahirance ba .... Ta kankame jikinta "ban zuwa ka sakeni tashiga tutturesa tana kiran wayyohhly Allah ummana yaga da gaske zata rikice masa ya dauketa cak yayi inda yayi parking din motarsa ya bude ya shigar da ita ya zaunar shima yashiga yana daka mata tsawa dan Allah malama ki nutsu kiwa mutane shr magana kawai zanyi dake na tafi abina. ta sauke numfashi tana bude hancinta, cike da sanyi jiki ya riko hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana jefanta da wani hatsabibin kallo. turo masa karamin bakinta tai tana kokarin fizge hannunta daga cikin nasa "ni kasakeni bakaga a inda muke ba. ya sake matsota sosai har suna iya jiyo numfahin juna tare da sake riko hanuta gam cikin nasa yana massaging din yatsun hannunta ahankali ahankali yana cewa "ko acikin gidanku na iskeki gaban ummantaki zan rikeki kmr hk, ko ma na rungumeki agabanta sannan na fito dake . kawai ta soma kuka tana kokarin kwatar hannuta "ok kuka ma zakiyi? wallahi da nayi niyyar inzo inganki ne kawai na wucewata amman tunda kuka zakiyi bari na wuce dake , da ala'mun kema kinyi kewata ya sakar mata hannunta tare da yiwa motar key. ta waigo gefen dayake a matukar firgice ta kalleshi ahankali idanunta na tsiyayar hawaye "a rude tace "na shiga uku ina zaka kaini? Ya kalli agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa 7:00 da wasu yan mintuna yagani . bai ce mata komai ba yacigaba da tukinsa hankalinsa kwance ita kuwa daura kanta tayi bisa cinyoyinta tana kuka tana furta" wayyohhly Allah "dan girman Allah ka tsaya karka tafi dani .... wani wawan birki yaja tare da tsura mata mayatattu idanunsa masu firgitarwa kusan minti goma ya dauka yana kallonta sannan yace "ki dago muyi mgn. ta dago fararen idanunta dake cike da matsanancin rudani ahankali Ta zauna ta jingina bynta da kujera kirjinta na bugawa daf daf..!! hrt beat.... yakira sunanta cike da matsanancin shaukinta. Ta waigo tana dubansa sai dai ta kasa amsawa, Yayi shr na second biyu sannan yace "Kiyi hakuri da abinda ya faru jiya kada ya dameki ai na gaya miki bazan taba yin komai dake ba sai da yardarki," ta yadda zan samu gamsuwar danake bukata daga gareki .. ki nustu kinji hrt dina .Ta kawar da fuskarta tana me daga masa kai, Ya dan saki murmushi jin dadi ya matsota sosai yana sake kamo hannuta ya daura kan joystick dinsa very slowly yake mgn kiyi hkr hrt, ki daina gudun kayan marmarinki dan dai bakinsa dadinta bane,nasan da kinsa dadinta, da kinsha mamakin yadda zaki dinga bata kulawa yana mgn yana matse hannunta da joystick dinsa ,yana runtse ido ahankali ya kai hannunsa daya kirjinta yana shafawa duk abinda kikaji nayi miki ki rama .... Ta fixge hannuta da sauri lokacin dataji joystick dinsa ta harba da karfi ta kankame jikinta tana kirma ita kanta tana mamakin yadda take jin tsoron joystic dinsa duk da bata taba ganinta ba ,alokacin datake cikin ganiyar zama yar jagaliya idan akace zataji tsoron kowace irin joystick ce zata karyarta. " sai gashi ahalin yanzu tana gudun ta mijinta mafi soyuwa cikin ranta. "ta yaya zaki dinga gudun abinda oredy tagama ratsa gangar jikinta.. inji cewar zuciyarta. "tsoron me kike ji hrt beat ? Tayi shiru taki cewa komai . a dan tsawace yace "Ke dan Allah mlm ki saki jikinki mgn nake miki yana sake kai hannusa kirjinta ki barni ni na sarrafa jikinki bana son ki rama na yafe kije can ki qarata da tsoronki. can km ya sausauta murya na tambayerki man zaki bani amsa sbd Allah ? Tayi shiru, ya sake saisaita murya kamar wanda yake mata rada , Ki natsu sosai ki fahimceni Kina jina? Ta daga masa kai, alamun eh Kina so in daina takura miki na fita harkarki? Tayi saurin daga kai alamar eh Yayi murmushi gefen baki yana cigaba da shafa kirjinta ,"to ki saki jikinki dani idan ba hk ba wallahi wallahi wallahi!!! zan janye mgnta ta farko na dinga sex dake a duk lokacin dana so Taji wani matsananci faduwar gaba tana tsareshi da fararen idanunta uhm hk nake nake nufi dan Ni ina mahaukacin son ki da bukatarki ya karasa fadar hk yana gimtsewa dan ya lura sai yayi mata hk zatafi gane yaren dayake nufi. "bazan gaji ba hrt beat da furta miki kalmar ina sonki gani a karo na biyu gani a kofar gidanku da Kokon barata. Ya dan rankwafo ni abdulkabir adam ina son.. son matata su'adullahi so me girma da taba zuciya . "nasan ba tsoron joystic dina kike ba wallahi kawai dai ki daina sona dine kmr yadda kikace yakarasa mgnr Yana me komawa mazauninsa sosai ya kwanta , "kin hana zuciyata sakat hrt beat tun ina boyewa da sharewa har na fara loosing control idan naci gaba da yin shiru Any thing can happen to me ina matukar kaunar ki. Ya dan waigo malama ki bude baki kiyi man magana nima kice har yanzu kina sona Ta kamkame jikinta tana kawar da fuskarta gefen titi. " zaki dorawa kanki wahala dan yanda na galabaita din nan kin san ina bukatar kulawa. shikenan bari na barki hk muyi waya anjima ko? Tayi saurin daga kai ... ohh yau ni su'ad ke ma rowar magana ya fada hk kamar wani mace. To baza ayi wayar ba yanzu zaki ban amsa ina sonki zaki cigaba da sona kibani matsayina? Ya dan waigo inda take yana gyara zamansa tare da riko tafin hanunta dan Allah ki cigaba da sona hrt beat idan kika barni mutuwa zanyi. Ta dai yi shiru taki yarda ma ta kalli inda yake " ina wayar ki? Ga ta nan ta fada da kyar tana nuna masa . Zan kiraki anjima ki daga kinji ? "Ta ce toh. Gaskiya bana son tafiya na barki ko na wuce dake ne ? ta yi shiru kirjinta na wani irin mahaukacin bugu da karfi ..... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA RAH-MAN THE COMPSSINATE page 63 jin tayi shr taki cewa komai hkn yasa ya ja motar aguje yana cizan lip's dinsa na kasa ahankali ahankali, tare da murza sitiyarin mota , ta kasa daurewa ta dago ahankali tana kallonsa zuciyarta na matsanancin bugawa, zatayi mgn yace "karki ce min komai dan bazan iya barinki kwana wani guri ba, gara muna waje daya koda bazaki min amfani komai ba zansu ki kasance a inda nake . dauke fuskarta tayi daga gareshi ta maida gefen titi taki yunkurin sake ce masa komai sai da zuciyarta cike take taf da kuncin me tattare da takaicinsa, "gidan ubanta inda mahaifiyarta ke rayuwa ciki ,yake kira da wani guri .... "wasu lokuta al'amursa na matukar bata mamaki da daure kai, tarasa wani irin mutun ne shi me son kanshi dayawa , akoina sai ya gwada kunjinsa akanta , wanda tasan sharadinsa da ikonsa ba iya kanta kadai ya tsaya ba, ko har da sauran matan dake kai masa hari yakewa iko da nuna shi wani ne . yadda ta juyar da kanta gefen titi tai kmr batasan da zamansa ba, hk shima yayi mata banza yacigaba da tukinsa har suka iso harabar gidan'su ammi babu wanda yacewa danuwansa kala. yana gama parking ta yunkura zata fito a matukar sanyaye tare da sanyo kafafunta waje byn ta bude kofar mota . shima ahankali ya karasa fitowa yayiwa motar key bai fi sauran taku biyu tashiga part din ammi ba ya cimmanta kasancewar bata da saurin tafiya yasa hannuwansa duka ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta yana sakin ajiyar zuciya bakinsa daidai saitin kunennta wanda hkn ya haddasa mata jin wani iri a gbdy ilahiri gangar jikinta muryarsa a kasalance yace "fushi kikeyi dani ko? "tai shr ...." " kiyi hkr ba nufina na kuntata miki ba amman ki duba yadda zan tsinci kaina idan barki a wani guri ba inda nKe ba... "naji ni ba fushi nayi ba sakeni nashiga ciki. "nagode nakira wayarki? ta gyada masa kai ok muje ya sakar mata jiki tare da janyo hannuta cikin nasa suka jera tare har cikin parlour 'n ammi bakinsa dauke da sallama . ammi dake kallon tashar arewa 24 ta waigo ahankali tana amsa sallamarsa, ganinsa tare da su'ad yasa ta kasa karasa amsa sallamar da yayi. ya waske yana shafa sumar kansa da dayan hannunsa, tare da kashe mata idonsa daya ,ya zaunar da su'ad gefenta yasamu guri gefen ammi ya zauna "ammi sannu da gida inji cewar su'ad yauwa mamana ya jikin naki? "naji sauki . "ammi nah karki wani damu daman ciwon nawa ne km na magance matsalar sai dai atari gaba ko hrt beat ,su'ad tayi masa banza tare da zabga masa harara tana me dauke kanta .... " kai kai!! abdul bansan wani irin halita bane kai, yanzu zuwa kayi ta taho daita? " sai dai kiyi hkr tunda gata agabanki ni dai alfarma daya kar a sake barinta fita koina, idan ma fitar taza dole a gaya min kawai dan gsky banason dogon yawo, yayi mgnr yana mikewa tsaye tare da kokarin son barin parlour. "ammi ta juyo tana kallon su'ad wace ta dawo kalar tausayi dan gbdy ta sukurkuce "kiyi hkr mamana hk halinsa yake kece zakiyi kokarin canzashi. "babu komai ammi ni yanzu abinda yafi damuna shine bamuyi sallama da ummana ba.. "ok bari na kirata miki " koda ammi takira umman su'ad tana gaya mata abinda ya faru, cews tayi babu komai Allah ya tashemu lfy. "ina su'ad din? ammi tayi saurin mika mata wayar tare da yi mata ala'mun tai mgn " muryarta na dan rawa tasoma mgn "ummana kiyi h... umma tayi saurin katseta ta hanyar cewa "karki damu diyata ya jikin naki yanzu ? "naji sauki " suka dan dauki tsawon minti goma suna hira yayinda su'ad ke narkewa tana zuba shagwaba sannan sukayi sallama . karfe 10:00 dot Yagama duka wani abu da ya zame masa kaida yayi shirinsa na bacci ya lalubo wayarsa yashiga neman layinta lokacin suna tsaka da hira ita da eiman kiransa yashigo . tana dubawa taga shi ne aranta tace aifa nashiga uku da dan naci tsiya . eiman tabita da kallo batare da tace komai ba sai daya kira yafi sau goma sannan ta dauka muryarta a sanyaye "hello.. "malama wannan wani irin sabon salon iskanci ne ina kira kina kallo kiki dauka? muryarta a dake "tace ina cikin mutane ne . "su waye wadan nan mutane, da mahimmanci su ya zarta nawa ? "zan kiraka idan na kimtsa kawai yaji kit ta katse kiran ...eiman tabita da kallo mamaki dan zuwa wannan lokacin ta fahimci me kiran . "gsky bazamu yarda wannan ajin fa yana son yayi over dayawa karfa aje neman gira arasa ido .. "ai wannan yayan naki ne sai da hk wallahi ya cika son kai da zafin zuciya,"aji km yanzu nasoma jan zarena shima dayake nmj yayi fiyye da nawa sai nice zan kasa amsawar kaina y'anci , dan hk yanzu time dina ne nima a barni na wataya "sai dai yyi hkr takarasa mgnr tana murmushi itama eiman kwashe da driya tai tana bata hannu suka tafa. ak dake kwance yabi wayarsa da kallo cike da matsanancin mamaki ya sake gwada kiran layinta still taki dauka ya dafe goshinsa da hannusa yana jin wani irin tuttukin bakinciki "hk zamuyi da yarinyar nan? ya mike tsaye. "ni zata jama aji? Ya fadi hk yana sake kira layin yaji wayar a kashe. bangarenta kuwa hirarsu suka cigaba dayi daga karshe sukayi kwanciyar su ,da kyar su'ad ta samu barci ya sace ta byn juye juyen data dingayi tana takure jikinta guri daya . washegari da Zullumin haduwarta dashi ta tashi . salon soyayyar AK da tsarin yanayin takurawarsa da nuna ikonsa yana matukar bata tsoro gaskiya. Shi kuwa tunda ya tashi yake faman zarya apart din ammi, ammi na lura dashi tayi kamar bata san yanayi ba ko breakfast yaki zama yayi gashi sai faman kiransa ake daga office da ala'mun kiran is very important amman yaki tafiya. Ransa yayi mugu mugun baci matuka, ya zauna tare da dafe goshinsa yayi shiru yana tunani .. sai wajen 11 saura ta shigo parlour yana ganin ta ,ya sauke naunauyen ajiyar zuciya batare da yace mata komai ba sai tsura mata mayatattu idanunsa dayayi kawai yana kallonta duk ransa a matukar harzuke yake amman duk da hk yaji dadin ganinta . sai dai idan ka kalli yanayin yadda ya nuna afuskarsa kaza dauka baiji dadin ganinta ba. ahankali ya mike tsaye ya bar parlour 'n. " Ta gaida da ammi tana sunkuyar da kai dan bakaramin kunya taji ba lokacin da ak ya kafeta da mayun idanunsa yana kallonta kmr zai cinyeta, hk kawai ta tsinci kanta da kasa zama a parlour ta wuce kitchen ammi Ta bita ta ido tana 'yar dariya Wannan zafaffar soyayya ta abdul ai sai ya tashi gari. can kmr minti goma Ya sake shigowa yana daure fuskarsa me nuna ala'mun yana fushi. "ammi na wuce sai na dawo..... ammi ta kalleshi a kaikace "breakfast din fa ko zaka aiko ne? "no abarshi kawai na koshi yayi mgnr yana tafiya ,ammi tabi bynsa da kallo tana mamakin halinsa ,yacika zafin rai tsiya da son ikon mallaka ita duk bataga wani abun fushi anan ba . Koda ta gama hada abinda take son ci tayi dakin eiman. Da daddare taci kwaliyarta cikin dinkin riga da siket na atamfar super exclusive me zanen fulawa kalar ja da ruwan dorawa ,dinki yayi matukar amsar surar jikinta barin ma siket din wanda ya zauna das a kungunta ya fidda ainihi Hip's dinta, ta fashe ilahirin jikinta da daddaden kamshi turarenta, tazo parlour ta hakince tana zaman jira shigowarsa amma taji shiru gbby ta kasa samun sukuni dan hk ta mike ta fito waje ta nufi gurin motacin gidan duk suna jere a ma'ajinsu tafi kusan awa daya agurin tarasa gane da wace motar ya fita balle tasan ko yashigo gidan. tacigaba da tsayuwa agurin amma shr bashi ba alamunsa . Duk km sai ta shiga damuwa takasa tsukuni ta dawo daki dan kar ammi ta farga tana cikin damuwa ta kwanta lamo akan gado tana jin kmr taje part dinsu ta dubosa ko ya dawo gidan. Washe gari tunda sanyi safiya yabar gidan, nan hankalinta ya sake kololuwar tashi ta kasa tsaye ta kasa zaune cikin hk ammi ta rutsata adaki ta soma dan janta da labari har ta dan saki jikinta. abu fa kmr wasa ak ya lashi sati uku yana fitar sassafe km baya dawo gidan sai cikin dare ta sake shiga damuwa kmr wancen lokacin, wanda ita kanta ammi ta lura da hkn har ta kai ga tmbyrta " Ni kuwa mamana kwanakin nan duk bana jin dadin yadda nake ganinki ko bakijin dadin jikinki ne? "babu komai fa ammi lfyta lau ta fada tana yar murmushi wanda ya bayyana wushiyarta amman kallo daya zaka mata kasan murshin iya baki ne bai kai zuciya ba. "ni kuwa sai nake gane kamar kina tare da damuwa ko wani gurin na miki ciwo . "wallahi ammi babu komai "idan ba haka bane to ki saki jikin kibkoma kamar farko . " toh, tana sake fadada murmushinta. ammi ta danyi shiru tana nazarinta , sannan ta murmushi irin nasu na manya kana tace "mamana na daukeki tamkar 'yar da na haifa acikina, in takaice miki ko ya'yan dana haifa bana jinsu kmr yadda nake jinki kasancewar su din suna da komai na rayuwar duniya basu rasa soyayyar uba.. "ke kuwa tun kina cikin ciki mahaifinki ya rasu ya barki, a kullun na tuna dan uwana da abubuwan da suka faru abaya na kan zubda hawaye ,ahalin yanzu ke kadai ke maye min gurbin uwa uba dan'uwa har ma da dangi gbdy. dan haka ina rokon ki saki jikin ki kada kibari damuwar matsalolin abdul ya taba min farincikinki da lfyrki, wanda shine kwanciyar hankalina kinji. su'ad "Ta ce toh ammi nima ina sonki sosai a halin yanzu banajin cewa ni din maraniya km mara galihun, " ke kadai da kika rage min yar uwar mahaifina araye yafin komai yi min dadi a duniya .. ammi ta rungumeta ajikinta. " kinga wannan yanayin na abdul bakomai bane face tsagwaron bacin rai. duk sanda kika ga yana bata rai irin hk bakaramin tashin hankali yake ciki ba ,mijikin ne mamana yakamata ki fuskanci yanayinsa nasan kin masa wani laifi ,tunda naga ya dauke mana wuta, kada kiyi girman kai ki bashi hakuri kinji? muryarta a raunane Ta ce" toh ammi zan bashi hakuri. ammi tayi murmushi jin dadi " Lallai ammi ta cika uwa ta gama gano cewar danta fushi yakeyi daita Duk da bata san dalilin Fushin ba. zaman falo dai ya gagari su'ad yanzu saboda fargaba , ammi na zaune ta hango shigowarsa da sauri yashiga part din dake kallon nasu , ammi tayi saurin kwadawa su'ad kira ta fito da sauri saboda yanayin kiran. Ta ce maza shiga part din can ki dauko mun kwalin ruwan nestly . tayi mamakin jin hk kasancewar bata taba aikenta part din ba amman ta juya ahankali ta nufi inda ammi ta aiketa Ta na shiga tasoma jiyo kamshin turarensa tafiya yake yana duba document din dake hannunsa wanda shine dalilin dawowarsa gidan a daidai wannan lokacin saura kadan su hade cikin junsu ,yayi saurin ja baya da sauri yana kaucewa hkn har zaiyi magana sai kuma ya fasa kawai ya raba ta gefenta ya wuce. " wayyohlly allah meye hk ni su'adullahi ta fadi hk tana dafe kirjinta tare da bin bynsa da wani firgitaccen kallo kar da fushi yakeyi dani ? to Me na masa ? kawai taji jikinta yayi wani irin sanyi banda bugawa babu abinda kirjinta da zuciyarta keyi ,gbdy ta kasa aiwatarwa da abinda akace mata , kwata kwata ma ta manta abinda ammi ta aikota. ammi na nan zaune ta hangoshi ya fito cikin sauri tasan bai kula su'ad ba. Gaban ta yayi wani irin mahaukacin bugu ko ya hakura da soyayyar su'ad din ne .? tai wa kanta tmyr tana dafe goshinta. jiki a matukar sanyaye su'ad ta shigo parlour 'n ranta a dagule kmr zatayi kuka, ta ajiye mata ruwan ta shige ciki daki, Ikon Allah ammi ta furta tana kama baki.. kiransa ammi tayi tana tmbyrsa abinda ke faruwa yace babu komai "to ka daina son su'ad din ne ka kawo min takardar sakinta? "a fusace yace ina son matata... "to meida wukar mara kunya kawai . ta katse kiran tana jin dadi. gbdy su'ad ta rasa me ke mata dadi, duniya ta tsaya mata cak ta daina jin dadin iskar dake shawagi acikin sararin duniyar, banda zumbure zumburen baki babu abinda take kusan haushin kowa takeji . ammi tashigo dakin ta shige bathroom tana dariyarsu sbd duk suna son junansu . Har bayan magriba su'ad taki fitowa . ganin hk yasa ammi yin kusa daita ta yadda zata sani damuwarta. ta isketa zaune adaki ta zabga uban tagumi tana kallon ceiling dakin ammi takaraso gareta ta zauna tana tmbyrta lafiyarta kuwa "cikina ne bana jin dadinsa tabawa ammi amsa tana kokarin kawar da damuwarta , ammi ta kunshe dariyarta, kai kai ciwon cikin km yau ? su'ad ta girgiza mata kai kawai ammi batayi wani yunkurin bata magani ba dan tasan babu wani ciwon ciki dake damunta ,kar aje ma ko tana da shigar ciki ba'a sani ba, dan hk tace Allah ya sauwake ta dauki hijab dinta tasanya ta wuce part din dady . ammi na fita daga dakin ta kwanta flat akan gado tana juyi ahankali daga farkon gado har karshensa kewar mijinta ke damunta batason ganinsa cikin damuwa most especial ace itace sila. yadda take cikin damuwa da tashin hankali ,hk shima AK dan kusan har ya zartata shiga damuwa dan har gara ita tana iya runtsawa da danne damuwarta akansa, shi kuwa yadda yake ganin rana hk yake ganin dare. ganin idan bai yi wani abu akan lamarin ba, shi zai kwana cikin matsala ,duk inda ka'aje aka dawo shi za'abari cikin taskon rayuwa yasa ya xubda makaman yakinsa ,ya rigada yasan tayi wining dinsa takoina bakaramin sonta yake ba. soyayyarta tayi masa muguwar kamu ta yadda bazai iya jure yin dagon fushi daita ba. dan hk yayi tunani ya tura mata da sakon ban hkr duk da itace tai masa laifi.. jikinsa a matukar sanyaye ya lalubo wayarsa dake gefen bed side ya tsurawa wayar idanu yana kallon screen din wayar, yana tunani irin sakon da zai tura ma ahankali cike matsamancin shaukinta kwalkwaluwarsa tasoma hasko masa abinda zai rubuta mata _slm my hrt beat love is always having to say I'm sorry it seems i did not do anything to you still i can apology its love_ tana kwance taji shigowar message ta dauki wayarta tana dubawa sunan wanda tagani ne yasa ta mike ta tashi zumbur jikinta har rawa yake. ahankali takarance text din a tsanake tana sake maimaita kenan kasoma fahimtar lallai sai dani zaka yi rayuwa ,duk nice me laifi amman dole zan sakaka jin kaine da alhakin laifin, daga karshe kayi bleming kanka da kanka. can Wani sabon text yasake shigowa. _am really Sorry what i did was foolish _ ta koma ta jingine bayanta tare da yiwa bynta makari da pillow tana sake bi wayar da kallo tana murmushi jin dadi .. aranta tace naka wasa ne Mr man, ai sai naga karshen girman kai da nuna kai wani ne, kana son mutun km bazaka kwantar da kai ba komai cikin iko dagadara zakayi . yafi mintuna talatin zaune rike da wayar amma batayi kokarin meida masa reply ba ya kara tura mata _you hurt me but i didn't take it anything ur angry that breaks my Hrt but my hrt will never stop to love you, I know whatever happened, Should nt happened the way it did, But, am really sorry My intention was not this from the start, So please forgive me_ Tsalle ta buga tana wani irin ihu ita kadai a daki har da rawa wayyohlly allah gayen nan fa yazo hannu sosai . ta koma ta kwanta tana kamkame jikinta guri tana jin wani irin yanayi a gbdy ilahiri gangar jikinta tana jujjuya wayar a hannuta ban da shaukinsa babu abinda ke dawainiya daita a yadda take jinsa dazasu hadu yanzu zata iya mallaka masa kanta.. . yayi shiru yana kallon wayar wannan shine Karo na farko arayuwarsa daya turawa wata mace sako ta wayarsa da zumar ban hakuri alhalin shi akawa laifin ,kai jama'a wannan maseefae da me tayi kama nifa bana son dogon fushi.... kmr yayi bacci ya manta daita shima amman ya kasa aiwatar da hkn yacigaba da kallon wayar yana jin yadda kirjinsa ke tafarfasa yana bugawa hade da tsalle yana kokuwa da numfashinsa dayayi saura ajikinsa "ka manta daita kawai tunda so take taga karshenka ga mata nan a duniya birjik sai zaba ka dirje take yayi saurin dafe daidai saitin zuciyarsa duniya akwai macen da zataba samun matsayi da shiga raina tare da tsaya min arai kmr ta babu yabawa kansa amsa ya kara rubuta wani sakon ya tura mata _Please forgive me for what I did, My intention was pure I admit seems you can hurt me but , I did not want to hurt you a bit, I am really sorry for reaction_ ta sake tashi zaune tana sake karanta sakon tare da kamkame wayar akirjinta tana lumshe fararen idanunta kafin ta ankare Wani sakon ya sake shigowa har kyarma jikinta ke yi. _su'adullah Things are not the same without your company, I am missing you a lot, and I told you sorry, Please forgive me and forget This won't ever happen again_ Ai sai tayi mutuwar zaune, motsin kirki ta kasayi duk illahirin jikinta ya mutu murus banda kasala da son ganinsa babu abinda take awannan lokacin data kasance . jin shiru bata meida masa da amsar sakoninsa ba yayi tagumi sai ga kwalla sun soma zubo masa, jiki a sanyaye ya kashe wayar gbdy tare da dafe daidai saitin zuciyarsa dayake jin yana harbawa da karfi karfi . Lokacin daya tura mata da sakonsa na karshe hankalinta yayi mugun tashi gbdy ta birkice adaki banda kwadayin son jin muryarsa da ganinsa babu abinda take a halin datake ciki batare da bata lokaci ba tasoma nemi layinsa amman taji a kashe ta dora hannuwanta duka saman kanta tana jin kmr ta kurma ihu neman dauki ....ta zabura ta doro daga kan gadon kamar wata mahaukaciya ta fito, tana zuwa parlour agogo na bugawa karfe sha biyun dare, ta koma ta jingine bayanta da bango falon tana me runtse fararen idanunta cikin wani irin radadin son ganinsa . Dukkansu babu Wanda ya samu damar runtsawa kusan kwanan zaune sukayi tunda ta idar da sallah asuba take zaune kan salayarta cike da matsanancin rudani da son ganinsa koda kuwa bazasucewa juna komai ba. shi kuwa tun biyar ya gama shirinsa ya tafi masjid, ko da ya dawo sallar asubah bai shiga part dinsa ba ya zarce part din ammi ya zauna bisa daya daga cikin kujerun falon . haka kawai ta tsinci kanta da son fitowa parlour a daidai wannan lokacin ta hangoshi zaune, Sam baiyi tsammanin ganinta ba yasan zata iya kaiwa 10 zuwa 11 kafin ta fito ,tsayawa tayi kal tana kare masa kallo, kansa a duke ,sanye da jallabiya brown color hannunsa rike da casbaha yana lazimi ... jin alamun tsayuwar mutum akansa yasa ya dago da dan sauri , Ta rike kugu da hannuta daya idanunta akansa ta tsura masa fararen idanunta tana kallonsa , shima mayattun idanunsa ya tsura mata da suke daf da kawo ruwa hawaye muryasa a kasalance yasoma motsa labbansa " me na miki hrt beat da kike kokarin kasheni? Saura kadan dariya ta kufce mata sbd yayi mgnr kmr bashi bane wannan me dakakkiyar zuciyar, amma ta sha mur sosai tana rausayar da idanunta cikin nasa batare da tace masa komai ba. "kece kika fara min laifi ban duba hkn ba na kaskantar da kaina nabaki hakuri amman narasa dalilinki na son nuna min iyakata... ta dan dukar da akanta kasa dan gaf take da kwashewa da dry . yayi shiru yana kokarin maida damuwarsa dan baya so hawayen dake makale da idanunsa samun nasarar zubowa yacigaba " jiya na miki text zakice baki gani bane ko km so kike sai damuwarki ta min illar da zan bar miki duniyar ..? ta tabe bakinta tana wasa da yatsun hannuwanta, sannan tace" ni ban ga wani text ba. "Me ka ce a text din? tayi masa tmbyr tana tsura masa fararen idanunta kirjinta na dokawa . ya ciro wayarsa a matukar hasale yashiga bude page Duk gashi duba gashi ki duba kuma duka yaje na tabbatar yana faman scrolling din nuna mata . ta kyalkale da dariya tana binshi da wani irin kallo, nan da nan ya tsargu kunya duk ta baibayesa, ya wasa mata wata uwar harara wanda yasa taji kayan cikinta yamutsewa ransa a bace "wai ke wani irin kafurar zuciya ce dake dabaya yafiya? "wallahi wallahi dana san yadda zanyi na cire soyayyarki da tuni nayi tun kafin mukawo wanann tsage din.. ya mike tsaye yana nufo inda take tsaye yana cigaba da dubanta. "zaka iya cire wannan is normal thing ne zuciyata km kmr ta sauran bil'adam ce "kai ba'a ce maka wata irin zuciya gareka ba sai kaine zaka cewa mutun hk, koda yake kai fa me son kanka ne dayawa ne ,"wato kai har ka manta sanda nake binka guri guri ina hauka kasoni ko.... takarasa mgnr tana jan tsaki ta juya zata wuce yasanya hannunwasa duka ya janyo ta ta fado fadadden kirjinsa. "Lallai ana daf da mutuwa acikin gidan nan matsawar bazaki fuskanci lamarina ba ,na tuba bisa kuskurena na baya, ki gaya min abinda kike son nayi miki ki dawo da kaunata kmr da ina sonki su'ad bazan iya rayuwa babu ke ba plz plz ki taimaki zuciyar abdulkabir kar mahaifiyarsa tarasashi. Ta fara kokarin zamewa daga cikin jikinsa "kai meyasa lokacin danake binki ina rokonka ka taimaki tawa rayuwar kar tawa mahaifiyar tarasani kaki? sai ma wulakacin iri iri daka dinga shuka min dan hk kabi ahankali dan zuciyar su'ad ta kekashe ahalin yanzu ta daina sonka ... yashiga yawo da hannunsa a dukkanin ilahiri ajikinta yana kashe mata jiki da salonsa plz nace kiyi hkr gbdy yasoma rikece mata yana ruda mata jiki yana shakar numfashinnta da kashin jikinta tasan abinda yayi missing kenan ajikinta ,duk ya rude ya rikice . Ya kamo hannuta sosai cikin nasa yana murzawa cike da wani irin shaukinta zo muje dakinmu nima ai na wahala akan lamarin soyayyarki kadan yarage banzama irinki ba. " aranta tace da saura kenan ai sai kazarta yadda na soka sannan zaka samu kaina hawayen da kake boyuwa sai ka zubdasu agabana nagani me shegen taurin kan tsiya ....ya rike hannunta gam cikin nasa yana murmunshi . yana kokarin fita daita, ita km tana kokarin fizgewa daga rikon dayayi mata gam.. suka ji sautin muryar ammi ta doki dodon kunnensu "ina zaka je da ita hk da sanyi safiya ? Ya ja hannuta da karfi zai fice daita tare da cewa "gyara zata mun a dakina . ammi Ta daka masa tsawa "zaka saketa ko kuwa? Bana hanaka yi mata wannan muguntar ba? "Har yaushe zaka kyale yarinyar nan ta sarara? mamana wuce ciki daga yau na saka miki doka karki sake shiga part dinsa ......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA-RAHIM THE MOST MERCIFUL page 64 a matukar firgice yake bin ammi da wani irin gigitaccen kallo kmr yau ce rana ta farko dayasoma ganinta. "eh hk nace karta sake rabar inda kake. take yashiga girgiza kai yana kallon ammi dake tsaye ala'mun kar ta masa hk. "mamana wuce abinki ai kinji abinda nace su'ad ta daga mata kai tare da juyawa jikinta a matukar sanyaye, "Ke tsaya ya dakawa su'ad razananniyar tsawar da tasata tsayawa cak jikinta na rawa .... yashiga daga zara zaran yatsun kafafunsa ya isa inda ammike tsaye da sauri .. hankalinsa a matukar tashe "kiyi hakuri amminah .... " Na ce kamun wani laifi ne? "tunda abin naka yana son yazo da rainin wayo bazata sake rabarka ba, ballanatana kasamu damar gallaza mata azaba........ "wace azaba km ammi ? ya fadi hk cike da marairaicewa, gyaran da zata mun shine azabtarwa? ammi ta kalli su'ad data ki tafiya tana satar kallonshi "Na ce ki shiga ciki ko bazakiyi abinda nace bane ? su'ad ta sake juyawa ahankali wanda gabadaya ilahirin jikinta a matukar sanyaye yake, banda dokawa babu abinda zuciyarta keyi tayi taku daya zuwa biyu ... ya matsota sosai "ke ...ya sake buga mata wata razananniyar tsawa kina hauka ne nace ki tsaya ? sannan ya waigo inda ammi take "wai ammi menene haka ? "me kike shirin yiwa abdulkabir dinki? "dan girman allah karki min hk amminah ahalin yanzu ina cikin wani hali me tattare da rudani idan kika hanata rabar inda nake komai zai iya faruwa da abdul dinki.... ya meida mayatattun idanunsa da suka soma birkicewa yana kallon su'ad dake niyyar shigewa cikin dakin ammi ,wallahi kika yi kuskuren shiga dakin nan zan fito dake ta karfin tsiya . "ni ammi me nene haka? bangane nufinki ba ban gane bayaninki da hukunci da kike kokarin zartawa Duk ya rude ya rikice ,ya kalli su'ad dake rabe da bango cike da matsanancin tausayinsa a yanxu datake tsaye agabansa wani irin harbawa zuciyarta keyi akansa ,ita kanta tasan tana matsananci kaunarsa ,rasashi cikin duniyarta bakaramin illa zatawa kanta ba ,kawai dai tana son kafa zazzafar soyayyarta ne acikin zuciyarsa ta yadda zai san mahimmancinta acikin rayuwarsa . jikinsa da bakinsa rawa suke gurin cewa "Malama kiyi mata bayani kiyiwa ammi bayani bani ke gana miki abaza ba kece ke gana min ..ya juya ahankali ammi wallahi bana mata komai gata nan ki tambayata. ya buga mata wata razananniyar tsawa wanda yasa takusan sakin fitsari "Kinyi shiru kina kallon mutane kiyi mata bayanin man.. ammi ki fahimce nasan kinsa komai kawai kina nuna kmr baki sani ba, ammi kinsa damuwata kin kasa gane kuncin da yarinyar nan take kokarin tsudumani ciki sai ma ganin laifina kike... " ni bansan komai ba ko sanin wani hali da kake ciki idan zaka gayamin yanzu sai nasan kana cikin damuwa? ammi ta numfasa sannan tacigaba "dole kaji nace kana gallaza mata azaba tunda Duk lokacin data rabeka da kuka take dawomin ko rashin lfy ... "innalillahi dan Allah ammi ki sasausauta man yayi mgnr Yana makawa su'ad wata katuwar harara "Wai kiyi magana dan tasan bawani abun nake miki ba ? su'ad ta tabe baki Ta ce me zance ? hararata ya sake yi tare da cewa " ammi naji maganganunki ,na tuba nabi Allah da manzonsa amman dan Allah kibani aronta part dina yayi kura dayawa ....... "Shinkenan naji gyara dai kake so yanzu ? langwabar da kansa kawai yayi yana duban ammi domin yagama fahimatar abinda take nufi "Zauna ga kujera,ke km mamana jeki dakin eiman ki tasota kuje tare ku gyaro masa ku dawo.. cike da sanyin murya tace to ammi ta juya Simi simi kmr kazar da kwai ya fashewa aciki zata bar gurin. uhmmm ammi ta barshi kawai bana so...... fuuu ya juya ya bar parlour 'zuciyarsa kmr zata tarwatse . "mamana jeki ciki abinki kinji kin ma huta da bakar jarabarsa . Tana shiga dakin wayarta ta dauki kara da hanzari takarasa inda wayar take ta dauka tana zama a gefen bakin gado "Hello .. "Hrt beat kizo gareni dan Allah.. ina cikin tashin hankali kasancewarmu tare kadai zai kwantar min da hnkli . muryarta na craking tace "ammi na falo....... "mamana ke da waye a waya? da sauri su'ad tayi saurin katsewa...... muryarta cikin in ina.. uhm uhm "Nida ore ne ta juya tare da ajiye wayar tana kakkabe saman gado. "wayyohhly Ya furta tare da zaro mayatattu idanunsa waje Wayar ma hanawa ammi zatayi ko me ? cikin sauri ya fito daga part dinsa da gudu gudu sauri sauri yashigo part din ammi yayi sa'a ta sake fitowa falon , tana hangoshi ta hade fuska. jikinsa yayi mugu sanyi yasamu guri ya zauna kusa da ita tare da kamo hannuta cikin nasa. "wallahi ammi ki tambayi hrt beat yanzu bama fada ko kadan daita ,ko kwanaki da kikaga na canza mata laifi ta min wanda ita yadace tabani hakuri amman ni nabige dabata hakuri . "Dan Allah kayi hakuri mu bar maganar nan..... " Saboda me ammi ? " Ko magana ta fatar baki banson ta sake hadaku idan ba hk ba sai...... "tsaya tsaya ammi ki rufa min asiri na tuba. " Ta hasala matukar Sam baka bin maganata abdul .. "me km nayi miki yanzu ? "bansani ba " ya mike tsaye jikinsa a sanyaye ya dawo ya durkusa agabanta "yaya kikeso nayi ammi akan yarinyar babu abinda banyi ba babu hanyar da banbi tabari mu fahimci juna abar abinda ya faru baya ya wuce amman taki "na rokeki ammi ke uwa ce ki sanya baki cikin lamarina ina son su'ad so kuwa me girma, wallahi idan tabarni zan mutu mutuwa zanyi yakarasa mgnr kmr zaiyi kuka .... gbdy bakin ammi ya kulle farin ciki ya baibayeta har tarasa yadda zatayi . "ki taimaka ammi kibani matata muje muyi rayuwa daita wallahi nasan da muna tare a muhalli daya da yanzu an wuce gurin watakilla ma da yanxu kin kusan samun jika. "sharrin da zaka min kenan salon dady'nka yaji ya dauka na hanaka matarka ne, ni fa babu ruwana matarka ce idan ta amince zata bika fine babu ruwana, idan taki amincewa ni dai bazan takurawa rayuwarta ba.. ya langwabar da kai" haba ammi nah ki tausaya kisa baki dan Allah nasan tana jin mgnrki da kiyin mata mgn zata amince ya mike tsaye Yayi hanyar dakinta yana fadin Yanzu ki dan taimaka kiban ita muyi magana . su'ad na tsaye tana zariya adakin ya shigo tare da janyo hannunta....tayi saurin turjewa, ya kalleta wallahi daukar ki zanyi matukar kika min gardama km bazan tsaya dake cikin gidan ba... salin alin ta bishi yaci gaba da mgn hk kawai kuna neman haukatani ke da ammi ..... suna fitowa falon yaga wayam babu ammi babu dalilinta. ita kuwa ammi ganin yashiga dakin ta nufi part din dady da sauri dan tasan halin d'anta ba kunya ce ta isheshi ba sai dai ita taji kunyashi . Suna zuwa babban parlour 'nsa ya zauna kan kujera two seater ita km ta tokare tsaye shi kuma yaki sakin hannunta, ya kalleta ta turo masa baki tana fushi. " Me akayi miki kike wani cika kina batsewa ? yayi mata tmyr yana sakar mata hararar.. " Gaskiya abinka yasoma damuna yanzu ammi tace kada in rabi inda kake gashi ka kawo ni ta karfin tsiya yanzu da wani ido zan kalleta idan ta dawo bata ganni ba saboda Allah? Ya ficikota da karfi ta fado saman fadadden kirjinsa ya rungumeta tsab tare da matseta da cinyarsa da karfi, "malama ki natsu na fada mata mun jone tasan abdul dinta na mahaukacin sonki ya karasa maganar yana murmushi tare da kashe mata idonsa daya yana yawo da hannunwansa duka ajikinta yana shashshafata ... "wayyohlhy ta zabura zata mike ya makaleta yana busa mata iskar bakinsa... " Ke ki nutsa ban son rainin hankali "wai wayyohhly kmr wadan da sukayi abin kunya "ta turo masa dan karamin bakinta zatayi mgn kenan ya cafki bakinta tare da hadeta da jikinsa sosai cikin sa'a da kwarewa yasamu ya cafko laulausar harshenta jikinsa har rawa yake ya manneta gam yana bakinta wani irin tsutsa na fitar hankali cike da matsanancin tsoro take kokarin son janye bakinta daga nashi cikin wani irin sauti yace shhhhhh wayyohlly allah ya sake kankameta ajikisa yana cigaba da sarrafa harshenta cikin wani irin shauki na fita haiyaci, tsawon minti talatin ya dauka yana shan bakinta kmr yasamu lolipop kafin daga baya ya dawo tsotsar lip's dinta xuwa hancinta idanunta ahankali ya dinga bata hot kiss da taba duk inda hannunsa yacikaro dashi ajikinta gbdy jikinta ya sauya tasoma rawar jiki saboda wani irin feeling dinsa datake ji yana taso mata da bin kowani shashi na sansar jikinta. ahankali taji ya dauketa cak yayi uwar daka daita ya kwantar daita,tare da yi mata runfa da kirjinsa yana sauke ajiyar zuciya dan karamin hijab din dake sanye ajikinta iya wuyanta ya zare sai ga suntuma suntumar nonuwanta sun bayyana acikin rigar nono har wani bullokowa sukayi suna zuba wani shaki ahankali ya rankwafo samanta yana busa mata hucin numfashin bakinsa, wanda ke bugar mata da zuciya tare da jin wani shauki na daban, ya kai hannunsa ya fara shafa nonuwanta yana mammatsasu wanda hkn ya haddasa mata sakin naunayen ajiyar zuciya tare da furta kalmar wayyohlly allah ka barni plz, sbd wani irin zuuuuuuummmm take ji tun daga tafukan hannunwanta zuwa brest dinta har ma da kasanta, gbdy wani irin kara ta saki mara sauti tare da kamkameshi tana wani irin nishi lokacin dataji ya kai bakinsa cikin kunneta ya zira harshensa cikin yana tsotsa while hannunsa daya na kan brest dinta yana aikin murzawa wani irin zillo tayi tare da shigewa jikinsa, shi km ya sake matseta ajikinsa yana cigaba da zira mata harshensa cikin kunnenta ,ahankali jikinta yasoma sakewa numfashinta yasoma barazanar daukewa ganin halin datake ciki yasashi saki dayan brest din ya cafki dayan yana lailayawa gbdy ilahiri gashin dake kwance a jikinta babu wanda bai mike tsaye ba tsabar amsar sakowaninsa da suke sakata jin sauyin yanayin i ajikinta, hkn bai hanata mutsumutsun kwatar kanta da kunenta ba ,amman yaki bata dama , ta hanyar sakar mata nauyinsa dayayi yana sake matseta ajikinsa . " wayyohhly abd.....ul kirjina zan mutu pls ka barni kamin nauyi dayawa, amman ina yaki dagata sai numfashi dayake saukewa ahankali ahankali yana sake danna harshensa cikin kunnenta idan ya tsotsa sai ya zare harshensa ya meida cikin bakinta ya tsotsa yana murza kan nipples dinta zuwa mararta ahankali yake saukowa da hannunsa zuwa kasanta yana kokarin kai hannusa cikin jikinta yana shashafawa har yayi nasarar yin kasa da pent dinta kasa kadan yashiga fasha kasanta yana shan bakinta zuwa kunneta gbdy ya rudata ya gigita tasoma manta kanta jikinta ya sake sakewa sosai ,amman duk da hk zuciyarta cike take fal da matsanancin tsoronshi barin joystick dinsa dake jungurinta cike da natsuwa ya zira fingers dinsa cikin kasanta ahankali har ya zira cikin jikinta yana sauke naunauyen ajiyar zuciya ya koma ya jingina bynsa da abin gadon daki yajanyota jikinsa sosai tare da gyara mata kwanciya ajikinsa yashiga fingering dinta yana sauke numfashi, bakinsa na manne cikin nata yana aikin tsotsa, hannunsa daya na kan brest dinta yana aikin murzawa yayinda dayan hannunsa ke aikin fingering dinta wani irin nishi suke fitarwa me dumi daga ita har shi sun fice cikin hankalinsu banda nishi washhhhh ashhhhh babu abinda yake ita kuwa numfashi ma da kyar take fitarwa sbd matseta dayayi ajikinsa. da kyar tasamu ta kwaci bakinta "wayyohhly Allah pls hrt beat karki yanke min jin dadi ya sake kokarin hade bakinsu guri daya tayi saurin kawar da fuskarta tana sauke ajiyar zuciya hade da kai hannuta kan hannusa zata zare yatsansa cikin kasanta amman yaki yarda, yacigaba da fingring dinta yana bata hkr "kiyi hkr plz ki barni ina jin dadi sosai "to to ni bana ji dadi komai.. cak ya tsaya da abinda yake yana kallonta yana girgiza kai can km yasoma "mgn sbd kin daina sona ko ? "eh tabashi amsa da hk tana mikewa zaune ta meida pent dinta da zaman rigar nononta tare da saka hijab dinta zata sauko daga kan gadon zaraf taji ya riko tafin hanunuta cikin nasa tayi tayi ya sakar mata hannu yaki saki. fararen idanunta ta tsura mass tana kallonsa ido cikin ido shima kwayar idanunta yake kallo yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa akanta ,sun dauki kusan minti goma a haka suna kallon junansu batare da daya daga cikinsu yayi kokarin janye idanunsa daga cikin na danuwansa ba ,can AK ya saki numfashi da ajiyar zuciya atare "plz hrt beat meyasa kika tsaneni yanzu? "kullun cikin baki hakuri nake akan tarin laifin da nasan nayi miki abaya wani irin kalar hakuri kike son nabaki ki huce akan abinda na aikata? "kiyi hkr ki saki ranki da ni ki kawar da komai cikin ranki zan riritaki zan gatantaki zan miki komai zan jiyar dake dadin dake cikin duniyar nan, dan Allah ki yafe min abinda na miki plz ki saki jikinki dani .... "banga amfanin sakewa a inda ba'a damu da mutun ba, "na fa gama ganoka tsab bani kake so ba jikina kake so ko ba hk ba ne? "baka sona ak dan me mutun zai yi walwala a inda ba'a sonsa, sai dan wani dalili na daban kar ka manta baka sona dole akayi maka ka aureni byn kasameni a cikakkiyar budurwa ka dawo kana rawar Kai da nuna min kulawa ta yaya kake tunani zan yarda da soyayyarka gareni? "bari na tuna maka da wata mgn wanda nasan zuwa yanzu ka manta da ka furtata, ka sha furta kalmar bazaka taba sona ba koda kuwa dagani sai kai zamu saura acikin duniya ko ba hk ba. "sannan mgnr yafiya wannan tsohon zance ne domin kuwa na dade da yafe maka a tun baya, zama cikin inuwa daya ne dai bazamu tabayi ba sbd duk bakin daya furta ki ,ya dawo yace yana so aganinka yakamata a amince masa? tunda ta fara mgn ya tsurawa dan karamin bakinta idanunsa yana kallon yadda take sarrafasu tana motsa labbanta ahankali tana zaro mgn ,batayi auni ba taji ya fixgota jikinsa ya hade bakinsu tare da rike fuskarta da hannuwansa duka yashiga tsotsar bakin tsiwa tun tana tutturesa har ta hakura ta koma ta lafe ajikinsa tana sakin numfashi . sosai yake sha bakinta son rashin dan Allah yayisa da maseefar son shan baki ,shi idan za'a hanashi komai a duniya a hanashi amman banda shan baki, dan zai iya sumewa akan shan baki . nan ma sai da gajiyar daita sosai sai dayaga numfashita na kokarin daukewa sannan ya barta tana sakin naunayen ajiyar zuciya ta tsura masa fararen idanunta da suka sauya launi zuwa yellow yellow sannan sun cicciko da ruwan hawaye " "shhiiii ya furta yana daura yatsansa akan labbanta "karki sake naga wani digon hawaye anan , idan ba hk zaki iya saka tunani ya canza akanki. "ya kamota zuwa jikinsa yana shafa bayanta "kin lce daina sona ko hrt beat ? ta daga masa kai ala'mun eh "ok ai shima bakin da yace yana so ya dawo daga baya yace baya so shima bai kamata ayarda ba ...? "amman babu komai tunda yanzu kin tabbatar min da kya sona bil hakki to ina neman alfarma ki bani damar na dawo da soyayyata cikin zuciyarki," ina tabbatar miki matsawar kika bani wannan damar wallahi azim zan haukataki da soyayyata, dan sai kin dawo kina sona fiyye wanda kikayi abaya "zaki bani wannan damar? ya tmbyeta yana me juyo da fuskarta suna fuskantar juna "ina jinki hrt beat zaki bani wannan damar nayi amfani da kunjina akanki? ahankali ta sauke boyayyen ajiyar zuciya tana girgiza masa kai. "ok gaya min me kike son na miki kona mallaka miki shi ni km ki bani faricikin danake nema agurinki... ? "hrt beat ....yakira sabon sunan daya makala mata yana jan karan hancinta "ina soraronki yayi mgnr yana hade fuskarsu guri daya, yana busa mata iskar bakinsa plz kice min wani abu ko kice ga abinda kike so ni km ina tabbatar miki matsawar baifi karfina ba zan miki shi ,mgnr duniya yayi mata amman taki cewa dashi komai sai ma runtse idanunta datayi tana jin yadda tafukan hannunwansa ke yawo a sansar jikinta ahankali ya sauko daita daga kan gadon ya gyara zaman rigar dake sanye ajikinsa ya riko hannuta yasoma tafiya daita har suka fito daga cikin part dinsa kai tsaye ya zarce daita inda sabbin motacinsa ke jere an lullubesu wanda daman dan ita yasa aka kawo masa daga America . daya daga cikin security yayiwa ala'mun dayazo da hannunsa ,da sauri security man yakarasa can nesa kadan dasu ya tsaya tare da cewa boos gani "cikin tsadadden turancinsa yasoma mgn kmr wanda bai so "wadan can motocin zaka bude min kayi gaba abinka "ok sir yasoma kokarin budewa kmr yadda yabashi umarni wasu dalla dalla motaci taga ana budewa daya byn daya har ya gama budesu gbdy yayi gaba abinsa yayinda AK dake rike da hannuta har wannan lokacin yayi kusa motocin sosai yashiga nunnunama "ki zabi duk wace ta miki acikin motacin nan idan ma duka kike so gasu nan yayi mgnr yana duban fuskarta dan yaga reaction dinta . ahankali take bin motocin da kallo tana karance sunansu 1 byn 1 bugati, farrari spider ,Toyota Camry ,benz sannan ahankali ta meida idanunta kansa ta tsura masa fararen idanunta da suke a shanye tana kallonsa "ko basu miki bane a canzo miki? ta zame hannuta cikin nasa ta juya tasoma tafiya ya tsaya tare da bin bayanta da kallo har ta kusan shigewa part din ammi yakira complete name dinta su'adullahi....... ta tsaya cak cike da matsanancin faduwar gaba, har ya karaso gareta bata juya ba sannan ta kasa cigaba da tafiya "meyasa kika barni tsaye kinsa kuwa yadda naji lokacin da kika juya plz don't.... "dakata abdul karka bata bakinka gurin bani hakuri akan na amshi kyautar ka dan bazan amsa ba.. "ina cikin gidan nan ka saiwa matarka da kake ikirarin kana so motar banda ni asalima babu yadda ammi batayi da kai ba kasemin tawa amman kaki "shine yanzu zaka wani kwaso jiki kace kabani ,"to banaso kaje ka hada da wance da kabata na bar mata ,ni da zakaji shawarata ma da ka dawo da matarka ku kasarar rayuwarku tare, dan ni ba zama zanyi da kai ba... tana gama fadar hk ta juya ta barshi tsaye cike da matsanancin mamakita .. "wace irin zuciya gareta dabata da tausayi ? take wani bangare na zuciyarsa ya bashi da " kai ka manta wulakaci da cin kashin dakayi mata akan kawai tace tana sonka? ai kadan kagani ma, "kayi hakuri kacigaba da lallabata kawai ko ammi tasaka baki ta tare agidanka shine kawai kwanciya hankalinka . da wannan shawarar ya nufi dakinsa ya shirya zuwa office... misalin karfe takwas na daren rana cike da sallama ya isa parlon dady . dady dake zaune yana kallon tashar CNN yana dan shan coffee ya kar'ba masa sallamar, ahankali AK yakarasa shigowa ya durkusa har kasa "ya gida dady? cikin fara'a dady ya amsa masa yana fadada murmushinsa tare da tmbyrsa yanayin aikinsa AK ya amsa yana shafa sumar kansa sannan yasamu guri ya zauna yana fuskantar dady. falon ya dauki shr can dady ya dago ya dubeshi yana nazarinsa na tsawon minti goma sannan yace "ya'akayi ne son akwai mgn ne? ak yayi shr tare da sinne kai alamar mara gsky yana sosa keyarsa"ko akwai damuwa ne ?dady ya sake tbmyrsa,ak ya sake shafa keyarsa zuwa gaban goshinsa "eh wallahi dady akwai damuwar nan .... dady bai jisa ba kasancewar a ciki yayi mgnr .. dady yai murmushin saboda yasan kwanan zance nan ya gyara zamansa sai dai ya meida hankalinsa kan kallon TV . shr ya dan ratsa parlour can dady ya dago ahankali ya duvesa sosai "yace son ina fatar dai lafiya ko akwai abinda kake so ne? ya sake jefa masa tmbyr AK na shafa keyarsa ya dago cikin yanayi na d'an jin kunya ya fara mgn" am dady dama.. daman.. sai km ya fara in ina.. murmushr dady yayi sannan yace "relaxe my son kwantar da hankalinka kayi min mgn ina sauraronka da kyar yasamu nutsuwar fara mgn "daman dady nazone nabada hakuri akan abinda ya faru baya wallahi nayi nadamar abinda na aikata, "dady dan Allah kai hkr km kabawa su'ad da ammi hkr sbd sunyi fushi dani sosai yanzu hk ina bukatar matata ta kasance tare dani amman ammi ta hana kwata kwata ma bata son yarinyar ta rabi inda nake ,ni dai idan hali dady kasa baki abani matata kawai.. yakarasa mgnr yana lumshe mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa " amman kace baka sonta ? da sauri yace "wannan zance da ne ni wallahi yanzu dady ina son matata dan Allah kabawa ammi hkr plz yai mgnr cikin yanayin tausayi.. hmmmmmm!!! dady ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da numfashiwa sannan ya fara mgn "hakika abdul ka aikata babban laifi wanda ni kaina sheida ne amman babu komai komai ya wuce ka daina kuka gobe Inshaallahu za'a dawo maka da matarka "nagode dady amman kakira ammi yanzu kayi mata mgn agabana muji me zatace. dady yai murmushi "abdulkabir kenan kana da ci zuci yadda fushinka yake hk nadamarka take "ni dady kayi hakuri kawai ka taimaka kada nashiga wani hali. babu bata lokaci dady ya dokawa ammi kira yace tazo parlon'sa yanzu. cikin minti 5 sai gata tashigo tana ganin AK tasha jini jikinta tasamu guri ta zauna kusa da dady ."barka da yammaci dady "barkanmu *ummul bashar* ammi tayi murmushi sbd sanin mahimmanci sunan , duk lokacin dataji dady yakirata da sunan hkn yana nufin rarrashi tare da girmamata tare da son yin wani mgn me mahimmanci . ahankali dady yakira sunanta a tsanake *ummul bashar* yanzu d'anmu yazo min da wata mgn me mahimmanci ga rayuwarsa sai dai ya dauki laifinsa har ya bada hakuri dan hk ina rokan masa ayi masa hakuri. "hkr km akan me, me yayi dayake bada hakuri? ni dai har ga Allah bai min komai ba. "akan lamarinsa da matarsa yana bukatar matarsa ta koma gidansa.. "wani gidan nasa kenan? dady ya kalli AK da yayi fuskar tausayin "kana sauraron amminka wani gidan zaka kaita ? "oh my God kalli abinda dady yake ,shi daya kamata yabada commond kawai amman yana son biyewa ammi yayi mgnr cikin ranshi yayinda azahirance yace "gidana dake green Hill estate .. "baka da kai "kana ta fuskanci AK sosai tana sake tmbyrsa amman yaki cewa komai "nace baka da kai kasan Allah ni ban hanaka daukar matarka xuwa koina ba amman banda wannan gidan. "idan ka manta Bari na tuna maka abinda kace min lokacin dana maka zance inda zata zauna "kace gidanka gidan mace daya ne km ka ginashi sbd zeey babu inda zatasamu matsuguni acikinsa ko ba hk mukayi da kai ba? ak yai narainarai da idanu yana kallon ammi kmr yayi kuka "ammi nafa bada hkr nace kuyi hkr dan girman allah "naji muyi hkr amman wallahi ba'a wannan gidan ba sai dai ka gina mata nata da sunanta, matsawar kana bukatar matarka kmr yadda kace km ni baraka bazan takura mata ba ruwanka ka shawo kan matarka ta amince ruwanka ka tsaya girman kai.. "to kaji abinda uwarka 'tace shiyasa a kullun nake nusar da kai illar saurin yanke hukunci da saurin daukar zafi akan abu ,yanzu wa gari ya waya? yanzu ko akan mgnrka da zainab wace mgn ce ban maka ba ,akan ka dawo daita amman kakijin mgnta, kabi zabin amminka ko kucigaba da zama anan kawai "ran AK yayi matukar baci da jin abinda dady yace dan hk tsam ya mike tsaye batare da ya sake cewa komai ba ya nufi hanyar fita . byn fitarsa ammi ta kwashe da dry hk ma dady dry sukai ta masa sannan sukaciga da zantawa atsakaninsu dady na sake bata hkr ta sausautawa lamarinsa . shi kuwa AK yana fita part din ammi ya shige kai tsaye yashige dakinta inda ya iske su'ad kwance ta runtse idanunta ya lallaba yakarasa gareta ya kai hanunsa jikinta ta zabura zata mike tare da saka ihu yayi saurin hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa ya tarairayota jikinsa ya rungumeta ya sauko daita daga kan gadon ya fito daita rungume akirjinsa a parlou ya iske eiman ta fito hannuta rike da waya ko kallon inda take bai yi ba ya nufi hanyar fita. kai tsaye part dinsu ya nufa daita yana karasawa ya sauketa ahankali bisa kafafunta kmr wata kwai yayinda idanunta suka cicciko da hawaye muryarta ahankali ta fito meyasa kika min hk ne? nifa bana son hk.. "dan Allah malama kin min shr karki kara min damuwa akan wanda nake ciki "to meyasa ka dauko ni ina zaman zamana? ya zauna tare da janyota ta zuba jikinsa ya kai bakinsa daidai saitin kunneta kirjinsa na wani irin mahaukacin bugu da karfi "na kawoki ne domin na sake baki hakuri ki dawo gidana mucigaba da rayuwarmu nasan kina sona nima km ina sonki fiyye da yadda nake son rayuwata '"ni dai ki gaya min abinda zan miki,wanda zai sa ki dawo da zuciyarki gareni yayi mgnr yana shin shina wuyanta tare da goga mata gashin fuskarsa akirjinta take taji wani irin yarrrr ajikinta zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri jin ya dara hannunsa kan nipple dinta yana murza su ahankali yana fitar da numfashi me tattare da shaukinta yasa gabanta yashiga dukan uku uku daukar yayi cak sai tsakayar gadonsu ya fada kanta, kissing dinta kawai yake sosai tun daga wunyata har zuwa kan nonuwanta yana karasa cire yar rigar bacci dake sanye da jikinta ,bakinsa ya kai yana lasa kan nonuwanta ahankali yake saukowa yana kising din sansar jikinta bai tsaya akoina ba sai kasan mararta yashiga goga mata gashin fuskarsa ajikinta" wayyohlly nifa banason abinda kake min plz. "sorry hrt beat kawai ki gaya min me zan miki ki huce mucigaba da rayuwarmu kmr sauran ma'aurata ta yunkura ta mike zaune tana gyara hannu rigar baccinta data zamo wanda ya bayyana halitar kirjinta gbdy tsura masa ido tai tana kallonsa a birkice yake ta dan yatsina fuskarta sannan tace " ka dameni danagaya mk abinda nake so kmr idan na fada yi zakayi. ya rungumota jikinsa yana kaiwa bakin kiss"me zai hana zanyi kawai ki fada yakarasa mgbrmgnr yana shafo kirjinta. "ok yanzu ka sauka ka durkusa agabana ka zubda hawaye ka rokeni, ni km na maka alkwarina zan dawo gareka koda kuwa bana sonka. tsam taji ya rabata da jiikinsa yana jifanta da wani irin kallo me tattare da raunin hankali sannan yai murmushinsa me bayyana ainin kyawun fuskarsa "yace ki canza wani salon banda wannan , dan ba lusarin nmj bane . "kawai kina matsayin matata wace kike karkashin ikona na kama tsugunawa agabanki km wai har da kuka ..kodayake kema kinsa abdulkabir bazai taba aikata hkn ba har duniya ta nade . ",ke bari ma nagaya miki ba'a haifi uwar matar da zan durkusa gabanta da sunan ban hakuri ba matsawar ina cikin hankalina . tasoma kokarin dorowa daga gadon "ke koma ki kwanta" baza'a kwanta ba, km wlh karka sake damun rayuwata takarasa mgnr tana tafiya ya fixgota zuwa kirjinsa ya matseta gam. "ki shiga hankalinki dani banida dadi fa kin fi kowa sani halina, wallahi ina kyaleki ne kawai sbd abubuwan dana miki abaya, if not da yanzu nagama dake cikin sauki yakarasa mgnr tare da cillata kan bed yana nunata da yatsan hannusa ki kwanta kafin nayi kaca kaca da namanki ..ai tin kafin yakarasa mgnr ta nemi guri ta kwanta sbd ganin yadda idanuwansa suka birkice gbdy a yadda take kallonsa tasan zai iya mata komai... "ok da kin daukeni gara ko?wato ga bawa nayi ban hkr da bakina da jikina duk bai miki ba sai na durkusa miki kmr wata uwata .. yana maga mgn yshige bathroom yana gunguni yana jadda mata yana sonta amman bata isa ya durkusa mata ba sai dai kar soshi. tana jinsa ya fito tsirara haihuwar uwarsa yana kokarin kai hannusa jikin kofar bayi ya dauki towel tai saurin runtse idanunta tana kamkame jikinta ya shafe jikinsa tsab da body lotion tare da bin ilahirin jikinsa da turare me dadin kamshi ya dawo kan gadon ya janyo system dinsa yashiga aiki tura sakoni da duba sako . kusan raba dare ak yayi yana faman aiki kan system kafin barci yafara fixgarsa ya tattara komai ya ajiye, bynta ya koma ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya, rungumeta yayi sosai tare da zagaye hannunwansa duka bisa cikinta ya matse gam suka cigaba da bacci. koda safe ranta a dakile ta tashi taki ko kallon inda yake shi km yana son su hada ido tunda yasan laifinsa amman taki yarda, tasoma kokarin barin dakin amman ya hade rai. "karki sake naga kafafunki ko bakin kofar can sun kai balle ki kai ga fita, yashige wanka cikin minti talatin ya fito daure da towel ya isa gareta ya rungumota ta baya ajiyar zuciya ta sauke sannan ta sake hade rai. murmushin mugunta AK yayi "haba wife haba muradin raina hb bugun zuciyar abdulkabir ki sausautawa mijinki" kana goga min ruwan wanka fa.. "naso ma ace kice kika min wanka wallahi ,kwace kanta tai bai ankara ba ta juyo fuskatar babu annuri" wannan km sai dai kaje wacen tsohuwar matar taka ta maka ba dai ni ba ta fada hk kai tsaye tana kokarin wucewa ta gefensa hannu kawai yasa ya turata ta fada saman gadon tana kokarin tasowa yabita ya danneta yana mammatsa mata jiki, kallon junansu suke cike da matsanancin shaukin juna ya kai hannunsa ya balle mata baki "karki sake kuskuren gaya min wannan mgnr ya fada yana matseta ajikinsa har sai da tai kara mara sauti tare da marairaice fuska da murya "ni ka dagani wlh kamin nauyi ta fada tana kallon cikin kwayar idanunsa "ni ne na miki nauyi ? sau nawa kike dauke nauyin nawa batare wata matsala ba ?yayi mgnr yana kokarin zare mata yar rigar dake jikinta bata fuska tayi sosai kana tace "wannan ai bana cikin hankalina hannunsa ya kai yana shafa labbanta kafin ya meida bakinsa gurin ya fara kissing dinta, in romatic way tun tana turjewa har dai ta hkr ta barshi yasha budurinsa batare da yai sex daita ba, sai dai shi yai realize. byn yagama samun natsuwa kamkameta yai ajikinsa tare suka shiga wanka yana gama wanka tsarki yace itama sai tayi tai narainarai da ido "to ni me nayi da zanyi wani wanka tsarki ? ya matso kusa daita "kawai malama kiyi wanka kawai sbd kema kin jin dadi. tasoma bubbuga kafafunta a kasa" Allah ni banji komai ba "ban yarda ba wlh zo na saka hanuna naji idan baki ji dadi ba ,aiko ta rushe masa da kuka. "ok shikenan kiyi wankanki kawai naji bakiji dadi ba yana tsaye ta juya masa baya tai wanka suka fito tare yace sai ta shiryashi,taso masa mutsu ya hade ra" dan Allah malama ki shiryani na makara yadda yayi mata mgn a tsawace yasa tasoma shiryasa a gurguje ya dauki waya yakira eiman tana dauka yace sis ki kawa breakfast part dina. ya katse kiran tare da ajiye wayar yana dubanta ransa a hade cikin minti goma sai ga eiman yaje ya bude kofar ya bata hanya ta shigo ta nufi dining table ta ajiye tirin abinci tana waige waige inda zataga su'ad muryarsa a harzuke yace "tsayuwa uwar me kike oya zoki wuce simi simi ta wuce ya koma dakin ya janyo hannuta zuwa dinig ki zauna kiyi breakfast ni zan wuce office, take ta zaro idanu waje tana kallonsa "o me ? "abinda kunenki yajiye miki shi nace km dan girman kiyi wani ganganci zaki ga aikin ganganci ya sa kai ya fice ya kulleta ta bya. yana fita ta rusa ihu yana jinta yayi mata banza ya wuce abinsa. wuni ranar su'ad bataci komai ba tana kwance sallar ne kawai ke tayar daita ,yakira wayarta yafi sau goma bata dauka ba ammi takirata ta dauka tana kuka, ammi tai shr tana sauraron kukanta dake taba mata zuciya gbdy zuciyarta ta hautsine da kyar tasamu ta rarrashita tace tabar kuka zata dauki mataki. ak kuwa bashi ya dawo gidan ba sai guraren karfe hudu yana shigowa harabar gidan kai tsaye part dinsa ya nufa hannusa rike da briefcase dinsa ya bude kofar falon yashigo yana kiran sunanta "hrt beat hrt beat!! tana jinsa tai masa banza sai ma gyara kwanciyarta datai tana runtse idanunta ya ajiye briefcase din dake rike a hannunsa ya hawo gadon ya birkitotata tare da daura hannusa akan sumar kanta yana shafawa ahankali ahankali yana kallon kyakkyawar fuskarta kmrsu daya da mahaifinta sam basu da wani bambanci sai guri daya ita macece shi nmj banci hk basu da maraba. bakinsa ya kai kan lip's dinta yana tsotsa ahankali sai da tsotsa son ranshi sannan yasoma mgn cikin sanyi murya "ki bude idonki nasan ba bacci kike ba. tayi shiru taki bude idanunta ya kai yatsan hannusa saman kirjinta yana mata tafiyar tsutsa har kan shashin nipple dinta ta dan motsa kadan amman taki bude ido "ok bazaki bude ba yayi mata mgnr cikin kunne taji wani irin yarrrr ajikinta zuciyarta tashiga harbawa amman still taki budewa yasoma cire kayan jikinsa yana fillinging dasu ya zare rigar baccin daya barta dasu zai zame pent dinta ta zabura tana furta wayyohhly Allah ya kwashe dariya yana nunata matsoraciya kawai tasa hannuwanta duka ta rufe idanunta sbd ganin bashi da maraba da tsirara dan har yan ball din kasan jijiyarsa tana hangowa dan boxes din daya saka dan karami ne ya janyota zuwa jikinsa "ki daina jin kunyata sbd mijinki bashi da kunya kema banyi expecting hk daga gareki ba amman karki damu da sannu zan cire wannan kunyar yakarasa mgnr yana shafa tuming dinta yaji ya sake yin shafalau ya kai dubansa gareta "kin kuwa ci abinci? ta yatsina fuska "subuhanallah wayyohhly Allah da ala'mun bakici ba ya kwantar daita ya mike zuwa dining yadda aka ajiye abinci hk ya tadda da sauri ya dawo dakin tana huci "zaki kashe kanki ne ko me? "wallahi idan kika bari wani abu yasameki zaki hadu da bacin raina ya dauki doguwar jallabiyarsa ya fita part din ammi ya nufa bai ko kalli inda take ba daga ita har eiman da sukayi jugun jigun yashiga kitchen da kansa ya dibo abinci ya fito har ya kai bakin kofa "ammi tace kai ina yarinyata? "ya hade rai sosai sannan yace tana dakinta.... a matukar hasale ammi tace bangane tana dakinta ba" kaga bafa nason rainin hankali maza ka dawo min daita yanzu tun ban bata maka rai ba. "hb ammi yarinyar nan fa tana son zama tare da mijinta nima km ina bukatar matata"lallai abdul karika ni dai kaje kazo min daita. "ok kawai yace ataikace yayinda aransa yace ba sai kin ganta ba. yana isa ya tasata gaba dole ta ci abincin sosai ta sha ruwa ,take gumi yasoma karyo mata ya kara musu karfin AC dakin kusan minti goma tai zaune sannan ya janyota jikinsa ya kwantar daita saman ruwan cikinsa ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa yana shafa sumar kanta zuwa bayanta har bacci ya daukesu ahaka. shr shr ammi na jiran AK ya kawo mata su'ad shr takira wayarsa shr tacika tai fammmm sai hakuri eiman ke bata. basu suka farka ba sai gurin bakwai da wasu yan mintuna shine yasoma tashi ya mike tare da aita ajikinsa ya nufi bayi daita ya tsundumata cikin bahon wanka firgigib ta farka afirgice tana zare idannu kmr zatayi kuka ruwa yashiga diba yana watsa mata tare sukayi wanka wanda shine ke mata wanka yanayi yana romacing dinta. byn sun fito suka gabatar da sallah tare ,suna idarwa yakira layin daya daga cikin securities man zuwa *lounge thirty8 dake bode Thomas surulere* yi musu take care. tsakanin minti talatin ya dawo yana nocking kofar AK ya mike daga jikin su'ad yaje ya bude kofar ya amshi farar laidar dake hannun security man tare da mika masa 5k security ya amsa juya yana murna, shi yasa yake matukar son aken ogan nasa akwai nasibi . gabanta ya kawo ladar ya bude jollof din shinkafa da fridrice da dankwaliyar kaza wace tasha gashi da kayan kamshi sai madarar hollondia me sanyi ya zaro spoon dke nade cikin tisssu ya mika mata taki amsa sai wani narkar masa da fararen idanunta take wadan da ke hargitse masa lissafi ya shafar sumar kanshi yana kallonta" bazaki ci ba ? ta daga masa kai ala'mun eh "ko abinci bai miki bane? "ni na koshi ne kawai" "ok" ya tattara abinci ya ture gefe ya dauketa cak zuwa gado ya kwantar shi km yajanyo riga da gajeren wando 3 quarter yasa" yace mata yana zuwa kulleta ta baya . companies dinsa ya nufa a addas mall bai wani dade ba ya dawo sai dai kafin ya dawo har tai bacci murmushin yai cikin jin dadi ya kai hannunsa ya shafa keyarsa zuwa sumar kanshi sannan yakarasa zuwa inda take kwance ganin yadda ta nannade kanta da bargo yasa ya girgiza kai bakin gado yakarasa ya dan rankwafo ya tsura mata ido ahankali yana shakar cent din jikinta wani irin shaukinta ke fixgarsa ya kai hannunsa ya shafa fuskarta, matsota yayi sosai ya sunbaci goshinta dake kwance da gashi zuwa labbanta dagota yayi tare da kara karfin gudun AC sbd ganin tana gumi sannan yashiga kiciniyar rabata da bargon data nannade kanta da kyar yasamu ya zare tare da rabata da komai na jikinta shima ya cire kayan jikinsa ya manneta da jikinsa yana shafata cikin bacci taji ana sarafa halitar kirjinta tai zumbur zata miki "shiiiiii tare da daura yatsansa kan bakinta . "wayace kiyi bacci tun ban dawo ba ta ki cewa dashi komai ,ta birkita zata juya masa baya yai saurin birkitota "wallahi baki isa ba ai ba'a juya min baya sai dai gaba kokuwa suka soma yi dashi ahankali yake kai mata dukan wasa tana kaucewa har ta soma ramawa aiko ya shamceta ya zuba mata me zafi ,aiko ta bare masa baki zatayi kuka sbd taji zafi "sorry sorry hrt beat tare da janyota jikinsa yashiga ruda mata jiki yana romacing dinta yana taba duk inda hannunsa yacikaro dashi ajikinta yadda skin din jikinsa ke manne danata ya hadasawa jikinta zallar kaunarsa da sha'awarsa shi kuwa sai faman yamutsata kawai yake yana sarrafa harshensa cikin bakinta tare da shafo albarkatun kirjinta, ranar cikin bargo daya suka kwana yana romacing dinta. waahegari ma tsab tare sukayi wanka tana narke masa itace tashirya kmr jiya lokacin da zai fita kmr zatai kuka . yana fita bedroom ya bude kofar parlour turis sakamakon cin karo da ammi abakin kofar dakinsa dayayi a matukar fusace tace "kabani hanya mara kunya kai allah ya shiryeka.. "ameen yace yana murmushi yana shafa sumar kansa bai tsaya batawa kansa lokaci, ya wuce kawai yana dryr ammi ,bai san me take nufi dashi ba. su'ad nagani ammi ta kundindine kanta ta kasa dagowa sbd wani irin kunyarta daya rufeta "taso mamana muje kinji da kyar su'ad ta iya mikewa daga ita sai rigar bacci wace bata boye komai na jikinta ba. ganin hk yasa ammi kiran eiman takawo mata hijab. tunda ammi ta dauko su'ad daga bangaren ak bata sake yarda AK yaga fuskarta ba wanda wannan matakin ya fi damun Su'ad matuka dan wani irin maseefaffen kewar mijinta take jin yana dawainiya daita ,tun daga tafin kafafunta har xuwa cikin gashin kanta gbdy duk inda ta zauna hannunsa take ji ajikinta yana mata yawo a dan kwana2 biyun da sukayi tare . yau tsawon kwana biyu kenan bata sakashi acikin idanunta ba amman tunaninsa yaki barin zuciyarta da gangar jikinta, da zarar ta runtse idanunta shi take gani yana shan bakinta da nonuwanta gbdy tsigar jikinta suka mike tsaye tarasa abinda ke mata dadi , ta kwanta lomo akan gadon, tun tana jiyo sautin ammi da eiman da hannutu me aiki har ta daina jiyowa . karfe 12: 00 da rabi AK yakira layin eiman kira kusan na biyar sannan ta dauki wayarta cikin magagin bacci tana dubawa tana ganin sunan dake yawo kan screen din wayar ,yasa ta dauka da sauri tana kiran yaya "eiman taso ki bude min kofar parlo "ok yaya gani nan ta mike tana gyara maballing rigar baccinta koda ta bude masa kofar komawa tayi kwanciyarta a parlour. shi km ya karasa ya shiga , abakin kofar dakin ya cuge rike da kungunsa yana murmushin jin dadi yana lasar lips dinsa tare shafa kasunbar fuskarsa sannan yakarsa inda take ganin yadda ta jibga kaya ajikinta yasa ya dan langwar da kai sannan yai mgn a filli yanzu da banxo hk zata kwana da wadan kayan masu nauyi kai kai yashiga girgiza kansa su'ad sai dai abarki kawai. bakin gadon yakaraso ya dan durkusa tare da tsura mata matatattun idanunsa ahankali yana shakar numfashinta da kamshi turaren jikinta wani irin fitinanne shawarta yake jin yana taso masa yana bin ko wani lungu da sako na ilahirin gangar jikinsa. shaukinta ke fixgarsa , bakinsa ya kai ya tsotsi dan karamin bakinta sannan ya mike ya haura gadon yashiga kiniciyar cire mata kayan jikinta ahankali ya tsura mata idanunsa yana kallon dinki dake sanye da jikinta sosai ya shagala gurun kallonta dinki riga da siket ne wad'anda suka amshi jikinta rigar ta matse gam har ta bulluko mata da nonuwanta waje sosai siket din ma sun kamata, nan ya shagala gurin kallonta kmr wani shohon maye yana cizan lip's dinsa na kasa ahankali ahankali yana kare mata kallo wannan shine Karo na farko da ya taba ganinta sanye cikin rigar da siket na atamfa sabanin kowani lokaci da zaka ganta cikin dogayen riga ko wando da riga ,yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban kar ta farka ta birkice masa runmugeta yai yana goga mata gashin fuskarsa akirjinta inda take taji wani irin yarrrr a gbdy ilahiri jikinta cikin bacin taji yanayinta na sauyawa amman ta kasa bude ido shi kuwa yacigaba da gogo mata, daga karshe ya zuge zip din rigar ta yadda nonuwanta zasuyi balluku ,ya zaro duka nonuwanta yana kallo shaukinta na sake fixgarsa har ya kai bakinsa kan nipple dinta yasoma sotsa kan nipples dinta yana lumshe ido ahankali har ya rabata da rigar ya xuge zip din siket yasoma zamewa yana tsotsar nipple dinta cikin wani irin yanayi na rudani da shaukinta yana yawo da hannunwansa duka ajikinta yana kokarin zira hannunsa cikin kasanta, a firgice ta farka kmr wace aka mintuna ta farka tana bude idanunta fes idanunta cikin kwayar idanunsa yana tsotsar kan nipple dinta yana lumshe ido mikewa tai tana kiciyar kwatar kanta ya kamkameta ajikinsa gam wanda da kyar numafashinta ke fita wayyohlly allah numfashina ya sake matseta gam gam ta bude baki zaki kurma ihu ya sausauta rungumar da yai mata yana daura hannusa kan bakinta. "shiiiiiiii karki yi kuskuren tarawa kanki abin kunya kinsa dai ni ba kunya ce ta isheshi ni ba kiyi shr babu abinda zan miki bazan daura daga hk ba "hrt beat i really miss you so much nasan kema kinyi missing din ko? yakarasa mgnr yana yamutsata son ranshi i luv you so much as you drew me one long kiss over my lip's plz allow me to suck you romacing dinta, yake gently har ya rabata da kayan jikinta wani kirma jikinta ke kasanta na cuking dinta. "hrt beat ina tsananin bukatarki, a haukace nake plz don't say no to me... ahankali hannuta dake makale da kirjinsa suka soma balle bale botiran gaban rigarsa ta tura hannuta cikin tana shafa kwantacce sumar dake kwance da kirjinsa wani irin harbawa joystick dinsa tai da sauri ya sake matsowa daita jikinsa yana cigaba da sarrafata da kising dinta kafin kace me har sun gama fita cikin haiyacinsu . yarabata da kayan jikinta itama ta rabashi da rigar jikinsa ahankali ya wre kafafunta tare da zira yatsansa daya cikin jikinta yashiga fingering dinta yana sauke numfashi bakinsa na manne cikin nata yana aikin tsotsa harshenta , wani irin nishi suke fitarwa atare me gauraye da shaukin junansu gbdy sun fita hanyacinsu sun manta inda suke wani irin suke ji, tmkr suna yawo agajemare kasanta ya jige sosai shi km yana aikin fingering dinta tana nishi washhhhh ashhhhh uhmmm uuuuuuu uhmmmmmm abdu..l ... "umhmmmmm" "abdu..uhmmm banda kiran sunasa babu abinda take shi km yana amsawa da uhm dan bakinsa na cikin nata bazai iya amsawa ba kusan minti goma ya dauka yana sarrafata da hannunsa suna fitar da numfashi me tattare da shaukin juna . da kyar tasamu ta cire bakinta cikin nashi a matukar wahale ya furta uhmmmm don't don't try muryarta na rawa tace abdul plz stop kasan a dakin wa muke , yana jinta yai mata banza yacigaba da sarrafa nonuwanta yana kokarin sake hade bakinsu , ta fixgo mgn da kyar "abdul at any time eiman zata iya shigowa fa ........ Amman ina kmr sake zugashi take yana cigaba da shafa jikinta yana rudata da salon wasaninsa masu kashe mata jiki daga karshe ya hade bakinsu waje daya ya kamo lip's dinta yana tsotsa yana narke mata ajiki. ahankali tasoma jiyo sautin tafiya kasancewar cikin dare ne dan daya ta wuce a lokacincikin rawar murya tace "abdul ana zuwa dan Allah kabarni ina jiyo sound din tahowar mutun amman yaki sakinta sbd lokacin gaf yake da yin realize ya kamkameta ajikinsa yana fitar da numfashi me tattare da tsagwaron sha'awa tana kokarin janye bakinta wayyohhly Allah pls hrt beat karki yanke min jin dadi ya sake hade bakinsu guri daya yana rungumeta gam ajikinsa kmr zai rabata biyu daidai wannan lokacin aka kunna wutar dakin lantar ta haska dakin da saurin aka kashe wutar akayi baya da sauri tare da juya aka rufo kofar da karfi garam.... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA-MALIK THE SOVEREIGN LORD page 65 "wayyohlly allah nashiga uku nah ammi ce, "ammi ce fa tashigo sai da nace ka barni ka barni ,kaki gashi nan ni yanzu kaja min tashin hankali tanakarasa fadar kawai ta rushe masa da wani marayan kuka tana kokarin barin jikinsa ..... shi kuwa shr yayi yana kallonta yana tunani , zufa ne ke karyo masa a dukkanin ilahiri jikinsa, duk da sanyi AC dake aiki dakin, gbdy hannayensa rawa suke so yake yayi mata mgn amman ya kasa,dan bama zai iya ba ko yace zaiyi maganar muryarsa bazata fito ba, ahalin rudun dayake ciki. dan hk ya kamo lip's dinsa na kasa yayita sotsa yana kallonta tana rizgar kukanta, tana goge hawaye tana kiran" Abdul kaja min abin kunya agurin ammi. karfin halin sanyawa jikinsa jarumata yayi tare da tsaida zuciyarsa guri daya, shi fa bai ga wani abu kunya da yayi ba, halal dinsa ya nema to meye km abun tashin hankali. da kyar yasamu muryarsa ta fito a kasalance "ke ..dan Allah dan annabi kiyiwa mutane shiru, kin wani cika min kunne da kukan iska kmr wad'anda sukayi abin kunya. " duk wa ya jawo wannan tashin hankali? "da kin amince mun koma gidanmu na tabbatar da duk hk bata faru ba," ni wallahi dama ganinmu tai muna sex da sai nafi jin dadi ,akan wannan ganin data mana ta hk ne zata gane daga ni har ke muna son juna km muna bukace da junanmu yakarasa mgnr yana lumshe mata mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa ,tsananta kukanta yasa ya ware idanunsa tar cikin nata yana kallonta tare da hadiye miyon daya ji ya tsaya masa amakoshi. "wai meye hk ne kina neman dagula min lisafi, kina sona ina so... da sauri ta katse shi cikin muryarta kuka tace "kai ne dai ke sona amman ni tuni na daina sonka, ballanatana naji ina son kayi wani abu dani. ya tsurawa surar jikinta idanunsa yana kare mata kallon tsab, duk da dakin bai wani wadatu da haske ba, amman hkn bai hanashi jifan da wani matsayacin kallo ,tare da karyata maganarta. wannan kallon dayake jifanta dashi yasa take kirjinta yashiga bugawa , zuciyarta ta dinga motsi tana amsawa daf daf!! hankalinta yatashi matuka ,tasoma fargaban abinda kallonsa yake nufi ... tsoro ne ya fara dawainiyya da ruhinta, tasoma ja da baya zata sauko daga kan gadon zaraf taji ya riko tafin hanunta cikin nasa tare da fixgota zuwa jikinsa da karfi ya hadeta da kirjinsa ,ai yana jin diran nonuwanta bisa kirjinsa take jikinsa ya sake daukar rawa muryarsa a dakile "ina zaki gudu kije? " gara ki kasance tare dani zai fi miki sauki da kwancyayar hankali yakarasa mgnr yana lumshe mata mayattun idanunsahade da goga mata gemunsa a kirjinta taji wani irin yarrrr taji ajikinta ,zuciyarta tacigabaga da harbawa da sauri sauri jin ya dara bakinsa kan nipple dinta yana tsotsa .. muryarta raunane tace "ni ni gidan zan bari gbdy bazan iya zama acikin gidan nan ba ,bansan da wani ido zan kalli ammi ba ,takarasa mgnr tana zubda wasu zafafan hawaye.... "shiiii ya dauke bakinsa kan nipple dinta ya meida kan lip's dinta yana wasa dasu tsawon second 3 sannan taji sautin muryarsa cikin rudani "kukan ya isa hk ,,kowace tayi abun kunya bazata zauna tana kuka hk ba balleki da aikin lada kikeyi, "koda yake naki kukan har da jin dadi da sangarta, ya gangara da bakinsa daidai kunenta yarinya kema fa kinji dadi yau, dan sai kiyi wankar tsarki, karki tsaya wani kwana kwana ta zumburo masa karamin bakinta muryarta a shagwabe tace "ni ni fa ban ji ko.. zaraf ya cafko laulausar harshenta jikinsa har rawa yake ya manneta da jikinsa gam yanawa bakinta wani irin tsutsa na fitar hankali ,"kai AK karshe ne gurin iya sarrafa mace da mantar daita ko ita din wacece balle su'ad dake cikin duniyar kaunarsa, hk yayi ta lalla'bata yana gaya mata kalamai masu sanyi ta tsigar ban hakuri da rarrashinta sbd ganin da ammi tayi musu. ahankali ya lalubo wayarsa ya duba karfe uku har ta wuce da wasu yan mintuna, cike da sanyin jiki ya zareta ajikinsa ya mike " barin na tafi kar na sake karawa kaina laifi ya yunkura ya sauko ya janyota tare da tsaidaita agabansa suna fuskantar juna hannuwanta duka ya kamo cikin nasa ya daura bisa kirjinsa batare da yace mata komai ba take ta gane manufarsa soyake ta meida masa da botirin rigarsa dan hk kai tsaye tasoma aiwatar da hkn jikinta na rawa rawa tanagamawa ya ya riko fuskarta da hannuwansa duka yayi kissing din goshinta ya juya zai tafi yaji ta riko tafin hannunsa cikin nata ya tsaya cak tare da juyowa ahankali ya tsura mata idanunsa yana kallonta. "kar na tafi ne baki gaji da ganina ba? tai saurin girgiza kai "to meye matsalarki ? "ni dai tsoro nake ji. "ok muje part dinmu km acikin daren nan mu wuce gidanmu gbdy . "tashiga girgiza masa kai hawaye na bin kuncinta. ya numfasa da karfi yana furzar da iska ta bakinsa dan ransa ya soma baci sosai da salonta, dan hk muryarsa a dan zafafe yace "to me km kike son nayi yanzu ? muryarta na rawa tace "ni ka kaini gurin ummanta dan girman allah tsoro da kunyar ammi nake...... a matukar tsawace yace "tsoron ya dade bai kasheki ba, km wlh nasake juyawa kika dakatar dani sai na miki me gbdy,wata killa ma yau idan nayi sa'a kwallona ya kai ga raga kinga karewar kunya har jika kinsamowa ammi yayi mgnr ransa a hade tmkr bashi ba.. ta fashe masa da kuka tana sake rikosa "ok ok nagane fa bawai kunyar ammi kikeji ba dan banyi sex dake bane yake damunki ,ai ni nan zan iya jiyar dake dadin dake cikin duniyar ma'aurata on-expecting taji ya sureta sai kan bed yana kokarin zare belt dinsa ta doro da wani irin sauri tashige bayi ta rufo da karfi.... murmushi yayi yana meida belt dinsa dayasoma suncewa a filli yace "sai tsabar wauta ba wayo ko kadan ,da zarar kane daukar action yanxu ne zata tsorace tana zubda hawaye, har jikin kofar bayin yakarasa "ni zan wuce sai ki shirya amsa tmbyoyin ammi gobe , dan ni dai kinsa ba kunyace dani ba dama hkr kikayi kika biyoni kawai mugu tare.. shr dataji ya ratsa dakin na kusan minti goma yasa ta tabbatar daya fita daga dakin yasa tai wanka tsarki dan gsky tasoma jin dadi ajikinta lokacin da suke romancing din juna motsin tahowar ammi ne ya yanke mata jin dadi. koda ta fito sam kasa runtsawa tai sai juyi take akan gadon har aka soma kiran sallah . ta sauko tadauro alwala ta gabatar da sallah ta koma ta kwanta lamo akan gadon tana kallon ceiling dakin . washegari fa taki yarda su hadu da ammi ta boye kanta a dakin eiman dan gara eiman din akan ammi duk da itama wuni tai tana tsokananta . "wata najin kunyar mamanta dan Allah malama ki saki jikinki wallahi , ga yaya can ma a falo shi ko ajikinsa hirarsa ma yake da ammi sai ke , kin wani takura kanki.. "eiman ai shi daman bashi da kunya kinsa wani abu? eiman ta girgiza "wallahi ba abinda kuke tunani ne yashiga tsakaninmu ba fa, takarasa mgnr kmr zatayi kuka... eiman ta kwashe da uwar dry" to mu ina ruwan mu idan wani abu ne yashiga tsakaninku, kinga tafiyata zan dan fita tsiyayar yamma ne kinga da ba dan wannan kunyar da kika daurawa kanki ba ,da tare zamu ko zaki muje? "a'a sai kin dawo eiman tayi dry tare da barin dakin . eiman na fita daga dakin ta koma gefen gado ta zauna tare da rafka uban tagumi ba'a fi minti biyu da fitar eiman ba, taji an turo kofar dakin aiko ta kwasa aguje zatashige bayi taku 2 yayi ya damkota ya rungumeta tsam ajikinsa "ke dan Allah ki nutsu banson wulakanci meye wani abun takura kai ? tasoma kokuwar kwacewa daga jikinsa "ni kasake dan Allah wannan wani irin jaraba ne duk ka hana mutun shan iskar duniya. yayi murmushi yana sake rungumeta tare da daura hannusa bisa kanta ya manna daidai saitin zuciyarsa "kiji sautin inda jarabar take abun a zuciya ne, jaraba km bakiga komai ba sai ma mun soma gurzar juna, ina caccakarki kina zuba ihun dadi ,sai kinyi ihun nan qunjina zai kwanta.... yakarasa mgnr yana murmushi yana shashshafata . ahankali muryarta ta fito "Allah kaine dai zakayi ihun baniba, jarababbe kawai. "gsky ne hrt beat ina da jaraba a man ni da ke duk jarababbu ne ni san Allah bazai taba hadani dake ba alhalin ke din ba jinsin mu daya ba, abinda ma yasa kika nace min kenan kinsa abinda kika hango ajikina yasoma tafiya daita ya zauna a bakin gado ya zaunar daita akan cinyarsa "gaya min abinda yasa kika fara sona? tai masa banza tare da dauke kanta kmr batasan dashi ba yai murmushin gefen baki yana kamo habarta "yarinya taga dagon gaye high class dago me dogon abun...." karki damu zaki samu yadda kike so sbd zan iya da jarabarki . hawayen takaicinsa suka shiga gangarowa bisa kuncinta "Allah ni ba jarababbiya bace kaine dai jarababbe.. "jarababbu dai kinsa Allah ki shirya dan dole ki dawo irina ko km ayita zuwa case gurin ammi.. wasu zafafan hawaye suka sake samun nasarar zubomata ya juyo da fuskarta sosai yashiga lasar hawayen da harshensa yana yawo da hannunwansa duka ajikinta yana gaya mata word's masu tsananin sanyi ita km sai kuka take har da shesheka cikin hk ammi tashigo dakin ranta a hade. "abdul..... takira sunansa ya dago ahankali yana kallonta batare da yace mata komai ba, ita kuwa su'ad saurin boye fuskarta tai atsakanin kirjinsa tana kuka "zo ka wuce km karka sake na sake ganin kafafunka cikin part din if possible ma ka tattara ka koma gidanka ina dalilin naci yarinya tace batayi dole ne sai tasoka..? ya mike tsaye yana zaunar da su'ad sosai wace ta kudindine kanta tsakankanin cinyoyinta tana kuka, murmushi ne a saman fuskarsa wanda hkn ya sake tunzura zuciyar ammi "ok nice ma nazama abar dryrka ko? "no ammi mgnrki ce kawai ta d'an bani dry kadan ,wai na nace mata ai dole na nace sannan km dole nazo gidan nan tunda matata na zaune cikinsa ni dazaki taimaka kibani ita wlh dana bansa irin godiyar da zan miki ba har addua zan miki Allah yasa kar dady ya kawo miki abokiyar zama... "un go nan jairi mara kunya yaro, Allah dai ya shirya min kai abdul wlh bansa inda kasamo wannan rashin kunyartaka ba... "oya oya zo ka wuce yasoma tafiya sai dayazo daidai da fita daga cikin dakin yayi mgn kasa kasa "allah ammi idan baki bani matata ba zan fara barna agidan nan.. "kazama bera karewarta a she ammi taji ya janyo kofar yakarasa fita yana murmushi .. ammi takarasa kusa da su'ad dake kuka har lokacin ta zauna ta rungumota "yi shr mamana sai kinyi hkr da wannan jairin mijin da Allah yabaki, ni km ki saki jikinki dani ki daina jin kunyata ,ni ba ban daukeki suruka ba diyata ce halak malak dan hk ki daina jin kunyata yanzu ki samu natsuwa mgn zamuyi dake.. su'ad ta tattaro jarumta tasanyawa jikinta amman still tana dan rawar jiki da jin kunyar ammi "kina jina ban hanaki komawa gidan mijiki ba ko bawa mijinki kulawar data dace , idan kinji aranki zaki iya komawa gareshi zanfi son hk ,dan nasan har zuwa wannan lokacin kina son abdul kmr yadda shima yanzu nake hango tsagwaron kaunarki cikin kwayar idanunsa ,amman matakin da kika dauka akansa yai min dadi sosai hk ake son mace takasance me aji da kamewa tare da daraja kanta a idanun mijinta wanda hkn zai sa mijinta ya dinga mutunta yana tattalata. "abdul yayi mgn akan yanason ki koma gidansa dake green hill estate amman me kikagani akai? ta dago fararen idanunta da sauri tana kallon ammi wanda sai yanzu ta kalli cikinsu wanda rabonta da kallon cikinsu tun jiya da rana ahankali tashiga girgiza mata kai" a'a ammi ni bazan koma wani gidansa ba Allah gara kawai ya barni a nan gidan nacigaba da zamana, shi da yace gidansa gidan mutun daya ne km dan mace daya ya gidanashi har cewa yayi fa banida muhali acikinsa kawai ni dai zan zauna tare dake anan takarasa mgnr tana kuka ... "ya isa ki bar kukan hk muna nan tare amman yanzu ina son ki tare a part dinki na gidan nan ki dinga bawa mijikin kulawar data dace .. su'ad ta sunkuyar da kanta kasa tana wasa da yatsun hannuta taki cewa komai sbd wani irin kunyar ammi data lullubeta, ganin hk yasa ammi mikewa tsaye "kiyi tunani mamana ki tare a dakinki shine mutuncinki zanfi so ki tare kafin lokacin da zai meida zeey dan nasan ko ba dade ko bajima zai meidaita, ko sbd darajar iyayen dake tsakani ... tana karasa fadar hk ta juya ta bar dakin. hk takasance kullun sai ak ya lallabo yazo gurin su'ad a dakin eiman. ita km eiman tabar musu dakin zuwa wani dakin ko takoma parlou ta barshi, yayita shan sha'aninsa hk zai kwana yana ruda ma su'ad jiki da tsumammun wasaninsa ta hanyar romacing dinta da fingring da tsotse tsotse, tsotse nan tsotse can har yasamu yabiyawa kansa bukata itama hk baya barinta sai ya tabbatar datayi realize sannan zai barta, akalla sai da AK ya jera kusan wata daya yana kawowa su'ad ziyarar dare har jarabarsa tasoma damunta idan km tayi mgn yace mata jarabbiya .. kmr daren yau ma sai da AK ya daidaici ammi na part din dady ,ya sanyo kai ,yau ma kmr koda yaushe, eiman yakira a waya tazo ta bude masa kofar yashigo cikin part din kai tsaye dakin eiman yasoma shiga yaga wayam "ke eiman ina wannan yariyar take? yai mgnr muryarsa na rawa. "tana dakin ammi juyawa kawai yayi ya bar dakin yashiga na ammi har da sanya key . kwance ya hangota cikin wando da riga na bacci masu matukar kyau da taushi iya cinyarta. yayinda sumar kanta ta baje kan fuskarta sannan tasa hannuta ta rungume pillow ta matse dayan pillow atsakani cinyoyinta bacci take bil haki wanda yaushe rabon datayi kmr sa ,ahankali yasoma tahowa ya isa bakin gado ya durkusa ya tsura mata mayatattun idanunsa tare da furta kalmar Masha Allah cikn sanyi jiki ya haura saman bed din ahankali ya janye pillow dake tsakiyar kirjinta ya maye gurbin pillow cikin hikima ya zare rigar jikinta wani irin ajiyar zuciya ya sauke da karfi tare da kai hannusa saman kirjinta yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe mayattun idanunsa yana murza kan nipples yana hadiyar yawu da sauke naunauyen ajiyar zuciya. atsanake ya zare wando jikinta ta saura babu komai ajikinta lokacin da idanunsa suka sauka a mararta zuwa kasanta idanunsa suka ci karo da abinda yafi kaunar gani daga kasan wato dan tsirarun gashin gurin da basu dayawa sai dai akwance suke luf luf yasan tana askewa amman basa jimawa wani ke fitowa. kwalkwaluwarsa ce tasoma birkicewa ya gangara da hannusa ya fara shafawa yana yowa saman kirjinta yana murza nipples dinta. ita kuwa cikin bacci ta dinga jin wani irin mahaukacin felling na fitar hankali jin hk yasa ta sake narkewa ajikinsa ta sake matsoshi sosai ta rungumeshi a tunaninta pillow ta ne tare da turo masa nonuwanta cikin zalama ya cafki kan nipple dinta ya dinga tsotsa yana lasa yana dan cicciza kan ai lokacin dataji yayi bakinta wani irin cafka yasa ta farka afirgice idanunta suka sauka cikin nashi ido.. da sauri ta wastsake tana zaro ido waje ya ,kashe mata idonsa daya yayi yana cigaba da tsotsar kan nipple dinta gbdy jikinta yagama sakewa kasanta yayi weit ta narke fuska "you agani? ya dage mata girarsa daya ala'mun eh yasa duka hannuwansa ya matseta gam ajikinsa yana sakin numfashi ita kuwa sake turo masa kirjinta tai aiko gbdy the greet AK ya rude ya susuce ya fita cikin haiyacinsa dan tun da suke bata ta turo masa brest dinta a karon kanta ba sai dai shi ya turo da kansa ,babu abinda yake sai aikin sarrafa kirjinta. cikin wani irin shauki da bata taba tunanin zata kasance ciki ba, ahankali tasanya hannuwanta duka cikin sumar kanshi tana cakudawa tana lumshe ido sbd wani irin zuuuuuuummmm take ji daga tafukan hannunwansa zuwa brest dinta har ma da kasanta gbdy shi kuwa sai nukurkusanta yake ahankali ya kai hannuta kan joystick dinsa very slowly yaji tana shafawa "oh ummmmmm hrt beat massaging it very well, i love you so much dear tana massaging joystic dinsa shi km yana faman sarrafa albarkatun kirjinta ahankali ya koma ya jinginar daita kadan da jikin gado ya sanya mata pillow, ya mannota ta gefen jikinsa still bakinsa na kan brest dinta, ita km hannunta na kan joystick dinsa tana massagin dinsa very slowly . ahankali ya kai hannunsa kasanta yana shafawa yana tsotsar kan nipple dinta har ya zira yatsansa daya tal cikin kasanta yaji tajije sosai "oh my God.. wayyohhly dadi plz hrt beat allow to have sex with you.. ina cikin wani hali bazan iya jurewa ba yau.. "uhmmmmm abdul tsoro nake ji "Allah bazakiji zafi ba sai ma dadi plz kibarni nayi ....ashhhhhh uhmmmmm gbdy yasoma haukace mata yana zamota tsakiyar gadon sosai tare da gyara mata kwanciya ai tana ganin zandariyarsa azahirance ta saka kara mara sauti tai saurin janye kafafunta tare da kudindine jikinta guri daya ta boye fuskarta a tsakankani cinyoyinta ta saka masa kuka .. ransa yayi maseefar baci zuciyarsa ta kawo iya wuya tasoma azzara me tattare da takaicinta ,ga ba biyan bukata ga kukanta dayajin yana kona masa zuciya ai bai san sanda ya buga wata mata razananniyar tsawa wanda yasa ta sake firgice ta kamkame jikinta. "ki yiwa mutane shr wawiya kawai meye abin kuka yanzu anan abinda kece ma zaki fini jin dadin ....... "nabar miki kayan tsiyarki sai kijiqa ki sha .. nasan dai dole wata rana kibani abuna naci son raina, tunda bake zaki ciwa kanki ba mtssssssss aiki banza kawai yaja tsaki ya duro daga saman gadon yana layi kmr wani mashayi ya meida kayansa ya bar dakin tana ganin ya fita ta sauko aguje " tace sauka lfy ta kullo kofar tashige bayi. washegari da safe ya shigo yiwa ammi sallama ,ko kallon inda take bai yi ba ,hk ita ma bata kalleshi ba har ammi taso gane akwai wani abun tsakaninsu amman tashare kawai . ******** ammi ta zauna ita da dady suka shawarta atsakaninsu akan mahaifiyar su'ad bai kamata tacigaba da zama hk, babu aure ba amatsayinta na mace wace bata wuce yin auren ba ,tun da har wannan lokacin shrkarunta da kadan suka haura 40 "hakika baraka kinyi tunani me kyau yanxu yakike ganin za'a yi? "a shawarata me zai hana a tuntubi minster da mgnr ko shi zai iya aurenta, dady yai shr yana sauraronta kana ya numfasa "kina gani zai amince kuwa? "zai amince man , sai dai ita saleemar nafiji dan ta kwallafa ranta ga taufeek sosai ..."shikenan zan nemi shi ke km kiyiwa ita salemar mgnr duk yadda kukayi daita sai kibari nasani . dady baiyi sanya a gwiwa ba ya nemi minister da zance tashin farko ya nuna rashin Amincewarsa akan zance sai da dady kai ruwa rana yana nusar dashi faidar auren nata, da illolin zamanta hk babu aure . "bakin zanceka ba ambasodor matsalar dai saleema ce nasan yadda take son taufeek da yadda ta kwallafa ranta akansa nasan koda zata kare rayuwarta hk baxata damu ba.. to ta yaya ni zan auri matar da zuciyarta ke ga abokina aminina km dan'uwana,koni na taba wannan tunanin kodan sbd ingancin rayuwar yarinrta amman aurenta gareni tmkr cin amana ne na auri matar da taufeek yafi kauna a duniya kawai ambasodor abar mgnr kar ma taje kunnenta ,kar mutuncin datake ganina dashi ya zube.. dady yayi murmushi kawai "wannan ai bacin amana bane karka manta taufeek bai raye km aurenta kmr ka taimaki bayansa ne ina son takoma ga iyayen amman nafi son yazamanto tana da aure ko km kai muke so ka aureta. "kai ambasodor bazan iya ba wallahi "ka dai yi tunani akan lamarin. minister yayi murmushi "babu wani tunani da zanyi kawai abar mgnr kar amata zance dan nasan ita bazata taba amincewa ba, nan sukayi sallama dady na sake jadda masa ya duba lamarin yayi tunani me kyau . yadda dady yayi da minister hk ammi tayi da ummun su'ad ita sam kin amincewa tayi har da kukanta ,yayinda mgnr ta tado mata da tsohon mikinta da bazata taba mancewa dashi ba, ranar tayi kuka sosai hk ma ammi suka taru sukayi ta kuka ita kanta ammi tarasa wani irin so salema kewa dan'uwanta wanda yasa ta kasa manta shi takasa ciresa aranta tsawon shekaru 23 da kenan darasuwarsa amman takasa ciresa a zuciyarta .. da kyar ammi tasamu ta rarrashita ta bar kukan amman taki amincewa da shawarar ammi . koda zance yazo kunne su'ad itama goyon baya tabayar 💯 shi kan ak tabe baki yayi ,shifa hk kawai yake jin bai son umman su'ad da shi kansa mahaifinta arayuwarsa, ganinsa sune silar haifo masa mata amatsayin shegiya ... acikin tsakanin wannan lokacin wata irin kulawa ammi take bawa su'ad ta fanin gyara jiki da kasanta ,a cewarta gara ta dinga gyara diyarta ta yadda zata samu matsayi azuciyar mijinta. yayinda shi mijin da'ake wa gyaran sbd shi, kwata kwata ya tattarata ya watsar, sha'anin gabansa kawai yake ,dana ayukansa sai shirye shiryen tafiyarsa koria. a cikin tsakankanin wannan lokacin ya dinga amsar sakonin kala kala daga zeey na ban hakuri da nuna , nadar mata akan abinda ya faru. sharrin su'ad ne da gang dinta bayin kanta bane,ita kanta taso kawo masa badurcinta gidansa. gbdy kalamanta basu taba zuciyarsa ba ballantnana yaji tausayinta asalima tsanarta yaji ya sake nunkuwa acikin zuciyarsa. dady da kansa ya sake samun AK akan zance dawowa da zeey ,amman kiri kiri ak yace masa baxai dawo daita ba ,dan ko ya dawo daita zai dinga zarginta ne ,aure km da zargi ya haramta babu yadda dady baiyi dashi ba hatta hjy kakarsa sai data saka baki amman ak yace sam idan km sun matsa masa zai dawo daita amman duk abinda yaje ya dawo kar su kuka dashi. ****** wata daya da sati daya kenan wanda yayi daidai da sakin zeey, wace zuwa lokacin kallo daya zaka mata kasan bata cikin natsuwarta da kwanciyar hankalinta tayi baki tayi wata uwar rama sbd rashin kwanciyar hankali uwa uba rashin cin abinci, wanda hkn yayi matukar dagawa mamanta hankali idan kaganta zaka dauka jinya tayi na tsawon lokaci ko km wani mummunar bala'i ne ya afka mata . ta kwallafa ranta akan soyayar AK most especial idan ta tuna irin cin kacar dayayi mata a daren farkonsu abun ya tsaya mata arai sosai , sabuwar kaunarsa ce ke fixgarta gareshi ,gbdy zaman gidan ya gundireta ,so take ta saci hanya taje ga bokanta na kan dutse ko zata samamma kanta mafuta da sausauci amman mamanta ta kasa ta tsare bata barinta fito koina , sannan ta sanya ido sosai akanta bata yarda ta fita ko nan da can wanda hkn bakaramin sake dagawa zeey hankali yayi ba, daman samun damar iskancinta na zaman gida biyu datake yi ne.. yanzu km ta dawo zaman guri daya har karya tayiwa mamanta akan tana son zuwa gidanta ta dauko wasu daga cikin kayan sakawarta, kasancewar batada kayan canzawa, amman sam mama tace ta bari kawai zata saka a dauko mata ,ko ta dinka mata dogayen riguna tasamu na canzawa kafin lokacin da zata koma dakinta, dole babu yadda ta iya hk ta hakura takame guri daya sai dai kullun cikin turawa AK text take ta inbox data what's app tana kuka tana rokonsa ya meidaita dakinta yana bude message's dinta sai dai baya bata amsa mata kullun kwana take cikin tashin hankali da tsiyaya sbd yadda take jin ak ajikinta tabbas ak nmj ne guda har da kari duk mu'amularta da akil bata taba jinsa har cikin makogaronta ba, hk ma boka ,amman shi har cikin makoshinta da dinga jinsa kmr zatayi amai duk dai cin wahala yayi mata amman taji dadinsa sosai hk take son tsayayen nmj wanda ya iya sarrafa mace akan bed ta kamkame jikinta cikin bargonta tana mammatse kafafu wayyohlly allah ,addua take son yin Allah ya meidaita gidan mijinta amman ta kasa sbd tunanita tasan zata gurin bokanta me zai sa tai addua ai Allah bazai amsawa masu gurin boka ba . ta bangaren akil ma yasan komai dangane da dukan da AK yayi mata amman bata gaya masa gskyr lamarin ba , karya tashirya masa cewar akan su'ad ne yayi mata duka har ya korota gida bata gaya masa ya saketa ba, dan tasan halinsa karshe ya bata mata plain dinta akan komawarta gidan farincikin rayuwarta . yau ma hk tai baccin wahala kmr koda yaushe tatare da kewar abdulkabir dinta ta dauko wayarta tana kallon hotunansa daya byn daya tana kuku har gari ya waye bata runtsa ba da tunanin yadda zatayi taje gurin boka na dutse take. washegari tun da sanyi safiya takira number bolaji byn ta dauka cikin mayen bacci tana cewa "ya'akayi ne kawata kira da sassafe hk ? cikin sarkewar murya zeey tace "yi hkr kawata na tasheki kina bacci... "karki damu ina jikin me faru ? " daman cewa nai ko za'a ki taimaka min kije min gurin boka na kan dutse, wlh babu yadda banyi ba amman mamana ta kasa ta tsare ta hanani fita koina gashi abubuwa sai gaba suke suna rincabewa ,kwata kwata babu cigaba har yanzu abdul bai waiwayoni ba takarasa mgnr muryarta cike da rauni. ... "bj taja numfashi da sauke naunauyen ajiyar zuciya wanda sai da zeey taji saukarsa cikin kunnuwanta sannan tace "gsky zeey kiyi hkr zan iya miki kowani irin taimako da alfarma amman banda wannan dan bazan iya zuwa miki gurin wannan bokan ba, ida dai gurin wani bokan ne wallahi zan iya zuwa miki kinga nima yanzu ina cikin condition yaron ciki gareni shi km kinsa kaida ne sai yaci mutun .. dukkaninsu sukayi shr babu wanda ya sake mgn daga karshe zeey tace "shikenan kije min wani gurin ,ni dai duk abinda za'a yi ayi kawai ni dai abdul yadawo gareni ya meidani gidansa, "yanzu idan kinje gurin wani bokan duk abinda ake da bukata kimin mgn zan miki transfer . "ok karki damu zanje miki gurin oluw'o shima aikinsa kmr yankar wuka ne sai dai gsky bai kai na kan dutse iya aiki ba.. Zeey tayi saurin cewa "shiyasa kikaga nafi son nashi aiki wlh sha yanzu magani yanzu. "idan wannan kike so sai dai ki fito da kanki inje inji cewar bj.. "shikenan kije min gurin oluw'o din. "naji ni yanzu bacci nake ji duk abinda ake ciki zakiji idan naje ta katse kiran takoma ta kwanta tacigaba da baccinta. zeey ta dade zaune rike da waya a hannunta tana saka da warwara akan lamarinta kullun kwanan duniya sai tayi mamakin yadda abdulkabir ya sauya mata da irin dukan mutuwar da yayi mata har gari ya karasa wayewa batasamun damar komawa bacci ba.. ******* cikin sauri yake shirinsa na zuwa gidan senator bankole aminin dady ne sosai da sosai tun duniya na kwance sakamakon wasu baki da zai hadasu dashi akan cigaban kasuwancinsa na gida dana kasoshin ketare. bai dauki wani lokaci ba ya fito cikin sauri sauri yashiga part din ammi yayi mata sallama har ya juya zai wuce takira sunansa abdul ya juyo tare da tsayawa yana sauraronta "bazaka tsaya kayi breakfast bane ? "bar abincin nan kawai ammi sauri nake "ok Allah ya tsare a dawo lfy. "Ameen . cikin sauri yashiga motarsa ya bar gidan. tunda yashigo dakin daza'a gabatar da meeting din gabansa ke tsananta faduwa har ya karasa shigowa cike da girmamawa dan duk cikin mutane dake zaune agurin babu sa'ansa senator yace "yauwa gashin nan yakaraso mr abdul ga gurin zama nan ya nuna masa wata empty chair wace daman zaman jiransa take, AK yasoma kokarin zama yana gyara zaman suit din dake sanye ajikinsa. makeken table ne zagaye da tarin jamar dake zaune agurin gaban kowane da ruwan nestle water sai wasu file file agaban kowanensu da abin laud din mgn wanda zai bada sound din duk wanda yayi mgn damar daza'a ji sosai . mutumin dake zaune a opposite dinsa ne ya dago ahankali idanunsa manne da farin glass,shima mutumin fari ne tasss tmkr yadda farin amminsa yake basu da wani banbaci sai dan yanayin jiki shi wannan bashi da jiki kwata kwata sannan km bashi da rama sabanin amminsa dake da kiba kadan ahankali mutumin da yasoma mgn tare da gbatar da kansa cikin harshen tsadadden turancinsa kai kace asalin baturen England ne kalmomin turanci yake fitawar ahankali game da abinda ya tarasu anan kafin daga baya ya zarce da mgn akan kasuwancinsu na yau da kullun da yadda yake bukatar gayon bayansu akan sabon kanfanin sadar waya dayake son budewa yakarasa mgnr yana lumshe ido atakaice sai daya dauki sama da awa daya yana bayani sannan yayi shr yana me bada damar idan akwai wanda zayi mgn acikinsu. kwata kwata AK ya kasa yunkura balle yace komai duk da shine mutun kusan na uku a jigon wad'anda ake jidasu a nigeria ta fanin kasuwanci amman tsananin mamaki mutumi dayake kallo agabansa yanzu yayi dalilin dayasa ya kasa cewa komai. this face is familiar to me ko km yace yasan wannan fuskar farin sani amman yadda mutumin yayi bayanin kansa , yake tamtamar kmr bashine mutumin dayasani ba tsawon lokaci . gsky yashiga comfuse tare da tarin mamaki . daya daga cikin members din dake zaune agurin ne yake bayani dalla dalla akan cigaban da wannan haduwar tasu zai haifa wanda daman sun dade suna jiran wannan ranar ya dauki lokacin ana tautaunawa kafin daga bisani ak yayi dogon bayani akan yadda zai bashi hadin kai akan cigaban company dinsa na airvioce shima km yana fatan zai bashi goyon baya akan companies na sarrafa kifin gwangwani da zaiyi akasar koria . tun daya fito daga dakin taron yashiga motarsa a guje yabar gidan duk wanda yaga irin gudun dayakeyi sai yayi mamaki hk dai Allah ya kawo shi gida lfy. ko tsayawa rufe motar bai gamayi ba yace wasiu ya rufo masa motar ya kawo masa key din motar cikin gida. a falo ya tarar da eiman da su'ad zaune suna kallo suna hira akan kallon da suke ,kallo daya tayi masa tasan yana cikin damuwa me tattare da tashin hankali amman ta dauke kanta ta meida kan TV shi kuwa tsura mata idanunsa yayi sosai yana hasko fuskar mutumin daya baro yanzu, kai ashe ma mutumin bada amminsa yayi kama ba da matarsa yayi kama ,ahankali ya dauke kanshi ya meida kan eiman dake masa sannu da zuwa "sis ina ammi? yaya lfy dai ko? "ina ammi dai, abdul gani lafiya dai naganka ka dawo yanzu ? ammi ki zauna kiga wani abun mamaki kar dai ta tsaya dogon tmby yasa tasamu guri ta zauna su'ad da eiman nagani hk suka tashi atare suka tashige daki. yakarasa kusa daita ya xauna, gama zamansa ke da wuya ya ciro wayarsa dake cikin gaban aljihun rigarsa yana duba hoton daya dauka yanzu , sai daya kare mishi kallo sosai ya tabbatar da mutumin daya sani ne ,sannan ya mika mata wayar idanunta ta daura akan screen din wayar tana kallon hoton me dauke da fuskar da baza taba mantawa dashi ba a iya tsawon rayuwata sai dai wannan ba wanda take tunani bane sai dai kuwa inda kama ce.. jikinta a matukar sanyaye tace "abdul a ina kasamu wannan tsohon hoton me kama da dan'uwana? "ammi ki tashi yanzu muje gidan senator wannan ba tsohon hoto ba mutumin dake cikin hoton nagani da idona agidan senator bankole har ma mun tautauna a tsakaninmu dashi . "girgiza kai tasoma yi can km tace "abdul bashine mutumin da kake tunani ba tabbas fuskarsa ce amman bashi bane, inda ace shi dine dana ce, yau ce rana mafi dadi arayuwata dazata kasance byn wasu shekaru da suka shude..... takarasa mgnr tana zubda hawaye "ammi ki kiyi hkr ki daina kuka wlh dana san zuwana da wannan zance zai sa kiji babu dadi da banzo ba ,amman kiyi hkr nima abun ne ya daure min kai kamar tayi yawa gsky ," Allah na halita ammi har mgnrsu fa iri daya babu wani abu dazaki kalla ajikinsa kice bashi bane amman jikinsa da komai da komai iri daya yazo daga kasar koria domin bude kafaninsa na Airvoice km shi keda mallaki mahbub airline yana da hannu jari da dama a campenies na kashe duniya yana da a abuja lagos kano sokoto da sauran garuruwa anan Nigeria amman shi wai asalin mutumin kasar koria ne. "kai ma kaji da kunneka mutumin dake da tarin dukiya kmr wannan me hadashi da wanda kake tunani ,"kama ce kawai km hk Allah ke lamarinsa tashi kawai kaje kayi abinda zakayi mun dade da daukar wannan kaddarar "yaushe ne tafiyarka zuwa koria? "jibi idan Allah ya kaimu yana dubanta cike da tausayawa, parlour'n ya dauki shr na wasu yan mintuna sannan ya motsa bakinsa ahankali ya kira sunanta cikin sanyi murya "ammi....... "na'am abdul ta amsa muryata a sanyaye " dan Allah ammi ki bani aron su'ad man mu tafi koria tare ,na miki rantsuwa da Allah bazan cutar miki daita ba, ki duba yadda nake matsanancin son yarinyar ,ta yaya kike tunani zan iya cutar da abinda nake so. "ban hanaka daukar matarka ba, ko tafiya daita duk inda kake so ba amman kayi mata zance tafiyar da kanka idan ta amince meye nawa aciki abdul nifa yar addur a sauka lfy ce jikinsa a matukar sanyaye ya mike tsaye yasoma kokarin barin parlour'n .. "bazan wani wahalar da kaina gurin neman izininta ba tunda narigada nagama shirya komai na tafiyarmu tare daita ,sai dai kawai ki laluba ki nemeta ki rasa yayi mgnr cikin ranshi yana karasa ficewa. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA QUDDUS THE FREE FROM ALL BLEMISHES page 66 gbdy cikin satin banda shirye shiryen tafiyarsa koria babu abinda yake ta bangare vizan su'ad itama ya kammala komai na tafiyarsu tare har vizarta tazo hannunsa batare da saninta ba. yayi komai cikin sauki tare da taimakon eiman domin a hannunta yasamu passport dinta. zaune yake shida musty wanda zai rigashi tafiya kasar koria , gobe daidai wannan lokacin sun bar kasar shi da wasu daga cikin manya ma'aikatansa . yanzu hk tautaunawa suke akan lamuransu na yau da kullun da yadda bude companies zai kasance "gsky ak ka godewa Allah kana da matukar nasara a dukkani abinda kasa gaba, kalli yadda cikin kankani lokaci yadda komai ya kammala cikin sauki batare da wata shan wahala ba. "wannan ma kaddarata ce musty duk abinda kaga yasamu bawa kaddararsa ce sai dai aure na da su'ad yana da nasaba da komai, koma nace maka tun haduwata daita nake samun cigaba a alamurana ita din blessing ce arayuwata. musty yasa dry yana kallon AK "kai AK bakada dama ,wallahi da wani ne yagaya min zaka kamu da mutuwar son yarinyar zan mutsa sai gashi a idona komai ke faruwa yanzu ya zance tafiyarka daita yana nan ko ka fasa? ya dan ciza gefen lips dinsa tare da ajiye biro dake rike a hannunsa yace "ina ai kafata kafarta wlh" kai zanwa ammi tsiya fa sai dai ta laluba taga wayam suka kwashe da dry suna tafawa. "baka da kirki mutumina amman dan Allah kabi yarinyar mutune ahankali karka firgita musu yarinya da jaraba dan nasan halinka baka da sauki gurin harka bare an dade ba'a yi ba "dan Allah mlm karka dameni da surutu banza, zaman uwar me kakeyi ?ba kagama abinda ya kawoka ba. musty yayi murmushi "kaji min dan iska ba hira muke yi ba " "bana bukatar hirar magangunka sun soma dagula min lisafi da kwalkwaluwa , idan banyi harka daita ba kallonta zan dingayi ko kawai zan dauketa zuwa wata uwa duniya dan kawai na dinga kallonta . "bance ka kalleta ba cewa nayi kabita ahanakali "to baza'a yi ba yadda ita da ammi suka galllazawa rayuwata hk zangallaza mata na huce akanta yana karasa maganarsa ya mike tsaye yasoma tattara kayayyakinsa da zai wuce dasu gida . musty naganin hk ya mike tsaye tare suka fito daga cikin office din sectary dinsa rike da briefcase dinsa har suka iso inda jeren motocinsu suke ak yashig mota sectary dinsa ya bude byn mota ya ajiye jakar briefcase dinsa ya rufe motar juya ya koma ciki ma'aikatan . motar ak na gaba ta musty na biye dashi a baya har suka zo gida. atare kowannensu ya fito daga motarsa ,musty yaja ya tsaya rungume da hannuwana duka akirji hk shi ma ak ya fito ahankali cike da natsuwa sai dai shi bai tsaya ba ya nufi part din ammi sama sama yake jin sautin mgnrta da dryrta ita da eima ya dan matso kusa da falon kadan ja ya tsaya yana sauraronsu. "gsky eiman kayan sunyi kyau sosai sai dai sufi kama da irin kayan yan gud afternoon sir.... eima ta sake kwashewa da dry daman rike take da cikinta tana kyalkyale dry, sai dataci dry sosai kana tace "Allah ya kasa min kayan danaje na sha wahala gurin siyansu zaki danganta dana yan gud afternoon karuwar kenan fa? su'ad ta dage mata gira daya ala'mun eh tana murmshi wanda ya bayyana wushiyarta " zaki rakani siyayya gurin amman ni ba wadan kayan zan siya ba gsky nafi son irin wandun masu kara mutun Hip's ta yadda idan nasa kaya Hip's dina zasu fito sosai sbd kinga yanayi jikina. "hb kakus wani Hip's km zaki nema wannan dakike dashi ya ishi yayana fama ,dan girman allah karki masa a cuci . "matsalata dake kenan da anyi mgn kece yayanki.. tai mgnr tana yatsina fuska . eiman ta bude baki kenan yasanyo kai cikin parlour'n bakinsa dauke da sallama eiman ta amsa tana masa sannu da zuwa "ykk eiman? "lfy lau yaya ya aiki? "gamu akansa muna fama " me kuka girka ne agidan yunwa nake ji? "gsky abinda muka girka ba cimarka bace jollof din shimkafa ce kai km yaya bakasonta katseta yayi ta hanyar cewa "ok dauki ruwa ki kaiwa musty yana waje. "to yaya ta mike ta nufi fridge ta dauki ruwa me sanyi ta hada da fresh milk ta nufi hanyar waje su'ad nagani fitar eiman tasan daga ita sai shi za'a bari ta mike a sikwane zata raba ta gefensa taji fixgota jikinsa ya hadeta da kirjinsa yana shinshina wuyanta batare da yace daita komai ba har kusan minti talatin suna hk babu wanda yayi kokarin cewa dan'uwansa wani abu, sai shine ya kawar da shr ta hanyar cewa "har yanzu banyi matsayin da zaki dinga gaidani ba da sauransu sai ki dinga yi kmr bakya mgn alhalin mgn ce acikin wannan bakin naki ko aku kuturu albarka gurin fito da zance. "to ni yanzu wani mgn nayi km? ya kai hannunsa daidaita Hip's dinta ya shafo yana lumshe idanu "wannan tsarin yayi da jikinki basai kinkara dana kasuwa ba, ai da kin bani dama ina tabbatar miki da yanzu nayi poping dinsu sun kara girma sosai har kina juyasu da kyar..... .. rasss taji kirjinta ya buga da karfi ya ilahi ta furta kalmar ahankali kenan yaji hirarsu da eima ."kina jina karkiyi kuskuren shan wani abu ko amfani da wani abu agurin sbd ni Hip's dinki su min hk ina soma baki allurar girma zaki baje..... su sake fitowa sosai . ranta a bace matuka da zantuttukansa cikin fushi tace "dan Allah sakeni ..abinda yaba mamaki bai wuce sakinta da yayi ba tare da ware hannuwansa duka yana dubanta ala'mun ta tashi batayi tunani hk ba ta dauka zai kwakumeta yana bata hkr ,cike da sanyi jiki ta mike zata shige ciki yabi kugunta da kallo har tashege . akalla ya kusan minti talatin zaune a parlour'n amman baiga dawowar eiman ba ya dubi agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa yaga minti goma ya sake wuce bata shigo ba yaja dan karamin tsaki bai san me ta tsaya yi a waje ba ya mike tsaye ahankali ya fito harabar gidan tundaga nesa ya hangosu tsaye musty zaune cikin motarsa kafafuwansa duka a waje ita km eiman tana tsaye agabansa yasoma kokarin karasowa inda suke fuskarsa a hade tana ganin tahowarsa tayi saurin yiwa musty sallama tare da kokarin barin gurin ta gefen AK ta raba yana zabga mata uwar harara tare da cewa "tsayuwar uwar me kikayi daga kawo ruwa? uhm uhm daman daman common shot up there and get out from my side sannan ya karasa gurin musty "dan iska surutun me kake ta zuba mata kusan awa da aiko yarinya? "surutun love gsky ak na dade da kamuwa da soyayyar eiman amman narasa ta inda zan gaya mata sai yau,"uhm sai km yaya daka gayama what the she said? "batace komai ba ina kokarin tace wani abu ne kazo ka rusa min budget dina gsky banji dadin fitowarka ba da yanzu nasan matsayina a zuciyarta"very good gara ma da batace komai ba sbd bazan baka Sister dina ba.. "kan wani dalili kasani ak ba tun yau ba asalima tare muka taso guri daya ne kawai ba a haifemu ba dan me zakace hk? kmr irin wanda kasani da mugun hali.. "dan Allah karka hanani auren eiman wallahi na maseefar kamuwa da matsanancin kaunarta... "karka dameni nace bazan baka ba sister dina ba . "coz of what? "sbd kai dan shaye shaye ne kasha giya kasha taba kasha wiwi shine zan dauki kanwata na baka dan bansa ciwon kaina ba, duk rana da kasha tai maka karo ka dawo gida ka lakada mata duka, ina ai bama zai yiwu ba ka kaje wani guri ka nemi mata amman ba eiman ba.. "hb ak karkace hk iya abinda nake yi kenan km cikin kaso dari na daina 70 sauran 30 shi ma zan daina wallahi kaji na rantse daga ranar danasamu eiman matsayin matata na daina shan komai "ok har ma sai ka aureta zaka daina wannan ai shirmen banza ne. "naji na daina daga yau daga rana me kamar ta yau na daina shan komai dan Allah ka taimakeni ka aura min ita yakarasa mgnr cike da marairaicewa ak yayi sororo yana duban musty cike da mamaki . "ak kasanya ido sosai akaina muddin kaga nayi kuskuren shan wani abu na yarda ka hanani aurenta. "kaga malam karka dameni da zattukanka na banza da wofi ko ina zan dinga binka yawo ne ,ka make kawai ka nemi wata. "kaga banson rainin hankali sai wani binka nake kana zamemin ,kai meye bakayi ba? "da bakayi shaye shaye amman yan'mata nawa kayi mostivetion dasu kafin ka shiryu kayi aure, "ai wallahi garani shaye shaye ne kawai shima bana rashin hankali nake ba, dan duk shaye shaye na ban taba fadawa quater an cironi ba, idan baka yarda ba sai inbi tasa tunda nasa ko burkutu nake sha idan dad dina yasame dad din'ka da zance dole a aura min eiman yana gama fadar hk ya juya fuuuuuu ya shige cikin motarsa. ak kuwa me zai idan ba dry ba dry yayi sosai har da rike ciki yana nuna musty da yatsansa tare da cewa "wani fa ya haukace akan love.. "musty dake shirin tada motarsa yace "naji amman duk haukata akan lov ban kai ba dan iska kawai yasoma kokarin murza sitiyarin mota. ak yacigaba da yi masa dry kmr wani zautacce har musty ya bar gidan dry yake.. yau takama tafiyar ak kasar koria yana zaune. tare da ammi yana mata sallama amman gbdy hankalinsa da nutsuwarsa basa cikin gangar jikinsa sbd bai ga ala'mun eiman ta shawo masa kan su'ad ba, duk mgnr da ammi take masa basa shiga cikin kunnuwansa, burinsa kawai yaga fitowar su'ad da niyyar yi masa rakiya airport, addua kawai yake acikin zuciyarsa ya Allah kasa ta amince da rakiya nan ,cikin ikon Allah sai gasu sun fito ita da eiman tunda ta fito ya kafeta da mayatattu idanunsa yana kallonta sanye cikin wasu haddaun bakaken kaya riga da wando sai farar riga me dagon hannu daga cikinta ,ta daura after dress asamanta hannuta daure da agogon fata baki, tai Rolling kanta da mayafin after dress , flat bby shoe ne red sanye da kafafunta tayi wani irin azababben kyau," gsky ban da tafiya zaiyi daita da bazai bari ta fito hk ba, killace abarsa zaiyi kawai km ban da ammi dake gurin cewa zaiyi takoma ta sauya wasu kayan amman yasan yana yin wani abu karsheta ya rusa plain dinsa akanta, dan hk ya mike tsaye yana sake yiwa ammi sallama yayi gaba abinsa. eiman tasanya kai ta fice tare da cewa "ammi sai mun dawo su'ad ma har takai bakin kofa tana wa ammi sallama ta dawo baya kadan gabanta na faduwa tana jin kmr karta tafi rakiyar "ya'akayi mamana ko akwai matsala ne? girgiza kai kawai tayi tasoma tafiya kmr kazar da kwai ya fashewa aciki "idan bazaki rakiyar ba kiyi zamanki man. kmr tace to km ta kasa mgn . can waje kuwa AK ne ke zubawa eiman maseefa ina tabar su'ad . "wallahi yaya ban san me ta tsaya yi ba amman bari na dubuta ta juya cikin sauri. can sai gasu sun fito tare hannunta rike cikin na eiman tana tafiya ahankali kmr batason taka kasa, naunaiyen ajiyar zuciya ya sauke yashiga byn mota ya zauna har bakin motar eiman ta kaita ta bude mata kofar motar tashiga ta rufe ta karasa tashiga dayar motar . daga ita sai shi acikin motan sai direba dake mazauninsa hk kawai ta tsinci kanta cikin yawon jin faduwar gaba idanunta suka cicciko da hawaye ta dinga jan numfashi da kyar tana fitarwa hankali yayi matukar tashi hk kawai taji tana zubda hawaye sanda suke gifta unguwarsu ummanta ce aranta kmr tace a tsaya tashiga amman tasan mgnrtata bazatai wani amfani ba ga mutumin take mahaukacin so.. kawar da kanta tai gefen titi tana kallon motoci dake wucewa tana cigaba da kuka.. "sautin kukanki na dagula min lissafi ,yayinda kwalkwaluwata ke cikin over thinking ,"ki tsagaita kukan nan zuwa gaba ko zai miki amfani kunnuwanta suka jiyo mata sautin muryarsa yana mata mgn cikin sanyi kmr ta juyo garesa ta sake kallon yanayinsa sbd yadda muryarsa ta fito din kmr yana cikin damuwa amman sai ta fasa tacigaba da kallon gefen titi. ya motsa labbansa zai sake cewa wani abu sai km ya fasa ya ciro wayarsa data dauki karan sauti me dadi yanayin yadda yake amsa mgnr tasan musty ne wayar suka cigaba da yi har suka iso airport wanda dole tasa ya takaika mgnrsa ya katse kiran. yana gaba suna biye dashi a baya ita da eiman airport din cike yake makil da tarin jama'a wadan yawancinsu duk matafiya ne zuwa kasashen duniya ahankali ta lura yana rage saurinsa zuwa tafiya ahakalin har takaraso garesa. ala'mun yayi mata tayi gaba byn ya dakatar da eiman wanda ita bata lura da hkn ba gaban tayi kmr yadda ya umarce sbd idanun mutane da ke kansu tasan halinsa ganin mutane bazai hanashi shuka mata rashin mutuncinsa ba sai dai idan bata kuskure masa ba. ahankali sukacigaba da tafiya duk takun datai idanunsa na biye daita jikinta kebata idanu na kai kawo akanta hkn yasanya jikinta daukar rawa gabanta yashiga faduwa da sauri sauri kafafunta suka soma rawa rawa batare da ta ankare ba kafafunta suka harde tana yunkurin kaiwa kasa cikin zafin nama ya tarota ta fada kirjinsa rungumeta yayi tsam ajikinsa batare da wani shaka ba sannan ya rada mata sannu cikin kunneta "ki bi ahankali cikin siririyar muryarta ta amsa da to ahankali ya dago idanunsa yaga yadda idanunwa mutane sukai caaaa akansu ciki kuwa har da wani abokin kasuwancinsa kamal wanda gbdy idanunsa da natsuwarsa nakan su'ad . wani irin tuttukin bakinci ne me tattare da kishin matarsa ya caki tsokar dake makale da kirjinsa kawar da kansa yayi ahankali ya tsuguna har kasa yana duba kafafunta sai daya tabbatar da bataji rauni komai ba ya sake cewa "ki natsu plz naga duk kin rude bawani gurin zan tafi dake ba . kmr ta tbyeshi eiman kasancewar yanzu dayake tsugunne a gabanta ta juya bata ganta ba, amman tayi sh. mikewa tsaye yayi tare da cewa " muje ko ta dai kasa hkr sai da tmbyesh. "abdul wai ina eiman? tayi mgnr muryarta a sanyaye. mayatattun idanunsa ya watsa mata su cikin wani irin salo na shaukinta kana yace na aiketa yanzu zata dawo tayi mamaki kwarai sbd ita bataji sanda ya aike din ba. kwata kwata hk kawai takasa yarda dashi zuciyarta takasa samun natsuwa "ok bari najira anan ya watsa mata harara wanda yasa ta gigice tana shan jinin jikinta yayinda still idanu mutane ke kansa tun datake arayuwar har zuwa lokacin datayi zaman tantiranci bata taba zuwa airport ba wannan shine karonta na farko data sanya kafafunta cikin aiport tasan km hkn yana da nasaba da rudewarta . ahankali taji ya rike hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana cigaba da tafiya tare da daita. koda suka karaso reception baifi sauran minti goma jirginsu ya tashi ba ,kallonsa take cikin wani yanayi , shi km yana duba agogon diamond dake daure da tsintsiyar hannunsa can akasoma sanarwa matafiya su shiga jirgi abunda yabawa su'ad mamaki bai wuce hannuta dataji AK ya sake damka cikin nasa ba yasoma tafiya daita agigice take binsa da wani irin kallo ahankali aka gama duba kayansa kadai dan ita ba da komai sai yar jakar rataye data makala itama babu komai ciki sai wayar hannu da yan tarkacenta kai tsaye harabar inda jirgin yake suka nufa "ki natsu ki daina zazzare idanu hk kar mutane su dauka satoki nayi gabansa yasata yana biye daita abaya har cikin jrgin kai tsaye kujerun da'aka tanada na VIP suka nufa yasanya ta gurin window shima ya zauna gefenta ya hade fuska dan ya lura da yanayinta tana iya yin abinda zai saka mutane su gane ba'a son ranta take zaune ba . cikin mintuna da basu wuce 30 ba jirginsu yasoma shawagi aiko su'ad ta kamkame jikinta dan ji tayi kmr ana ya mutsa mata kayan cikinta ne. satar kallon yayi kadan ya kawar da kansa sai lokacin yayi tunani may be wannan shine Karonta na farko data shiga jirgi ba ta saki jikinta ba sai da jirgi yai balance a sararin samaniya . Wani zama ne sukayi cikin jirgi,tunda suka shiga babu wanda yayi wani mgn sai da tafin hannunta na cikin nasa yana massaging ahankali ahankali . wannan abokin kasuwancinsa ne yayi masa magana wanda tun shigiwarsu aiport din ya lura da yadda yake binsu da kallo, su'ad ta dubi fuskarsa taga ya maseefar tsare gira kmr wanda aka aikowa da mutuwa ,kasancewar yasan halin mutumin mugun mayen mata ne, idanunsa basa ganin mace ya kyale mugu mugun dan harka ne na bugawa ajarida sbd tsabar jarabar neman matansa yasa duka matansa suka kasa zama dashi ,ga dai kudi kmr ya kasheshi amman dukiyarsa na neman mata ne. km wannan mutumin yasan halin AK ciki da bay hk shima ak kar tasan kar ne tsakaninsu sai duk neman matan ak bai kai kalma ba, kamal karshe ne km hatsabibi ne gurin harka da mata dan ya zarta ak . duk macen da kamal yaji yana sha'awarta ko matar aure ce sai yasan yadda yabi ya nemeta. ko yanzu dayake zaune daga dayan bangaren idanunsa na kan su'ad yana satar kallonta a ranshi ya furta Allah yayi halitta anan tunda yake bai taba cin karo da macen dayaji farat daya tashiga ransa ba kmrta zance zuci kawai yake yana kokarin sake kallonta idanunsa yayi clashing dana AK. da idanunta yayi masa gargadi sannan ya kare matarsa sosai ta yadda babu yadda za'ayi yaganta duk nacinsa. har wannan lokacin a dan tsorace su'ad take dan jikinta bai bar rawa ba ganin hk yasakashi yasanya tafin hannunshi cikin nata yana sake matsowa kusa daita sosai yana mata magana kasa kasa,duk wanda gansu zai gane suna cikin shaukin soyayyar juna . ahankali yake mata mgn cikin kwantar da murya "Banson ki sakawa zuciyarki damuwa ina matukar son kasancewa tare da domin in dawo da soyayyata cikin zuciyarki shiyasa nasatoki tunda mamanki takibani hadin kai, dan hk kibini a hankali" yanzu kina cikin doka da orde ne. kirjinta ya dinga budewa maganganunsa na masu masauki na musamman yayinda zazzafar soyayyarsa ke sake kawo ma zuciyarta ziraya yana fixgar tsokar dake makale akirjinta . wani irin sauyin yanayin take ji ajikinta sbd taushin laulausar tafin hannunshi da ke ratsata yana circulating every part of her ,yayinda shima ya tsinci kanshi cikin yanayi datake ciki sai dai shi ba lallai ne a fuskanci hk ba . ahankali taji ya sauke boyayyar ajiyar zuciya lokacin dayake jin yadda dumi tafin hannunta ke ratsashi yana bin kowacce jijiya dake zagaye da jikinsa. ganin yadda ta runtse idanunta ala'mun sakon dayake aika mata ta tafin hannunsa yasoma tasiri ajikinta yasa cikin sanyi muryarsa yace "Kwantar da kanki a saman kafadata idan kina jin bacci ne . idanunta ta bude ta waigo gareshi tana dubansa sai taga shi din ma ita yake kallo ta kawar da fuskarta, shi km yasoma daddana wayarsa. ,a hankali ta dora kan nata saman kafadarsa kmr yadda yabata umarni ,dumin jikinsu ya soma gauraya atsakaninsu yana kaiwa kowanensu farmaki taja wani irin numfashi da kyar wanda ya shako mata daddande kamshin turaren jikinsa,kana ta sauke numfashinta a hankali tana lumshe fararen idanunta ahankali kamshinsu dake gauraye da juna yashiga bada wani sihirtaccen kamshin na daban sosai take jin dadi kamshin turarensa dake bugar mata hanci. numfashi take ja sama sama kmr me cutar asma tana fesarwa ahankali shima numfashinta da kamshin turarenta ke kaiwa zuciyarsa farmaki wanda yake neman caza tunanisa, kokarin control din kansa yayi dan ji yake kmr ya kwantar daita ajikinsa ya daura bakinsa kan nata ko zai dan samu natsuwar zuciya . Jin bai sake yunkurin ce mata komai ba . yasanya itama taki bude idanunta ko daga kanta ,tayi lamo akafadarsa tana shakar daddadan kamshinsa,a hakan batasan sanda bacci yayi nasarar daukarta ba . ya gyara zamansa ya tsura mata idanunsa yana kallonta . ahankali yake jin yadda zuciyarta ke bugawa a nutse,wanda hakan ya tabbatar masa da baccin take. ya jingina da kujerarsa shima yana lumshe idanuwansa dan shi kadai yasan yanayin dayake jin kasa akanta. kwana sukai suna tafiya acikin jirgi sai wuraren asuba suka isa Thailand daga nan suka dan huta na minti goma sannan suka dauki hanya zuwa koria atakaice sai da suka yi kwana da yini suna tafiya acikin jirgi sanan suka isa kasar koria. Cike da nutsuwa fasinjojin dake cikin VIP suka soma sauka daya bayan daya daga cikin jirgin wanda mafi yawanci yan kasuwa ne da masu fada aji a kasar Nigeria . ahankali ya waigo inda take tana bacci yana kallonta,bata motsa ba a hankali yasoma busa mata iskar bakinsa har gashin dake kwance a kyakkyawar fuskarsa gogor nata fuskar , ta bude idonta. fesss idanunta suka sauka cikin mayatattu idanunsa, idanunsu sukar sarke cikin juna batayi yunkurin dauke idanuta ba kmr yadda shima yake kallo cikin kwayar idanunta ahankali ta daga kanta daga jikinshi tana gyara zaman rolling din mayafinta daya dan zame,baice mata komai ba ya dauki jakarta ya riko hannuta cikin nasa yasoma tafiya daita tana biye dashi kmr wata hand bag dinsa. sir mahbub ne ya turo da manya manya motoci na alfarma dake mallakinsa tare da securities wadan nan ratsatsun motocin suka tsaya agabansu aka budewa AK byn mota wata hadaddiyar mota daga cikin motocin da suka zo daukarsu . tunda suka fito harbar inda motoci suke yaga yadda kamal ke bin su'ad da mayataccen kallo kmr zai ciyenta ,hkn yasa zuciya tazo masa wuya ahankali ya sanya hannunsa ya shafa sumar kanshi domin samun natsuwar zuciya yakasa shiga motar yakarasa har inda kamal yake , ya tsaya agabansa tare da zube duka hannuwansa cikin aljihun wandonsa yana kare masa kallo shi din ma kallonsa yake cikin sauri kamal ya mikawa ak hannu amman yaki bashi hannunsa hk jiki a sabule ya kawar da hannusa matso kamal ak yayi sosai yana Huci "ina bukatar ka dauke wad'an nan mayun idanun naka akan iyali if not I will suprise you.... kana ya juya cikin takunsa na isa yakarasa inda ya bar su'ad tana zare idanu. kamal yabi bynsa da kallo yana jin bugun zuciyarsa na karuwa gsky shifa yarinyar tayi masa ,gashi ta hadu iya haduwa bakaramin tafiya da eimaninsa tayi ba ai idan yasamu irinta bazai yi ganganci sakinta kmr yadda yake sakin sauran matarsa ba . take zuciyarsa ta buga da matsanacin karfi tuno da mgnr AK "ka dauke wadan nan mayun idanunnaka akan iyalina... kalmar iyali fa na nufin matarsa gsky ban yarda ba wallahi . badan tare da AK take babu wanda ya isa ya hanashi kusantarta koda kuwa ta karfin tsiya ne lasar lips dinsa yayi km duk AK na lura dashi. mutane dayawa suka zo tarbansa ciki kuwa har da musty amman bai yarda wani ya budewa matarsa mota ba shi da kansa yasa hannu ya bude mata motar yana tsaye abayanta ta shiga ta zauna daidai lokacin da kamal ya karaso daf dasu yana murmushin yake . cikin dakiyar zuciya ya shiga tare da rufe murfin motan yana bawa driva umarni yaja suka tafi kallonta yayi a fusace yana zaro ido kmr mayunwacin zaki yayi kasa kasa da muryarsa kmr zai mata mgnr azirki cikin rada yace "kalli dan iskar shigar da kikayi wanda hkn yabawa wani banza kallemeki, "duk tarin siturinki ki rasa kayan dazaki saka sai wadan banzayen kaya yaja tsaki yana kawar da fuakarsa jikinta tabi da kallo dan ta gano illar shigarta , koina ajikinta a lullube yake baya ga fuskasta da tafin hannuwanta idanunta ne suka cicciko da ruwan hawaye tare sa kawar fuskarta gefen hawaye na gangarowa ta gefen idanuta . Tun daga hanya take karewa garin kallo tare da mutane garin masu fasali da aljanu har suka isa kawataccen hotel din da zasu sauka. wanda ya amsa sunansa hotel ne wanda manya attajirai, ko kusoshin gwanati wad'anda suka ci suka koshi ne zasu iya zama cikinsa. hotel ne mai kyau da tsari,duk wanda kaga yakama hotel din to shahararen me hannu da shuni ne ,zamanka cikin hoter din tmkr kana rayuwa ne a muhalinka duk wani abun bukata akwai shi acikin wannan hadadden hotel din, daya amsa sunansa a duniya gbdy babu abinda zaka bukata ka nema ka rasa. ahankali motarsu ta tsaya cikin farfajiyar hotel din shine yasoma fitowa ya barta zaune cikin mota. shi da nustymusty ne tsaye suna mgn yayinda babban yaron sir mahbub ke kai kawo amsar musu daki kusan minti goma tsakani komai ya kammala ya budewa su'ad kofa ta fiti tafiya yasoma yi ahankali tana manne a gefensa yana rike da hannuta. ta kowani bangare ta kalla ma'aikatan hotel din ke kai kawo daga maza har mata sanye da wasu haddadun suit har suka karaso dakinsu hannuta na rike cikin nashi bai yarda yayi ganganci sakinta ba . suna shiga dakin sanyi Ac ya ratsa ilahiri jikinta Komai a gyare yake tsab a dakin. ahankali ya saki tafin hannunta zuciyarsa na harbawa har yanzu ya kasa hakurin iskanci da kamal yayi masa, yane shi da bai taba kusantar kowace mace da suna zina arayuwarsa ba byn matansa na sunnah ,bai taba tsayuwa da wata matar aure wace ba yar uwarsa bace ,shima tsayuwar baya wuce gaisuwa," ta yane wani kato zai dinga kalle masa mata har da lasar lip's wannan abu ya maseefar tsaya masa arai anya kuwa zai iya hakuri wannan iskanci wayoyinsa ya ciro gbdy ya watsar a saman gado . ma'aikatan hotel din suka biyosu da manya hakunkunansu . tsaye take har lokacin a gefesa tana dan kalle kalle a dakin kallo daya zaka mata kasan wannan shine Karonta na farko data sanya kafa zuwa wata kasa. takaicinta bai sa saurareta ba ya matsa kadan daga gefenta yayi tsaye gaban gado yana k'ok'arin sassauta tie din wuyansa,yana son rage daya daga cikin rigunan dake sanye a jikinkinsa . daya daga cikin wayoyinsa daya watsar a saman gadon ta dauki karar sauti me dadi sai da kiran ya katse bayan ya gama sassauta tie din wuyansa sannan ya dauki wayar yana dubawa,hannunshi daya riqe a kugunshi yana takawa ahankali zuwa bakin window hotel din,ya zuge labuyen yana kallon harabar hotel din , yana mgn atsanake ta dan saci kallon yanayinsa taga har lokacin fuskarsa a hade take kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa duk km sai taji babu dadi zuciyarta tashiga damuwa da halin dayake ciki kmr takarasa gareshi ta runguneshi tabashi hkr sannan tace ya dan saki ransa, ammam fargaba abinda zai mata ya hanata ta manna jikinta da bangon dakin tacigaba da kallonsa tana sauke jiyar zuciya .oh Allah ko ta ya ne zansoma rayuwa dagani sai shi ,ta fada hk cikin zuciyarta tana runtse idanunta Tare da dunkule hannaye. tsawon lokaci ya dauka yana waya da wanda taji yana kira sunansa da sir mahbub sannan ya katse kiran yashiga wanka cikin sauri sauri ya fito yace tashiga wanka shi km yasoma shirin fita tana tsaye tana kallonsa ya sake kaya zuwa wasu kananun kaya masu matukar kyau da daukar hankali kayan su amshi jikinsa matuka sosai suka sake fito da ainihin surar jikinsa ahankali muryarsa ta fito "ina zuwa zanje mu hadu da sir mahbub bazan dade ba zan dawo ya nufi kofar fita . "Allah ya tsare ya dawo da kai lfy .... da sauri ya dan dawo yana zaro idanu waje yana dubanta cike da mamakin jin furucinta ya lumshe mayattun idanunsa tare da furta "woww tun yanzu yarinya karki min hk man plz banason kiyi saurin yin ladaf tun yanzu ba gsky. yakarasa mgnr yana fice daga dakin ya kulleta ta baya. numfashi taja ta sauke da kyar tare da cewa masefaffe kawai , da ba'a ayi masa gwaninta , idan bakayi ba yace bakayi ba idan kayi ya gwasaleka. zakaye dakin tashiga yi tana karewa yanayin gurin kallo , dakuna ne guda biyu wannan datake ciki babba ne sosai dauke da makeken gado brow colour wanda aka shimfidesa da laulausar zanin gado fari sol sai bargo daga gefe ,sai doguwa kujera guda daya, can gefe km guda wordrob ne da mirrow bedside duk set ne da gadon dakin . sai wanda suka baro kafin shigowarsu shima babba ne sosai dan kusan yafi wannan datake tsaye acikinsa girma zagaye yake kujeru masu kama da italy bed da frigde daga gefe . ahankali ta sake fitowa parlour inda idanunta suka sauka ta gefen damanta tasoma takowa ahankali cike da matsanancin farinciki har takarasa ta yaye labulen datagani wani madaidacin bancoly tagani wani irin tsalle tayi hade juyi tana rungume hannuwanta duka a kirjinta tana shakar iskar garin . "guri me kyau" jikin karfen takarasa tana kallon tsirarrun mutane dake kai kawo cikin hotel tare da sake bayyana farincikinta ahankali ta sake furta "gsky gurin nan ya tsaru sosai "gurin abun sha'awa zanji dadina . ta dauki tsawon lokaci tana tsaye a bancoly har sai data duba taga lokacin sallar azahar tayi sannan ta dawo dakin ta shiga toilet . bathroom din tsab yake yana bada wani cent din kamshi me dadi tayi wanka tare da dauro alwala ta fito ,sai data kammala sallar sannan hankali ta mike takarasa inda taga jakunkuna guda biyu ta janyo daya tare da zuge zip din ,kayansa tasoma cin karo dashi ajere gwanin sha'awa suna fidda kamshi turarensa me sanyi dadi da taba zuciya haka ta dinga fitar da su tana jerawa a tsanake ta sake janyo dayar jakar abinda yabata mamaki bai wuce ganin kayanta shake da jakar ba tayi shiru tana zare idanu tana kallon kayan kafin daga baya ta fara cirosu daya byn daya hatta kayayyanki amfaninta suna ciki hkn ya tabbatar mata zuwanta kasar ba'a shekaranjiya yasamo asali ba an dade da shiryawa hkn ,km tasan komai ya faru ne da hadin bakin eiman. dayan bangaren wardrobe din tajera nata kayan ,komai ta ajiyeshi a muhallinsa. zuwa lokacin sallar la'asar yayi,ta soma jin wata azabbbiyar yunwa ta fitar hankali sai dai babu komai acikin dakin na ci,hatta freezer dake dakin babu komai ciki,bayi tashiga ta sake dauro alwala ta dawo ta gabatar da sallar la'asar ta koma lamo ta kwanta saman gadon tana mukurkusun yunwa , rabonta da abinci tun jiya. lokacin da suka tsaya a Thailand taso taci abinci amman ganin yadda yake ciccin magani yasa ta kasa tmbyrsa shi km yaki taya mata. Wasa wasa lokaci ya tafi sosai duhu ya fara yashigowa ,har lokacin sallar yayi ishai tayi,a daddafe ta tashi tayi sallar magariba da ishai ta dawo ta sake dawowa ta lafewa ta kwanta,a haka har tara tayi ,zuwa wannan lokacin ta fara raina kanta,tuni ta fara fidda ruwan hawaye,tunaninta kawai mugunta yasa AK yayi mata haka ,ya barta babu abinda zataci gashi tana jin sautin kararrawa jikin dakin, wanda tunaninta yabata ma'aikatan hotel din ne . amman babu daman bude musu kofar kasancewar ya kulleta ta waje,gbdy takaici ya cika zuciyarta,tana daga kwance amma jiri takeji yana dawainiyya daita saboda tsabagen yunwa. ahankali lokaci zuwa lokacin zata duba agogo tana share hawaye dake tsiyayowa daga ciki kwarnin idanunta tana juyi saman gadon, tuni idanunta suka sauya launi zuwa wani kalar daban saboda kukan yunwa. Tunda ya fita yana tare da sir mahbub da wasu daga cikin manya kasar suna tautaunawa akan yadda ,bude kafaninsa zai kasance duk wannn dogon lokacin daya dauka hankalinsa na kan sarauniyar zuciyarsa basu gama abinda yaje yi ba amman hk ya katse meeting din ya baro guest house din sir mahbub shida musty da wasu daga cikin yarasa tun a hanya suka rabu shi km direban sir mahbub ya nufo hanyar hotel . tafiyar minti arba'in cif tsakanin guest house din sir mahbub da hotel din da suka isa ,ficewa yayi daga cikin motar dauke yana bawa direban daya daukasa umarni cikin harshen turanci yazo gobe da wuri ya daukeshi. Tana kwancen taji ana kokarin bude kofar,sai ta sake tsurewa ta zaro ido tana duban bakin kofar,a nutse ya turo kofar dakin ya shigo ya maidata kofar ya rufe. ahankali mayatattun idanunsa suka fara sauka,akanta tana murkususu da ciki da sauri ya tako zuwa inda take kwance wanda tuni ta runtse fararen idanunta da suka raina fata hawaye masu zafi ke bin gefen idanunta ,cikin wani irin yanayi na zallar kaunarta ya durkusa a gabanta ganin bata motsa ba yasa ya haura saman gadon ya tarairayota zuwa jikinsa ya rugumeta, cikin sauri yakira repction yana bada umarnin akawo masa abinci sannan yasoma cire suit din sama rigarsa daga zaune dayake ahankali ya kai bakinsa daidai saitin kunneta yana rada mata kalmar ban hkr "Am so sorry hrt " ya furta yana janyota jikinsa ya kai hannunsa kasanta mararta yana shafawa sanyayyiyar muryarsa tasa ta bude idanuunta dake runtse ta zuba masa cikin zallar shaukinsa . cikin minti goma yaji bell din dakin na kara. bai tsaya kallonta ba ya kwantar daita ya sauko cikin sauri ya bude kofar ya amshi tiren abinci da ya dawo inda take kwance ya sake hawowa gadon soyayyar shinkafa da gasashshiyar kaza,bayan ya ajiye robar fresh milk plate abinci ya dauko mata ya sanya cokali sannan ya dagota yana dubanta "Tashi kici abinci am sorry karki dauka na mantaki ne kina tare da ruhina " shr tai taki duban inda yake kusan minti goma kafin ta mike cikin rashin kakkiyar kuzari tana goge hawaye ya kasa dauke idanunsa daga kanta,sbd yana ji acikin zuciyarsa kmr yazalincene murayasa a kasalance byn ya riko tafin hannuta cikin nasa yace "Stop crying hrt kukanki na bugar min da zuciya taba kiji ya kai hannuta daidai saitin zuciyarsa tabbas taji bugun da zuciyarsa ke yi amman ai bai kai nata ba . "am really sorry tai shr taki amsawa illa zare hannuta data cikin nasa taja plate din abinci ta soma tsakuran abinci shi km yashiga bayi bawani cin abinci dayawa tayi ba ta ture plet kasancewar cikinta yagama kullewa. tsahon 30 mint ya dauka acikin bayi yana durza jikinsa sannan ya fito daure da towel wanda da kadan ya zarta gwiwarsa,hakan ya sanya kwantaccen sumar gashin dake kwance ajikinsa data sha ruwa kwanciya luf luf,idanu suka hada sanda yake fitowa,tayi saurin dauke idanunta daga kansa ta maida idonunta ta rufe gam dan tasan halinsa kmr yunwar cikinta sai dai tabawa wani labarinsa, a yadda take jin sanin halinsa ko ammi data kawo shi duniya bazata fita sani ba ,tana kwance zuciyarta na tsananta harbawa dan batasan yadda zasu kare ba yau daga ita sai shi a daki daya . kai tsaye wardrobe ya nufa dan bai ga jakar kayansu ba yana budewa yacikaro da kayansa ajere . ya fito da whit shirt me budaden gaba wanda daga kasanta akwai botira daga samanta km a dan bude take hkn ne ya bawa wani sashi na gashin dake kwance a kirjinsa bayyana, gajeren wando da fari sol kmr yadda rigar take. inda take su'ad kwance ya sake dawowa ya kai hannunsa ya shafa tuming dinta ta bude idanunta ahankali ta sauke akansa ya janyota jikinsa abincin ya sake mika mata,ganin bataci abun arxiki ba da idanusa yayi mata nuni data ci,fuskarta ta yatsina ala'mun baxata ci ba ,ya tsura mata idanunsa wanda hakan ya tilastata yin yadda yake so din. ,baki daya cin abincin kawai take saboda yadda ya rutsata da idanunshi yana bibiyar motsinta,. karar wayarshi ce kawai ya ceceta,mikewa yayi daga gun ya koma gefan gado bayan ya janyo center table ya dora,abinci akai gbdy abincin chips ne da hadin cowslow kamar ko yaushe da ruwan cocumber ,sai da ya zauna sosai sannan ya fara amsa wayar yana tsakurar abinci . Ya jima yana wayar wanda har batasan sanda ya kammala ba sakamakon gyangyadi data soma a wajen data gama cin abincin saboda mutuwar jiki da kasala data rufeta,wutar dakin ya kashe mata ya barmata hasken dum Light dan tasamu damar yin bacci shi km koma parlour. tana jin motsin fitarsa ta mike ta kunna haske wayarta ta fidda doguwar rigar baccinta ta'ajiye saman gado , tashige bayi wani wanka tayi ta fito byn ta goge jikinta tun cikin bayi, ta saka rigar bacci tare da bin ilahirin jikinta da turarenta oud touch. A hankali taye saman gado ta kwanta tana juyi akan gado tsawon 30 minti da kwanciyar amman ta kasa runtsawa juyi kawai take akan gadon tana mika tare da mammatse jiki sbd wani irin yanayi data tsinci kanta . ak dake zaune a parlour yana aiki akan system ya ture daga gabansa ya Mike yashigo dakin ya dubota ,idanunshi fesssss suka sauka a kanta kwance bisa gado tana mika me tattare da gajiya ya tsura mata idanunsa yana kallonta,haske farar rigar bacci ne ya haske dakin ,binta yacigaba dayi da mayatattu idanunsa . ahankali ya runtse mayatattun idanunshi yana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare hadi da ambatar sunan Allah. wani irin yanayi yasoma ji ajikinsa yaso kwarai ya tilastawa kansa yin bacci ya barta yau kawai ta huta batare da yayi wani abu daita ba sai dai baya jin zai iya wannan hakuri, yakarasa inda take ya kwanta agefenta ya motso gareta ya hadeta da kirjinsa yashiga shashshafa sansar jikinta, ahankali yake binta yana massaging din sansar jikinta domin tasamu sausaucin gajiyar data kwaso kafin daga baya ya zarce da mammtsa mata kafafunta kungunta da bayanta yana mata massaging ahankali, sosai take jin dadin yadda yake mata hkn km ya kwantar mata da hankali tasan babu abinda zai mata dan da zai yi da yanzu an wuce gurin bashi ya barta ba sai daya ga ala'mun bacci me karfi yayi nasarar daukarta sannan ya barta . ya sauko daga kan gadon ya nufi parlour ya dauko system dinsa ya dawo dakin, ya jona a charger yashiga opereting yana tura sakowani da duba sakonni da'aka tura masa har tsakiyar dare yana kan system yayinda su'ad ke sharar baccinta hankali kwance. misalin karfe 2:00 dot ta farkar sakamakon fitsarin da ya cika mata mara ahankali tasoma bude idanunta ganin saman gadon wayam babu shi babu alamusa ta mike ta sauko ta nufi parlour 'n nan ma batagansa ba yasa taji gabanta ya bada wani irin rassss da sauri ta dawo a dakin a tsorace tunanita ko ya sake fita yayi acikin tsakiyar daren amman sai tajiyo saukar ruwa a bandaki hkn yasa ta zauna tana sauke numfashi ,minti biyar tsakani ya turo kofar ya fito tsirara kmr koda yaushe jikinsa ajike da ruwa ala'mun wanka yayi ,tai saurin runtse idanunta ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta baiyi tsammanin farkawarta a daidai wannan lokacin ganin yadda take baccin hannusa yasa ya janyo whit towel ajikin kofar bayin ya daura a kugunsa yana cigaba da kallonta. yanayinsa datagani yasa kirjinta da zuciyarta bugawa da sauri dan tasan me karbarta a hannunsa yau sai Allah ,a sikwane ya dauke idanunsa akanta byn hatsabibin kallo da ya dinga jifanta dashi me cike da tarin abubuwa da dayawa sannan cike dakewa da daure fuska ya dawo mata tamkar asalin abdulkabir din datasani ada can baya , hkn ya haddsawa jikinta daukar kirrma yakarasa bude ma'ajiyar kaya. ta mike da kyar ta fada bathroom sbd matsinta da fitsarin yayi ,ganinshi haka babu kaya sanye ajikinsa yai matukar tsaya mata rai duk da ba wannan ne karonta na farko data fara ganinsa babu kaya sanye ajikinsa ba, amman tarasa dalilin da yasa yanzu abun ya dameta km ya tsaya mata arai, ko dan daga ita sai shine a dakin batasani ba. bata fito ba sai data dauki wasu lokuta sannan ta fito ta haye saman gado ta kudundune jikinta bayan ta duba agogo bangon dake manne a dakin ta tabbatar da tsakiyar dare suke, ya bata akalla awa daya kafin ya koma saman gadon ya kwanta tare da janyota zuwa jikinsa ya rungumeta .... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA SALAM THE GIVER OF PEACE page 67 ahankali yake yawo da hannunwansa duka a sansar jikinta yana kissing din wuyanta zuwa cikin kunnenta, hade da buso mata iskar bakinsa , jikinsa na kirrma ya juyo daita suna fuskantar juna bai tsaya bata lokaci ba ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa bakinta kmr zai cinye mata baki tare da shafo kirjinta, yana sauke naunauyen ajiyar zuciya . wani irin kissing yake mata na fitar hankali tun tana iya jurewa har itama ta fara meida masa da martani dan ita kanta a matukar bukace take dashi, tsoro da fargaba ke hanata kin amince masa yanzu datake jin yadda hannuwasa da bakinta ke sarrafata yasa take jin bazata iya hanashi abinda yake bukata daga gareta ba. gbdy ta sadaukar masa da komai nata gangar jikinta da rayuwarta sai yadda yayi, shi kuwa ak banda juyata babu abinda yake ,yana aika mata da zafafan wasanninsa masu dagula lisafi . gbdy ilahiri gangar jikinta sun mace murus a wannan halin na zallar shaukinsa data tsinci ciki. ahankali jikinta ya dinga sakewa yana macewa har ya mutu ta yadda bata iya kubutar da kanta daga gareshi ba ,cike da matsanancin shaukinta ya gyara mata kwanciya aka gadon ya rankwafo saman kanta yacigaba da sarrafata yana kaiwa duk inda yaci karo ajikinta kiss rigar baccin dake sanye ajikinta ya zame wanda shi da babu duk daya yayi fillinging dashi , hankalinsa bai gama tashi ba sai da mayatattu idanunsa suka sauka akan abinda yafi so da kauna daga gareta wato Fresh brest dinta dasuke makale da kirjinta suna zuba sheki. tun daga wuyanta yake kissing dinta yana lasar wuyanta zuwa dukiyar fulaninta lokaci daya su'ad ta sake fita haiyacinta tsabar shauki. shi kam daman dan hannu ne gashi a matukar matse yake daita, cigaba yayi da aika mata da manyan manya sakoninsa wanda yasan duk macen da'akawa wannan salon bata isa ta tsarar da rayuwarta ba dole tabada kai, duk wannan abu dake faruwa su'ad batayi yunkurin hana AK sarrafa jikinta ba ,shi km hkn ya sake bashi damar rikitata da salon wasaninsa masu tsayawa arai da wuyar mantawa lokacin da ya lura tagama fita haiyacinta ,sbd ganin yadda take wani manne masa ajiki tana sake turo masa albarkatun kirjinta suna tokare masa kirj hkn ya sake kara masa karfin sha'awarta me tattare da kuzari . ahankali ya raba joystick dinsa very slowly cikin jikinta yasoma xirawa a kasanta har tashige duka cikin jikinta ai jinsa cikin jikinta yasa gbdy jikinsa daukar wani irin kirma yasoma jinsa yana shawagi a sararin samaniya hannuwansa duka yasa ta karkashinta ya tallabo kungunta yashiga zira mata zandariyarsa wani irin tsuma jikinsa yake yayinda ita km gbdy zuwa lokacin ta daina jin dadin data soma ji a tun farko , ta bude idanuta a wahale tana kallonsa shima kallon cikin kwayar idanuunta yake yana cigaba da caccakarta hannuwata duka tasa ta rike damtsen hannunsa tana yatsina fuskaka minti 20 shr tana jiran taji ya sauka akanta amman taga sai faman aiki yake yana hada uwar gumi wanda kwata kwata bashida niyyar barinta. wasu mintuna suka sake shudewa abu kmr wasa har awa daya ta wuce tun tana juriya tana kuka ahankali har kukanta ya fara bayyana sbd azabar zafi dake ziyartata. shi kuwa gbdy ya hada uwar gumi yana faman zuba aiki akanta da iyakacin karfinsa wani irin murzata yake cike da mayen shaukinta batare da ya tuna cewar ita din sabuwar shiga ce cikin harka ba yar hannuta bace ,jin kukanta na damunsa ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa yana cigaba da havin sex daita sai daya dauki cikakken minti 30 a sumbata bakinta km still yana cigaba da murzata son ranshi sannan ya zare bakinsa yana kallonta a wahale muryar a kasalance yace "zaki sake wahalar dani akan hakina? ahankali tashiga girgiza masa kai hawaye na gangarowa ta gefen idanunta "ki bude baki kimin mgn kmr yadda nake miki ya karasa maganar yana sake zunguramata joystic dinsa da iyakacin karfinsa.. zuwa yanzu kuka take sosai kmr ranta zai fita tana sambatu "wayyohlly allah nah wayyohhh umman su'ad kixo ki taimake rayuwata zan mutu "dan Allah abdul kayi hakuri wallahi bazan sake ba plz yayana wayyohhly ammi kizo ki taimakeni abdul dinki zai kasheni.. .. "wayyohhhly Allah eiman kin cuceni gashi zan mutu a bazan ....duk wanda tasani a iya tsawon rayuwata sai data sunansa amman furrr yaki barinta ji yayi kmr ma sake kara masa karfi take . AK yabada wuta sosai aiki kawai yake babu kaukautawa yana zubawa su'ad joystic dinsa son ranshi batare da tausayawa ba.. "kin wahalar dani dayawa yau ranatace hrt beat sai yadda nayi dake," ba dai kina ta biyiwa ammi ba . " yanzu ammi tazo ta taimakeki... ya sake zunguramata joystic wannan Karon ba iya makoshinta take jinsa ba har cikin kwalkwarta take jin joystick dinsa na shawagi daita "wayyohlly allah kayi hkr kececirayuwata mutuwa zanyi... "bazaki mutu ba idan kika mutu ni km nayi yaya munatare muddin rai. "amman kace kana son? sosai ma ina sonki to the extended i can't explain.. "ki yarda har cikin zuciyarki abdul na sonki so km me tsanani da wuyar misatuwa. "kina sona.......? kasa mgn tayi tashiga girgiza masa kai kawai... jikinta yayi mugu mugun mutuwa gbdy ta kasa kwakwarar motsin sai idanuwa datake aikin narke masasu , ya kai bakinsa ya tsotsse bakinta still yana having sex daita daga ita har shi gumi ne ke karyo musu atakoina a sansar jikinsu daidai kunenta ya kai bakinsa "kina sona ko sai na sake dasa tubalin kaunata ana koria ? yakarasa mgnr yana cizan gefen kunnenta da dan karfi ta saki kara mara sauti tare da zabura wanda hkn yasa ta dago masa bombom dinta arashin sani ,aiko ya sauke wani numfashi yana kamkameta ajikinsa yana sake nukurkusanta yana nishin dadi uhmmmm ashhhhh oh my God you are so sweet hrt dadinki ya zarta komai .... banda sabatu da aikin cacccakar yar mutane babu abinda yake yana fidda numfashi ita kuwa sai kuka take da kyar tasamu ta motsa labbanta ahankali tana lumshe idanunta tare da kiran sunansa abdul..... " uhm Hrt bert ya amsa mata yana kissing dinta. " plx abdul karka cinyeni karageni plz nagaji dayaa ...... duk da halin shaukin dayake ciki amman sai da mgnrta taso bashi dry ya sake kamkameta ajikinsa sai daya samu natsuwa dayake bukata daga gareta kafin ya sarara mata ya Mike akanta ya mirgina gefe yana sauke ajiyar zuciya sama sama tare da dafe goshinsa kusan 2 second ya koma ya jingina bayansa da abin gadon daki tare da janyota jikinsa ya rungume yana kissing dinta sosai Yana sauke numfashi,tare da cewa hrt beat "ki daina kuka nan hk yau dai mu rigada mun wuce gurin kema kinzama yar hannu ,"daga yau bazaki sake jin zafi komai ba , mun rigada mun fidda raini ,yanzu kinsa waye boss atsakaninmu yakarasa mgnr yana shafa sumar kanta yana murmushin mugunta . tayi shiru tana kukanta ta kasa cewa dashi komai dan kotace zatayi mgn muryata bazata fito ba acikin halin tashin hankali da rudanin datake ciki. "plz stop crying hrt beat " "ki daina kuka plz yayi mgnr yana wani kwantar da murya tare da hade fuskokinsu waje daya yana shakar numfashinta. "hrt beat kice min wani abu plz, karkiyi fushi dani i don't mean to hurt you a matukar yunwace nake dake. ahankali muryarta ta fito naji amman wallahi akwai zafi sosai dan Allah karka sake min irin hk plz,if possible ma ni ka meidani gida takarasa mgnr hawaye na sake gangarowa bisa kuncinta. hannuwansa duka yasa ya tallabo fuskarsa dashi yana kallon cikin kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye jikinsa a sanyaye yasa harshensa ya fara dauke mata hawaye kafin daga baya ya soma mgn kasa kasa cikin sanyi murya "zaki daina jin zafi har ki dawo jin dadi kinji hrt dina amman bazan iya meida ke ga ammi ba ,muna nan tare muddin rai kallonsa tai dan kusan bata fahimci abinda yake nufi ba. ahankali ya zameta ajikinsa ya kwantar daita ya sauko daga kan gadon yashige bathroom ya hada mata ruwan dumi ya fito ya sunkuceta be tsaya koina daita ba sai cikin ruwan zafi ya zaunar daita kmr yadda yaga ammi tayi mata a farkon saduwarsa daita . wani kara ta saki mara sauti tana riko shi sbd wani irin zafi dataji ya ziyarci kasanta. tsugunawa yayi agaban batube din tare da cewa" sorry yanxu zaki daina jin zafi kinji matar albarka . runtse idanunta tayi hawaye na zubo mata "Allah da zafi "nasan kina jin zafi sosai sbd yanayin tsukewar jikinki yasa kikajin hk, gashi km kin hadu da babban kaya . runtse idanunta tayi sbd wani irin maseefafiyar kunyarsa dataji sun mata ruf duka "gsky abdul mara kunya ne na karshe idan ana neman mara kunya aka zo gurinsa azo karshe.. "ki bude idanuki me akayi tukun da kike wani runtse ido? "wannan kunyar fa duk salon cuta ce sai daya tabbatar data gasu da ruwan zafin sosai sannan ya dagota ya sake hada mata wani ruwan zafin yayi mata wanka shima yayi ya daukota tmkr jaririya suka dawo kan gado kayan baccinta ya mayar mata shima ya saka boxes dinsa ya rungumota jikinsa ya lullubesu cikin blanket me taushi, tun yana jin sukar ajiyar zuciyarta akai akai har ya zo ya daina ji ala'mun bacci yayi awon gaba daita. wani irin sanyi dadi ke ratsashi takoina yana sake godewa Allah daya bashi ita amatsayin matarsa ta sunnah ,yana sonta so wanda baisan yadda zai misaltashi ba, yana jinta tmkr abinci ruhinsa ne sbd irin mace dayake so kenan wace bata fiyye xurfi ba sannan kasanta ya kasance a tsuke gurin auratayya wannan kusan shine tsarin kowane cikakken namiji. wajajen asuba yayi wani irin mika tana sake rungumeta akirjinsa sosai ya makaleta gam numfashi ma da kyar .wata mikar ya sake yi yana kamkameta joystick dinsa tashiga mikewa tsaye tana harbawa yana jin wata irin muguwar sha'awarta na sake tasomasa ai kuwa bata lokaci ya birkitota ya kwantar daita wanda har lokacin bacci take cikin bacci taji ana saduwa daita ana nishi washhhhh ashhhhh uhmmmm ta bude idanunta a firgice zata kwallara ihu yana ganin hk yayi saurin hade bakinsu yacigaba da kwasar gara aiko take ta fara ambaliyar ruwan hawaye tana kokarin kwatar bakinta cikin nasa amman yaki saki sai da yaji an tada sallah sannan ya barta . aiko ta bare baki tana kukan zai kasheta, ya janyota jikinsa sosai ya rungume yana kissing dinta "ba kasheki zanyi ba hrt beat soyayya ce ta kawo hk ,ina sonki over kinga dole wannan soyayar ta dinga haifar da yawon sha'awarki over nifa da zaki karamin ma ina so wlh .. idanunsa ne ya sauka akan agogon bango dakin yasa shi zameta ajikinsa ya sauko agadon yashiga toilet yayi wanka tsarki hade da alwala ya fito ya canza kaya ya tada sallah. ya dade zaune byn ya idar yana kwararo musu addua fatan alkhairi da farinciki arayuwar aurensu. yadda yabarta kwance tana nan a hk har lokacin saitin fuskarsa ya kai daidai fuskarta har suna shakar numfashin junan "hrt beat muje na miki wanka kiyi sallah. karyar da kanta tayi ala'mun a'a " zan yi da kaina tai mgnr muryarta a shagwabe yunkurin tashi tayi ai bashiri takoma ta zauna abakin gado tasaki Sabon kuka wanda daji na shagwaba ne, shi km duk ya wani rude "shi yasa nace muje na miki dan nasan bazaki iya ba ,"oya muje na miki wanka bashiri ta miko masa hannuta madadin ya kamota sai ya dauke cak yayi bayi daita yayi mata wanka ya barta tayi wanka tsarki da kanta tare da alwala. da kyar ta iya gabatar da sallah sbd gbdy gabobin jikinta sun sage sun mata tsami tana zaune akan sallaya taga ya dauki waya yana daddanawa. reception ya kira cikin minti goma sai ga daya daga cikin ma'aikatan hotel din tana nocking ya tashi ya bude kofar wani matashin saurayine tsaye hannushi rike da wani karamin flaks akan tiri da cups ajere ya amsa ya dawo cikin dakin ya koma ya kullo kofar. ya hada mata tea me kauri yakaraso har inda take kwance ya dagota dan batayi bacci ba, da kyar yasamu tasha tea ya sake kiran reception yana bukatar likita mace ,ya ajiye wayar ya tarairayota jikinsa ya rungumeta ya meidaita kan gado yana shafa bynta, muryarta can kasa kasa kmr ta masu koyon mgn tace "ni dai kawai kabarni banason kusancina da kai.. mgnr tabashi dry sosai har sai daya dara ya sake rungymeta sosai "Allah hrt beat tun yanxu? "byb yanxu ne fa za'a fara buga wasan kwallon dan wanda akayi abaya bakomai bane, ta zaro idanunta duka wahe tana kallonsa sai km ta saka masa kuka "no no sorry hrt wasa nake fa"Allah bawasa kake ba, ai duk mgnr data fito daga bakinka babu wasa acikinta .. " thank God da kikeyi saurin fahimr hk ya fadi acikin ranshi amman azahirance cewa yayi ai lallabaki zan yi kinga gaba ba sai na satoki ba da kanki zaki biyonib ko yakarasa mgnr yana kai mata kiss cikin hk aka kwankwasa kofar dakin sai daya dauki kusan minti goma sannan yana manne daita ajikinsa sannan ya tashi yaje ya bude. likitace mace me kamala daganin yanayin shigarta ma muslimace da hannu ak yayi mata alamun takaraso ga su'ad tare da yi mata bayanin abinda yake son tayi mata batare da bata lokaci ba allura tasoma mata byn ta tmbyeshi ko tace abinci sannan tabashi magani tare da gaya masa kaidar shan maganin su. ya sallameta likitar ta wuce, kwanciya yayi kusa daita tare janyota jikinsa duk da bataso hkn amman dole ta hakura ya lullubesu bacci me dadi ya daukesu. wuraren karfe goma ya farka sakamakon kararrawar dakin da'aka danna yasan masu aikin hotel din kusan wannan zuwan da ma'aikaciyar tayi shine na uku basu tashi ba. ya mike zaune sannan ya ziro kafafunsa kasa yana mikewa tare da sallati yasoma kokarin bude kofar yana bawa maikaciyar hanyar ta shigowa tana gaidashi ya amsa aciki yana tsaye ta ajiye tirin abinci ta fita ya meida kofar ya rufe ya dawo ,abinci ya bude ya duba shikafa ce me hade da fridrice da win nor alcohol da viter milk sai ruwa ya mayar ya rufe yashiga wanka wanda kusan awo daya yayi abayi sannan ya fito kugunsa daure da whit towel hannunsa rike da karamin towel yana gogge sansar jikinsa ya nufi gaban dresss mirrow ya shefe jikinsa da lotion tare da body spray ya nufi wardrobe ya ciro suit dinsa ash colour ya saka atsanake yake shirinsa har yagama ya feshe ilahirin jikinsa da turarruka masu sanyi kamshi briefcase case dinsa ya bude ya dauko biro da farar takard tare da daurata akan dress mirrow yasoma rubutu kmr hk. _i have special appointment that well take me a long time before get back, they's food that well be enough for you before get back ,im sorry i wil lock you up like you yesterday i really love my beautiful wife take care of ur self_ ya nade takardar ya cusa cikin tafin hannuta kmr zata bude ido sai km tacigaba da baccinta ya sumbaci goshinta da lips dinta sannan ya bar dakin cike da nishadi. sai wajen uku saura ta farka tana juyi akan gadon ahankali ahankali ta bude idanunta rasssss taga dakin wayam babu ala'munsa ta runtse fararen Idanunta ta budesu tana mike tare da ambaton sunan Allah ,taji abu makale da hannuta tana dubawa sai ga farar takarda cike da natsuwa ta bude tasoma karanta sakon dayake ciki tana gama karantawa ta dungule takardar tayi cilli daita "aiki dai aiki kawai ya kawo mutun wata kasa dan ya kagallaza mutane , "kasan bazaka kasance tare dani ba meyasa kazo dani? ta sauka daga kan gadon tana mita bathroom tashiga tana matse kafafunta dan har lokacin tana jin kasanta na mata zafi . wanka tayi tare da alwala tazo ta tayi sallah ta koma gefen gado ta zauna ta jawo center table ta bude abincin wanda oredy ya rigada yayi sanyi ,idanu kawai ta tsurawa abinci domin bazata iya ci ba kasancewar bata cin abinci da sanyi ,duk dadinsa bazata iya ci ba matukar ya rigada yayi sanyi, amman data tuno da zabar dataci jiya bashir tasoma dan tsakura abinci , ta bude kwallabar win tasha ta ture center table din gefe ta haye saman gado ta dauko wayarta ta kunna tare da kunna data tana rike da wayar message's nata turereniyar shigowa sai da suka gama shigowa sannan tashiga duba sakonni kai tsaye contact din eiman tashiga taci sa'ar tana online tasoma kokarin tura mata sako. "assalamu alaikum " can eiman ta aiko mata da amsa "wa'alaikis salam amaryarmu ya kuka sauka tare da ala'mun dry.? "gsky eiman kin cuceni tsakani dake sai Allah ya isa muguwa ta tura mata tare da alamar ranta a matukar bace yake. eiman ta turo mata dry 😄😄😄😄 "shegiya dole kiyi min dry mana tunda kinsa wulakancin da kika shirya min, "ya kuwa ammi tayi? eiman naganin wannan sakon nata akwance take kusa da ammi ta mike zaune ta nufi dakinta tana takirata voice cal tana dryr mugunta , byn yagama connecting fuskokinsu ya bayyana su'ad ta hade rai ita kuwa eiman banda babu abinda take su'ad ta sake hade rai "ina ammi? "gata can tun shekaranjiya tarasa sukuni gashi takira duk numbobin da yaya ke amfani dasu a kasar koria sunki shiga, "ke ammi fa tashiga damuwa sosai gsky bakaramin so take miki ba, sai danata rarrashinta sannan ta dan dawo daidai amman har yanzu fushi take da yaya, alhalin basan kema kina son bin mijinki ba . "Allah sarki ammina nasani wlh nasan zata damu sosai ,dan hasko min fuskarta nagani. "eiman ta zaro idanuwa rufamin asiri daman tana zargin dani aka hada baki. "ai ba zargi take ba kece ma kika bada gudumuwar tahowa da diyarta wata uwa duniya . sun dad'e suna video call da juna daga karshe su'ad ta ajiye wayar amman still tana online . ta kwanta lamo akan gadon tana tunani AK da halinsa wuni ranar kwance take sallah ne kawai ke tayar daita ko charting da eiman da friends dinta ahankali yunwa tasoma cinta sai dai bakamar na jiya ba karfe takwas daidaita taji ana nocking din kofar dakin tasan ba abdul bane,sbd idan shine bude kofar kawai zaiyi ahankali take jin wani sautin muryar ana nocking din kofar "ki bude kofa mgn kawai zanyi dake ... rassssss gaban ya buga take tsoro yakamata tashiga kallon dakin tana kallon kofar kirjinta nacigaba da bugawa. lokacin da ake sake buga kofar ana kiran tazo ta bude ahankali ta sanyawa jikinta jarumata ta isa jikin kofar tana lekawa ta hujin kofar tare da cewa "waye kai ? idanu ta zare a matukar firgice sakamakon ganin mutumin shekaranjiya da suka shigo jirgi tare tsaye abakin kofar take jikinta ya dauki rawa "ki bude plz mgn kawai zanyi dake da sauri ta matsa daga jikin kofar tana ja da baya tare da kiran "wayyohhhly Allah abdul ina kashiga kana neman jefa rayuwata cikin tashin hankali wuf ta fada kuryar dakin ta kulle kofar ta zauna aciki ta zabga uwar tagumi "to me km wannan mutumin yazo gurinta nema? sannan wace mgn zai yi daita? tai wa kanta tmyr ajere hawaye na gangaro mata ta gefen idanunta . tun tana iya jin sautin bugun kofar da sautin muryarsa har tazo ta daina ji ta mike tsaye ta dauro alwala ta fito ilahirin jikinta a sanyaye tana fitowa tayi sallah tana zaune akan pray mat taji an danna kararrawa ta tashi ta leka wannan karon ma'aikatan hotel din tagani tsaye da tire da ala'mun abinci dare suka kawo ta juya ta haye gado ta kwanta, gajiya sukayi suka juya. yau ma sai wurin 11:00 yashigo yana bude kofar idanunsa suka sauka akanta can karshen gado ta hade kafafunta guri daya tare da saka fuskarta atsakiya cinyoyinta ganinta hk yasan ba bacci take ba kadaici ne yayi mata yawa ,ahankali yashigo ya meida kofar ya rufe ya ajiye farar ledar hannunsa yasoma takowa zuwa inda take yana kiran sunanta "hrt beat hrt beat!! tayi shr taki amsawa sannan taki dagowa har sai daya yasa hannunsa ya dago fuskata ya tsura mata mayatattu idanunsa itama kallonsa take Sai dai idanunta cike suke taf da ruwan hawaye ,ta cika fammm zuciya ta kawo mata iya wuya jira kawai take ata bata ta fashe, lura da hkn yasa ya kwantar da murya "am really sorry hrt...... hannuta ta daga masa "ka rike sorry dinka bana so dan babu abinda sorry dinka zasu min kakawoni wata uwa duniya kana neman kasheni da zaman kadaici ,idan wani abu yasameni me zaka cewa mahaifiyata da ammi gashi har... sai km tayi shr ta kasa karasawa abinda taso fada sbd sani halinsa dan tana kuskuren gaya masa kona hotel din kawai bazai yi ba da tashin hankali.. " ya kai hannunsa ya janyota ta zame "ni ka barni kawai ta diro daga kan gadon tashige bathroom tayi zamanta tana kuka yakaraso jikin kofar bayin yana sake kwantar mata da murya "am so sorry hrt beat nima ba hk naso ba abubuwan danazo yi ne suka sha min kai amman na miki alkwarin bazan sake barinki ba "ki bude kofar plz.. ya dade tsaye yana mata magiya amman taki bude masa ya baro jikin kofar yana zare yar saman suit dinsa ya ajiye yasamu guri ya zauna yana cire takalminsa lokacin data bude kofar ta fito ta iske shi tsaye yana balle botiran gbdn rigarsa at the same time yana kwance agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa kallo daya tayi masa ta kawar da kanta takarasa inda ya ajiye ledodin daya shigo dasu tana bubbudewa abinci da abin sha dana ciye ciye tare da kayan itatuwa ,ta zauna ta bude abinci tasoma tsakura duk yana kallonta bai mata ce komai ba ,sai ma godiya da yayiwa Allah da batayi fushi da abinci ba ,ya mike tsaye daga shi sai boxes yashiga bayi. kusan awa daya ya dauka yana wanka sannan ya fito wanda zuwa wannan lokacin tagama cin abinci ta haye gado abunta ta runtse idanunta . mayatattu idanunsa ya zuba mata ganin irin shigar dake jikinta na daukar hankali . dauke idanunsa yayi yasoma shirin bacci cikin wasu haddaun kayan bacci masu budadden gaba wanda ya bayyana halitar kirjinsa tare kwantace sumar gashin dake kwance a kirjinsa, ya d'an daure igiyar rigar daga kasa kirjinsa na bude bai bi ta kan abinci ba dan bashi bane agabansa damuwarsa fushin da gimbiyarsa ke yi dashi ahankali yakarasa inda take kwance yana zuwa ya hadeta da kirjinsa sanaan ya manne bakinsa akan nata tayi wani juyi zata zame cikin sa'ar da kwarewa yasamu ya cafko laulausar harshenta jikinsa har rawa yake ya makaleta gam yanawa bakin wani irin tsutsa na fitar hankali . ita km sai wani mutsu mutsun kwace kanta take da son janye bakinta daga nashi cikin wani irin sauti yace "shhhhhh wayyohlly allah don't don't do this to me ya sake kamkameta ajikinsa yanacigaba sarrafa harshenta cikin wani irin shauki na fita haiyaci daga karshe ya dinga bata hot kiss ta koina ajikinta dole ta hakura tayi mukus tana fidda numfashi sama sama. ya kwantar daita yana gigita da salon wasaninsa yana kokarin zare rigar jikinta itama rigar jikinsa take kokarin rabashi daita gbdy sun rude yadda yake sarrafata yasa gbdy ta manta runi dake jikinta nan fa abubuwa suka shiga wakana AK yayi matukar gigita su'ad da salonsa gbdy tagama fita haiyacinta shi km sai rikita mata lissafi yake. tsawon lokaci ya dauka yana sarrafa harshensa cikin bakinta tare da rikita mata kwalkwaluwa gbdy takamo hannuwasa ta daura akan Brest dinta very slowly take mgn tana kiran sunansa tana jin hannusa saman kirjinta ya dinga moving da hannusa akan kirjinta yana murza nipples dinta gbdy ta langwabe masa ya kamo lip's dinta yana tsotsa yana cigaba da romacing dinta gelty tare da ware kafafunta ya sauke bakinsa cikin kasanta wani irin zummm taji ajkinta da kasanta gbdy ,ta saki wata irin kara mara sauti ashhhhh ashhhhh tana sake dannan kanshi sucking dinta yake yana zira harshensa cikin kasanta yana wasa dashi ,jikinta banda kirma babu abinda yake irin na jiya yayi mata sai daya barin hknlita ya gushe sosai sannan yashigeta take ta dawo ahankalinta ta matse kafafunta tana bashi hkr gbdy idanunta sun sauya sun canza ,wani irin salo yashiga yi mata wanda yasa da kanta tashiga ware masa kafafunta shi km yashiga fagen fama ahankali yake binta ta yadda zata ji dadi hkn ce takasance dan wani irin sanyi dadi ta dinga yana bin dukkanin ilahiri jikinta har cikin tsakiyar kanta wani irin karfi taji yana tasomata wanda yasa ta dinga turo masa kasanta sosai cikin wani irin yanayi ta kamkameshi ajikinta tana mgn kasa kasa ,kunneshi ya kawo daidai bakinta yaji tana furta "wayyohhly Allah abdul dadi nake ji ashhhhhh wasssshh Ummana dadi nake ji... cikin sanyi murya takira sunansa " abdul.. ... ya amsa mata da "uhm " "abdul ..ya sake amsawa uhm hrt beat yana cigaba da sarrafata "zanyi.. zanyi... wayyohhh zanyi jin hk yasa ya dinga hakarta yana zubata son ranshi yana jin lokacin datake kokarin yin realize wanda yayi daidai da shima zaiyi ta kamkameshi shima ya kamkameta yana zuba sambatu ashhhhh yarinyar kina dadi asshhhhhh kina dadi sosai zaki kasheni da dadi ya matseta gam ajikinsa yana ihun dadi itama hk jikinta ne yasoma sakewa ala'mun tayi shima ya sauke naunauyen ajiyar zuciya da karfi tana jiran taji ya sauka sai taji kawai ya zarce yana murzata kmr yasamu sitiyarin mota da iyakacin karfinsa ,wani Sabon dadi yake ji itama dadi dadi zafi zafi take ji acikin tafin hannuta da kafafunta. cikn sa'a ya hade tafin hannusu waje yana murzawa ahankali hk ma kafafunsa na gugan cikin tafin kafarta wani irin shaukin dadin take jin yana bin jikinta da jijiyo dake aiki ajikinta, tana jinsa ya sake yin realize na biyu yana kokarin cigaba da aiki aiko tasa kuka dan zuwa lokacin tasoma gajiya gabobin jikinta sun soma amsawa ahankali ta kai bakinta cikin kunnesa "abdul nagaji..... "ok ki d'an min hkr kadan na kara aiko tasaka masa kuka " zakara kmr wani abinci .. "wannan ai yafi abinci dadi bakiga ko abinci ban tsaya ci ba nafi son shi akan abinci da komai dake cikin duniya..... "wayyohhly nashiga ukuna abdu.... yayi saurin daura bakinsa kan nata yashiga tsotsa Yana Jin kukanta amman yaki barinta ganin halin datake ciki yasa ya saurara mata ba dan yagaji ba sai dan ganin halin datake ciki ya mike ya koma gefe yana fidda numfashi sama sama tare da janyota jikinsa ya kwantar daita saman ruwan cikinsa a matukar wahale ta mirgina gefe tana wani irin kukan wahala.. Yana son rarrashi Yana tunanin yau Kuma me za'a ce mata. jin tana dad'a sautin kukan ne yasashi matsowa jikinta tare da jawota ya rungume ta tsam a jikinsa,duk yadda taso ta kwace ta kasa hakan yasa cikin muryar kuka tafara fadin, Ni ka rabu dani ka sakeni,wallahi abdul ban taba sanin dagaske baka Sona Km ka tsaneni ba sai tsakanin jiya da yau, duk macen batasaba mu'amula da namiji ba zaka ga ana tausaya mata ,amman banda ni kawai kana neman ka meidani injin, dan ka wahalar dani kazo dani har wata kasa ,ban taba sanin Kai sarkin mugaye bane sai yau,a yadda nakeji yanzu nasan ka kwashe dukkan albarkatun dake dauke da sinadaran jikina,Ina da tabbacin yanzu banida wani vitamin a tare Dani,wallahi indai haka ake auren na fasa daga yau km ina gani wautar masu Zama har su haihu ni yanzu dubi yadda kake Neman mayar Dani inji ta karfi da yaji . "me yasa baka gwada karfinka a kan uwargidanka ba sai a kaina ni kadai,ko Dan kasan ita sai dai kuyi Kare jini biri jini,to wallahi Nima sai dai ka rbuda dani ,dan karfina yasoma karewa Allah sai ka sake.....da sauri ya rufe Mata bakin,Dan baya fatan abinda take son fada ,ahankali ya sake matso daita jikinsa yana rarrashinta yana gaya mata word's masu dadi da sanyaya zuciya yana nuna mata gbdy wannan shine aure ,kuma kowacce mace datagani a gidan mijinta da haka take sabawa. Bawani naki wayo suna Shan wannan uwar wahalar suke haihuwa,wallahi ban yarda ba. "yanxu duk wannan uwar dadin da kika shi kina kiran sunan ummanki duk kin manta , na farko ne Dana biyu keda dadi Amma daga Nan km sai bakar wahala dan girman allah ni dai kabarni na huta kar yoyon fitsari yakamani.. "ok bari na duba miki nagani ko yoyon fitsarin zai kamaki "no no banaso wlh wani sabon yawon zaka min tana daga kafafunta sama. "a yanzu dai babu abinda zan miki gani kawai zanyi da wayo da dabara ya ware kafafunta yana duba kasanta ahankali ya tura fingers dinsa ciki ta saki kara "ke ke meye hk karki sa mutane su dauka wani abu nake miki man.. "ai gara sun sani ko zan samu dauki murmushin gefen baki yayi a ranshi har yanzu Yana mamakin rashin wayon yarinyar a wannan fannin Dan shidai yasanta da shegen tsiwa sai dai ta wannan fanni batasan komai ba. ahankali yake duba kasanta , bai ga wani alamum ciwo ba ,sai dai yasan dole taji zafin rashin sabo daukar yayi kmr jiya yayi mata wanka shima yayi suka fito suka kwanta tana manne ajikinsa har bacci ya daukesu yau ma wuraren asuba yasoma lalubarta Allah yabata sa'a ta farka taki yarda suka shiga kokuwa ya sakar mata nauyinsa dole tana kuka tana komai ta hakura ta mika kai yashiga shan sha'aninsa. Tun sanyi safiya ya fita daga hotel din Bai dawo ba Sai misalin karfe shida na yamma duk da bai dade ba kmr sauran kwanakin amman tashiga damuwa kwarai sakamakon mutumin jiya dayazo ya dinga danna kararawar dakin yana kiran tazo ta bude masa kofar . da hanzarinsa ya karaso gareta yana kiran sunanta hrt beat.. Duk yadda taso ta boye damuwarta kasawa tayi kawai tasa Masa kuka jawota jikinshi yayi cikin rudewa yake tambayarta "me km ya faru hrt beat gani na dawo da wuri yau. so take ta gaya masa matsalarta amman tana jin tsoron abinda zai faru abdul babu hkr kmr zawo yake karyaje ya kashe mutumin mutane su shiga uku gara tayi hakuri har zuwa sanda zasu bar kasar. sosai ya matsa mata da tmbyrta data rasa mezatace masa kawai tace "yaushe zamu koma ni nagaji ina kewar ammi da eiman km ina son ganin ummata.. mgnrta ta karshe ce tabata masa rai ya mike daga inda take yasoma kwance agogon hannusa ya ajiye akan dresss mirrow yana zare yar saman suit dinsa tare da balbale botiran gaban rigarsa yana tsaye yana jin Wani bakin cikin na ziyarta birnin zuciyarsa. yarasa dalilin da bai son tana zance mahaifiyarta da wannan takaicin yashige bayi yabarta yayinda wannan yanayin nasa yasa Wani tuttukin bakin cikin tokare mata makoshi,wato ma baya son taji tayi missing kowa sai dai ta zauna yayi gurzarta kmr yasamu kayan wanki tsaki taja tare da kwanciya ta juya masa baya. yau ma kam kukan su'ad yafi na koda yaushe dan na yau na mugunta yayi mata kasancewae yana jin haushinta babu wanda bata kira ba har su ore da ganiya duk lokacin datakira sunan ummanta yafi zungura mata joystick dinsa da karfi ,hkn yasa tagane bayason tana kiran sunanta tacigaba da kukanta shi km yana caccakarta .. yau kam ko rarrashi batasamun ba ya tashi yaje yayi wanka ya fito yayi kwanciyarsa ya juya mata baya. washegari da asubar fari aka kira wayarsa ya dauka ya amsa a dakile sannan ya sauko yashiga bayi wanka yayi ya fito yashirya cikin black suit ko kallon inda take bai yi ba ya fice ya kulleta ta baya. misalin karfe 3:00 direvebansa ya saukeshi a harabar hotel din ya fito hannusa daya rike da briefcase dinsa, dayan hannunsa rataye da yar saman rigarsa yana taku ahankali cikin takunsa na isa da nuna shi wani ne yasoma tattaka matattakal da zai kaisa zuwa dakinsa ya taka step din karshe idanunsa ya sauka akan kamal tsaye abakin kofarsa yana dannan bell yana waige waige. wani irin bugu zuciyarsa tayi da matsanancin karfi take kwalkwaluwarsa ta dauki caji kirjinsa da zuciyarsa suka shiga dokawa hankalinsa yayi kololuwar tashi idanuwansa ya mutsuke yagani gaske ne ko kuwa idanunwansa ke masa gizo, amman stiil kamal yagani tsaye abakin kofar dakinsa inda kadarasa ke killece. ahankali yasoma daga kafafunsa cikin slow motion yana kokarin isa inda yake wanda har wannan lokacin idanun kamal bai kai ga ganinsa ba...... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA MU'MIN THE GIVER OF PEACE page 68 a matukar haukace ya isa daf da bakin kofar inda kamal ke durkushe yana huci kmr mayunwacin zaki ,kamal wanda ya danna bell din jikin dakin ya dago da niyyar waigawa yaga ko babu indanun daya gansa gabansa yayi wani irin Mahaukacin bugawa da karfi sakamakon ganin inuwar ak dayayi tsaye akansa yana mazurai kmr zakin da yayi tsohon watanni bai ci abincin ba. a razane yaja baya kadan yana zaro idanuwansa waje ala'mun jin tsoro, yayinda take jikinsa ya dauki kirrma...waskewa yayi yana dube dube akasa kmr yana neman wani abu , ak yasoma takowa ahankali zuwa inda yake hankalinsa a matukar tashe ya saki briefcase din dake rike a hannusa tare da sanya hannusa daya yasoma kokarin sunce tie din dake daure da wuyansa . kamal naganin hk yasoma ja baya tare da neman hanyar gudu sbd yadda yaga yanayin ak kwata kwata babu ala'mun sausaici ko jin uzuri zai iya masa komai , tuni AK ya ankare da guduwa yake son yi dan hk yayi kusa dashi sosai kwalkwaluwarsa na cracking yana tunanin irin kalar dukan mutuwar da zai masa .... ganin hk yasa kamal a matukar tsorace yasoma mgn muryarsa cike da in.. ina " karkayi tunani ko wani abu nazo yi daman ..daman nazo wucewa ne shine key dakina ya fa............. dauuuuuuu yaji ak ya daukeshi da wani gigitaccen mari wanda yasashi ganin double a rude ya juya zai gudu ak yayi saurin saka masa kafa sai gashi tim a kasa ya zube warwas yana baje idanu . a matukar harzuke ak yasa kafarsa daya yayi kwallo dashi yayi sama ya sake dawowa kasa dimmmmm kmr buhu yana huci yana sake kokarin tashi ya tsare,cikin wani irin sauri ak ya isa gabansa ya cafko shi yasa duka hannuwansa ya shake masa wuya yana huci yana buga kansa da bango .. kamal yasoma kakarin mutuwa tare da kokuwar amsar kansa da iyakacin karfinsa a hannun ak, amma ina hkn ya kasa samuwa sbd bakaramin damka ak yayi wa wuyansa ba. da kyar kamal yasamu muryarsa ta fito "me na maka ka sakeni nagaya maka abinda yasa kagani atsaye agurin..... wani irin barin makauniya ak yayiwa fuskarsa take sai ga jini ya balle ta baki ta hancinsa yana tsiyaya .. cikin wani irin hargitsatsiyar murya ak yace "kutumar ubanka da abinda kagaya min .. "yau zakaci kutumar ubanka da uwarka gbdy ni zaka rainawa hankali ..? "da idanuna fa naganka a makale a bakin kofar da matata take a killace kana danna bell .. .. "uwar me zaka mata? "wallahi!!! yau sai ka gaya min gskyr uban me kake nema abakin kofar dakin da matata take kafin nayi fata fata da namanka "karamin dan iskan kwarto wanda bai san ciwon kansa da darajar aure ba .... yakarasa mgnr yana kai masa naushi a gefen ciki.... kamal yayi luuuuuu zai kai kasa ya tarosa da sauri ya sake bashi wani mari .. Allah sarki bawar Allah su'ad tana zaune makure atsorace akan gado tana kukan zuci tun sanda kamal yasoma bugun kofar zuciyarta ke rawa gabanta ke tsananta faduwa, jin saound din muryar ak yasa ta saukowa daga kan gadon a matukar tsorace ta isa bakin kofar tare da kai idonta daya jikin hujin kofar, take idonta ya sauka akan mijinta tsaye makure da wuyan kamal yana gurnani yana bashi maruka .... mutuwar tsaye tayi a gurin "shikenan ta faru takare yakamashi, yau sai wani ikon Allah tayi mgnr cikin ranta take km jikinta ya dauki kirrma zufa yasoma keto mata ta koina ajikinta, ta sake kai idonta jikin hujin kofar daidai lokacin da sautin muryar ak ya karade gurin . "ance maka wannan kaddarar kmr kowace kadarar ce? kasani wannan kadarar ba kmr kowace kadarar bace ,"wannan kadarar kimtsatsiya ce, kadara ce me girma ba kmr sauran kadarorin da kasaba cin nasara akansu bace .. "wannan kadarar tawa ce mallakina ce ni kadai yayi mgnr yana hargagi .... "matata ce ta sunanh kmr yadda na tabbatar maka a airport amman shine kake bibiyarta "daga yau kazo karshen iskanci da tantiranci dan kuwa zan maka abinda har ka mutu bazaka manta dani ba a iya tsawon rayuwarka... "zan illataka zan raunata maka rayuwa ta yadda bazaka sake morar jin dadin dake cikin duniya ba,kai ko ban kasheka ba sai raunata maka rayuwa. jikin kamal na rawa yasoma bashi hakuri "dan girman Allah kayi hakuri wallahi ban dauka da gaske matarka bace.. "kutumar ubanka kai da hakuri da kake bani, nace kaci kutumar ubanka da hkrin ," amman da kace key kake nema ? "uhm ammm ..aiko ak ya rufeshe da duka takoina ajikinsa , tun kamal na gocewa har shima yasoma ramawa suka shiga dukan juna babu abinda kake ji sai sautin saukar naushi .. gbdy zuciya ta kawowa ak iya wuya ji yake kmr ba dukan kamal yake ba, dan hk ya zage iya karfinsa ya dinga zubawa kamal naushi ta haci ta baki ta gefen cikinsa daga karshe ya fara kwallo dashi akan step din da zai kai mutun zuwa harabar hotel . kafin kace me tuni ma'aikatan hotel din maza da mata sun zagayesu suna kokarin shiga tsakaninsu amman ina AK ya haukace dukan kamal kawai yake yana furta "zaka sake kuskuren zuwa inda matata take ? "kai bama matata ba ko matar wani ma daga yau bazaka sake zuwa gareta ba ,"jaki dabba duk tarin mata dake garin nan bakaga wace zaka daura idonka akanta ba sai *matata* duk wannan mgnr dayake yana yi ne cikin harshen tsadadden turancinsa .. take jamar dake kokarin rabasu suka soma darewa suna ja baya ,sbd jin abinda yake fitowa daga bakin ak, sai yan tsirarrun ne suka cigaba da kokarin amsar kamal wanda kamaninsa suka sauyawa. "yau ce ranar nadamarka km ranar mutuwarka dan sai na aunaka lahira yasa kafarsa ya daki joystick dinsa yana huci take kamal ya zube kasa sumamme amman hkn bai sa AK saurara masa ba yacigaba da dukansa,yana zaginsa "aiko gurin ya sake hargitsewa da hayaniyar mutane ana kokarin kwatar kamal . daya daga cikin ma'aikatanta hotel din yaje ya dibo ruwa zai kwarawa kamal, a fusace ak yakaraso kansa ya bashi lafiyayyun mari guda biyu tare da ingizashi "you are very stupid if you try that im gona kill you .. belt dinsa ya kwance ya dinga dukansa kansa da karfin belt mutane suka sakeyowa kansa dukan mutuwa yayiwa kamal har sai da azaba ta farfado dashi. da kyar aka samu aka kwaci kamal a hannu AK yana kokarin sake cafkosa ana sake bashi hakuri , amman ina zuciyarsa tagama rufewa kokarin sake kamo kamal kawai yake gani yake kmr har lokacin bai masa dukan daya dace ace yayi masa ba, tunda bai gansa akasa yana fidda dafarar mutuwa ta bakinsa ba. manager gurin aka kira ta waya sbd AK yaki hakura sai zagi da uwar ashariya yake lailayowa yana makawa kamal da harshen turanci da hausa duk wanda yayi kokarin bashi hakuri sai ya dakatar da mutun da hannusa yana gurnani me gauraye bacin rai, har lokacin da manager yakaraso ya isa har inda AK yake tsaye rike da kungunsa yana huci . manager ya kai hannunsa zai dafa kafadarsa da zumar bashi hkr tare da neman jin ba'asi . cike da matsanancin fushi ak ya buge hannu manager yana masa wani irin mugun kallo kmr shine kamal sannan ya meida idanunsa inda kamal yake yana fidda numfashi wahala gbdy kamaninsa ya sauya idan ba wanda yayi masa mugun sani ba bazai ganesa ba sakamakon uwar dukan dayaci a hannun ak. "wallahi bangama cin ubanka ba zan barka amman sai naga baka numfashi yasoma kokarin sake cafko wuyansa manager ya kai hannunsa zai taresa "don't don't ever touch me in ur dirty life ... "am.. am very sorry sir yayi mgnr yana kamewa ala'mun ban girma kasancewar yasanshi sosai km yasan kowaye shi acikin kasar, sannan mutumin da yayi masa masauki a hotel din bakaramin mutun bane kaf koria ana ji dashi.. muryasa a matukar harzuke yace "matsawar kuna son zaman lfyrku km bakwason ayi kisan kai cikin hotel din nan, ku gaugauta sallamar wannan dan iskan tun kafin nayi sanadin da zaku shiga uku ,dan wlh zan iya kasheshi . "kafirin jahilin dan iska zamu hadu ne Amman ina tabbatar maka haduwarmu bazata zama alkhairi agareka ba may be mutuwarka a hannuna take. yana gama fadar hk ya juya fuuuuuu ya bar gurin, sauri sauri ya dinga taka matattakalar benen zuciyarsa kmr zata tarwatse manager na biye dashi abaya yana sake bashi hakuri a daidai bakin kofar dakin ya ja ya tsaya yana ciro key'n dakin daga cikin aljihun wandonsa yasoma kokarin bude kofar yayinda manager yashiga tattaro masa kayayyakinsa da suke zube a kasa ya miko masa still hakuri yake bashi.. a fusace ya amshi jakarsa tare da yar saman rigarsa yashige dakin ya danno kofar da karfi batare da ya sauraresa ba, ya kulle yayi wurgi da briefcase dinsa a parlour 'n yasoma balbale botiran gaban farar rigasar yana kokarin kutsa kai cikin uwar dakin ,yakarasa cire rigar yayi wurgi daita kan gado,ya kwance agongon dake daure da hannusa ya daura saman dress mirrow da karfi . da kafafunsa yashiga cire takalminsa yashige bathroom batare da ya kalli inda take tsaye tana kallonsa jikinta na shaking ba, yana gama shiga bathroom ya bugo kofar da karfi.. a firgice tasoma tattara kayayyakinsa tana kiran "wayyohhhly Allah nashiga ukunah Allah kasa karya huce akaina a tsorace ta kimtsa masa kayansa, ta ajiye kowane a majinsa ta dawo jikin bango ta makale zuciyarta na wani irin harbawa da sauri sauri . kusan awa daya ya dauka cikin bayi batare da taji motsin saukar ruwa ba, hkn ya sake daga mata hankali matuka ,kawai taji hawaye na gangarowa bisa kuncinta wanda tarasa dalili zubowarsu ,na ganinsa cikin damuwa ne,ko km na tsoron abinda zai faru akanta ne, ita dai batasani ba kuka take sosai har da shesheka minti talatin tsakani taji motsin ruwa ala'mun yasoma wanka, can ya fito kugunsa daure da Whit towel da wani karami a hannunsa yana goge sansar jikinsa dashi yazo ya tsaya gaban mirrow yana cigaba da goggoge ilahiri jikinsa still bai kalli inda take ba. ganin tsayuwarta agurin zai iya karamata laifi ko jin haushinta yasa tasoma daga zara zaran yatsun kafafunta cike da matsanancin sanyi jiki takaraso garesa daidai lokacin dayaja karamar kujerar mirrow ya zauna,ta kai hannuta ta rike towel din dake rike a hannunsa "kawo na taimaka maka . bai ce daita komai ba ya sakar mata towel din ya mike tsaye ya nufi wardrobe ya zaro daya daga cikin jallabiyoyinsa dayazo dasu ya xira a jikinsa, ya dawo ya rabe ta gefenta, ya fito da system dinsa ya jona a charge tare da zama a gefen gadon ,ya juya mata baya ya fito da file file's da tarin document ya bazasu ata gefensa yashiga aiki a natse, bazaka taba cewa shine wannan mutumin daya gama tumular dambe a awanin 30 da suka gabata ba, sai dai kallo daya zaka masa ka gane yana tashin hankali matuka, gbdy babu wani annuri a saman kyakkyawar fuskarsa ,sai zallar bacin rai da damuwa . "duk inda ya motsa jikinsa da idanu take binsa tana kallonsa a tsorace tana sake mamakin hali irin nasa wanda idan da sabo yaci ace tasaba km ta daina mamaki halaiyansa kasancewar shi din mutun ne me saurin daukar zafi akan komai na rayuwarsa ,sannan mutun ne shi da sam shi bashi da tsoro ko shakar kowa arayuwarsa. tsayayyen nmj ne shi km karfaffa me izza da razana rayukan mata ,wanda hatta da mazan yan'ywansa izzarsa da isarsa kan firgitasu a duk sanda suka gansa a yanayin tashin hankali irin wannan ,tsoronsa sukeji sannan yanayinsa yana sakasu suji kmr suyi fitsari a wando.. tsawon lokaci ta dauka tana tsaye agurin tare da tsura masa fararen idanunta tana kallonsa cike da matsanancin shaukin kaunarsa, har sanda aka danna bell din dakin bata yi yunkurin budewa ba sbd maseefarsa, shima hk , sai da yayi kusan minti goma zaune batare daya motsa ba ko nuna yaji ana danna bell , sannan ya mike tsaye ahankali yana tafiya da kyar yaje ya bude kofar ma'aikaciyar hotel din yagani tsaye hannuta rike da keken tura kayan abinci, ta gaidashi cike da girmamawa ya amsa aciki yana me bata hanya tashigo ta'ajiye tiren abinci ,ta fita, ya sake meida kofar ya kulle ya dawo mazauninsa yacigaba da aikinsa. "wayyohhly Allah to ni yanxu meye laifina ana da zai dauki fushi dani hk? tayiwa kanta tmbyr tana dafe daidai saitin zuciyarta dataji yana bugawa da karfi. "ya Allah ka taimakeni ka sanyaya zuciyarsa ya sauko daga wannan dokin fushin daya hau.. tayi adduar cikin ranta wasu zafafan hawaye na sake biyowa ta gefen idaunta.. agogonsa ya lalubo a saman mirrow ya duba yaga lokacin sallah magrib yayi, ya mike tsam yashiga bathroom yayi alwala ya fito ya nufi pray mate ya tada sallah itama taja kafafuwanta da suke amace ta nufi bayi ta dauro alwala tazo tayi sallah wanda zuwa wannan lokacin ya dade da idar da nashi sallahr abinci ne agabansa yake tsakura kmr wanda bai son ci, bai sakawa cikinsa cokalin da ya kai biyar ba ya kasar da Center table din yacigaba da aikinsa . "ita kam tana kan sallaya har lokacin tana addur Allah ya huci zuciyarsa, kimtata tayi da lokacin sallahr isha'i tayi ,ta mike jiki a sanyaye tai sallarta byn ta idar ta mike tashiga wanka wanda ya zame na kaida, dole idan zata kwanta sai tayishi sannan take iya bacci. ta fito kirjinta daure dan guntun towel iya cinyarta can wanda ya bayyana santala santalar cinyoyinta dake fitar da wani sheki da hasken kyau, ga tudun brest dinta azahirance ana hangosu sbd kankantar towel din ,idan tai yunkurin rufe kirjinta gbdy, sai cinyoyinta sun bayyana sosai duk da ba wai kallonta yake ba amman wani irin kunyarsa take ji, tun tsawon rayuwata bata taba kasancewa hk agaban kowane irin halita ba byn mahaifiyarta sai km yanzu dake tare da mijinta, ta dan saci kallonsa taga yanayins har lokacin yana kan aikinsa fuskarsa a matukar daure tmkr hadari. ahankali ta nufi inda mayyukanta suke akan dress mirrow ,ta dinga lakata tana mulke ilahirin jikinta hade da turaren humara , lungu da sako na jikinta ta dinga bi tana shafawa, sannan ta mike ta isa wardrobe ta dauki wata haddadiyar rigar bacci acikin wad'anda tagani a jakar kayan da sukaxo dasu tashirya kanta kana takarasa saman gado ta haye ta kwanta ata dayan gefensa tana satar kallonsa lokaci zuwa lokaci batare da taci abinci dare ba. "har tsakar dare aiki yake , da faman daga wayoyinsa batare da yabi ta kanta ba ,wannan abu yayi bala'i taba zuciyarta da kona mata rai, tana kallonsa ya ture system din gabansa ya mike ya koma ya kwanta a saman rest chair tare da nade hannuwansa duka a faffadan kirjinsa yana kallon saman dakin,ita ko sai juyi take a saman makeken gadon tana kamkame jikinta tarasa meke mata dadi. motsinta bai sa ya dago kanshi ya dubi inda take kwance ba ,har sanda ta mike daga kwancen datake tazo ta tsuguna a gabansa kirjinta na wani irin bugawa kmr ana buga mata guduma . kanta a sunkuye a kasa tasoma motsa labbanta ahankali . "dan girman allah abdul ka sausautawa kanka, damuwarka tana neman tarwasa zuciyata tayi mgnr muryarta a sanyaye kmr zatayi kuka .. wannan mgnr datayi ita tasa ya juyo ya dan saci kallonta gbdy a tsorace take dashi .. "bansa laifin dana maka ba kake fushi dani amman ina rokonka dan Allah ka tausayawa rayuwata ka yafe min ,sannan ka daina fushi dani ....ta karasa mgnr muryarta na craking.. still shr yayi mata tmkr bai ji abinda take cewa ba . sautin kukanta dake fitowa ne ya karade dakin sbd tarasa yadda zatayi dashi tarasa ta ina zata fara shawo kansa daga dokin fushin daya hau. yayinda tarasa dalilin dayasa ta damu dayawa akan fushinsa alhalin ba itace ta masa komai ba. " dan Allah kayi hakuri idan ma akan abinda ya faru dazu ne to kasani banida laifi aciki asalima bansa abinda hkn yake nu... "ya isa ya isa!! dan Allah mlm banson jin komai daga bakinki yayi mgnr tare da juya mata baya yacigaba da kwanciyarsa zuciyarsa na dokawa. .... manage plz 👏🏻👏🏻👏🏻 mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA MUHAYMIN THE GIVER OF PROTECTION page 69 kuka tacigaba da rerawa kafin daga bisani ta daura kanta jikin kujerar dayake kwance tana kuka kmr ranta zai fita ahankali bacci ya fara fixgarta har yai nasarar daukar ta.. jin ya daina jin sautin muryarta yasa ya birkito yana kallon kyakkyawar fuskarta da ya sauya tai jajja sbd kukan datayi naunauyen ajiyar zuciya da numfashi ya sauke atare yana me daura hannunsa daya saman sumar kanta dake baje a gadon bayanta yana shafawa ahankali yana sauke numfashi. "yasan bata da laifin akan komai daya faru amman yarasa dalilin dayasashi jin haushinta hannusa ya gangara dashi kan tautausar lip's dinta yana shafawa yana lumshe mayattun idanunsa tsawon lokaci tana zaune gabansa tana bacci.. ita dai bata san yadda akayi ba sai farkawa tai da asuba taganta saman gado kwance lullube cikin bargo shi km yana gaban computer . abu kmr wasa fa AK ya dauke mata wuta yashiga fushi ba gaira ba dalili daita, batare da tai masa laifin komai ba. kullun zai fita km sai dare zai dawo hotel din tsakaninta dashi sannu da zuwa ko a dawo lfy amman zance kwana guri daya babu ballanata ya nemeta akan shimfidarsa gashi ya rigada ya fara saba mata da dumin jikinsa .. yanzu hk kwance take a saman gado tana tunaninsa yashigo dakin hannusa rike da briefcase dinsa ta tashi cike da natsuwa takarasa gareshi yana kokarin kulle kofar ta amshi jakar hannusa tana masa sannu da zuwa ,yau kam babu laifi ya amsa mata fuskarsa a sake ba kmr kwanakin da suka gabata ba ,yakarasa shigowa dakin ya kwanta a saman gadon yana kiran washhhhh Allah.. "sannu kagaji ko? ya lumshe mata mayatattun idanunsa ta ajiye briefcase dinsa a inda tasaba ganin yana ajiyewa idan ya dawo, takaraso , ta tsuguna a gabansa tasoma kokarin kwance igiyar takalminsa ta cire masa , ta kai ma'ajiyinsu. ta dawo ta haura saman gadon ta kamo kansa ta daura saman cinyarta tana shafa sumar kanshi ahankali ahankali tana kokarin zare yar saman rigarsa har ta samu nasarar cirewa ta ajiye afenta ta meida hannuta saman fadadden kirjinsa tana balbale botiran gaban rigarsa ahankali take kai kawo da hannuta a kirjinsa wanda hkn ya haddasa masa jin wani irin shauki ajikinsa .take yanayinsa yasoma sauyawa daman km duk tsawon kwanakin nan dauriya kawai yake da bukatarsa amman shi kadai yasan halin takurar dayake ciki , tana gama cire masa kaya taje ta hada masa ruwan wanka ta dawo kusa dashi ta zauna tana wasa da yatsun hannuta "kaje kayi wanka na hada maka ruwan wanka unexpected taji sautin muryarsa cikin sanyi wanda yaushe rabon dataji hk ,"ya amsa da nagode sannan ya mike tsaye yana sake kiran washh Allah yashige bayi ya dade yana durza jikinsa yana zubawa kanshi ruwa sakamakon wani zazzafan feelings dinta dayake jin yana taso masa tundaga tsintsiyar kafafunsa har zuwa cikin kwalkwarsa yana circulating ilahirin jikinsa, numfashi yake fizgo da kyar yana fesarwa har dai yasamu yakamala wanka ya fito kungunsa daure da wani gutun towel da bai gama rufe masa jikiinsa ba tunda iyakacinsa bai wuce agoge sumar kai dashi ba.. da sauri su'ad ta mike daga zaunen datake na zaman jiran fitowarsa daga bayi . hannuta rike da towel me dan girma ta nufi inda ak yake wanda ya fito yanzu daga bathroom tasoma goggoge masa jikinsa kana ta kamo hannusa zuwa gaban mirrow ta zaunar dashi akan kujerar, shi kuwa sai binta yake da idanu yana kallonta yana sake jin wani sanyi dadi aransa da tsanani bukatuwa daita. addua yake acikin zuciyarsa Allah yasa kulawar datake bashi yanzu ta zarta hkn ko zai samu damar ya fidda madarar dake daskare da mararsa .. ahankali ta dauki body lotion ta murza a tafukan hannuta tasoma bin jikinsa tana shafawa ahankali ahankali har zuwa kirjinsa inda tafi shafawa most especial wajen nipples dinsa wanda ke zagaye da gashi.. wani irin abu ya dinga ji yana fezgarsa tun daga tafukan kafafunsa suna circulating every part of him wani irin dadi yake jin yana fitowa daga cikin tafukan hannuta zuwa halitar kirjinsa dama gbdy ilahiri jikinsa sai da ta tabbatar ta gama mulkeshi sosai da mai sannan ta taje ta dauko masa rigar baccisa me badadden gaba wanda ya bayyanar da halitar kirjinsa tare da kwantace sumar gashin dake kwance a jikinsa ta kamo hannusa ta mikar dashi tsaye ahankali idanunta ya sauka akan kirjinsa dake kwance luf luf da gashi sai sheki suke zubawa. ta shiru tare da tsura masa fararen idanunta tana kallon tsarin kirjinsa, hk kawai ta tsinci kanta cikin wani yanayi na zallar shaukinsa yanzu datake tsaye agabansa tana kallonsa wani irin harbawa zuciyarta keyi feeling dinsa ke taso mata ahankali yana mamayeta, batasan lokacin da fada jikinsa batare da tashiryawa hkn ba tana sauke naunauyen ajiyar zuciya. babu shiri ya sake janyota xuwa jikinsa ya manneta akirjinsa gam Yana sauke ajiyar zuciya shima tare da rungumeta ajikinsa ya matseta gam wanda da kyar take fidda numfashi ,ta bude bakinta zatayi masa mgn kawai taji ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa yana shashshafa ilahirin jikinta cikin wani irin salonsa masu tsayawa arai kafin daga baya ya zarce da bata hot kiss a koina ajikinta yana sauke numfashi . sannan ya sake meida bakinsa cikin bakinta, idan ya tsotsa ya tsotsa sai zare ya medai bakinsa cikin kunneta ya tsotsa ya tsotsa ya sake cirewa ya meidawa kan bakinta . tsawon lokaci ya dauka yana sarrafa harshensa cikin bakinta da kunneta tare da hargitsa mata lissafi da salonsa. daga baya ya kamo hannuta ya daura kan joystick dinsa daman babu boxes sanye dashi daga sai rigar bacci data sanya masa ,in low voice yake mgn suck me plz ita kuwa jin hannuta kan joystick dinsa yasa numfashinta kokarin tsayawa dan wani yanayi ta tsinci kanta ciki me wuyar misaltawa ....shima hkn ce takassnce dashi ji yayi numfashinsa na neman barin gangar jikinsa. jikinta na rawa ta tsuguna cike da matsanancin jin Kunya ta kamo joystick din ak dake tsaye bisa kafafunsa yana kirma da hadiyan yawu, ta zira cikin bakinta tana sucking dinsa tare da lashe kan joystick dinsa kmr tana shan sweet wani irin hucin dadi yake fitarwa tare da daura hannusa saman gashinta yana cakudawa yana nishin dadi asshhhhhh ashhhhh ashhhh suck me plz don't stop i like the way you doing it abinda the great AK in this world ke fada cikin rawar muryar jikinsa na tsuma yana sake danna kanta ta yadda zata tsotse shi sosai. sai data rudashi sosai sannan ta mike tsaye tare da daura hannuta kan chest dinsa tana murza kan nipples tana lumshe fararen idanunta da suka soma sauyawa zuwa launi ruwan dorawa. wani irin numfashi ak yake fitarwa me tattare da matsanancin sha'awarta hannuta a yadda yake jin hannuta kan joystick dinsa yasa numfashinsa ya nemi daukewa gbdy yasoma manta duniyar dayake ciki domin jinsa yai yana shawagi acikin gajimare.. ahankali ta dinga moving din hannuta tundaga kan joystick dinsa har zuwa fadadden kirjinsa dake cike da yalwan gashi . idan ta murza joystic dinsa sai tayi sama da hannuta xuwa kirjinsa ta murza kan nipples dinsa har ta karasa zame rigar baccin dake sanye da jikinsa ta langwabe akirjinsa . ta sake hade bakinsu guri daya ta kamo lip's dinsa ta fara tsotsa tana cigaba da romacing dinsa . jikinsa na tsuma yake moving daita har zuwa kan bed sukayi luuuuu suka fada jikinsa na kirma ya fara cire kayan dake jikinta yana filinging dashi tare da ware mata kafafunta ya sauke bakinsa cikin kasanta ya soma sucking dinta wani irin zaburan dadi tayi sanda taji saukar harshensa ya caki kasanta .. hannuta ta luma cikin sumar kanshi tana shafawa ahankali ahankali tare da yamutsawa tana sake dago masa bombom dinta sama yana sake tsotsa da kya. kamkame jikinta tayi tana dannan kanshi ta yadda zai tsotsota sosai shi km sai faman tsotsorta yake yana zira harshensa ciki kasanta sannan ya fitar ya flicking halshensa akan clit dintq sannan ya lashe ya kara zirawa wani irin ta dinga ji ajikinta kmr ana jona mata wutar lantarki tana fidda nishin ashhhhh ashhhhhh ashhhhh "abdul ka tsotseni plz... ashhhhhh wayyohlly ka tsotseni zanyi ..zanyi..!! ganin zatai realising cikin hikima ya zare bakinsa ya zira joystick dinsa cikin kasanta take jikinta ya dauki kirrrrma joystick dinsa na gama shigewa kasanta tasoma jinta tana yawo agajemare gbdy idanunta sun canza kala sai narairai take dasu. cikin iyawa da kwarewa yake danna joystick dinsa cikin kasanta yana having sex daita wani irin ci yake mata me d'igar da dadi cikin halitar jikinta, yayinda gbdy ilahiri jikinta ke budewa yana amsar sakonninsa cike da karfi da kwari gwiwa wanda ke nuni ala'mun rashin kasawa ko gajiyawa atare dashi yake caccakarta ahankali kusan minti talatin yayi akanta wanda zuwa lokacin ta fitar madarar jikinta ,kana ahankali ya dage kafafu sama ya daura bisa wuyansa ya dinga yi mata wani irin mahukacin ci wanda wannan shine Karo na farko daya daga kafafunta yayinda idanunta ke bude km tana kallonsa, wani irin caccakar yake mata yans gurnani wanda bai taba mata makancin irinsa ba sai yau . duk da sanyi ac dake aiki dakin hkn bai hanasu hada uwar gumi ba, nan ma sai da yayi sama da minti talatin yana caccakar kasanta sannan ya sake juyata tai masa gaho tare da kai hannusa yana murza kan nipples dinta yana caccakarta ,hk ya dinga zira mata joystic dinsa babu kaukautawa wani irin ihun dadi take zubawa me gauraye da zafi zafin dadi . kwana yayi yana abu daya daita gbdy tun tana dauriya da jin zafi zafin dadi har ta dawo tasoma yin week jikinta yasoma sakewa numfashinta yasoma barazanar daukewa ganin halin datake ciki ne yasa ya saurara mata ba dan ya gaji ba. sai dan ganin yadda takoma alokaaci iya numfashi kawai take iy fitawar ahankali tana lumshe masa idanunta ta kasa motsawa balle ta tashi hkn yasa ya ciccibota kmr wata yar bby ya rungumota jikinsa zuwa bathroom da kanshi yai mata wanka. ya fito daita makale agefen jikinsa yana mata sannu ya zaunar daita a kan gado wani irin azababben yunwa ne ya kawo mata farmaki a daidai wannan lokacin. ya dan juyo ya kalleta yaga gbdy tayi wani irin sai rausayar da idanu take. da idanunsa ya tbmyeta meke damunt "yunwa nake ji , siririyar muryarta ta doki dodon kunneshi center table ya janyo gabanta ya bude mata plet din abinci, ya janyo karamar stood gabanta ya zauna yashiga bata abinci abakin ,batason cin abinci da sanyi amman hk ta dinga karba tana ci har taji daidai sannan muryarta a raunane tace "na koshi" ya tsiyaya mata driks a cup yabata tasha ta juya zata kwanta "ki dan dakata man abinci ya fada miki.. "bacci nake ji sosai " yai shr bai sake cewa daita komai ba, ganin yadda yai mata shr yasa ta dan jingina bayanta da gadon ,ahankali bacci ya dinga kawo mata farmaki har ya dauketa ya gyara mata kwanciyarta shima ya kwanta abayanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta ya lullubesu cikin bargo me taushi da kamshi..... tun daga wannan lokaci suka dinke da juna baka jin kansu ,sai gurin sex shima idan tagaji zata saka masa kuka shi yai ta aikin rarrashinta... kullun zai fita ya barta ita daya sai yamma zai dawo bai bata tunani yakamata ya fita daita tasha iskar duniya ba, tasoma kuka da rokonsa yafita daita koda na minti goma ne tagari "sai ya hade rai yace bai son gantali da yawace yawace salon taje wani yaganta yakama bibiyarta ," idan km tana bukatar yai kisan kaine a kasar bisimilla ga hanya nan fita duk inda take son xuwa ba sai sun fita tare ba ,bashiri ta natsu ta dawo hnklita sakamakon jin bakar mgnr daya dankara mata. ta hakura tacigaba da zaman kadaita,dan ma allah ya taimaketa su eiman da sauran kawayenta suna debe mata kewa a what's app inda taci sa'a suna online ai daba san tashin hankali da zaman kadaita zai haifamarta ba. ******* kwasam wata rana tana zaune a dakin tana yanke kumbar kafarta da cuticul ya dawo daga ma'aikatansa da wuri ,sai daganinsa zaka san a matukar gajiye yake duba ga yanayinsa tana zaune yakaraso ya kwanta kusa daita daga inda take zaune tai masa sannu da zuwa ya amsa yana runtse mayatattun idanunsa tare da dafe goshinsa da hannusa daya yana sauke numfashi ahankali ahankali, ta mike daga zaunen datake tashiga bayi tayi fitsari ta fito ta nufi fridge ta dauko masa ruwa me sanyi da karamin cup ta tsiyaya takaraso gabansa ta mika masa "tashi kasha ruwa " ya mike zaune yana bude idanunsa akanta ya amsa yana lumshe mayattun idanunsa sannan yasha yana aika mata da kallon kasan ido tare da mika mata glas cup din yana cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai boxes da whit singlet ya koma ya sake kwantawa flat akan gadon kafafunsa na xube kasa . ta nufi gaban TV ta kunna ta dawo kan rest chair ta zauna tanacigaba da gyara kumbarta jifa jifa idanunta na TV tana kallon shirin da'ake gabatarwa, kusan minti talatin yana kwance bai ji motsinta kusa dashi ba kmr yadda sauran lokuta idan ya dawo ta kan manneshi ajiki yana jin dumin jikinta duk inda ya juya. batare daya bude mayatattun idanunsa ba muryarsa ta fito can kasa kasa kmr me koyon mgn yakira sunanta "hrt beat" "na'am ta mike da kyar tasoma kokarin isowa inda yake ,duk taku daya dazatai sai surar jikinta da kirjinta sun kada duk idanunsa a runtse suke amman yana kallon yadda jikinta ke motsowa har ta karaso ta kwanta kusa dashi batare da tace masa komai ba.. ahankali taji ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta yana shinshinta yana shakar kamshin jikinta hade da shashshafa jikinta. ta narke ajikinsa tana fidda numfashi me zafi Wanda ya doki fuskarsa hkn ne yasa ya tsura mata idanunsa yana kallonta cikin wani shauki na zallar kaunarta kafin daga baya ya zarce da romancing dinta cikin zafi zafi tun tana iya jurewa har itama ta fara meida masa da martani cikin nata salon data koya daga garesa suka shiga ruda juna, hannusa ya kai ya zaro brest dinta daga cikin doguwar rigar dake sanye ajikinta ya daura bakinsa yasoma tsotsa yana cicciza kan kmr yasamu sweet while dayan hannunsa na kan murza kan nipple dinta dayan ,ahankali tasoma fita haiyacinta tana kai kawo da hannuta a sansar jikinsa tana murza kan nipples dinsa cike da dabara ya tattara rigar jikinta ya zare yacigaba sarrafa albarkatun kirjinta yana shafa kirjinta zuwa kasan marata ahankali ya gangaro zuwa kasa mararta yana shafawa, bakinsa na kan tsotsa brest dayan hannunsa nakan dayan brest dinta yana murzawa ahankali ahankali dayan hannunsa km yana kokarin zirawa cikin kasanta byn ya ware kafafunta cike da matsanancin shaukinta ya zira fingers dinsa cikin kasanta yasoma fingering dinta yana nishi washhhhh ashhhhh itama tana nishi washhhhh ashhhhh uhmmmm uhmmm uuuuuuu tana sake ware kafafunta tare da dago masa kasanta tana sake tura masa brest dinta cikin bakinsa, gbdy sun rude babu abinda suke sai sarrafa junansu. gbdy sun gama fita hanyacinsu hkn yasa ya meidaita saman ruwan cikinsa ya zira mata joyastic dinsa cikin kasanta tare da rike kugunta da hannuwansa duka, yashigeta gbdy ai yana gama shigarta taji wani irin shock a gbdy ilahiri ajikinta gbdy tsigar jikinta suka mike tsaye yrrrrrrrrrr shi km ya fara zira mata joystic dinsa. tasoma fidda wani nishin dadi ashhhhhh ashhhhh ashhhh uhmmmmm uhmmmmm wayyohhly Allah dadi abd...ull abinda su'ad ke fada kenan hannuwanta duka na saman kirjinsa tana faman murza nipples dinsa kwantowa tai ajikinsa yadda taji yana caccakarta dan har makoshinta take jinsa ta kamkameshi jikinta tana tsuma wani irin kirrma jikinta yake yayinda shi km yake gudanar da aikinsa cikn hikima da kwarewa, ta yadda zataji dadinsa sosai wani irin gurzata ak yake tun tana jin dadi har tazo tasoma jin zafi zafi sai yayinda duk wannan lokacin takasa yin realize wanda shi har yayi sau biyu yana kan yin na 3. bakinta ta kai daidai saitin kunneshi ciki wani yanayi takira sunansa "abdul nagaji...... "bakiyi realize ba ai.. ko kinyi ne? ta rausayar da idanunta cikin nasa ala'mun ba tayi ba.. "ok sai kinyi realizing zan barki ki hutu" "nifa nagaji bazan iya wani realizing ba yau," ai naji dadi ajikina km na gamsu ... "jin dadi da gamsuwa daban hk ma realize daban acikin jikin dan adam dan hk sai kinyi tukun zan barki.. "idanunta ne suka cicciko da ruwan hawaye dan tasan ya fadi hk ne kawai dan yai mata wayyo domin yacigaba da morar jikinta... "karki sake naga digon hawayenki ajikina yakarasa mgnr yana tacigaba da having sex daita, kafin daga baya ya birkitota kasanshi ya haye ruwan cikinta ya tokare hannuwansa duka a katifa ita km cike da rauni ta daura hannuwanta duka akan damtse hannusa yashiga binta ahankali ta yadda zataji dadi, duko ya hade bakinsu yashiga tsotsa tare da dafe fuskarta da hanunsa 2 ya dinga kwasa mata joystic tuni ta mance da wani zafi jikinta ya dauki shauki ,ta dinga bashi hadin kai tana dago masa bombom dinta sama da kyau,shi km yana faman caccakarta yadda yake so bashi ya barta ba sai daya tabbatar data tayi realize sannan ya barta ya mirgina gefenta ya kwantata yana fidda numfashi sama sama tare da janyota saman ruwan cikinsa brest dinta na cuking kirjinsa sai daya huta sosai sannan ya dauketa rungume ajikinsa sukayi bayi ita kuwa sai wani nannokewa take tana kamkame jikinta ala'mun tana jin kunyarsa juya masa baya tai yai wanka ya fiti sannnn itama tayi nata ta fito. koda ta fito bata gansa ba tasan fita yayi tana tsaka da sanya kaya yashigo Hannuns rike da farar laida yakarasa shigowa yana dubanta kasa kasa ya ajiye ledar ya janyota ta zubo jikinsa suka fada saman gado yashiga kising dinta "karki yi wahalar sanyasa jikinki komai . "sbd me tai mgnr tana turo dan karamin bakinta tare da runtse idanunta dan sarai ta fahimcesa. sai daya kamo fuskarta ya tsotse bakinta sannan yace "sbd ban koshi dake ba. ta bude idanunta da sauri tana rolling eye's dinta cikin nasa muryata a shagwabe tace "to ni abinci ce dazakace baka koshi ba idan kana jin yunwa kaci abinci man. "karki damu zan ci abinci kuma na ci ki ..shi yayi mgnr amman ita ya bari da kunya dan kasa hada ido tai dashi ta tsune kanta a kirjinsa ,ya Mike tare da zaunar daita ya janyo ledar dayashigo daita yanzu ya daura akan center table ya bude gasashiya kaza ce da shawarma da ruwan inibi me sanyi yasoma tsakura yana ci yana bata abaki gbdy ta kasa sakin jikinta "malama ki saki jikinki kici abinci nasan yunwa kike ji sannan km ki daina jin kunya. ahankali ya dinga bata ta ci har ta koshi ya ture center table din gefe daya daga cikin wayoyinsa ta dauki kara daga yanayin yadda yake amsa wayar tasan dady ne sun dan dade suna hira sannan sukayi sallama wanda zuwa wannan lokacin ta dade da kwanciya wutar lantarki dakin ya kashe sannan ya zagayo bayanta ya kwanta yasoma shafata gabanta ne ya fadi take km tsoro yakamata ta matsa daga kusa dashi, shima ya matsota yana maneta da kirjinsa "abdul nifa nagaji da jarabaka tai mgnr can kasa ta yadda bazaiji ba amman dayake yana kunne sarai yajita amman ya shareta yasoma romacing dinta ahankali ya juyo daita suna facing juna tare da shakar numfashin junansu batare da daya daga cikinsu yayi kokarin janye idanunsa daga cikin na danuwansa ba can AK ya numfasa yana shafo fuskarta tare da kokari hade bakinsu guri daya bata hanashi ba dan ko tace zata hanashi bazai yarda ba. ahankali ya dinga binta har yasamu yashigeta yasoma caccakarta cike da mazakunta ita km ta fara ihu tana kuka da kiran suna ammi da ummanta tana Rokonsa ya barta amman yaki yacigaba da having sex daita ganin hk yasa ta kai hannuta ta kai masa marin wasa a kuncinsa "Allah abdul jarabarka tasoma isata.. shima ya kai wa kuncin ta marin wasa still yana zira mata sandar girma ta sake marinsa amman fa bada zafi ba muryasa a sarke yace ""stop.yana kai mata mari amman wannan karon me zafi yabata dan ta daina aiko take ta bare masa baki. tamutsu janyewa tasoma yi D kokarin son gotar da joystick dinsa cikin kasanta tana kuka har da hawaye amman yaki barinta duk iyaka yadda yaso ya kyaleta ya kasa shi kansa bai san dalilin dayasa bata isar ba duk da kukan datake yana tsaye akirjinsa ne sai lokacin sallar magrib ne ya bambareshi akanta ya mike ya daura towel ya dauke ta cak tmkr wata bby yayi bathroom daita yana tsokanarta data cika rangwanci da raki. "ban san sanda za'a yi sex dake bakiyi kuka da kira suna ammi ko eiman da ummanki ba , ko bakinsa yanzu kin girma bane? "wallahi babu wani girma a wannan fanni , kasan ni yarinyar ce amman sai kaki saka tausayi cikin lamarin kai ta gurta kmr kasamu babbar mace takarasa mgnr cike da shagwaba tana kuka shi km yana cuda mata baya " gashi km ke yarinya ce babbar mace ba, sai dai ni gani nake kmr karfinmu daya dake," kema fa wannan kukan duk na gulma ne sai kingama jin dadinki sannan kixo kinawa mutune kukan rainin hankali , idan kina son na tausaya miki ki daina kuka . "dan kukanki karamin karfin maxakuntata yake. "uhmm anki wayon sarkin wayo kawai, kawai kasamu yarinya karama kanata mata wayo sai na had'aka da ammi... "zan so hk kinga daga nan zata san bata haifi lusarin "da" ba... yakarasa mgnr yana daukota daga cikin bathtube zuwa daki ya kwantar daita akan gado ta runtse idanunta gam tana sakin ajiyar zuciya yayinda tsigar jikinta suka dinga tashi suna mika tsaye sakamakon wani zazzafan zazzabi dataji yana tason ka mata ,daman km hk take da zarar zatayi zazzabi tsigar jikinta ke soma bata sign. AK ya hawo gadon kusa daita ya zauna yana gyara mata gashinta daya barbaxo yana kokarin rufe mata ido ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta tana sauke ajiyar zuciya sama sama .. "aransa yace kyau ne daita ciki da waje kullun ya kalleta kimarta da darajarta na dad'a karuwa acikin idanunsa. ga dai hanyar da iyayenta suka bi suka sameta, amman hkn bai hana mahaifiyarta inganta rayuwarta ba dabata tarbiya.wanda wasu ya'yan da aka samesu ta hanyar sunan ma bai zama lallai asamesu da kamalarta ba . zuciyarsa ta sake samun natsuwa daita yana kallonta kaunarta da kishinta suna kara shiga jikinsa. ahankali ya jingina bayansa da jikin gadon tare da daga kansa sama yana rufe mayatattu idanunsa yana addua cikin ranshi Allah yasa danshi kadai aka haliceta.. bawani bacci tai me tsayi ba ta farka tana yatsine fuska ak yakaraso da sauri gareta daman jiran tashinta yake . a kallon da yayi mata yagane batada lfy da hankazari ya rikota zuwa jikinsa ya rungumeta yana tmbyrta batayi mgn ba amman temperature dinta ya sauya bakinsa ya kai daidai tsatin kunenta" tashi muje hospital doctor ya duba min lfyrki ,jikinki ya canza.. a dan firgice ta dago daga jikinsa ta kalleshi ya daga mata kai "yes you are not feeling fine taso muje, kwayar idanunta ta rausayar cikin nashi tana sake shigewa cikin jikinsa dumin jikinta na ratsashi dare yasoma shigowa yana kokarin tashinta ta mike da kanta ta nufi wardrobe ya rigata karasawa sbd yasan abinda zatayi . doguwar rigar dataciro dazu ya dauko mata ya zira mata ya ciccibeta sukayi waje. kai tsaye hospital ya nufa daita dubawan farko doctor tagane zazzabi ne me zafi ke son kamata, dan hk tai mata allura tare da rubuta mata magani suka dawo masaukinsu tasha mgani tayi bacci sosai, amman koda ya kalleta yanzu yagane ta bala'i jin jiki km yasan duk shine sila ,ya kira sunanta cikin sanyi muryarsa me kashemata ga'bobin jiki, bata amsa ba sai dai ta dago idanuta ta zube cikin nasa yayinda shi km ya rike kunnuwansa duk biyu yana dan juya mata kansa ,tagane sarai abinda yake nufi ta dan hararesa tana murmushi ya matso kusa daita sosai ta yadda har tana iya jiyo bugun zuciyarsa "am really very sorry my hrt beat . "da akayi me abdul? tai mgn cikin siririyar muryarta me sanyin dadi .. "ni nasan abinda yasa nace kiyi hkr . ya sake janyota jikinsa sosai yana shinshina wuyanta zuwa dukiyar fulaninta, yayinda hannuwansa ke yawo a ilahiri sansar jikinta "kiyi hkr ina takuraki dayawa ko? ta girgiza masa kanta ala'mun a'a yayi shiru yana cigaba da shashshafata batare da yace komai ba, yasan yana takura din tun da shi kansa yasan lalurarsa me karfi ce, lalurace wanda yakamata ace yana saukewa mata biyu zuwa uku yake saukewa akan ita kadai.. "ya sake kwantar da muryarsa sosai yana narke mata ajiki ki kara hakuri da yanayina kinji matar albarka, "Allah yayi miki albarka keda ya'yan dazaki haifar min. "su'adullahi yakira complete name dinta ina matukar sonki da bukatar yara daga gareki, "nima hk tabashi amsa tana lumshe fararen idanunata sbd yadda yake yawo da hannuwansa ajikinta yana kashe mata jiki .... kwanata biyu kwance tana jinya wanda hkn ya hanashi fita ko nan da can yana makaleta daita yana jinyarta tare da bata kulawa ta musamman . musty ma yazo dubiya inda ya dingawa AK tsiya wai yazama mijin tace "sai ka dai kace mijin kan tace in dai akan wannan kadarar ce yasa kace nazama mijinta tace naji na yarda km na amince ina adduar ma Allah yasa na zama bawanta karewarta ,"kai nifa akan matata babu abinda bazan iya yi ba, koda kuwa kamawa tai nabata raina . murmushi musty yayi tare da cewa "dadina da gobe saurin zuwa kmr ba nan ka dinga wulakanta matar taka ba a idanun duniya kana cewa me zakayi daita koda kuwa mata duniya zasu kare ya saura daga kai sai ita ne baza ka bata aurenta ba ko ka manta da wannan lafazin naka? ak yayi shr tare da sunkuyar da kanshi kasa ya kasa mgn bawai kunyar mgnr yaji ba, danasani abinda ya aikata a abaya yake a yanzu da musty ya tuna masa. ganin yayi shr yaki cewa komai sai faman murza hannuta dake cikin nasa yake, yasa su'ad dake kwance ajikinsa tace "ai duk wannan abinda kaga yayi cikin sone ko mijina? ak ya sake damkar tafin hannuta dake cikin nasa sosai yana murzawa ahankali tare da dage mata girasa daya yana waskewa. "uhmm wato har anzo lokacin da zaki shigar masa ko ,lallai salon naku karshe ne, bari na tashi na gudu kar naji saukan duka suka sa dry gbdy har ak . musty ya mike tsaye "to madam ni zan wuce Allah ya kara sauki. "kai km tashi muje akwai mgnr da nake son muyi da kai. "fatan ba shirme bane idan kasan shirme ne kabarni tare da matata nacigaba da bata kulawa. musty ya marairaice murya kana yace "dan girman allah ka tashi muje yanzu zaka dawo makale mata kawai ..su'ad ta mike daga kwance datake ajikinsa yasami damar mikewa suka nufi hanyar fita. tafiya suke ahankali har zuwa harabar hotel din inda motar musty ke pake ,musty ya jingina da jikin motarsa yayinda shi km AK ke tsaye yana fuskantarsa "ina sauraronka inji cewar ak . "aboki daman akan zance eiman ne dan girman Allah ka tausaya amince kasanya baki cikin lamarin, ina mugu mugun kaunar yar'uwarka ,"nai maka alkwarin zan rike maka ita bisa amana zan bata kulawar data dace ,"ka tausayawa rayuwar abokinka kabashi auren kanwarka, "ni kaina me kulawa da eiman ne koda kuwa bana sonta.. ak yayi shr na tsawon minti goma yana sauraronsa sannan yace"shikenan naji Allah ya tabbatar da alkhari . da sauri musty yakamo hannunsa cikin nasa "kenan ka amince? ak ya daga masa kai tare da cewa "yazanyi tunda ka nace "woww amman gsky naji dadi sosai wlh nan suka cigaba da hira suna tautaunawa atsakaninsu ta yadda manya zasu shiga cikin zance. kimani satin biyu kenan da zuwansu kasar koria idan ak yasa su'ad tashirya cikin wasu haddaun kaya sai dai ta daura abaya a samansu,shima ya hade cikin kanana kaya wando da riga jeans blue black da riga kalar wando me dan ratsin fari ata wurin botiran gaban rigar da kwalar rigar sai flat shoe dake sanye da kafafunsa hannusa daure da agogon fata baki suka nufi gidan sir mahbub domin kai masa ziyara . suna isa tafkaken bakin get din gidan ak ya ciro katin shiga cikn gida ya nuna securities din bakin get aka bude musu get din farko , hk ma na biyu atakaice sai da suka wuce get 4 sannan suka samu guri sukayi parking gbdy su'ad ta tsorace ta da ganin wannan tamfatsesen ginin me cike da ban tsoro, banci tare suke dashi da cewa zatayi siyar daita za'a yi cike da natsuwa ya fito daga cikin motar ya zagayo ya bude mata tare da riko tsintsiyar hannuta yasoma tafiya daita har suka bar harabar gidan zuwa bakin wani tafkeken glass wanda ake hango mutane a cikinsa kmr wani TV ,wanda hkn ya sake haifarwa da jin faduwar gaba aiko gabanta ya shiga dukan uku har AK ya fahimci tana cikin damuwa juyo yana kallonta sannan muryarsa can kasa yace "ki natsu man meye abun tsoro bayan gani tare dake? batace komai ba illa matse hannunsa datai cikin tasa sosai suna nan tsaye har glass din kofar yagama screning dinsu sannan yasoma budewa ahankali har ya bude duka. sai gasu acikin wani tamfatsesen falon me dauke da wsu haddun tuma tuman kujeru masu matukar kyau zagaye da hadaddun labulaye masu ruwan zinari yadda kalar labulayen suke ruwan zinari hk ma komai dake cikin falon yake. tunda tashigo wannan hadadden falon gabanta ya tsananta faduwa wanda tarasa dalilin jin hk har sanda tasoma jiyo sautin muryoyi masu gidan cikin harshen tsadadden turancinsu suna musu barka da zuwa tare da nuna musu gurin zama gabanta bai daina faduwa ba . ak ya janyo hannuta suka zauna atare yana amsawa . wata sabuwar gaisuwa sukayi inda ak ke gabatarwa sir mahbub da matarsa madm shema su'ad amatsayin matarsa.. jin hk yasa su'ad dago fararen idanunta ahankali domin mika gaisuwarta garesu zaro idanu waje tai sakamakon arba datai da fuskar mutumin dake gabanta zaune yana murmushi lokaci daya shima fara'a ta dauke a idanunsa, gabansu ya bada rassssss daga sir mahbub din da matarsa da su'ad dake zaune tmkr an dasata . madam shema tashiga kallon fuskar mijinta tana kallon fuskar su'ad hakika babu wani banbaci sai na shi nmj ne ita km mace kwayar idanunsu ne kawai ba iri daya ahankali madam shemah ta kawar da fuskarta zuwa kan AK "tace Masha Allah abdul gsky ka iya zabe mata daman akwai irin wad'an kyawawan matan a nigeria? "murmushi AK yayi yana sake rike hannu su'ad gam cikin nasa yana massaging dinsu ahankali "gashi nan kuwa madam kingani, "kin dai ga matata ko akasar nan taku albarka. madam shema tai dry "kai abdul banda cika baki fa .. "wannan ya wuce ciki baki tunda ga zahiri nan kingani. duk mgnr da ak da madam shema ke yi atsakaninsu sir mahbub da su'ad basu saka baki ba asalima basu san me suke fada ba suna can ga kallon juna ita su'ad fuskarshi take kallo tattare da alamomin tmby iri iri ,yayinda shi ma kwayar idanunta zuwa goshinta ke masa kama da wata fuskar amman ya manta inda yasanta. ya kai hannusa ya dafe goshinsa sosai yana son tuna inda yasan fuskar amman ya kasa tunowa, ahankali ahankali yasoma jin kansa na jujjuya masa ya kasa dagowa har madam shema ta lura da yanayinsa . ta dafa kafadarsa tana tmbyrsa ko lfy ya kasa cewa daita komai illa mikewa tsaye da yayi da kyar yana layi. madam shemah tai saurin mikewa tsaye wannan karon tare da su'ad suka mike sai dai ita su'ad bata samu damar karasawa inda yake ba ba sabanin madam . shema wacce ta riko hannunsa tana masa sannu tare da daukar ruwan robo ta bude da sauri ta tsiyaya masa cikin glass cup ta mika masa amman ya kasa amsa sbd har lokacin hannuwansa duka na dafe da goshinsa. ak ma karasowa yayi yana tmbyrsa ko lfy ya da kyar ya iya daga masa hannu ,mdm shema naganin hk ta nufi dakinsa dashi suna barin falon su'ad ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta zauna jagwab tana runtse idanunta. tun daga kan hanyarsu zuwa dakinsa take masa sannu har suka karasa ta zaunar dashi a kan doguwar kujera 3 seater tana sake tmbyrsa hannusa kawai ya iya daga mata yana sake dafe kanshi dayake jin yana masa wani irin juyawa kwalkwaluwarsa na craking son tuno wani abu. ahankali ya zame ya kwanta ita km ta koma inda su AK suke yna fama da su'ad data nemi birkice masa sbd ganin fuskar sir mahbub "abdul ku zauna man kuna tsaye hk. wani lokacin hk yake tsitar kanshi kafin daga baya ya dawo normal. "amman yakamata kuga doctor domin barinsa hk bai yi ba. "doctor km abdul kaima idan akace maka kmr sir mahbub baya ganin doctor ai bazaka yarda ba... yanzu hk na kira doctor dinsa zaizo yanzu. falon ya dauki shr byn madam shemhah tabada umarnin kawo musu abinci. gabansu shake yake da abubuwan ciye ciye da nau'in kayan marmari daban daban na yayan itatuwa da nau'ika na abinci kala kala masu nagarta . ma'aikatan gidan ne suka shiga kai kawo a falon na entertainment su AK har zuwa sanda suka gama jera komai suka kama gabansu duk wannan karamawar da'aka musu amman babu wanda yaci wani abu daga su'ad har ak kasa cin komai yai sai tautaunawa da suke da madam shema yayinda har wannan lokacin sir mahbub bai samu damar sake fitowa ba "madam shema ta matsa musu suci abinci a daidai lokacin da likitan sir mahbub yakaraso cikin sauri . madam shemah ta mike tare suka nufi dakinsa tsawon minti talatin byn shigarsu suka sake fitowa tare tana masa godiya. sannan ta dawo inda su ak ke zaune ta zauna tana musu sannu da zama"har yanzu bakuci komai ba ko nau'ika abincin namu ne basu muku bane a ku fadi wanda kuke so a dafa muku ? "karki damu madam yanayin sir mahbub ne ya karyar mana da zuciya "yanzu dai ya yanayin jikin nasa? "karku damu yama samu bacci nasan da zarar ya tashi zai dawo daidai, "takarasa mgnrta tana cewa gsy abdul matarka tayi matukar kama da me gida tmkr an tsaga kara. ak yayi murmushi" nima hk nagani tun ranar farko dana soma daura idanuna akanshi . "itama yanzu kamaninsu ne ya firgitata wanda yasa har kika ganta hk . madam shemah ta numfasa tana sake karewa halitar jikin su'ad kallo tana jinjina kmrsu da me gidanta tsawon lokaci suka dauka sunan zaune suna hira kafin daga baya sukayi mata sallama suka bar gidan.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH AY AZIZ THE MIGHTY page 70 tunda suka koma masaukinsu ta samu guri gefen bakin gado ta zauna tare da zabga uwar tagumi tana tunani abubuwa dayawa, kusan minti goma ta dauka zaune agurin tana cigaba da zurfafa tunanita hade da mamakin sansar kamaninta da mutumin da'aka kira da sir mahbub hakika kamaninsu dashi tabaci uwa uba km kamanin fuskar mahaifinta datake hangowa atattare dashi, ahankali ta mike tsaye zuciyarta na wani irin rawa tashiga kai kawo acikin dakin hannuwanta duka tsarkafe cikin juna. gbdy ta kasa sukuni , ta kasa tsaye ta kasa zaune ta dinga zagaye dakin daga karshe ta sake fadawa saman gadon ta kwanta flat ruf da ciki tare da runtse idanunta . daidai lokacin da AK ya fito daga bathroom kugunsa daure da farin towel iya cinyarsa.. kallonta yayi yaga gbdy yanayinta ya sauya, koma yace tunanita ya bar gangar jikinta cike da natsuwa yasoma kokarin karasawa zuwa inda take kwance yasanya hannunwasa duka ya birkitota tare da tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo sannan ya kamota ya zaunar daita shima ya janyo karamar kujera ya zauna tare da kamo hannuta yana fuskantarta sosai. bai ce daita komai ba sai dai ahankali taji yana murza tafin hannuta cikin nasa tsowon minti goma ya dauka zaune yana kallonta yana murza hannuta kana ya numfasa tare da kiran sunanta su'adullah.... ta dago fararen idanunta ahankali ta sanya cikin nasa batare da ta amsa ba ,sai idanun data kafe shi da shi. "me yasa meki. ? "meye damuwarki ? "ko wani abu na damunki ne da yasa yanayinki ya dawo hk ? yashiga jera mata tmbayoyin yana sake matsowa kusa daita har gwiwowinsu na gugan juna .. sai ga fararen idanunta sun soma ciccikowa da ruwan hawaye kanshi yashiga girgiza mata . "bance kimin kuka ba abinda ke damunki kadai na tmby. muryarta na rawa "ni ni fuskar mutumin da mukaje gidansa ne ya tsaya min arai. "ya miki kama da fuskar mahaifinki ko? tayi saurin girgiza masa kai ala'mun eh tana kallon cikin kwayar idanunsa . "ina hankalce dake tunda kika ganshi kika shiga damuwa ,amman ina son ki cirewa ranki wannan damuwar, dan ba mutumin da kike tunani bane kamace kawai ,"nima farkon ganina dashi nashiga rudu da tashin hankali daga baya nasan kamace kasancewar nasan duk wanda ya mutu baxai taba dawowa ba dan hk ki natsu ki kwantar da hankaliki.. hawaye ne suka shiga gangarowa bisa kuncinta ya kai hannunsa yana goge mata wasu na sake zubowa "kiyi hkr hrt beat ya kamo fuskarta da duka hannuwansa yana kallon cikin kwayar idanunya da suke fitar da ruwan hawaye " ki daina kukan maraici sbd kina dani, "ni din nan zan zamemiki uwa uba dangi komai na rayuwar duniya zan zamemiki abin alfaharinki, ki sawa ranki kina tare da komai naki ne ,"km baki rasa komai ba . cike da matsanancin tausayawa ya dinga rarrashinta yana gayamata World's na soyayya masu sanyi da sanyaya zuciya har taji damuwarta ta kau . ko gurin bacci ma yana makale daita yana zuba mata hira soyayya iri iri me saka zuciya natsuwa, ahankali ya dan soma janta jikinsa sosai yana canza salon hirarsa zuwa wani nau'in na daban. wani irin soyayyya da kulawa yake nuna mata me tsayawa arai da wuyar mantawa. wata irin rayuwa suke wanda yasa su'ad sake amincewa kanta AK nata ne ita kadai muddin rai, yayinda a dan tsakankani lokacin nan ta sangarta kanta da dashi, duk sanda zata yi bacci baya daukarta sai da dumin jikinsa, shi kuwa ko yaya yaga tayi shr tana tunanin mahaifinta ko mahaifiyarta zai zo ya sunkuceta yayi ta juyi daita atsakiyar dakin dan ta saki ranta ta manta dasu. tayi shr akan makeken gadonsu tana tunani har sanda ya fito daga wanka yakaraso kusa daita "meye na dagon tunanina km byn yanxu zanzo gareki? ta dan hararesa tace ni ba tunaninka nake ba ummana nake tunawa. ya kwaikwayi yadda tayi mgn yana murmushi sannan yace "kowa ma hk kike masa mgn kina wani kashe idanu ko? bata bashi amsa ba illa fararen idanunta data tsura masa tana kallon halitar surar jikinsa dake kwance luf da kwantaccen gashi suna zuba sheki. "su'adullah yakira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa me matukar kashe mata jiki "kinsa kuwa kina da kyau na fitina me tafiyarta da ruhin duk wanda ya kalleki? taji mgnr some how ya sake yin mgn "inda nasa kece farincikina da tun farko nayi saurin amincewa da soyayyarki da banbarki kin sha wahalar rayuwa akaina ba, ya matso kusa da kunneta ya zira harshensa cikin ya tsotsa sannan yacigaba da mgn ahankali , "ahalin yanzu abdulkabir bazai iya rayuwa ba matukar babu ke cikin duniyarsa, duk abinda nmj zai bukata daga cikakkiyar mace kina dashi uwa uba dadi da gamsarwa gurin kwanciyar aure . kunyarsa tasa ta rufe fuskarta da tafuffukan hannuta, bai daina gaya mata zantuttuka masu sakata jin kunya ba har sai data dauki pillow ta kwada masa da sauri ta mike tashige bayi ta barshi yana mata dry . batafi minti goma ba ta fito ta wuce kan rest chair ta zauna tana dubansa ya karaso ya sameta ya zauna kusa daita har cinyoyinsu na gugan juna ta miko masa fresh milk ya amsa ya sha ya mike yayi kwanciyarsa kan cinyarta ya kira sunanta "hrt beat inaganin ranar friday za'a kaddamar da bude kanfanin danazo kasar nan dominsa zuwa next week zamu bar koria zuwa kasar haihuwarta Spain ,"in da km akwai inda kika fi son kije honney moon dinki sai muje can yakarasa fadar hk yana kamo tafin hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana cigaba da dubanta tare da jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinsa . cikin sanyi murya tace "ni me zance duk abinda kaga ya dace kayi kawai dan banida zabi ,zabinka shine nawa. "nagode sosai hrt beat ina matukar jin dadin yadda kike min biyayya Allah yayi miki albarka.. "sai abu nagaba gobe idan allah ya kaimu za fita wani aiki me mahimaci ki min adduar samun nasara .. "Allah ya tsare min kai a duk inda zaka sanya kafafunka Allah ya rabaka da sharrin mutun da aljani idan Allah ya yarda ka dinga samun narasa arayuwarka.. ya duko da fuskarta suna fuskantar juna tare da hade bakinsu yashiga tsotsa yana sauke naunayen ajiyar. a yadda ak ya zaci aikin dake gabansa zai kammalu a yini guda sai gashi a kwanakin kullun bayasamu damar kasancewa tare daita sai tsakar dare a dan wannan lolacin ta sake gane yanayin rayuwa ta kan zauna tayi ta tuna rayuwarsu ita da mahaifiyarta rayuwar gidan yari datayi tare da su ganiya da ganga dinta, kawowa fitowarta daga gidan bursuna tare da muradin cima burinta akansa wanda gashi a yanzu burin nata yacika sai guda daya tal shine yadda zata meida mahaifiyarta ga danginta itama taji dadin rayuwa kmr yadda kowa keyi. ahankali tunanita ya kare kan gwarzon mijin nata nmj daya tal tmkr da dubu ta dinga tuna yadda yanayinsa yake da matukar son tsafta ,murdanden halin dayake dashi wanda ke saka mutun jin tsoronsa , komai zaiyi arayuwarsa katsaye ne babu shakku ko tsoro atare dashi. sosai take jin damuwa da kadaicinsa datake ji a halin yanzu datake zaune ta tuna abubuwan da yake dan yasata dry sai tayi murmshi ita kadai aranta. ita kanta tasan tana matukar mugun kaunarsa yadda ko jinita aka duba sai anga kaunarsa na gudana a ciki. gbdy tarasa gane kansa acikin sati tun safe zai fita km sai tsakiyar dare zai dawo yayi shirin bacci ya janyota jikinsa su kwanta yayita romacing dinta batare da ya kai ga yin sex daita ba, dan kwata kwata ta lura jarabarsa ta tsaya cak sakamakon aikin dake gabansa . yau kam tun karfe shida ya dawo, tana lura da yadda yake kallonta shi km ya damu ne ganin tunda tayi masa sannu da zuwa bata kara kallon indayake ba ya kamo hannuta ya janyota jikinsa a tsakiyar dakin yana shafa kirjinta kasancewar kayan dake sanye da jikinta sun bayyana albarkatun kirjinta "kinyi kyau sosai hrt beat komai kika sa sai sun dace da jikinki. ta zame jiknta tayi gaba ta zauna kan rest chair tana kallon tv yabiyota har inda take zaune ya tsugunna a gabanta ya tsura mata ido sosai har sai da ta juyo ta kalleshi ta dan hararesa yace oh ! sorry hrt beat daga yau komai yaxo karshe nima ba'ason raina bane abubuwan ne suka sakani gaba jibi Inshaallahu za'a yi bukin bude company. byn kwana biyu aka shirya bikin bude company duk inda ak yake yana makale da matarsa kmr zai meidaita ciki ,ahaka suka dinga birge mutane dake gurin amadadin AK ya yanka igiya wace zata sada mutun da cikin kamfanin sai ya kamo hannu matarsa ya hade danashi ya yanka ana daukarsu a hoto hatta flower da aka rataya masa awuya cirewa yayi yarataya mata wanda hkn ya sake birge mutane . idan ka kalli su'ad bazaka tabacewar tana da auri ba , kasancewar yanayin jikinta me azababben kyau ne da daukar hankali an bawa ak kyaututtuka masu dinbin yawa daga mutanen kasar koria yayinda duk kyautar da'aka bashi matarsa yake mikawa . ak yayi samu alkhairi sosai a harkar kasuwamcinsa a kasar koria dan hk a Daren da zasu bar kasar zuwa spain ya rubuta mata cheek din millions of nara, yayinda yagama rubuta makudan mudin da zai bawa su'ad ya mike ahankali zuwa gaban mirrow datake tsaye tana gyara gashinta byn ya taimaka mata ya daure mata da band ya rungumota ta baya yana shinshina gashinta gbdy hannuwansa na yawo a sansar jikinta tayi shr sbd shock din data ji ajikinta . ya dire hannunsa saman kirjinta yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe mayattun idanunsa muryasa a kasalance "kullun kara kyau kikeyi why? batace komai ba ya lalubo tafin hannuta ya cusa mata cheek din ya saki hannuta a hankali ta dago tana dubawa yashiga rada mata cikin kunneta. " ayau ina cikin farinciki maramisaltuwa kasancewar nasamu abubuwa masu matukar mahimmanci arayuwata, " samun mace ta gari me tsanani kaunata da km Abinda ya shafi fanni kasuwancina hk yasa naga dacewar na mallaka miki wani abu daga cikin abinda nasamu.. ta juyo gbdy tana fuskantarshi ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da yawo da hannunwansa duka ajikinta tare da lumshe mata mayatattun idanunsa, ahankali ta fara girgiza masa kai ala'mun bazata amsa ba shima yashiga girgiza mata kai, "na dade ina tunani abinda zan maki hrt beat wannan ma ina ganin kmr su miki kadan. ta sake kallonsa tana jin tsinkewar zuciya, yayi murmushi yana matso daita jikinsa sosai ya hade goshinsa danata yana busa mata iskar bakinsa me tattare da hucin Numfashinsa "karki ce komai akan wannan kyautar sbd kin cancaci fiyye da ita. "na kasance me tarin zunubi na dauki tsawon shekaru ina bata rayuwar ya'yan mutane duk da bana sex dasu, amman nasan zina nake aikatawa, Allah bai dubi mugayen dabi'una ba ya hadani da mace ta gari me siffar kamala sauran kyautarki ma sai mun koma Nigeria yakarasa mgnr yana sunkutata zuwa kan gadonsu wanda daga nan komai ya sauya suka fada duniyar ma'aurata. kwanansu 2 a kasar Spain da daddare su'ad ta fito daga wanka daga cikin bathroom din da suka sauka har tagama shirinta AK na zaune yana kallonta ya lura yanayinta ya sauya iya tunaninsa ummanta ta tuna yakaraso yazo kusa daita yana mata tafiyar tsutsa a tafin kafarta ta dinga tutturesa tana kyalkyale dry ya rungumota jikinsa yana rarrashinta yana shafa bayanta su dukansu dryr suke . koda suka zo gurin kwanciyar ma sai daya lura da rashin walwalarta ya matseta gam akirjinsa yana tmbyrta me yasameta ta zare jikinta daga nashi tare da mikewa zaune shima ya mike yana kallonta yana nazarinta "wai meke damunki ne ya danyi mgnr a kasalance . muryara cike da in ina tace "marata da bayana ke min ciwo.. ya tsura mata mayatattu idanunsa sosai ahankali ya juya yayi rigingine akan gado still idanunsa na kanta sannan yace "mean you are period? ta girgiza masa kai kmr mara gsky yacigaba da kallonta har ta dauke idanunta acikin kwayar idanunsa ya jima yana kallonta sannan ya lumshe mayattun idanunsa tare da kiran sunanta "tun yaushe yazo? jikinta da bakinta rawa suke gurin cewa uhm uhm dazu ne . ya furzar da iska me zafi ta bakinsa "me yasa har yanxu kika kasa daukar cikina ne ko akwai abinda kike sha ne bansani ba? wani irin bugu zuciyarta tayi har bata san sanda ta dafe daidai saitin zuciyarta ba, fuskarsa a daure yacigaba da kallonta "gbdy tunanina yatafi ne akan ciki gareki ashe.... kawai yayi shr ya kasa karasa mgnr ya juya ya zame yayi kwanciyasa ta matsoshi sosai jikinta na wani irin rawa ta kamo tafin hannusa tarasa me ma zatace masa kwata kwata bata xaci hk zai fasarata ba ita kanta tana bukatar ta haifar masa bouncing bby me kama dashi sak. " yaya zayi mata hk ? muryarta a sanyaye tace "dan Allah abdul kayi hakuri wlh bana shan komai asalima bansa me zan sha din ba da zai hanani daukar cikinka ,takira sunansa cikin mutuwar jiki" abdul meye ribata nakin haihuwa dakai? " ka tuna asalina abdul da yadda aka bi akasameni sannan bani da wani wanda zan kalla a duniya nace dan'uwana ne na jini.. to dan me zanki haihuwa? "ya'yana fa sune komai nah sune farincikina a duniya byn mahaifiyata takarasa fadar hk tana kuka ya kalli yanayinta ta mugun bashi tausayi yasa hannu ya janyota ta fada jikinsa yashiga rarrashi "am really sorry hrt i don't mean to hurt you.. kawai i need bby from you ina tsananin bukatar ki haifa min bby me kama dake ta kalleshi cikin serious yayi mgn ta danyi murmushi. "Allah yabani cikinka abdul ina son haihuwa da kai ta rada masa hk cikin kunnesa yayi murmushi tare da cewa "ameen.. "yanzu sai ki san dabarar dazaki min dan gsky a hannu nake kmr jira take ya fadi hk ta hade bakinsu guri daya tashiga tsotsa tana shafa kirjinta tare da yunkurin rabashi da farar singlet dinsa ,ahankali ya taimaka mata ta cire masa rigar da boxes dinsa ya saura daga shi sai shi, sannan ta fara saffara jikinsa cikin nata salon da km wanda ta koya daga garesa hannuwansa ya kai ya cire mata rigarta ta saura daga ita sai pent da bra ya zaro nonuwata daga cikin bra dinta yana shafawa ahankali ahankali kafin daga baya ya daura bakinsa akai yashiga tsotsa yana sauke naunayen ajiyar zuciya yana yawo da hannunwansa duka ajikinta gyara kwanciyarsa yayi yayinda ita km ta duko jikinsa ta ta kai bakinta daidai kan joystick dinsa ta cafki tasoma tsotsan kan tana murza nipples dinsa da hannuwanta duka.... wani irin numfashi yaja da karfi ya fitar yana daura hannusa daya saman kanta yana shafa sumar kanta yana lumshe ido while dayan hannunsa na murza nipples dinta.. ahankali ta dinga danna zandariyarsa cikin bakinta tana tsotsa tana murza kan nipples wani irin nishin dadi yake fitarwa yana sake ware kafafunsa tare da dannan kanta ,wanda hkn yasa ta dinga jin joystick dinsa har cikin makogaronta hk ta dinga sarrafashi ahankali shima yana murza kan nipples dinta dukkaninsu dadi suke ji gbdy ji suke tmkr suna yawo agamare. " ina jin dadi sosai plz hrt beat ki shani da kyau kinji .....kanta kawai ta daga masa batare da ta iya amsawa ba. ashhhhh shiiiiiiiii uhmmmm dadi nake ji tsotse duka, dan Allah ki tsotse ni duuuuuuuuu yakarasa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya lokaci daya wani irin karfi yazo masa jikinsa ya dauki kirrrma ganin hk yasa ta dinga sucking dinsa cikin sauri sauri tana hadowa da kayan kasansa tana sucking dinsa ashhhhhhhhhh ashhhhhhh wayyohhly Allah dadi abinda ak ke iya fada kenan cikin rawar jiki ya zare joystic dinsa dan karyayi realize acikin bakinta ... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA MUTAKABBIR THE SELF GLORIUS page 71 komawa tayi gefe ta jingine bayanta da abin gadon tana kallonsa da idanunta da suka gama rikidewa xuwa ja. cike da mutuwar jiki ya kai hannusa kan tissue ya yagoge jikinsa sannan ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta yana kissing dinta yana rada mata wasu tsumammun kalamai acikin kunnenta wanda yazamanto sirrinsu ne. tsawon minti shabiyar suna hk daga bisani ya mike ya nufi bathroom yayi wanka ya fito yasameta inda yabar kwance, sai dai idanuwanta a runtse suke ala'mun tayi bacci. ya goge jikinsa tare da feshe ilahirin jikinsa da turare me dadin kamshi, arayuwarsa yana son kamshi sosai kwata kwata baya kaunar shakar wani abu sabanin kamshi da cent me dadi, "haka zalika hancinsa bai iya hakurin jin wari ba duk kankatar wari zai ji shiyasa yake mugun son su'ad dan tun lokacin baya tun bai san zai fada tarkon sonta ba yake maseefar son kamshin turarenta. saman gadon ya hau ya kwanta abayanta hade da janyota ya manneta da kirjinsa yana kai bakinsa daidai saitin wunyata, kamshi jikinta yake har lokacin .. washegari tun da sanyi safiya kiran musty yashigo wayarsa, wayarsa dake ajiye akan mirrow yasoma kokarin dauka wanda kiran ya katse har wani yashigo idanunsa cike da mayen bacci ya dauka yana manna wayar a kunnenshi. bangaren musty kuwa yanajin ya dauka yace "hello friend " "ya'akayi ne musty kira da sanyi safiya sbd baka iyali? "sannu kashin awaki dan rainin hankali kawai ,"kakira ammi takirani yanzu wai tana ta neman number's dinka batasamu, "ni dai na tabbatar mata da number's dinka suna zuwa.. " ok naji zankira ya katse kiran tare kashe wayar gbdy ya sake rungume matarsa yacigaba da bacci. ********* bolaji zaune ita da zeey acikin dakinta inda zeey ta rafka uban tagumi tare da tsura mata idanunta tana sauraron bayanin bolaji daki daki "zeey gsky bansa yadda zance miki ba iya kokari nayi miki akan naga ki koma dakinki ,amman hkn yaki samuwa "me zai hana ki koma gurin boka na kan dutse ki nemawa kanki mafuta tun lokaci bai kure miki ba akarasa mgnr tana dubanta? "tinanina karshe kenan sbd aikin da kikasa ayi akan abdul babu wanda yayi tasiri akansa ,hanyar fita ce matsala gareni mama bata barina fita har abun ya fara damuna. "ki saci hanya kije batare da saninta ba idan fa kika tsaya sanya kice zaki kwana a ciki ,ki duba kigani shi wanda ake abun akansa yana can yana cin dunuyarsa da matarsa may be ma zuwa yanzu ya mantaki a duniyarsa, ke kin zauna jiran tsamani " aiki zaki saka na kan dutse yayi miki akansa me zafi ta yadda zai dawo kasar a firgice batare da yasan hkn ba, idan da hali ma ya baro shegiyar yarinya a can mu dai ya dawo . "hk ma za'a yi bakiji yadda nake jin zuciyata a duk sanda na tuna ya dauki tsinanniyar yarinyar nan zuwa wata kasa ba, "amman zasuci ubansu wlh dan wallahi sai nayi maganinsu daga shi har ita sai sun zama abin tausayi takarasa mgnr tana jan numfashi da kyar ta fesar. "kedai ki san yadda zakiyi kije ga bako. "gobe Inshaallahu karfe takwas agaban boka na dutse zata min. "kece nan kusa zaki koma gidanki tayi mgnr tana mata dry. "sosai ma kuwa komawata km tana nufin abubuwa dayawa dan kuwa zan tsula tsiya wallahi sai nabawa abdul mamaki sai yagane ni yayiwa wulakaci. kwance suke cikin bargo suna manne da juna ,ak na aika mata da zafafan wasanninsa yana gaya mata yadda matsayinta yake a zuciyarsa da km yadda yake sonta, su'ad ta shige jikinsa sosai tana mgn a shagwabe "ni dai abdul... dan Allah alfarma daya zan nema agurinka.. ya birkitota suna fuskantar juna tare da cewa "tun kafin ki fada abinda kike so an miki ki fadi koma meye shi. ahankali tasoma mgn atsanake tana kallon cikin kwayar idanunsa shima kwayar idanunta yake kallo yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa akanta "dan abdul kada ka rabu dani ina sonka fiyye da komai ina sonka fiyye da yadda nake son rayuwata "dan Allah karikeni amana kmr yadda kasha gaya min kai kanka ka tabbatar maraicina, "ni marainiya ce banida kowa byn mahaifiyata da ammi sai km kai daka kasance jinin jikina, "duk randa kayi kokarin barina nasan mutuwa zanyi dan bazan iya jure rashinka ba takarasa fadar hk tana sauke ajiyar zuciya sannan tacigaba . "dan Allah koda ka meida zainab kada ka juya min baya ,bazan juri rashinka ba abdul , "a da can baya na kasa hakura dakai ballanatana yanzu danake jinka tmkr rayuwata kada ka juya min baya abdul dan... yayi saurin hade bakinsu guri daya tayi saurin lumshe idanunta jin hawayen idanunta na daf da zubowa. kafin kace me tuni hawaye sun wanke mata fuska sbd yadda take jin zuciyarta tmkr zaa rabata dashine hannusa ya kai yasoma kokarin share mata hawaye dayan hannun km yana shafa mata sumar kanta zuwa bayanta still bakinsu na hade. kusan minti goma suka dauka suna manne da juna fatar jikinta na taba skin dinsa yana jin tkmr ya meidaita cikin jikinsa, gashi daman gbdy babu komai ajikinsu, yayinda itama hkn ta dinga ji ajikinta har batason abinda zai getta tsakaninsu tana jin ina ma su kasance hk har abada. kuka take sosai har sanda taji yakira sunanta da wani irin salo"su'adullahi kiyi shiru hk ki daina tinanin rabuwa nidake mutu karaba wallahi bazan iya barinki ba ina tabbatar miki duk randa kikaga ni abdulkabir na barki ki dasa ayar tmby. "bazan iya barinki ba plz kiyi shiru hk ki daina kuka, kukanki na d'aga min hankali taba zuciyata jiki yadda take bugawa akanki "dan girman allah ki daina kawo rabuwa tsakaninmu... "sai mgn ta karshe da zan gaya miki daga yau daga rana me kmr ta yau karki sake min zance zainab sbd.... tayi saurin toshe masa baki da hannuta. "karkace bazaka meidaita ba abdul ko Allah daya halicemu munayi masa laifi km mu rokesa ya gafartamana ballanatana mu ya'n adam. "ka dinga sanyaya zuciyarka akan komai kayi hakuri kayafe mata sheidan kawai ake bawa hakuri baya hakura. "kayi hakuri sbd Allah da darajar iyaye ka meida zainab gidanka hkn shine kwanciyar hankali iyayenmu takarasa fadar hk wasu hawayen na zubo mata tsabar kishin mijinta tana mutuwar sonshi amman hkn bazai hanata fahimtar dashi gsky ba km zuciyarta na karfafa mata ko ba jima zai dawo da zeey dan hk dole ta jajirce taga itama tabada gudumuwarta ta yadda gaba zai kara ganin kimarta. kallon cikin idanun junansu suke kowane da yadda yake jin zuciyarsa yayinda gbdy takaicin zance zeey data masa yanemi dagula masa lisafi har ya dinga jin wani abu na tasoma daga cikin k'ahon zuciyarsa. gani irin kallon dayake mata yasa tasoma bashi hkr "am really sorry idan mgnta ta bata maka rai amman ka daure ka duba mgnta, ta fada hk tare da fadawa jikinsa ta kamkameshi tana sakin naunayen ajiyar zuciya. wani irin sanyayyen dadi ya dinga yana shigarsa , tana sonshi bata son ganinsa cikin damuwa ko bacin rai sannan tana gudun duk wani abinda zai bata masa to meyesa shi zaiji haushita dan kawai tayi masa mgnr zeey ? ahankali ya bude bakinsa zaiyi mgn sai km yayi shiru ya fasa shima ya kamkame yaji wani irin shaukinta na sake shigarsa fiyye da dazu dayayi having sex daita, ahankali fellings yacigaba da motsawa sbd salon da su'ad ke masa cikin kunnensa. ya birkitota samansa tayi ruf da ciki akan kirjinsa ya soma tsotsar brest dinta gbdy ta rude tasoma fita haiyacinta tana narke masa amman sai ta sakar masa kukan wanda daji na shagwaba ne "abdul nagaji fa yana cikin abinda yasa kaji nace ka dawo da Zainab ni kadai bazan iya da kai ba. yasan tana jurewa bukatunsa a wanin da suka gabata sai daya sadu daita sau uku km yasan da gaske tana jin zafi amman ya ne zai yi da larurarsa dole tayi hkr dashi bai jin zai km kara wani aure arayuwarsa ,amman hkn bai hanashi jin haushin wai tagaji yana cikin abinda yasa tace ya dawo da zainab ya maimaita abinda tace a zuciyarsa. zare hannunsa daga jikinta yayi da niyyar kyaleta yana sauke ajiyar zuciya ta kamo hannuwansa duka ta daura akan kirjinta, ba sai angaya mata tasan fushi yayi taga ya runtse mayatattun idanunsa hkn yasa ta rukunkuneshi tana yi masa wani irin salo ta hanyar yowa kasa zuwa inda joystick dinsa yake ta kai bakinta daidai kasan tasoma tsotsar gurin wanda yasa tuni abdul cafkota ya kamkameta yana sakin numfashi sosai ya kamkameta ajikinsa kmr wanda zaa kwace masa ita. a kunnenta yashiga rada mata "ina jinki cikin araina bazan iya dagon fushi dake ba ta kamkamshi sosai daga nan suka fada duniyar sama .... washegari da yammaci yasata ta tsuke cikin wasu hadaddun kananan kaya wanda suka amshi jikinta tare da fidda aininhin shep din jikinta duk inda tayi a dakin binta yake da mayatattu idanunsa kmr zai cinyeta, sbd matukar daukar hankalinsa datayi,komai tasanyawa jikinta kyau yake mata. taso kwarai ta fita hk sbd ta daura jakat iya gwiwa amma sam yaki yarda "yace shi ba saunan nmj bane dazata bisa hk sai data daura after dress a samansu ya rufeta ruf iya fuskarta kawai ake iya gani sannan ya kamo hannuta suka shiga gari. duk inda sukayi sai AK ya tsaya gaisawa da mutane wanda akasarinsu turawa ne abokan karatunsa yayinda matan turawan k'asar suka masa caaa wasu su gaisa baki da baki wasu km su rungumeshi , ita km hkn na mugu mugun daga mata hankali da dagula mata lissafi tun tana daurewa tana kau da ido har tasoma nuna masa amman yayi kmr bai gane ba, dan hk ta aiyanawa ranta zata fara taka musu birki duk ma abinda zai yi sai dai yayi . kullun zai sakata ta matse cikin hadaddun kananan kaya su fita yawon shan iska duk wata kulawa yana tabata tare da kaffakaffa daita amman kullun da bakin cikinsa take dawowa gida sbd bakinciki matan turawan dake kawo masa hari amatsayin gaisuwa. a yammacin wata lahadi suna zaune abakin ruwan dake cikin motel . yawancin mutane dake gurin kowa harkar gabansa yake babu ruwan wani da wani ba kmr Nigeria ba. hkn yasa ta sake sosai tana ta zuba masa shagwaba iri iri daga karshe tace "abdul zan sha ice cream takarasa mgnr kmr zata yi kuka .. ya kwaikwayi yadda tayi mgnr yana kashe mata idonsa daya, ta kai hannu ta dibi ruwa tashiga wasa masa a fuska,shi km yashiga kare kyakkyawar fuskarsa tare da kokarin kamota zuwa jikinsa har Allah ya bashi sa'a ya damkota jikinsa ya rungumeta tsam yana mata rada acikin kunneta "ina son komai naki yadda kike mgn kallonki tsarin halittar jikinki uwa uba km yadda kike tafiyar dani akan bed. tasoma kokarin kwacewa tana kai masa dukan wasa a kirjinsa "Allah abdul so kake ka meidani irinka.. "ai tuni yarinya kin dawo irina ,tunda madarata na yawo cikin jikinki meye km ya saura? yana gama fadar hk ya mike ya tafi amso mata ice cream . daga inda take zaune tana wasa da kafafunta cikin rawa tana kallonsa bai karasa ba ta hango wata baturiya takaraso garesa da sauri tana dry ta rungumeshi ajikinta. take gabanta yayi wani irin mahaukacin bugu da karfi tacigaba da kallonsu suna makale da juna suna dry budurwar na sake rungumeshi ajikinta har da kai masa sunbata a goshi kirjinta da zuciyarta ne Suka dinga harbawa tasoma ganin duhu duhu gbdy gurin yasoma juyawa daita , tasoma karato addua cikin zuciyarta ahankali taga suna nufowa xuwa inda take tare da kiran sunanta ta mike tsaye zuciyarta na wani irin mahaukacin harbawa tasoma kokuwa danne abinda taji yana taso mata tare da tsaita numfashita dake kokarin barin gangar jikinta, har suka karaso gurinta tare yana kiran sunanta " hrt beat this is juliet my class mate sannan ya juya ya kalli sarah she's my wife my everything, cike da mamaki Juliet ta sakeshi tana kallon su'ad "your wife ak? it's truth? "yace yes of course she's my wife my property yana dryr jin dadi ta matso kusa da su'ad sosai ta kai hannu zata riko hannuta a zuciye su'ad ta buge mata hannu tana huci "don't don't ever touch me...... takarasa mgnr zuciyarta na wani irin dokawa da matsananci karfi tana zabgawa Juliet wata uwar harara wanda yasa tsoro da fargaba sukayiwa juliet diran makiya da sauri taja baya jikinta na rawa tare da furta am really sorry . itama su'ad jikinta banda kirma babu abinda ya keyi ta sunkuyar da kanta kasa tana tunani matakin dazata dauka akan wadan nan tsinannun matan turawa dake neman cinye mata miji. ta kasan idanunta take hango irin kallon da AK yake mta kafin daga baya ya dauke idanunsa akanta ya meida kallonsa ga juliet dake tsaye har lokacin jikinta na kirma "am very sorry juliet for..... a matukar tsawace su'ad ta katseshi ta hanyar cewa kutumar ubanta ita da sorry din dazaka bata ok iskanci daka sabayi kullun shine yanzu zaka sakeyi agabana ko. "kina hauka ne bakiji nace miki class mate dina bace. "ni ina cikin hankalina sai dai idan kai daita ne mahaukata minti nawa ina kallonku rungume da junanku kmr zaku shige jikin juna shine dan ka rainawa kanka hankali zaka wani kwasota kazo min daita kana wani ce min class mate dinka ce ai datazama malamarka karewar class mate taja tsaki tana zabga masa harara . juliet naganin yadda su'ad ke mgn tasan kishin mijinta take ,take tsoro ya sake kamata tasoma ja da baya da baya zata bar gurin su'ad ta dakarta daita "stop there ! ahankali ta dinga daga zara zaran yatsun kafafinta har ta isa gabanta tana kare mata kallo tsab me tattare da tsagwaron wulakanci sannan ta fara mgn cikin harshen tsadadden turancinta tana sake matsowa kusa daita "in your dity life don't ever saw my husband and raise your dity hand's on him or touch him .. take juliet tasoma girgiza mata kai ala'mun taji ganin gata ga su'ad har suna shakar numfashin junansu. ak ya matso ya kamo hannun su'ad yana kiran sunanta "wai meye hk ne? " ki natsu ki dawo haiyacinki man . a haukace ta fixge hannunta "karka sake tabani da wannan hannun naka mazinaci kawai me jarabar son mata tsiya tana gama fadar hk ta juya fuuuuuu .. ya biyo bayanta da sauri kmr wani zararre yana kiran sunanta ,tayi masa banza tacigaba da tafiyarta suna shiga room dinsu byn yasa key ya rufe kofar ya juyo zai rikota ta zame tayi gaba tana kuka ta zauna gefen gado batare da ta kalli inda yake ba. ya karaso zuciyarsa kmr zata tarwatse tsabar shiga cikin rudani .ya kamo hannuta ta buge tana kuka "plx hrt "bakiga yadda nazama akan damuwar da kika saka kanki ciki ba ya sake kai hannusa zai janyota jikinsa tace"kabarni karka soma tabani da wannan hannu naka. ya tsaya shiru yana kallonta hannun ma ya tsaidashi yadda yake kusa daita ya dan yi jim yana kallonta sannan ya janye hannu ya xubasu duka cikin aljihun wandonsa yana cigaba da dubanta yana nazarinta yasan ko acan baya tana da mugun kishi akansa , amman bai zaci yanxu data dawo cikin haiyacinta tazama mallakinsa zata cigaba da nuna mahaukacin kishi irin hk ba. duk da zuciyarsa zafi take masa akan reaction dinta Amman ya dan ji sanyi sbd kishinsa data nuna ahankali ya juya zuwa bathoorom har ya fito tana inda take zaune tana kuka daga shi sai gajeren wando ya fito yana goge jikinsa da karamin towel ya gama. a yadda yake yakaraso inda take ya tsuguna agabanta muryarsa a kasalance yace "kiyi hkr da rungumar da juliet ta min gashi yanzu naje nayi wanka na cire kayan da ta tabani dasu sai ki huce. "wallahi yarinyar nan tagama cutata tunda ta rungumar min kai har da kiss fa.. yadda tayi mgnr ta kusan sakashi dry amman yayi saurin rufe bakinsa kar dryr ta fito ya sake bata haushi ,ta kara bata rai ganin hk yasa ya Mike ya daina dryr ya zauna kusa daita ya rungumota jikinsa ta goce tana zabga masa harara "forgive me hrt beat ta dauke fuskarta aransa yace "tacika kishin maseefa tana ganin zai sake tabata ta mike da sauri zabar gurin. ya fixgota ta fado jikinsa ya matseta gam dan karta kwace yace "gara kiyi min wani horo me azaba amman banda wannan na hanani taba jikinki.. tana rungume ajikinsa tana cigaba da kukanta har tagaji tayi shr yana sauraronta ya jingina bynsa da abin gadon yana share mata hawaye har ya cire banda din data daure gashinta dashi ya fara shafawa , kansa a sama yana kallon ceiling dakin . ahankali yasoma sakinta suna fuskarta juna ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo ita km sai wani kawar da idanu take alamun bata son kallonsa . ak ya numfasa ya sake gyara zamansa ya kamo matarsa mafi soyuwa acikin zuciyarsa ya matso daita jikinsa sosai ya hade goshinsa danata yana busa mata iskar bakinsa yana mata wani irin kallo me tsin tsinka jijiyoyin jikin tare da kiran sunanta "hrt beat musty yace kusan kamannimu daya dake . su'ad ta dan kalleshi da fararen idanunta aranta tace "ji wani sabon cin fuska kmr yaji abinda tace "hk dai yace min amman ni nasan ba hk bane ina ni ina wannan zinariyar gurin kyau . ",most especial wadan nan idanun naki masu hargitsa min lisafi yakarasa mgnr yana murmushi "muryar km tasa mutun yaji kmr ana tsira masa allura bacci. "ni wallahi ka daina cewa hk tunda duk wadan nan abubuwan da ka fada yanzu bai sa ka dauke idanunka daga kallon mata ba takarasa fadar hk tana kokarin tashi ya sake fixgota ta zube jikinsa tana kukan shagwaba " ki fadi gsky hrt, bani ke kallonsu ba sune ke kallona da nuna min kulawa, "wlh dani din me son aikata zina ne arayuwata da bansa adadin matan da zan ketawa hadi ba kasancewar da kansu suke nuna suna son na kwanta dasu ,ban taba ratsa diyar kowa ba sai akanki dana tabbatar da halalinace . "naji amman ni dai ka sakeni yanzu bana son jina cikin jikinka ina jin kmr zuciyata zata buga ne.. ganin salon data fito dashi yasan idan bai mata da gaske ba shi zai kwana ciki dan hk ya daure fuska, ya dauketa da hannuwansa duka ya makata kan gadon yayi mata runfa yana tsura mata mayatattu idanunsa masu bugar mata zuciya da sakata jin natsuwa . ahankali ta kawar da fuskarta gefe tana sauke naunayen ajiyar zuciya ya duko sosai har suna iya jiyo saukar numfashin junansu ahankali yake busa mata iskar bakinsa sannan ya fara gogo mata gashin fuskarsa akirjinta inda take taji wani irin yarrrr ajikinta zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri jin ya zaro breast dinta tare da dara bakinsa kan nipple dinta yasa cikin kaduwa tasoma furta" plz abdul dan Allah kabari,am not in the moon takarasa fadar hk idanunta suna cicciko da ruwan hawaye jikinta sai rawa yakeyi dan tasan halinsa ... bakinsa ya kai daidai tsatin kunnenta ya rada mata "matsoraciya kawai dubi yadda duk kikabi kika wani rude sai kace zan cinyeki, dan karamin baki ta turo tana motsawa ahankali alamun magana takeyi ciki ciki. dan yatsansa yasa ya dan buge bakin tare da tamke fuska yace da alamar raini yafara shiga tsakanina dake ko hrt beat? yayi maganar, kamar wanda aka tilastawa yana kising din bakinta da duk inda bakinsa yaci karo dashi ajikinta . da sauri ta zaro idanunta waje tana narke masa saboda taji dan zafin buge mata bakin da yayi harda dan kukan shagwaba,yayi saurin kai bakinsa yayi kising idanunta zuwa bakinta da kirjinta yayinda manyan mayatattun idanunsa ke kanta yana sake duban dan karamin bakinta yadda take kukan tana dan zungurinsa da kirjinta. "ni ni kirjina ka dagani km ni ban rainaka ba ... shagwaba a jininta take saboda ya lura da yadda ta keyi tun farasaninsa daita komai zatayi cike da shagwaba take aiwatarwa . idanun sa suna kan abinda suke matukar burgesa a jikinta, babu inda zaki tafi har sai naragewa kaina zafi dake a bukace nake ya furta hkn tare da lumshe mata mayatattun idanunsa. a shagwabe ta furta" toni ni dai yau kabarni na huta naji da bakinciki dake damuna . "Allah baki isa ba sai kin min yadda nake so. Allah nagaji kullun abu "daya kmr abinci... ta fada hk idanunta suna kansa tana kallon cikin kwayar idanunsa wanda shi din ma ita din yake kallo. *zaku dan jini shiru zuwa wani lokaci bisa wani uziri* mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA KHAALIQ THE CREATOR page 72 tsura mata mayatattu idanunsa yayi sosai yana kallonta tamkar zai had'iyeta cikin sanyi jiki ya d'ora hannusa saman k'irjinta yana lumshe mayatattun idanunsa yana kallonta k'asa k'asa hips dinta ya shafo tare da furta "ok haka ma zaki fad'a.? ta d'age masa girar ta d'aya kamar yadda ya sabayi mata a duk sanda zai yi mata magana da siffar zolaya. "kibani please d'an bazan tsaya ina kallonki agabana na hakura da abinda ruhina yafi bukata atare dani ba ..... " tabe baki tayi sannan ta girgiza masa kai ala'mun a'a" ni nagaji ne duk gabobin jikina ciwo suke min . yace "uhmm? "tace uhm" " Zaki bani cikin sauki ko kuma sai nayi da k'arfina? "kinga sai na sake tara miki wata gajiyar yakarasa fadar haka yana rud'a mata jiki da salonsa . cike da matsanancin tsoro ta dubesa, shi kuwa ko a jikinsa d'agata yayi tare da kamo hannuta zuwa hadadd'an gadonsu kirar Italy yayi musu masauki gaba d'aya a tsorace take dashi, jikinta sai b'ari yake duk da ba wannan bane karonsu na farko amman kullun zasu kebe sai taji wannan tsoron me tattare da faduwar gaba . mayatattun idanunsa ya zuba mata yana kallonta ganin reaction d'inta haka ya basa mugun mamaki cikin zuciyarsa yake furta "yarinyar nan fa yar rainin hankalice ni take son rainawa hankali.? jikinsa ya jawota sosai yana saukar da numfashi sama sama, idanunsa gaba d'aya sun canza launi saboda azababben fitinar dake cikinsu. Rigarta ya cire yana kokarin balle bra d'inta takai hannunta ta rik'e hannunsa gam tana girgiza masa kanta tare da hawayen karya wanda tuni yalwataccen gashin kanta me laushi da santsi sun dad'e da bajewa a kan fuskarsa, "ni kabarni Allah ni yanzu bansa yadda zanyi da kai ba. Hannunsa yasa ya tattaro gashin ya rik'e tare da sake tsura mata idanunsa masu firgitata cikin zalama shaukinta yace"banason rainin wayo heart beat kisan yadda zakiyi min naji dad'i d'an haka bismilla. Jikinta ya hau kerrrrrma ita fa tafara gajiya da jarabarsa, mutun kamar inji baya gajiya kullun abu d'aya takarasa fad'ar haka cikin ranta, wasu hawayen drama na bin face d'inta dariya ce taso kucce masa yayi saurin danneta tare da saka d'ayan hannunsa ya shafo hawayen,sai yaga tayi bala'in burgesa a kunnenta ya rad'a mata" kina yin kyau da kuka Heart ,idan naga kina zubda hawaye shaukin kaunarki na raunata zuciyata, fararen idanunta ta d'ago ta kyalesa wad'anda suka jik'e da ruwan hawaye shi d'in ma idanunsa daya ya kashe mata . "d'an raini hankali kawai,wayo kawai yake son yi min dan yasamu abinda yake so. idanunsa ya d'an zaro waje saboda yaso yaji abinda tace. "me kikace yanzu? yayi maganar yana tsareta da mayatatun idanunsa wanda hakan yasa taji kayan cikinta sun kad'a , dasauri ta dubesa tare da cewa "nifa bance komai ba, ta fada tana d'an turo masa karamin bakinta, nuni yayi mata da kirjinsa ala'mun tasoma aikinta hannuwanta duka ta kai saman fad'add'en k'irjinsa tasoma k'ok'arin cire masa vest d'insa, yayinda shi kuma idanunsa ke kan brest d'inta . Ya janyota ta fad'a bisa faffadan k'irjinsa bakinsa yakai kan na shanunta yana yi musu wani irin tsotsa a take jikinta ya fara rawa tsikar jikinta ya mike tsaye yarrrrrrrr wani irin feeling take ji yana lullubeta,ahankali jikinta yasoma kar'bar sakonisa masu wuyar mantawa. idanunsa yana kanta ganin yadda gaba daya ta rikice tare da sake turo masa su cikin xuciyarsa yace "yar rainin sense kawai ,tana so take rainawa kanta hankali , a cikin kunnenta ya rada mata "kema fa katuwar jarabbabiyar ce kalli daga tabaki jikinki ya sake. Bude fararen idanuwanta tayi fessss tare da zarosu waje wad'anda suka sauya launi,daman abinda yake son gani kenan cikin k'wayar idanuwanta, ahankali ya sake rada mata " da gaske ne kina so kina kaiwa kasuwa...? D'an k'aramin bakinta ta turo masa tare da k'ok'arin janye jikinta daga garesa saboda kalmar ta b'ata haushi, har da wani kiranta jarababbiya irinsa kenan katse mata zancen zucin da take yayi, "eyya heart beat please kicigaba yana sake k'ank'ameta a jikinsa yana bubbuga bayanta alamar rarrashi,wani smiling yayi na gefen baki hannunsa d'aya yana kan boobs d'inta yana murzasu ahankali d'aya kuma yana shafa gashin kanta ahankali yace " yar drama ce acting d'in kuka ya kamata a rink'a baki saboda kina matuk'ar yin kyau idan kina kukan nan naki na shagwaba, ya fada tare da kissing din bakinta, a cikin zuciyar ta ta furta mugu kawai in banda mugunta ta yaya za'ace kuka yana yiwa mutun kyau. Wayarsa ce tayi k'ara alamar ana kiransa hannunsa yasa ya d'auko tare da karata a kunnensa baiyi magana ba can yad'an ja karamin tsaki bayan yasauke wayar daga kunnensa mik'ewa tsaye yayi tare da duban su'ad dake k'ok'arin maida kayan jikinta "yace Allah ya ceceki kin tsira, ki bud'e wardrobe ki fiddomin kayan dazan canza. ciki ciki ta amsa masa tana daure fuska. Sake dubanta yayi yace "ko baki ji abinda nace bane, nazo na sake maimaita miki? Turo baki tayi tare da cewa" nafa amsa fa. kallon gefen ido yayi mata tare da cewa zan gyara miki zama ne yarinya bari na dawo ya fada tare da shigewa toilet d'in, harara tabi kofar dashi tana kwaikwayon maganarsa da yarda yayi,sake tabe baki tayi ta sauko daga bed din tana mitar jarabarsa. Kafin ya fito tuni ta gyara bed din tare da d'an gyaggyara dakin saida ta feshe ko ina da air freshener ta d'auko masa kayan ta d'aura masa kan bed jin alamar budewar kofar toilet d'in ne yasa tayi saurin fita daga d'akin ta nufi dayan d'akin kafin ya fito ya ritsata d'an talura kwata kwata shi mutun ne me tsanani buk'ata baya iya dauke idanunsa akanta matsawar zai kalleta...... Da yamma kafin ya dawo ta gyara ko ina a d'akin wani irin azababben kamshi ke tashi a dakin me gauraye da sanyin Air condition sai yanayin yabayar da wani ni'imtaccen yanayi me gamsarwa da saka zuciya cikin nishad'i maramisaltuwa. doguwar rigace sanye a jikinta bak'a me adon stone's tun daga samanta har kasa sai igiya ta bayan rigar wanda idan mutun ya daureta zai bada fitting na daukar hankali, kamar yadda ya fito da shape d'in jikinta daga kugunta zuwa k'asa a sake take sosai rigar ta zauna ajikinta tayi matukar yi mata kyau abinka da farar mace, tana gaban mirrow tana sake kimsa kanta d'an komai ya tafi yadda take so taji an rungumota ta baya kansa ya daura gefen kafad'arta, ta d'an razana saboda sam bataji motsin shigowarsa ba. juyo da ita yayi suna fuskantar juna tare da mannan mata light kiss a goshinta hade da jan dogon hancita a hankali ya furta matsoraciya kawai, duk sanda zan shigo sai naga wannan tsoron cikin kwayar idanunki bansan lokacin da zaki daina jin tsorona ba ya fad'a yana me sake matso daita sosai cike da matsanancin kaunarta, ahankali yake k'are mata kallo yana jin wani sanyi dad'i na bin kowane lungu da sako na gangar jikinsa ji yake duk duniya yafi kowa sa'a arayuwarsa tunda ya mallaketa a cikin duniyarsa. A yanzu dayake tsaye agabanta soyayyarta ce ke sake huda tsokar dake makale da kirjinsa , a kasalance ya sake cewa "muje ki cudani tare da rik'o tafin hannunta da sauri ta zame hannunta tare da d'an zaro idanuwanta waje ya lura haka yanayinta yake idan abu ya bata mamaki idanuwa take d'an zarowa kuma yanayin yana yimata matukar kyau kasancewar idanunta masu d'an girma ne tattare da yalwar gashi zara zara kamar yadda kanta yake da matukar suma haka gashin girarta dana idanuwanta suke. murmushin gefen baki yayi tare da shafo kirjinta ahankali muryarsa ta fito cike da matsanancin shaukinta " kullun ina zuba ido naji kince zaki min wanka shuru, "amman ina me tabbatar miki watarana ke da kanki zaki nemi kiyimin ba saima nace miki ba, ya rab'a ta gefenta ya shige bathroom. ,kujerar dake gefenta ta zauna jagwab tare da mamaki fitsara irin ta AK ,kai kai halin mutumin nan bai yi ba shi sam bashi da kunya akan komai . K'irjinta ta kalla ta lura mafi yawan lokuta su sukafi tsokale masa idanu duk lokacin da fitinarsa ta tashi su yake fara kaiwa hari........... sanda ya fito daga bayin ma tsokanarta ya dinga yana goge sansar jikinsa "yakamata ace zuwa yanzu kema kinsaba da yanayi ,kinzama cikakkiyar yar hannu wanda hakan ne kawai zai sa zamuji dadin zamanmu ,abinda ba zafi gareshi ba sai tsagwaron dadi wanda kusan kinfini jin dadi, "amman sai wani kaukaucewa kike yi da an soma ta'baki yanzu kin fara ashhhhhh uhmmm uuuuuuu so sweet uhmm yakarasa fadar haka yana me kashe mata idonsa daya ta cikin mirrow . mik'ewa tayi daga inda take zaune tasoma takowa ta amshi farin towel din hannunsa tacigaba da goge masa jiki "babu yar hannu dazan dawo wannan jarabar taka ai sai mata hudu ne zasu iya dakai.... ya fizge towel din sannan yace "mata hamsin ne ba hudu ba ,karki damu tunda bazaki iya dani ba zan kara aure so that sai ki huta da jarabata ya ra'ba ta gefenta ya nufi wardrobe tabiya bayansa da sauri ta kamo hannusa cikin nata "haba Abdul dina da wasa fa nake maka Allah zan iya da kai koda kuwa jarabarka ta zarta haka takarasa fadar haka muryarta ashagwabe kamar zatayi kuka . ya zame hannunsa cikin nata ya dauki farar riga baccinsa wando da riga ya nufi gaban mirrow tare da cewa "wannan kuma wasan kwaikwayo kikeyi, kece fa da bakinki kikace bazaki iya da jarabata ba, yanzu kuma kizo kina wani marairaicewa koda yake fa yar drama ce.. bayansa ta biyo ta kwanta abayansa tana sauke numfashin "pl Abdul don't do this to me yanzu haka ji nake kamar na fizgo raina nabaka banason abin da zai rabani da kai ko nisanta tsakaninmu ka yarda dani "Allah wasa nakeyi banason duk wani abu da zai ratsa tsakaninmu ta hanyar wata .. muryarsa a kasalance yace "ji fa wai Abdul.. na saka miki ido naji wannan sunan ya fita acikin bakinki ki mayeshi da wani special name amman har yanzu kin kasa bani wannan matsayin acikin zuciyarki ta narke masa ajiki tana shafo kirjinsa cikin sanyayyiyar muryata tace nafison fadar sunan akan kowani suna da zan saka maka tun asali sunan Abdul ke min dadi sanda na dora idanuna akanka naji duk duniya babu halitar da nake so kamar ka, lokacin da naji sunanka Abdul zuciyata ta sake nitsewa cikin tafkin soyayyarka akwai wani boyayen sirri acikin sunan ya janyota ta dawo gabansa "ni dai kawai abani wani special name on-expecting taji tace "kamin cikin haihuwa kaga da zarar na haihuwa sunan Abdul ya fita abakina har illa yauminl qiyamati ni dai kamin ciki ina son na haihu da kai na haifar maka baby me kama da kai irin hancinka bakinka komai ma takarasa fadar tana shigewa jikinsa , wani irin yanayi ya dinga ajikinsa ya kamo fuskarta ya hade bakinsu yashiga tsotsa yana aika mata wani shu'umin kallo wanda suka kadai suka san ma'anarsa kafin daga baya ya dauke ta cak sai saman makeken gadonsu ya haye samanta ta saki kara" wayyohlly Abdul nauyi . "ai ciki kike so da ala'mun bana bada wuta sosai gurin yin sex shiyasa na kasa jefa kwallona cikin raga amman yau zan bada himma, yasoma ciccire kayan jikinta yana jefa dashi k'asa ,har yarabata da komai daman shi towel ne kawai daure a kungunsa kuma tuni ya kwance, ya manneta kirjinsa ya shiga kissing din duk inda yaciro dashi ajikinta bai bar taba sai daya samu natsuwa da ita. ******** yau kimanin wata d'aya kenan da zuwansu su'ad kasar Spain haka suka soma shirye shiryen komawa koria yayinda sam Ak baya yi mata zance komawarsu k'asarta, ita kuma abun na damun zuciyarta tana matukar son komawa k'asarta da son ganin mahaifiyarta, duk da suna charting daita da yin video call amman ba kamar kaga mutun ba . d'an haka ta yanke shawarar zata masa maganar taji me zai ce akan zance komawarsu gida. Misalin karfe 12 :00 tana kwance a saman makaken italy bed d'insu dake d'akin bayan ta fito daga wanka tasanya rigar bacci iya cinyarta wanda ya bayyana halitar kirjinta, sumar kanta kuwa ta tufkeshi atsakiyar kanta da ribon ta feshe ilahirin sansar jikinta da turaruka masu sanyi dadi kasancewar tasan yadda mijinta yake da mugun son kamshi ta dade kwance batayi bacci ba sai dai idanuwanta a runtse suke ala'mun tana son jin baccin. Yashigo d'akin hannunsa rike da system d'insa, tana jin motsin shigowarsa ta bude idanunta ahankali ta daura bisa kansa tana kare masa kallo har yakarasa shigowa sanye yake cikin farar rigar bacci kmr koda yaushe yana tafiya daf daf tmkr wanda baison taka kasa inda yake ajiye system dinsa ya nufa, sannan ta maida idanunta ahankali ta runtse ta kowa yayi ya hawo saman gadon tare da kwanciya abayanta ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta . Ta sauke nannauyen ajiyar zuciya still bata bud'e idanunta ba, hanuwansa duka ya d'aura akan k'irjinta yasoma shashafa mata jiki hade da kai bakinsa daidai saitin kunneta yana rada mata magana ahankali "am sorry kin kasa bacci ko? yayi mata tambayar yana kaiwa wuyanta kiss juyi tayi tare da birkitowa tashige cikin jikinsa suna facing juna idanunta cike da mayen bacci tace "eh nakasa bacci so nake muyi magana da kai. "wace irin magana ce wannan datasa kika kasa runtsawa? Numfashi ta sauke sannan tace "magana akan komawarmu , gaskiya ina son zuwa gid'a naga mahaifiyata yau kimanin wata uku kenan da tahowata wata uwa duniya batare da mun gana daita ba, da'ace ma muna cikin guri daya ne zan ji sauki'n radad'in rashin ganinta takarasa maganar idanunta na tsiyayar hawaye. yayi shiru tare da tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta da kallon kyakkyawar surar jikinta me matukar daukar hankalinsa ,idan akwai abinda ya tsana arayuwarsa bai wuce yaji tayi masa zance mahaifiyarta ba yarasa dalilin dayasa yake jin wannan felling d'in a duk sanda ta nuna masa damuwarta akan ummanta. Shi gaba d'aya so yake ta manta cewar tana da wata uwa a duniya ,shi zai zame mata komai arayuwa amman ya nuna mata cewar bai son tana yi masa maganar mahaifiyarta zai samu matsala da ita d'an haka ya janyota ya had'eta da k'irjinsa yana shafa bayanta "karki damu ai kuna video cal daita har ammi , amman zance komawa gid'a gaskiya ba yanzu ba kozaki koma sai naga kina d'aga kafarki da kyar ko kuma mu koma da babynmu. Narke masa ajiki tayi sosai tana shakar numfashinsa da kamshin turarensa yasanya hannunwasa duka yazagaye k'ugunta ji yayi jikinta yayi wani irin sanyi "heart beat kibari muyi zamamu anan daga nan ma koria muka nufa banason mu koma Nigeria muzo muna samun matsala yakarasa maganar yana kaiwa wuyanta hot kiss babu yadda ta iya haka ta hak'ura tasan komai zatayi akan tafiyar bazai yi tasiri ba, matsawar bashine ya shiryawa hakan ba. ******** Tun da asubar fari zee ta tashi cikin sauri sauri tayi duk abinda tasan zatayi tare da nufar d'akin da mamata ke kwance ta dubota, tsaye take akanta tana kallonta har wannan lokacin bacci takeyi har da minshari sakamakon maganin baccin data dirka mata tun a daren jiya domin tasamu damar zuwa gurin boka na kan dutse. ganin yadda mamata ke kwasan bacci yasa talallaba ta rufo mata k'ofar ta nufi tasha tashiga motar da zata kaita gurin bokanta na kan dutse. tafiyar awa d'aya ce ta kowota kamar koda yaushe gurin cike yake makil da mutane ,dogon layi tabi bayan ta yanki sabon katin ganin boka, tana zaune har gari ya sake yin haske, sannu ahankali tana nan zaune har layi yazo kanta ta nufi hanyar step. Tun d'aga kan step din dutsen tasoma ciccire kayan jikinta tana ajiyewa kafin d'aga baya ta karasa hawa dutsen. boka dake zaune tsirara haihuwar uwarsa yana hangota yayi wani irin shu'umin murmushi me hade da jin dad'in zuwanta yana lasar lebansa . kai tsaye kan wani tafkeken dutse zeey ta nufa inda anan boka na kan dutse zai zo ya sadu daita ta kwanta tana ware kafafunta, batare da bata lokaci ba, boka ya isa gareta ya haye ruwan cikinta yasoma tumurmusarta. Bayan boka na kan dutse yagama biyan bukatarsa da ita jikinta na rawa ta mik'e ta isa ta zauna gaban boka wanda shi tuni yakoma mazauninsa yana jiran isowarta . Boka ya dubeta ya k'yalk'yale da wata mahaukaciyar dariya wanda ya d'an firgitata amman idan da sabo tasaba da wannan dariyar tasa ta mahaukata. cike da bukatar cima buri zee ta bude bakinta zatayi magana take boka na kan dutse ya dakatar da ita ta hanyar cewa "tsinanniyar la'ananniya nasan abinda yakawoki basai kin fad'a ba, aikin da kikayiwa Abdulkabir ya lalace tsawon wata uku da suka gabata ,"aikinki ya lalace ta hanyar saduwa da mijinki yayi da wata mace wace takasance budurwace. wani irin mahaukacin bugu k'irjinta yayi "me hakan yake nufi ? tayiwa kanta tambaya tana duban boka atsorace. Zeey tayi wata irin muguwar razana gabanta na wani irin bugawa take kuma jikinta yasoma rawa. Boka yacigaba da magana "tabbas matar da Abdulkabir yake aure a cikakkiyar mace yasameta sab'anin ke, dan haka aikinki ya lalace sai an daura sabon aiki me karfi akansa sannan zakiyi nasara akansa tare da cimma burinki. k'irjinta ne yacigaba da bugawa ita dai tasan asirin datayiwa Abdulkabir yakarye amman batayi tinanin ta wannan hanyar hakan ya faru ba kenan zargin yarinyar kawai take, gaske dai taga yana rawar jiki da rawar kafa akan yarinyar ashe dai yasan abinda yakewa tsalle tsalle . "To garin yaya hakan ta faru su'ad amatsayin yar iska ce ba kamilla ba? shiru tayi na wani lokaci sannan "tace boka ka taimaka kamin aikin da zaisa Abdulkabir yadawo gareni ya dawo hannuna ni kadai sai yadda nayi dashi.... boka ya sake kyalkyalewa da dariya kana "yace karki damu d'an wannan aikin me sauki ne domin shine aiki wanda yafi kowani aiki sauki, muddin ina nan raye bake ba matsalar Abdulkabir ballanata wata kishiya a duniyarki. "Zan baki Magani yayi maganar yana mika hannu wansa sama sai ga magani a duka hannuwansa sun bayyana, d'aya wani itace ne me kama da kara d'aya kuma ruwa ne cikin wata yar farar roba ya miko mata yana dariya muryarsa cike da hargagi yace "amshi wannan karan idan zaki kwanta bacci ki kalli gabas sannan ki kira sunan Abdulkabir sau uku sai ki sakashi cikin gabanki ki kwana dashi har sai gari ya waye sannan ki cire ki jera kwanaki bakwai kina sakawa acikin gabanki . jikinta na rawa sai dai cike da murna ta amsa tana russunawa kamar zatayi masa sujjada. robar ruwan ya mika mata wanda take ta hango kanan tsutsotsi aciki suna yawo ,shima jikinta na rawa ta amsa. "shi kuma wannan ruwan zaki dauki tsawon watani uku kina zubashi cikin ruwan alwalar sallarki, da zarar kinga ruwan ya kai rabi kije ki d'ibo k'asar cikin teku ki zuba ciki ki samu keb'antaccen guri inda babu mahalukin da zai gani ki ajiye shi aciki da zarar wata ukun suncika zamu saka shed'anu aljanu su daureshi aciki sai yadda kika yi dashi. "matukar kika aiwatar da ayyukan nan kamar yadda nace miki kin gama samun Abdulkabir a tafin hannunki ,domin kuwa zai haukace a duk inda yake acikin fad'in duniyar nan dolensa ya bayyana gabanki a wannan lokacin ko cewa kikayi ya rabu da uwarsa da matarsa zai rabu dasu zai yaji duk duniya babu wace yake son gani saï ke zai yi kuka da idanunsa yana rokanki abdulkabir zai durkusa agabanki yana rokonki ki dawo gareshi . "sai kuma abu na gaba abinda zai hana wannan asirin karyewa ajikinsa shine zaki dinga bin maza da aurenki duk namiji da zuciyarki ta raya miki sha'awarsa to dole ki nemeshi koda kuwa mahaukacin kan bole ne, "amma duk ranar da Abdulkabir yakamaki ido da ido ana saduwa dake, daga ranar asiri ya karye kuma asiri bazai sake tasiri ajikinsa ba.... tashi tsinanniya la'ananniya ki wuce .... jiki na rawa zeey ta mike rike da magungunanta takarasa inda tukunyar tsafinsa yake ci da wuta taajiye masa kudi ta d'auki hanyar komawa lagos tun a hanya takira bolaji tare da bata labari yadda abubuwa suka gudana dukansu murnar suke bukatarsa zata biya damuwarsu takusan karewa. tana isa gida dakinta ta nufa kai tsaye ta ajiye maganin sannan ta nufi dakin mama wace zuwa lokacin ta farka sai dai tana kwance ta kasa mikewa daga kwance datake d'an har fitsari tayi ajiki. tak'arasa gareta da sauri tana kiran sunanta"mama mama !!!ganin yadda mama ta dawo tamkar wata yar maye yasa ta mike cikin sauri tashiga dakinta ta dauko kudi ta fito waje da sauri ta nufi inda me gadinsu yake tare da aikensa ya siyo mata madarar hollandia cikin minti biyu sai gashi ya dawo ta amsa ta sake nufar dakin mama ta hau saman gadon tare da kamota ta zaunar tasa mata pillow abayanta tashiga d'add'aka mata madarar har sai data sha fiyye da rabi sannan ta mai data ta kwantar tayi tagumi "karfa taje garin neman gira tarasa ido garin takoma gidan abdulkabir ta rasa mahaifiyarta aiko datayiwa kanta mugunta. Abu kamar wasa har kusan washegari mama bata dawo haiyacinta ba har sai da aka d'anganata da likita. tashin farko doctor yace yanason ganin dady wanda daman shine ya ya kawota. likita yayi yan dube dubensa tare da rubuce rubuce sannan ya dago yana duba farar takarda hannunsa sannan ya dubi Alhaji Adam yace " Alhaji meye matsayin wannan matar agurinka? Alhaji Adam "yace yar'uwatace uwa daya uba daya.. "tana da miji ne? "a'a tare take zaune da yarinyarta" "Ok bisa ga bincikenmu mun gano anyi mata amfani da wasu kwayoyin maganin bacci masu karfi ta hanyar raunata mata jiki gaskiya da bad'an anyi sauri kawota ba da bamusan abinda zai faru ba. "magani bacci fa? "eh " "dan Allah Alhaji tunda kuna da halak'a me k'arfi daita ka taimaka kasanya idanu akanta dan irin wannan maganin zai iya kashe mutun kai tsaye Saboda anyi mata overdose dinsa . Alhji Adam yashiga mamaki yana tinani ta yadda hakan zai faru kusan minti goma yana zaune baice komai ba yana sauraron bayanan likita har sai dayaji likita ya dasa aya, sannan yace gsky nayi mamakin yadda hakan ta kasance . doctor yace "wannan bawani abun mamaki bane adai sanya ido sosai "shikenan zanyi kokarin yin haka inji cewar dady ya mik'e tsaye yana mikawa doctor hannu tare da yi masa godiya "yace Insha Allahu zan saka ido akanta sosai . Atakaice sai da mama tayi kwana uku a awurin likita sannan aka sallamota kai tsaye Alhaji Adam yace a wuce da ita gidansa domin ta dinga samun kulawa. *bayan wata biyu* Zaune Abdullabir yake akan kujerar kushin me zaman mutun uku system ne akan cinyarsa yana operating dinta cikin iyawa da k'warewa sanye cikin wando blue jeans da riga ash colour me gajeren hannu kayan sunyi masa kyau sosai ga wani sihirtaccen kamshi da jikinsa keyi tamkar ajikinsa ake sarrafa turaruka gaba d'aya id'an kashaki kamshin turarensa sai karasa takamaiman wani irin kalar turare yayi amfani dashi ,duk maitar mutun haka zai hak'ura matsawar bashine ya fad'a ba koina ka kalla ajikinsa abun birgewa ne fatar jikinsa tayi luwai luwai kwantaccen gashin jikinsa sun sake kwantawa abun sha'awa sosai yayi busy gurin aiwatar da aikinsa. su'ad zaune agefensa cikin shigar wando baki da riga pich colour wace bata wuce cibiyarta ba, lallausan bakin gashin kanta sun zubo bisa kafad'ar ta ,tasashi gaba tana aikin kallonsa, sai dai ta cika tayi bammm sakamakon ganin yadda ya shareta yana cigaba da aikinsa tamkar ma bai san da wata halitta zaune agefensa ba, hakan yasa ta mik'e cikin fushi zata bar gurin zaraf taji ya riko laulausar tafin hannunta cikin nasa yashiga murzawa ahankali yace "ina zaki kuma? yayi maganar batare daya d'ago ya dubeta ba, idanunshi still na kan system yana faman operating. muryarta a shagwabe tace "zanje na kwanta ne zamana agurinan bashida wani amfani tun dazu ina zaune zaman jira gara naje nayi bacci. "ki zauna nakarasa abinda nakeyi muje mu kwanta tare dan ko kinyi bacci sai kin tashi kinji dani. "to to ni gaskiya nagaji bacci nakeji tun d'azu nake zaune amman gaba d'aya ma ka manta dani a zaune sai wani faman aiki kakeyi tamkar agogo... murmurshi yayi tare da cewa"ni na isa na manta da sauraniyar mata, abinda bakisani ba kina cikin nan ya nuna mata tsaitin zuciyarsa da d'ayan hannunsa,ki d'an bani 10 minti yanzu zan gama. gaba d'aya narke fuska tayi ala'mun shagwab'a taki ce masa komai jin tayi shiru taki cewa komai yasa ya d'ago a kaikaice yana kallonta taso kawar da fuskarta amman ta kasa saboda yarigada yasanya kwayar idanunsa cikin nata yana aika mata da wani shu'umin kallo me tattare da shaukinta wani abu taga suna fitowa acikin idanunsa suna shiga cikin idanunta suna narka da zuciyarta akan tsantsar kaunar datake masa. zuciyarta da kirjinta ne suka hau amsawa da karfi sakamakon idanunsa dake cikin nata, narainarai tayi masa da fararen idanunta kamar zatayi kuka. ya matse hannunta da d'an karfi wanda yasa ta saki kara mara sauti tana k'ank'ame jikinta tare da kokarin zare hannunta cikin nasa taji ya fizgota gaba d'aya ta fad'a bayan wuyansa ,take tashiga kissing din wuyansa da kwantanccen sumar kanshi tare da sakalo hannunwata ta wuyansa ta rungume kanshi akirjinta tana jin wani irin zallar shaukinsa dake manne ciki kirjinta bakaramin mutuwa zaune yayi ba . amman yashare ya daidata natsuwarsa akan screen din system yacigaba da aikinsa ganin hk yasa tashiga bashi hot kiss takoina daga karshe ta ratsa ta kwanto tsakiyar laptop tashige jikinsa ta kwanta tana mutsumutsu har tana zungure zandariyarsa yana jinta sai dai shi gaba d'aya hankalinsa na kan sarrafa computer ganin duk abinda take masa baisan yayi concentrate akanta ba, yasa ta mik'e ajikinsa ta koma tayi tsaye tashiga jifansa da Teddy shi kuma yashiga kaucewa idanunsa ya d'ago ya kalleta yana murmushi sannan ya sake meidawa kan aikinsa ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana jan numfashi sama sama kamar wace tayi wani aiki sannan tasamu guri gefensa takoma ta zauna tare da hade rai sosai tana turo masa baki tana cika tana batsewa. gaba d'aya kishi take da wannan aiki d'aya tasa gaba yakeyi ,wanda take ganin kamar yana k'ok'arin mantawa ne daita arayuwarsa, ahankali tasa kafarta d'aya tana kawar da fuskarshi akan kallon system ya riko tafin kafarta da hannunsa while d'ayan hannunsa na cigaba da aiki yashiga yi mata tafiyar tsutsa a tafin kafarta wani irin zillo tayi saboda wani abu dataji ya tsarga mata tundaga tafin kafafunta har zuwa cikin kwakwalwarta da sauri ta cire kafarta ta zube gabadaya ajikinsa tana masa kukan shagwaba hannusa d'aya yasa ya zagaye cikinta yana mata cakulkuli tare da kissing every part of her ita kuma sai dariya take sosai ta mik'e ajikinsa tana dariya hannunsa ya kai ya shafa beauty face d'inta wanda kallonsa ke saka shi cikin natsuwa ahankali yasa hannunsa kan brest dinta ya d'agota daga jikinsa ya zaunar da ita gefenshi yana bata hak'uri "sorry heart yanzu zan gama sai kiji dad'in yin bacci nasan jarabata kike bukata shiyasa kika kasa bacci yakarasa fad'ar haka yana murmushi .... Aiko ta sake d'aukar baby teddy ta dinga jifansa dashi ya kamota ta zube jikinsa ta kwanta ruf da ciki ta juyo fuskarta suka hada ido, idanunsu suka tsarke cikin juna dukkaninsu murmushine bayyane a saman kyakkwar fuskarsu tsawon minti goma suka dauka suna kallon kwayar idanu junansu cike da matsanancin shauki. d'agota yayi ya sake zaunar daita tare da shafo kirjinta yana hadiyar yawu "plz hrt i wil be true now atare suka sauke naunauyen ajiyar zuciya d'aga karshe ta sake dauke teedyy tacigaba da jefa masa "ni ni ban yarda ba Allah ka'ajiye aikin ya isa hk. shima yashiga ramawa sake fadowa tayi jikinsa tashiga kissing fuskarsa cikin kunnensa hancinsa ta gangaro bakinsa ta shiga tsotsan lips dinsa kusan minti goma ta dauka tana tsotsar bakinsa sannan ta zare bakinta cikin nashi "wayyo Allah ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana lumshe ido dole tasa ya dakatar da abinda yake ya turo mata bakinsa bata tsaya bata lokaci ba ta cafki bakinsa, laulausar harshensa tashinga sarrafawa cikin bakinta tamkar wace za'a kwacewa gaba d'aya gashin kanta yagama bajewa ya rufe masa fuska ya sanya hannunwansa duka ya tattara ya maidasu bayanta ya kamo fuskarta da tafin hannunsa yasanya idanunsa cikin nata yana kallon cikin kwayar idanunta yana tsotsar bakinta sosai suka shiga aikawa juna zafafan romance kafin daga baya ya dauketa cak sai saman italy bed d'insu daga nan suka fada duniyar Ma'aurata . haka kawai Ak ya dinga tsintar kansa cikin yawon faduwar gaba haka itama su'ad wanda ita kam har sai da ta kai ga gaya masa halin faduwar gaban data tsincin kanta ciki, shima bai boye mata ba yace" haka yake jinsa a duk kwanakin da suka gabata, wasa wasa fa faduwar gaba ta sakasu gaba yanzu haka zaune yake akan kujera yayi zurfin cikin tinani abinda ke sashi yawon jin faduwar gaba gashi cikin lokacin tinanin zeey ne ke yawon zuwa masa wanda yarasa dalili su'ad ce ta karaso inda yake hannuta rike da glass cup ta mika masa hollandia me sanyi ya amsa ya sha ta amsa cup din ta ajiye sannan ta kwanta saman cinyarsa tana jansa da hira "Abdul takira sunansa.. "zuciyarsa na tsananta rawa gabansa na faduwa ya amsa atakaice "ya'akayi heart beat? "ina ji ajikina wani abu na shirin faruwa damu amman ina addu'ar Allah yasa yazamo alkhairi ne arayuwarmu... ya bude bakinsa kenan da niyyar amsawa yaji gabansa yayi wani irin mahaukacin bugu take kuma gabansa yashiga fad'uwa fat fat gabad'aya jikansa yashiga rawa ya dinga jin duniya na jujjuyamasa cikin k'ank'ani lokaci yanayinsa yasauya jikinsa na rawa ya ture su'ad dake kwance a saman cinyarsa sai dimm kakeji a kasa yayi zunbur ya mike tsaye yana kallonta yana kallon parlour 'n dayaji yana jujjuya masa, hankalinsa a matukar tashe ya nufi d'akinsu . su'ad wace ke rike da gefen cikinta tana yatsina fuska tana kallonsa saboda taji zafin jefar da ita dayayi cike da matsanancin mamakinsa ta mike tsaye tabi bayansa tana kiran sunansa Abdul Abdul!!! d'an ji tayi gaba d'aya ta daina jin zafi. tana karasa shiga dakin ta isa gareshi tare da kai hannunta jikinsa zata tab'asa yayi saurin buge mata hannu yaje ya kwanta gaba d'aya hankalinsa da tinaninsa yakoma kan Zee daya rufe idonsa Zee yake gani gabad'aya ya haukace acikin d'akin daren ranar bai runsaba haka su'ad duk inda yayi tana binsa tana kuka da kokarin kamoshi jikinta . Hankalinta yayi k'ololuwa tashi takoma kamar wata zararra hawayen majina duk sun wanke mata fuska gashin kanta ya watse ya baje cikin k'ank'anin lokaci tafita haiyacinta koma kamar wata mahaukaciya. Kuka take wiwi tana bin AK duk inda yasa k'afa tana faman cewa. "Abdul " meke damunka ? "dan Allah kagaya min idan wani abu nayi maka nabaka hakuri sbd banason ganinka cikin damuwa takai hannu zata tab'a shi yayi saurin buge hannunta ya sake wurin zama sam baya k'aunar tarabe shi . a halin yanzu idan AK na k'aunar mutuwan shi to yana k'aunar su'ad tarabe shi. Daf da asuba AK zaune abakin gado ya zuba uban tagumi Zee kawai yake tunani hade da buk'atar son ganinta. A hankali su'ad ta lallabo tafad'a saman k'irjin shi a matuk'ar zabure AK ya mik'e yayi cilli da su'ad jikake k'ummmm muryarsa cike da hargagi yace "kina hauka ne ko kin sha wani abu ne? jikinta na rawa ta sauko daga kan gadon ta durkusa gabansa ta kamo kafafnsa "dan Allah mijina farincikina duniyata karka tsiro min da abinda zuciyata bazata iya dauka ba idan ka nemi nisanta kanka dani komai na iya faruwa dani.. ko bi takanta AK beyi ba, su'ad wace ta buga goshinta a jikin gado zunbur ta mik'e dafe da goshi domin tabugu sosai har wurin yatashi amma bata bi ta jinkita ba taci gaba da bin AK sukaci gaba da zagaye d'akin. Haka suka kwana babu wanda ya runtsa shida ita har gari yawaye. Gari nawayewa AK ya hau shirya kayansa tsab ya dauko passport dinsu yasoma shirya musu tafiya zuwa gida nageria. acikin jirgi kuwa zama ne akayi shi babu ruwan wani da wani tmkr wasu kurame suka dawo sabanin lokacin da zasu baro Nigeria suna manne da juna tare da nuna tsantsar kulawa . yanzu kam kallo daya zakawa fuskokinsu kagane cewar suna cikin damuwa me tattare da tashin hankali kowanensu da abunda ke damun zuciyarsa sai dai damuwar su'ad ta ninka ta AK dan tun da suka baro kasar spain kuka take har sanda jirginsu ya lula samarin samaniyya shi kuwa ko ajikinsa asalima toshe kunnuwansa yayi da earpiece. misalin karfe shida daidai na safiyar laraba jirginsu ya sauka a murtala international airport . mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA KHAALIQ THE CREATOR page 72 tsura mata mayatattu idanunsa yayi sosai yana kallonta tamkar zai had'iyeta cikin sanyi jiki ya d'ora hannusa saman k'irjinta yana lumshe mayatattun idanunsa yana kallonta k'asa k'asa hips dinta ya shafo tare da furta "ok haka ma zaki fad'a.? ta d'age masa girar ta d'aya kamar yadda ya sabayi mata a duk sanda zai yi mata magana da siffar zolaya. "kibani please d'an bazan tsaya ina kallonki agabana na hakura da abinda ruhina yafi bukata atare dani ba ..... " tabe baki tayi sannan ta girgiza masa kai ala'mun a'a" ni nagaji ne duk gabobin jikina ciwo suke min . yace "uhmm? "tace uhm" " Zaki bani cikin sauki ko kuma sai nayi da k'arfina? "kinga sai na sake tara miki wata gajiyar yakarasa fadar haka yana rud'a mata jiki da salonsa . cike da matsanancin tsoro ta dubesa, shi kuwa ko a jikinsa d'agata yayi tare da kamo hannuta zuwa hadadd'an gadonsu kirar Italy yayi musu masauki gaba d'aya a tsorace take dashi, jikinta sai b'ari yake duk da ba wannan bane karonsu na farko amman kullun zasu kebe sai taji wannan tsoron me tattare da faduwar gaba . mayatattun idanunsa ya zuba mata yana kallonta ganin reaction d'inta haka ya basa mugun mamaki cikin zuciyarsa yake furta "yarinyar nan fa yar rainin hankalice ni take son rainawa hankali.? jikinsa ya jawota sosai yana saukar da numfashi sama sama, idanunsa gaba d'aya sun canza launi saboda azababben fitinar dake cikinsu. Rigarta ya cire yana kokarin balle bra d'inta takai hannunta ta rik'e hannunsa gam tana girgiza masa kanta tare da hawayen karya wanda tuni yalwataccen gashin kanta me laushi da santsi sun dad'e da bajewa a kan fuskarsa, "ni kabarni Allah ni yanzu bansa yadda zanyi da kai ba. Hannunsa yasa ya tattaro gashin ya rik'e tare da sake tsura mata idanunsa masu firgitata cikin zalama shaukinta yace"banason rainin wayo heart beat kisan yadda zakiyi min naji dad'i d'an haka bismilla. Jikinta ya hau kerrrrrma ita fa tafara gajiya da jarabarsa, mutun kamar inji baya gajiya kullun abu d'aya takarasa fad'ar haka cikin ranta, wasu hawayen drama na bin face d'inta dariya ce taso kucce masa yayi saurin danneta tare da saka d'ayan hannunsa ya shafo hawayen,sai yaga tayi bala'in burgesa a kunnenta ya rad'a mata" kina yin kyau da kuka Heart ,idan naga kina zubda hawaye shaukin kaunarki na raunata zuciyata, fararen idanunta ta d'ago ta kyalesa wad'anda suka jik'e da ruwan hawaye shi d'in ma idanunsa daya ya kashe mata . "d'an raini hankali kawai,wayo kawai yake son yi min dan yasamu abinda yake so. idanunsa ya d'an zaro waje saboda yaso yaji abinda tace. "me kikace yanzu? yayi maganar yana tsareta da mayatatun idanunsa wanda hakan yasa taji kayan cikinta sun kad'a , dasauri ta dubesa tare da cewa "nifa bance komai ba, ta fada tana d'an turo masa karamin bakinta, nuni yayi mata da kirjinsa ala'mun tasoma aikinta hannuwanta duka ta kai saman fad'add'en k'irjinsa tasoma k'ok'arin cire masa vest d'insa, yayinda shi kuma idanunsa ke kan brest d'inta . Ya janyota ta fad'a bisa faffadan k'irjinsa bakinsa yakai kan na shanunta yana yi musu wani irin tsotsa a take jikinta ya fara rawa tsikar jikinta ya mike tsaye yarrrrrrrr wani irin feeling take ji yana lullubeta,ahankali jikinta yasoma kar'bar sakonisa masu wuyar mantawa. idanunsa yana kanta ganin yadda gaba daya ta rikice tare da sake turo masa su cikin xuciyarsa yace "yar rainin sense kawai ,tana so take rainawa kanta hankali , a cikin kunnenta ya rada mata "kema fa katuwar jarabbabiyar ce kalli daga tabaki jikinki ya sake. Bude fararen idanuwanta tayi fessss tare da zarosu waje wad'anda suka sauya launi,daman abinda yake son gani kenan cikin k'wayar idanuwanta, ahankali ya sake rada mata " da gaske ne kina so kina kaiwa kasuwa...? D'an k'aramin bakinta ta turo masa tare da k'ok'arin janye jikinta daga garesa saboda kalmar ta b'ata haushi, har da wani kiranta jarababbiya irinsa kenan katse mata zancen zucin da take yayi, "eyya heart beat please kicigaba yana sake k'ank'ameta a jikinsa yana bubbuga bayanta alamar rarrashi,wani smiling yayi na gefen baki hannunsa d'aya yana kan boobs d'inta yana murzasu ahankali d'aya kuma yana shafa gashin kanta ahankali yace " yar drama ce acting d'in kuka ya kamata a rink'a baki saboda kina matuk'ar yin kyau idan kina kukan nan naki na shagwaba, ya fada tare da kissing din bakinta, a cikin zuciyar ta ta furta mugu kawai in banda mugunta ta yaya za'ace kuka yana yiwa mutun kyau. Wayarsa ce tayi k'ara alamar ana kiransa hannunsa yasa ya d'auko tare da karata a kunnensa baiyi magana ba can yad'an ja karamin tsaki bayan yasauke wayar daga kunnensa mik'ewa tsaye yayi tare da duban su'ad dake k'ok'arin maida kayan jikinta "yace Allah ya ceceki kin tsira, ki bud'e wardrobe ki fiddomin kayan dazan canza. ciki ciki ta amsa masa tana daure fuska. Sake dubanta yayi yace "ko baki ji abinda nace bane, nazo na sake maimaita miki? Turo baki tayi tare da cewa" nafa amsa fa. kallon gefen ido yayi mata tare da cewa zan gyara miki zama ne yarinya bari na dawo ya fada tare da shigewa toilet d'in, harara tabi kofar dashi tana kwaikwayon maganarsa da yarda yayi,sake tabe baki tayi ta sauko daga bed din tana mitar jarabarsa. Kafin ya fito tuni ta gyara bed din tare da d'an gyaggyara dakin saida ta feshe ko ina da air freshener ta d'auko masa kayan ta d'aura masa kan bed jin alamar budewar kofar toilet d'in ne yasa tayi saurin fita daga d'akin ta nufi dayan d'akin kafin ya fito ya ritsata d'an talura kwata kwata shi mutun ne me tsanani buk'ata baya iya dauke idanunsa akanta matsawar zai kalleta...... Da yamma kafin ya dawo ta gyara ko ina a d'akin wani irin azababben kamshi ke tashi a dakin me gauraye da sanyin Air condition sai yanayin yabayar da wani ni'imtaccen yanayi me gamsarwa da saka zuciya cikin nishad'i maramisaltuwa. doguwar rigace sanye a jikinta bak'a me adon stone's tun daga samanta har kasa sai igiya ta bayan rigar wanda idan mutun ya daureta zai bada fitting na daukar hankali, kamar yadda ya fito da shape d'in jikinta daga kugunta zuwa k'asa a sake take sosai rigar ta zauna ajikinta tayi matukar yi mata kyau abinka da farar mace, tana gaban mirrow tana sake kimsa kanta d'an komai ya tafi yadda take so taji an rungumota ta baya kansa ya daura gefen kafad'arta, ta d'an razana saboda sam bataji motsin shigowarsa ba. juyo da ita yayi suna fuskantar juna tare da mannan mata light kiss a goshinta hade da jan dogon hancita a hankali ya furta matsoraciya kawai, duk sanda zan shigo sai naga wannan tsoron cikin kwayar idanunki bansan lokacin da zaki daina jin tsorona ba ya fad'a yana me sake matso daita sosai cike da matsanancin kaunarta, ahankali yake k'are mata kallo yana jin wani sanyi dad'i na bin kowane lungu da sako na gangar jikinsa ji yake duk duniya yafi kowa sa'a arayuwarsa tunda ya mallaketa a cikin duniyarsa. A yanzu dayake tsaye agabanta soyayyarta ce ke sake huda tsokar dake makale da kirjinsa , a kasalance ya sake cewa "muje ki cudani tare da rik'o tafin hannunta da sauri ta zame hannunta tare da d'an zaro idanuwanta waje ya lura haka yanayinta yake idan abu ya bata mamaki idanuwa take d'an zarowa kuma yanayin yana yimata matukar kyau kasancewar idanunta masu d'an girma ne tattare da yalwar gashi zara zara kamar yadda kanta yake da matukar suma haka gashin girarta dana idanuwanta suke. murmushin gefen baki yayi tare da shafo kirjinta ahankali muryarsa ta fito cike da matsanancin shaukinta " kullun ina zuba ido naji kince zaki min wanka shuru, "amman ina me tabbatar miki watarana ke da kanki zaki nemi kiyimin ba saima nace miki ba, ya rab'a ta gefenta ya shige bathroom. ,kujerar dake gefenta ta zauna jagwab tare da mamaki fitsara irin ta AK ,kai kai halin mutumin nan bai yi ba shi sam bashi da kunya akan komai . K'irjinta ta kalla ta lura mafi yawan lokuta su sukafi tsokale masa idanu duk lokacin da fitinarsa ta tashi su yake fara kaiwa hari........... sanda ya fito daga bayin ma tsokanarta ya dinga yana goge sansar jikinsa "yakamata ace zuwa yanzu kema kinsaba da yanayi ,kinzama cikakkiyar yar hannu wanda hakan ne kawai zai sa zamuji dadin zamanmu ,abinda ba zafi gareshi ba sai tsagwaron dadi wanda kusan kinfini jin dadi, "amman sai wani kaukaucewa kike yi da an soma ta'baki yanzu kin fara ashhhhhh uhmmm uuuuuuu so sweet uhmm yakarasa fadar haka yana me kashe mata idonsa daya ta cikin mirrow . mik'ewa tayi daga inda take zaune tasoma takowa ta amshi farin towel din hannunsa tacigaba da goge masa jiki "babu yar hannu dazan dawo wannan jarabar taka ai sai mata hudu ne zasu iya dakai.... ya fizge towel din sannan yace "mata hamsin ne ba hudu ba ,karki damu tunda bazaki iya dani ba zan kara aure so that sai ki huta da jarabata ya ra'ba ta gefenta ya nufi wardrobe tabiya bayansa da sauri ta kamo hannusa cikin nata "haba Abdul dina da wasa fa nake maka Allah zan iya da kai koda kuwa jarabarka ta zarta haka takarasa fadar haka muryarta ashagwabe kamar zatayi kuka . ya zame hannunsa cikin nata ya dauki farar riga baccinsa wando da riga ya nufi gaban mirrow tare da cewa "wannan kuma wasan kwaikwayo kikeyi, kece fa da bakinki kikace bazaki iya da jarabata ba, yanzu kuma kizo kina wani marairaicewa koda yake fa yar drama ce.. bayansa ta biyo ta kwanta abayansa tana sauke numfashin "pl Abdul don't do this to me yanzu haka ji nake kamar na fizgo raina nabaka banason abin da zai rabani da kai ko nisanta tsakaninmu ka yarda dani "Allah wasa nakeyi banason duk wani abu da zai ratsa tsakaninmu ta hanyar wata .. muryarsa a kasalance yace "ji fa wai Abdul.. na saka miki ido naji wannan sunan ya fita acikin bakinki ki mayeshi da wani special name amman har yanzu kin kasa bani wannan matsayin acikin zuciyarki ta narke masa ajiki tana shafo kirjinsa cikin sanyayyiyar muryata tace nafison fadar sunan akan kowani suna da zan saka maka tun asali sunan Abdul ke min dadi sanda na dora idanuna akanka naji duk duniya babu halitar da nake so kamar ka, lokacin da naji sunanka Abdul zuciyata ta sake nitsewa cikin tafkin soyayyarka akwai wani boyayen sirri acikin sunan ya janyota ta dawo gabansa "ni dai kawai abani wani special name on-expecting taji tace "kamin cikin haihuwa kaga da zarar na haihuwa sunan Abdul ya fita abakina har illa yauminl qiyamati ni dai kamin ciki ina son na haihu da kai na haifar maka baby me kama da kai irin hancinka bakinka komai ma takarasa fadar tana shigewa jikinsa , wani irin yanayi ya dinga ajikinsa ya kamo fuskarta ya hade bakinsu yashiga tsotsa yana aika mata wani shu'umin kallo wanda suka kadai suka san ma'anarsa kafin daga baya ya dauke ta cak sai saman makeken gadonsu ya haye samanta ta saki kara" wayyohlly Abdul nauyi . "ai ciki kike so da ala'mun bana bada wuta sosai gurin yin sex shiyasa na kasa jefa kwallona cikin raga amman yau zan bada himma, yasoma ciccire kayan jikinta yana jefa dashi k'asa ,har yarabata da komai daman shi towel ne kawai daure a kungunsa kuma tuni ya kwance, ya manneta kirjinsa ya shiga kissing din duk inda yaciro dashi ajikinta bai bar taba sai daya samu natsuwa da ita. ******** yau kimanin wata d'aya kenan da zuwansu su'ad kasar Spain haka suka soma shirye shiryen komawa koria yayinda sam Ak baya yi mata zance komawarsu k'asarta, ita kuma abun na damun zuciyarta tana matukar son komawa k'asarta da son ganin mahaifiyarta, duk da suna charting daita da yin video call amman ba kamar kaga mutun ba . d'an haka ta yanke shawarar zata masa maganar taji me zai ce akan zance komawarsu gida. Misalin karfe 12 :00 tana kwance a saman makaken italy bed d'insu dake d'akin bayan ta fito daga wanka tasanya rigar bacci iya cinyarta wanda ya bayyana halitar kirjinta, sumar kanta kuwa ta tufkeshi atsakiyar kanta da ribon ta feshe ilahirin sansar jikinta da turaruka masu sanyi dadi kasancewar tasan yadda mijinta yake da mugun son kamshi ta dade kwance batayi bacci ba sai dai idanuwanta a runtse suke ala'mun tana son jin baccin. Yashigo d'akin hannunsa rike da system d'insa, tana jin motsin shigowarsa ta bude idanunta ahankali ta daura bisa kansa tana kare masa kallo har yakarasa shigowa sanye yake cikin farar rigar bacci kmr koda yaushe yana tafiya daf daf tmkr wanda baison taka kasa inda yake ajiye system dinsa ya nufa, sannan ta maida idanunta ahankali ta runtse ta kowa yayi ya hawo saman gadon tare da kwanciya abayanta ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta . Ta sauke nannauyen ajiyar zuciya still bata bud'e idanunta ba, hanuwansa duka ya d'aura akan k'irjinta yasoma shashafa mata jiki hade da kai bakinsa daidai saitin kunneta yana rada mata magana ahankali "am sorry kin kasa bacci ko? yayi mata tambayar yana kaiwa wuyanta kiss juyi tayi tare da birkitowa tashige cikin jikinsa suna facing juna idanunta cike da mayen bacci tace "eh nakasa bacci so nake muyi magana da kai. "wace irin magana ce wannan datasa kika kasa runtsawa? Numfashi ta sauke sannan tace "magana akan komawarmu , gaskiya ina son zuwa gid'a naga mahaifiyata yau kimanin wata uku kenan da tahowata wata uwa duniya batare da mun gana daita ba, da'ace ma muna cikin guri daya ne zan ji sauki'n radad'in rashin ganinta takarasa maganar idanunta na tsiyayar hawaye. yayi shiru tare da tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta da kallon kyakkyawar surar jikinta me matukar daukar hankalinsa ,idan akwai abinda ya tsana arayuwarsa bai wuce yaji tayi masa zance mahaifiyarta ba yarasa dalilin dayasa yake jin wannan felling d'in a duk sanda ta nuna masa damuwarta akan ummanta. Shi gaba d'aya so yake ta manta cewar tana da wata uwa a duniya ,shi zai zame mata komai arayuwa amman ya nuna mata cewar bai son tana yi masa maganar mahaifiyarta zai samu matsala da ita d'an haka ya janyota ya had'eta da k'irjinsa yana shafa bayanta "karki damu ai kuna video cal daita har ammi , amman zance komawa gid'a gaskiya ba yanzu ba kozaki koma sai naga kina d'aga kafarki da kyar ko kuma mu koma da babynmu. Narke masa ajiki tayi sosai tana shakar numfashinsa da kamshin turarensa yasanya hannunwasa duka yazagaye k'ugunta ji yayi jikinta yayi wani irin sanyi "heart beat kibari muyi zamamu anan daga nan ma koria muka nufa banason mu koma Nigeria muzo muna samun matsala yakarasa maganar yana kaiwa wuyanta hot kiss babu yadda ta iya haka ta hak'ura tasan komai zatayi akan tafiyar bazai yi tasiri ba, matsawar bashine ya shiryawa hakan ba. ******** Tun da asubar fari zee ta tashi cikin sauri sauri tayi duk abinda tasan zatayi tare da nufar d'akin da mamata ke kwance ta dubota, tsaye take akanta tana kallonta har wannan lokacin bacci takeyi har da minshari sakamakon maganin baccin data dirka mata tun a daren jiya domin tasamu damar zuwa gurin boka na kan dutse. ganin yadda mamata ke kwasan bacci yasa talallaba ta rufo mata k'ofar ta nufi tasha tashiga motar da zata kaita gurin bokanta na kan dutse. tafiyar awa d'aya ce ta kowota kamar koda yaushe gurin cike yake makil da mutane ,dogon layi tabi bayan ta yanki sabon katin ganin boka, tana zaune har gari ya sake yin haske, sannu ahankali tana nan zaune har layi yazo kanta ta nufi hanyar step. Tun d'aga kan step din dutsen tasoma ciccire kayan jikinta tana ajiyewa kafin d'aga baya ta karasa hawa dutsen. boka dake zaune tsirara haihuwar uwarsa yana hangota yayi wani irin shu'umin murmushi me hade da jin dad'in zuwanta yana lasar lebansa . kai tsaye kan wani tafkeken dutse zeey ta nufa inda anan boka na kan dutse zai zo ya sadu daita ta kwanta tana ware kafafunta, batare da bata lokaci ba, boka ya isa gareta ya haye ruwan cikinta yasoma tumurmusarta. Bayan boka na kan dutse yagama biyan bukatarsa da ita jikinta na rawa ta mik'e ta isa ta zauna gaban boka wanda shi tuni yakoma mazauninsa yana jiran isowarta . Boka ya dubeta ya k'yalk'yale da wata mahaukaciyar dariya wanda ya d'an firgitata amman idan da sabo tasaba da wannan dariyar tasa ta mahaukata. cike da bukatar cima buri zee ta bude bakinta zatayi magana take boka na kan dutse ya dakatar da ita ta hanyar cewa "tsinanniyar la'ananniya nasan abinda yakawoki basai kin fad'a ba, aikin da kikayiwa Abdulkabir ya lalace tsawon wata uku da suka gabata ,"aikinki ya lalace ta hanyar saduwa da mijinki yayi da wata mace wace takasance budurwace. wani irin mahaukacin bugu k'irjinta yayi "me hakan yake nufi ? tayiwa kanta tambaya tana duban boka atsorace. Zeey tayi wata irin muguwar razana gabanta na wani irin bugawa take kuma jikinta yasoma rawa. Boka yacigaba da magana "tabbas matar da Abdulkabir yake aure a cikakkiyar mace yasameta sab'anin ke, dan haka aikinki ya lalace sai an daura sabon aiki me karfi akansa sannan zakiyi nasara akansa tare da cimma burinki. k'irjinta ne yacigaba da bugawa ita dai tasan asirin datayiwa Abdulkabir yakarye amman batayi tinanin ta wannan hanyar hakan ya faru ba kenan zargin yarinyar kawai take, gaske dai taga yana rawar jiki da rawar kafa akan yarinyar ashe dai yasan abinda yakewa tsalle tsalle . "To garin yaya hakan ta faru su'ad amatsayin yar iska ce ba kamilla ba? shiru tayi na wani lokaci sannan "tace boka ka taimaka kamin aikin da zaisa Abdulkabir yadawo gareni ya dawo hannuna ni kadai sai yadda nayi dashi.... boka ya sake kyalkyalewa da dariya kana "yace karki damu d'an wannan aikin me sauki ne domin shine aiki wanda yafi kowani aiki sauki, muddin ina nan raye bake ba matsalar Abdulkabir ballanata wata kishiya a duniyarki. "Zan baki Magani yayi maganar yana mika hannu wansa sama sai ga magani a duka hannuwansa sun bayyana, d'aya wani itace ne me kama da kara d'aya kuma ruwa ne cikin wata yar farar roba ya miko mata yana dariya muryarsa cike da hargagi yace "amshi wannan karan idan zaki kwanta bacci ki kalli gabas sannan ki kira sunan Abdulkabir sau uku sai ki sakashi cikin gabanki ki kwana dashi har sai gari ya waye sannan ki cire ki jera kwanaki bakwai kina sakawa acikin gabanki . jikinta na rawa sai dai cike da murna ta amsa tana russunawa kamar zatayi masa sujjada. robar ruwan ya mika mata wanda take ta hango kanan tsutsotsi aciki suna yawo ,shima jikinta na rawa ta amsa. "shi kuma wannan ruwan zaki dauki tsawon watani uku kina zubashi cikin ruwan alwalar sallarki, da zarar kinga ruwan ya kai rabi kije ki d'ibo k'asar cikin teku ki zuba ciki ki samu keb'antaccen guri inda babu mahalukin da zai gani ki ajiye shi aciki da zarar wata ukun suncika zamu saka shed'anu aljanu su daureshi aciki sai yadda kika yi dashi. "matukar kika aiwatar da ayyukan nan kamar yadda nace miki kin gama samun Abdulkabir a tafin hannunki ,domin kuwa zai haukace a duk inda yake acikin fad'in duniyar nan dolensa ya bayyana gabanki a wannan lokacin ko cewa kikayi ya rabu da uwarsa da matarsa zai rabu dasu zai yaji duk duniya babu wace yake son gani saï ke zai yi kuka da idanunsa yana rokanki abdulkabir zai durkusa agabanki yana rokonki ki dawo gareshi . "sai kuma abu na gaba abinda zai hana wannan asirin karyewa ajikinsa shine zaki dinga bin maza da aurenki duk namiji da zuciyarki ta raya miki sha'awarsa to dole ki nemeshi koda kuwa mahaukacin kan bole ne, "amma duk ranar da Abdulkabir yakamaki ido da ido ana saduwa dake, daga ranar asiri ya karye kuma asiri bazai sake tasiri ajikinsa ba.... tashi tsinanniya la'ananniya ki wuce .... jiki na rawa zeey ta mike rike da magungunanta takarasa inda tukunyar tsafinsa yake ci da wuta taajiye masa kudi ta d'auki hanyar komawa lagos tun a hanya takira bolaji tare da bata labari yadda abubuwa suka gudana dukansu murnar suke bukatarsa zata biya damuwarsu takusan karewa. tana isa gida dakinta ta nufa kai tsaye ta ajiye maganin sannan ta nufi dakin mama wace zuwa lokacin ta farka sai dai tana kwance ta kasa mikewa daga kwance datake d'an har fitsari tayi ajiki. tak'arasa gareta da sauri tana kiran sunanta"mama mama !!!ganin yadda mama ta dawo tamkar wata yar maye yasa ta mike cikin sauri tashiga dakinta ta dauko kudi ta fito waje da sauri ta nufi inda me gadinsu yake tare da aikensa ya siyo mata madarar hollandia cikin minti biyu sai gashi ya dawo ta amsa ta sake nufar dakin mama ta hau saman gadon tare da kamota ta zaunar tasa mata pillow abayanta tashiga d'add'aka mata madarar har sai data sha fiyye da rabi sannan ta mai data ta kwantar tayi tagumi "karfa taje garin neman gira tarasa ido garin takoma gidan abdulkabir ta rasa mahaifiyarta aiko datayiwa kanta mugunta. Abu kamar wasa har kusan washegari mama bata dawo haiyacinta ba har sai da aka d'anganata da likita. tashin farko doctor yace yanason ganin dady wanda daman shine ya ya kawota. likita yayi yan dube dubensa tare da rubuce rubuce sannan ya dago yana duba farar takarda hannunsa sannan ya dubi Alhaji Adam yace " Alhaji meye matsayin wannan matar agurinka? Alhaji Adam "yace yar'uwatace uwa daya uba daya.. "tana da miji ne? "a'a tare take zaune da yarinyarta" "Ok bisa ga bincikenmu mun gano anyi mata amfani da wasu kwayoyin maganin bacci masu karfi ta hanyar raunata mata jiki gaskiya da bad'an anyi sauri kawota ba da bamusan abinda zai faru ba. "magani bacci fa? "eh " "dan Allah Alhaji tunda kuna da halak'a me k'arfi daita ka taimaka kasanya idanu akanta dan irin wannan maganin zai iya kashe mutun kai tsaye Saboda anyi mata overdose dinsa . Alhji Adam yashiga mamaki yana tinani ta yadda hakan zai faru kusan minti goma yana zaune baice komai ba yana sauraron bayanan likita har sai dayaji likita ya dasa aya, sannan yace gsky nayi mamakin yadda hakan ta kasance . doctor yace "wannan bawani abun mamaki bane adai sanya ido sosai "shikenan zanyi kokarin yin haka inji cewar dady ya mik'e tsaye yana mikawa doctor hannu tare da yi masa godiya "yace Insha Allahu zan saka ido akanta sosai . Atakaice sai da mama tayi kwana uku a awurin likita sannan aka sallamota kai tsaye Alhaji Adam yace a wuce da ita gidansa domin ta dinga samun kulawa. *bayan wata biyu* Zaune Abdullabir yake akan kujerar kushin me zaman mutun uku system ne akan cinyarsa yana operating dinta cikin iyawa da k'warewa sanye cikin wando blue jeans da riga ash colour me gajeren hannu kayan sunyi masa kyau sosai ga wani sihirtaccen kamshi da jikinsa keyi tamkar ajikinsa ake sarrafa turaruka gaba d'aya id'an kashaki kamshin turarensa sai karasa takamaiman wani irin kalar turare yayi amfani dashi ,duk maitar mutun haka zai hak'ura matsawar bashine ya fad'a ba koina ka kalla ajikinsa abun birgewa ne fatar jikinsa tayi luwai luwai kwantaccen gashin jikinsa sun sake kwantawa abun sha'awa sosai yayi busy gurin aiwatar da aikinsa. su'ad zaune agefensa cikin shigar wando baki da riga pich colour wace bata wuce cibiyarta ba, lallausan bakin gashin kanta sun zubo bisa kafad'ar ta ,tasashi gaba tana aikin kallonsa, sai dai ta cika tayi bammm sakamakon ganin yadda ya shareta yana cigaba da aikinsa tamkar ma bai san da wata halitta zaune agefensa ba, hakan yasa ta mik'e cikin fushi zata bar gurin zaraf taji ya riko laulausar tafin hannunta cikin nasa yashiga murzawa ahankali yace "ina zaki kuma? yayi maganar batare daya d'ago ya dubeta ba, idanunshi still na kan system yana faman operating. muryarta a shagwabe tace "zanje na kwanta ne zamana agurinan bashida wani amfani tun dazu ina zaune zaman jira gara naje nayi bacci. "ki zauna nakarasa abinda nakeyi muje mu kwanta tare dan ko kinyi bacci sai kin tashi kinji dani. "to to ni gaskiya nagaji bacci nakeji tun d'azu nake zaune amman gaba d'aya ma ka manta dani a zaune sai wani faman aiki kakeyi tamkar agogo... murmurshi yayi tare da cewa"ni na isa na manta da sauraniyar mata, abinda bakisani ba kina cikin nan ya nuna mata tsaitin zuciyarsa da d'ayan hannunsa,ki d'an bani 10 minti yanzu zan gama. gaba d'aya narke fuska tayi ala'mun shagwab'a taki ce masa komai jin tayi shiru taki cewa komai yasa ya d'ago a kaikaice yana kallonta taso kawar da fuskarta amman ta kasa saboda yarigada yasanya kwayar idanunsa cikin nata yana aika mata da wani shu'umin kallo me tattare da shaukinta wani abu taga suna fitowa acikin idanunsa suna shiga cikin idanunta suna narka da zuciyarta akan tsantsar kaunar datake masa. zuciyarta da kirjinta ne suka hau amsawa da karfi sakamakon idanunsa dake cikin nata, narainarai tayi masa da fararen idanunta kamar zatayi kuka. ya matse hannunta da d'an karfi wanda yasa ta saki kara mara sauti tana k'ank'ame jikinta tare da kokarin zare hannunta cikin nasa taji ya fizgota gaba d'aya ta fad'a bayan wuyansa ,take tashiga kissing din wuyansa da kwantanccen sumar kanshi tare da sakalo hannunwata ta wuyansa ta rungume kanshi akirjinta tana jin wani irin zallar shaukinsa dake manne ciki kirjinta bakaramin mutuwa zaune yayi ba . amman yashare ya daidata natsuwarsa akan screen din system yacigaba da aikinsa ganin hk yasa tashiga bashi hot kiss takoina daga karshe ta ratsa ta kwanto tsakiyar laptop tashige jikinsa ta kwanta tana mutsumutsu har tana zungure zandariyarsa yana jinta sai dai shi gaba d'aya hankalinsa na kan sarrafa computer ganin duk abinda take masa baisan yayi concentrate akanta ba, yasa ta mik'e ajikinsa ta koma tayi tsaye tashiga jifansa da Teddy shi kuma yashiga kaucewa idanunsa ya d'ago ya kalleta yana murmushi sannan ya sake meidawa kan aikinsa ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana jan numfashi sama sama kamar wace tayi wani aiki sannan tasamu guri gefensa takoma ta zauna tare da hade rai sosai tana turo masa baki tana cika tana batsewa. gaba d'aya kishi take da wannan aiki d'aya tasa gaba yakeyi ,wanda take ganin kamar yana k'ok'arin mantawa ne daita arayuwarsa, ahankali tasa kafarta d'aya tana kawar da fuskarshi akan kallon system ya riko tafin kafarta da hannunsa while d'ayan hannunsa na cigaba da aiki yashiga yi mata tafiyar tsutsa a tafin kafarta wani irin zillo tayi saboda wani abu dataji ya tsarga mata tundaga tafin kafafunta har zuwa cikin kwakwalwarta da sauri ta cire kafarta ta zube gabadaya ajikinsa tana masa kukan shagwaba hannusa d'aya yasa ya zagaye cikinta yana mata cakulkuli tare da kissing every part of her ita kuma sai dariya take sosai ta mik'e ajikinsa tana dariya hannunsa ya kai ya shafa beauty face d'inta wanda kallonsa ke saka shi cikin natsuwa ahankali yasa hannunsa kan brest dinta ya d'agota daga jikinsa ya zaunar da ita gefenshi yana bata hak'uri "sorry heart yanzu zan gama sai kiji dad'in yin bacci nasan jarabata kike bukata shiyasa kika kasa bacci yakarasa fad'ar haka yana murmushi .... Aiko ta sake d'aukar baby teddy ta dinga jifansa dashi ya kamota ta zube jikinsa ta kwanta ruf da ciki ta juyo fuskarta suka hada ido, idanunsu suka tsarke cikin juna dukkaninsu murmushine bayyane a saman kyakkwar fuskarsu tsawon minti goma suka dauka suna kallon kwayar idanu junansu cike da matsanancin shauki. d'agota yayi ya sake zaunar daita tare da shafo kirjinta yana hadiyar yawu "plz hrt i wil be true now atare suka sauke naunauyen ajiyar zuciya d'aga karshe ta sake dauke teedyy tacigaba da jefa masa "ni ni ban yarda ba Allah ka'ajiye aikin ya isa hk. shima yashiga ramawa sake fadowa tayi jikinsa tashiga kissing fuskarsa cikin kunnensa hancinsa ta gangaro bakinsa ta shiga tsotsan lips dinsa kusan minti goma ta dauka tana tsotsar bakinsa sannan ta zare bakinta cikin nashi "wayyo Allah ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana lumshe ido dole tasa ya dakatar da abinda yake ya turo mata bakinsa bata tsaya bata lokaci ba ta cafki bakinsa, laulausar harshensa tashinga sarrafawa cikin bakinta tamkar wace za'a kwacewa gaba d'aya gashin kanta yagama bajewa ya rufe masa fuska ya sanya hannunwansa duka ya tattara ya maidasu bayanta ya kamo fuskarta da tafin hannunsa yasanya idanunsa cikin nata yana kallon cikin kwayar idanunta yana tsotsar bakinta sosai suka shiga aikawa juna zafafan romance kafin daga baya ya dauketa cak sai saman italy bed d'insu daga nan suka fada duniyar Ma'aurata . haka kawai Ak ya dinga tsintar kansa cikin yawon faduwar gaba haka itama su'ad wanda ita kam har sai da ta kai ga gaya masa halin faduwar gaban data tsincin kanta ciki, shima bai boye mata ba yace" haka yake jinsa a duk kwanakin da suka gabata, wasa wasa fa faduwar gaba ta sakasu gaba yanzu haka zaune yake akan kujera yayi zurfin cikin tinani abinda ke sashi yawon jin faduwar gaba gashi cikin lokacin tinanin zeey ne ke yawon zuwa masa wanda yarasa dalili su'ad ce ta karaso inda yake hannuta rike da glass cup ta mika masa hollandia me sanyi ya amsa ya sha ta amsa cup din ta ajiye sannan ta kwanta saman cinyarsa tana jansa da hira "Abdul takira sunansa.. "zuciyarsa na tsananta rawa gabansa na faduwa ya amsa atakaice "ya'akayi heart beat? "ina ji ajikina wani abu na shirin faruwa damu amman ina addu'ar Allah yasa yazamo alkhairi ne arayuwarmu... ya bude bakinsa kenan da niyyar amsawa yaji gabansa yayi wani irin mahaukacin bugu take kuma gabansa yashiga fad'uwa fat fat gabad'aya jikansa yashiga rawa ya dinga jin duniya na jujjuyamasa cikin k'ank'ani lokaci yanayinsa yasauya jikinsa na rawa ya ture su'ad dake kwance a saman cinyarsa sai dimm kakeji a kasa yayi zunbur ya mike tsaye yana kallonta yana kallon parlour 'n dayaji yana jujjuya masa, hankalinsa a matukar tashe ya nufi d'akinsu . su'ad wace ke rike da gefen cikinta tana yatsina fuska tana kallonsa saboda taji zafin jefar da ita dayayi cike da matsanancin mamakinsa ta mike tsaye tabi bayansa tana kiran sunansa Abdul Abdul!!! d'an ji tayi gaba d'aya ta daina jin zafi. tana karasa shiga dakin ta isa gareshi tare da kai hannunta jikinsa zata tab'asa yayi saurin buge mata hannu yaje ya kwanta gaba d'aya hankalinsa da tinaninsa yakoma kan Zee daya rufe idonsa Zee yake gani gabad'aya ya haukace acikin d'akin daren ranar bai runsaba haka su'ad duk inda yayi tana binsa tana kuka da kokarin kamoshi jikinta . Hankalinta yayi k'ololuwa tashi takoma kamar wata zararra hawayen majina duk sun wanke mata fuska gashin kanta ya watse ya baje cikin k'ank'anin lokaci tafita haiyacinta koma kamar wata mahaukaciya. Kuka take wiwi tana bin AK duk inda yasa k'afa tana faman cewa. "Abdul " meke damunka ? "dan Allah kagaya min idan wani abu nayi maka nabaka hakuri sbd banason ganinka cikin damuwa takai hannu zata tab'a shi yayi saurin buge hannunta ya sake wurin zama sam baya k'aunar tarabe shi . a halin yanzu idan AK na k'aunar mutuwan shi to yana k'aunar su'ad tarabe shi. Daf da asuba AK zaune abakin gado ya zuba uban tagumi Zee kawai yake tunani hade da buk'atar son ganinta. A hankali su'ad ta lallabo tafad'a saman k'irjin shi a matuk'ar zabure AK ya mik'e yayi cilli da su'ad jikake k'ummmm muryarsa cike da hargagi yace "kina hauka ne ko kin sha wani abu ne? jikinta na rawa ta sauko daga kan gadon ta durkusa gabansa ta kamo kafafnsa "dan Allah mijina farincikina duniyata karka tsiro min da abinda zuciyata bazata iya dauka ba idan ka nemi nisanta kanka dani komai na iya faruwa dani.. ko bi takanta AK beyi ba, su'ad wace ta buga goshinta a jikin gado zunbur ta mik'e dafe da goshi domin tabugu sosai har wurin yatashi amma bata bi ta jinkita ba taci gaba da bin AK sukaci gaba da zagaye d'akin. Haka suka kwana babu wanda ya runtsa shida ita har gari yawaye. Gari nawayewa AK ya hau shirya kayansa tsab ya dauko passport dinsu yasoma shirya musu tafiya zuwa gida nageria. acikin jirgi kuwa zama ne akayi shi babu ruwan wani da wani tmkr wasu kurame suka dawo sabanin lokacin da zasu baro Nigeria suna manne da juna tare da nuna tsantsar kulawa . yanzu kam kallo daya zakawa fuskokinsu kagane cewar suna cikin damuwa me tattare da tashin hankali kowanensu da abunda ke damun zuciyarsa sai dai damuwar su'ad ta ninka ta AK dan tun da suka baro kasar spain kuka take har sanda jirginsu ya lula samarin samaniyya shi kuwa ko ajikinsa asalima toshe kunnuwansa yayi da earpiece. misalin karfe shida daidai na safiyar laraba jirginsu ya sauka a murtala international airport . mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA MUSAWWIR THE FASHIONER OF SHAPES. page 73 suna gama fitowa daga cikin jirgi yayi gaba abunsa yabarta abaya ,tabiyo bayansa cikin hanzari har suka karaso inda motocin kafaninsa ke zaman jiran karasowarsu bai juya yaga a wani hali take ciki ba. direbansa na hangosa yayi saurin bude masa gidan baya yashiga ya zauna yana jin kmr ana zuba masa wuta ne agabadaya ilahirin ajikinsa Allah Allah yake ya isa yaga zeey dinsa, wannan shine Karo na sau ba adadi dayake ja tsaki yana shirin bawa direba umarni tada mota takaraso cikin sauri tashiga motar direba ya meida murfin mota ya rufe, yana ganin tashigowarta yayi saurin kawar da fuskarsa gefe dan baya kaunar kallon fuskarta, ta juyo ahankali ta saci kallon inda yake duk da bataga fuskarsa ba ,tasan ran nan nasa a hade yake tmkr wanda aka aikowa da sakon mutuwa har suka dauki express din da zai kaisu ikeja a long tsaki ya dinga ja yana jijiga kafarsa daya, hannusa daya km na saman cinyarsa yana shafawa ahankali . kai tsaye yabawa direba umarnin ya nufi gidansu zeey dashi ,su'ad ta juyo a firgice ta kalleshi zuciyarta na wani irin harbawa da karfi amman babu fuskar dazatayi magana haka yasa takoma ta kwanta jikin kujerar motar tana sauke numfashi sama sama take tashiga karanto addu'oin samun natsuwa cikin ranta. gudu direban yake sosai amman gbdy ak ganin yake tmkr ba gudu yakeyi ba ,dan haka yace"kule ka sake taka mota sosai , "sir ai karshe gudun motar kenan. minti goma kacal ta kawo su unguwarsu zeey, koda suka isa kofar gidansu zeey direba yayi parking a kofar gidan , ya fito cikin sauri ya nufi karamin get din gidan batare daya jira direban ya bude masa jikinsa na tsuma yashiga buga get da iyakacin karfinsa, me gadi yataso ya bude yana gaidashi cike da girmamawa, zai shiga cikin me gadi "yace ai babu kowa acikin gidan gabansa yaba rasssssss tare da zaro ido waje muryarsa na rawa yace "ina sukaje? me gadi yace "sun d'an jima basa gidan suna gidan alhaji Adam lumshe mayatattun idanunsa yayi bai sake cewa komai ba ya juya cikin sauri. ******** suna isa gidan ammi dake zaune a parlour ita da mahaifiyar zeey da eiman sai hannutu me aiki ta mike cike da murna ta tarbesu cikin farinciki ganinsu ta rungume su'ad ajikinta, jiki a sanyaye su'ad ta rumgumeta itama tana murnar sake ganinta . cikin tsananin farinciki ammi tace "shiyasa na dinga jina cikin yanayi biyu ashe diyata ce tafe sannu da zuwa . dumin jikin su'ad yasa ammi zareta daga jikinta tare da tsura mata ido sannan tace "Bakida lafiya ne naki jikinki kamar garwashin wuta? kai kawai su'ad ta iya daga mata batare da tace daita komai ba dan koda tace zatayi magana kuka ne zai biyo baya . kusan eiman tafi kowa murna dawowarsu ta janyo hannu su'ad suka shiga dakin ammi suna rungume da juna. shi kuwa ak sai baza idanu yake yaga ta inda zai ga zeey kawai yake amman bai ganta ba , ita kuwa zeey tunda taji dawowarsu tashige kuryar dakin da suke zaune da mahaifiyarta ta kulle kanta ta dinga tikar rawa tana dariya da murnar burinta zai cika, wahalarta tazo karshe zata samu abinda takeso muradin ranta ya dawo ta aiyana aranta bazata bari yasanyata acikin idanunsa ba har wahala gurin nemanta . takira kawarta bolaji tana gaya mata zance dawowar ak murna tayi sosai "gsky dole kiyi murna kawata wannan daukar hutu da kikayi batare da an yi miki savices me kyau ba, nasan gurin na can yayi giress ina nan zuwa gobe da lemun tsamina na wanke miki gurin tsab dan ak yaji dadin caccakarki, suka saka dariya atare . "wallahi bolaji bakida kirki to waya gaya miki tun wannan lokacin zaune nake ba harka? bolaji tace "wai da haka nayi tinani ganin mama bata barinki fita koina. "tab ai in gaya tunda muka dawo gidan na koma ruwa tsumdum nida akil dina muke cin duniyarmu babu tsinke . "allah kawata" "wallahi ke ko sherajiya mun hadu dashi a citedal hotel dake nan underbridge din dake kusa da gidan nan ai bazan iya zama babu harka ba ,ai naga kokarina ma danayi cikkaken wata uku babu harka . "gsky kinyi kokari sosai dan banyi tunanin zaki iya hakurin hakan ba a yadda nasanki kmr kura inji cewar bolaji tana kwashe mata dariya daga karshe suka zarce da hira batsa . shiru2 ak baiga fitowar zeey ba tun yana dauriya har yashiga bulayin nemanta, yashiga wannnan dainin ya fito yashiga wacan dakin ya fito yana hauka kiran sunanta wanda hakan yabawa duk wani wanda ke cikin gidan mamaki, kusan awani goma kenan da dawowarsu amman har zuwa wannan lokacin bai sanya zeey acikin kwayar idanunsa ba , wannan dalilin dayasa ya haukace musu agidan tausayinsa ne yakama maman zeey ta tashi da kanta tashiga daki inda zeey ke kwance cikin kuryar daki, ta kwankwasa kofar tana kiran sunanta "zainab zainab !! "waye? "nice dan Allah malama kixo ki bude min keda waye zaune a dakin dazakice waye mama takarasa mgnr tana jan tsaki. zeey dake kwance ta tashi ta bude mata kofar takoma ta kwanta abunta mama takaraso ta zauna kusa daita "ki tashi kije tun safe abdulkabir ke bulayin nemanki acikin gidan nan banga dalilin wannan wulakanci ba alhalin nasan abukace kike da ki koma gidansa "ni dai shawara zan baki wannan itace damarki ta karshe, kin dai san halinsa sarai ba sai nagaya miki ba. "nifa mama babu inda zani, wata nawa ni nayi ina hauka akansa amman yayi burus dani wallahi sai nima na gasa masa aya a hannu "nidai tashi kije kada uwarsa taji babu dadi aranta dan bakiga yadda hankalinta ya tashi ba. "naji mama zanje amman kafin na zan roki wata alfarma guda daya duk abinda zai biyo baya atsakanina da abdulkabir bana son kice komai matawar ba bayana zaki bi ba. mama ta tabe baki tana dubanta a dan atsorace saboda batasan dalilinta na fadar haka ba sannan tace "kinji shirmen banza ni dan Allah tashi kije karki karasa zautar min da yaro yana ya kusan haukacewa takarasa mgnr tana murmushi . "aikuwa yanzu muka fara wasan dan wallahi sai gidan nan sai yayi masa zafi ba dai takamarsa zafin kai ba sai na karya weekpoint dinsa sai na meidashi abin tausayi. "idan baki meidashi abun tausayi ba shi ya meidake zeey ta bude bakinta zatayi mgn kenan mama ta katseta "ni jeki dan Allah magangunki sun fara sani jin ciwon kai. zeey tashigo parlour'n tana yatsina fuska kamar taga kashi , shi kuwa yana ganinta ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da mikewa tsaye ya nufiota yana kokarin rungumarta ta tokare kirjinsa da yatsunta tana furta "lafiyarka malam daga ganin mutun zakayi cikinsa? ya marairaice murya " plz kiyi hkr karki hanani taba jikinki kefa matata ce. "may be ka fara hauka ko kuma kasha wani abu wanda yake kokarin taba k'walk'kaunarka ,idan ka manta na tuna maka ka dade da sakina har nayi idda nagama dan haka ka matsa min a hanya in sha iskar duniya. ta nufi kujera ta zauna tare da d'aura kafarta daya kan daya tana girgza jiki, shima yabiyo bayanta ya zauna kusa daita har cinyoyinsu na gugan juna ya riko tafin hannuta ciki nasa "dan Allah kiyi hakuri da abinda ya faru abaya yanzu ashirye nake danayi komai akanki ciki kuwa har meidake gidana. " kai kai dan allah malam rabani da wad'an nan zantuttukan naka masu sakani jin wani iri, ko ka meidani gidanka ko karka meidani daman dole zan koma gidanka tunda har karigada ka dawo kasar. ak yashiga girgiza mata kai sannan yace "what ever you want me to do i will do, gbdy ji nake idan bana tare dake kmr mutuwa zanyi, ki taimaka ki dawo gareni ayanzu . ammi da eiman dake zaune suna dan tautaunawa akan lamarinsa sukayi sakatoto suna kallonsu tmkr TV cike da matsanancin mamakin abinda ke faruwa agabansu. abun bai sake dagawa ammi hankali ba sai sanda taji yakamo hannun zeey "kinga tashi mu wuce gidanmu na meida aurenmu . zeey ta fixege hannuta cikin nasa a fusace tana mikewa tsaye tare da cewa "kana hauka ne abdul a wani garin mahaukatan ka tab'a ganin an yi haka? " kataba ganin idan miji ya sake matarsa har tsawon wata hudu ya meidata haka kai tsaye batare da an daura sabon aure ba? yayi saurin girgiza mata kai tare da cewa "gaskiya ba'ayin haka . "ok to idan ma ka soma hauka ne kayi saurin dawo da tinaninka ,sai an d'aura sabon auren zan iya komawa gidanka da sunan matarka ta juya tabarshi tsaye tana buga masa bombom dinta da suke baje a wa faratin batare da ta kalli inda ammi take zaune ba dan gabadaya yi tayi kmr batasan da wata halitta zaune agurin ba. yayi sauri biyo bayanta yana kiran sunanta tare da kokarin kamo hannuta taja ta tsaya tare da dakatar dashi "ina km zaka bini? "zan biki ciki ne mu kwana tare bazan iya kwana ni kadai batare da ke ba ,ta tabe baki "duk watanin nan da uwar wa kake kwana? yayi shiru yana kallonta batare da yace mata komai ba sai idanunsa daya tsura mata , "kaje ga matarka can ku kwana tare . "ina aibazan iya ba ko ra'bar inda take ma bazan yi ba asalima ni yanzu na tsani ganinta bana son d'aura idanuna akanta.. "wannan km matsalarka ce batawa ba idan ka gadama ka kasheta duk ba matsalata bace.. inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi ammi take furtawa acikin zuciyarta tana sake maimaitawa take km gefen kanta yayi wani irin mugun sara ta mike tsaye da kyar tashiga dakin dan eiman tuni ta rigata barin parlour'n bazata iya ganin takaici ba . tana shiga dakin taji sound din kukan su'ad sama sama bata tsaya tambayarta dalilin kukanta ba dan ta lura akwai babbar matsala dake shirin kunno kai cikin rayuwarta da mijinta, tunda gashi idanunta sunga komai, abubuwan da abdul ya dingayi da yanayin yadda su'ad din tashigo mata gidan yashiga dawo mata, kai tsaye ammi ta nufi bayi ta dauro alwala ta fito ta shimfida katuwar sallayarta tare da feshe jikinta da turaruka masu sanyi kamshi ta tasoma sallah da niyyar kaiwa allah kukanta. daren ranar kwana ammi tayi tana kaiwa allah kukanta batare da ta runtsa ba, haka ma su'ad ba'abarta abaya gurin yiwa mijinta addua saboda tasan haka kawai mijinta bazai canza ma farat daya ba batare da wani dalili ba . kwana uku da dawowarsu ak ya addibi kowa acikin gidan da zance zeey duk wanda yazo masa sannu da zuwa zai dauko masa maganar zeey duk inda zeey tayi yana mane daita gbdy ya manta da wata su'ad a duniyarsa ballanatana rayuwar da sukayi. gani babu wanda ya kula da lamarinsa yasa ya tashi hankali kowa shi dai a meida masa da matarsa ,matarsa yake bukata hauka ya dingayi sosai . yayinda duk haukar dayake ko ajikin zeey sai ma wulakaci iri iri data dinga shuka masa su'ad kuwa tunda suka dawo bata zaman parlour ba tana daki ta kunshe kanta tana kuka da kaiwa Allah kukanta. ganin wannan haukar da ak yakeyi tayi yawa akan zeey yasa dady tattara kan jamar gidan har hjy kakar ak. zaune suke gbdy'su acikin parlour'n inda ak ya zabga uwar tagumi yana fuskatar zeey ko kifta ido bayason yi ita kuma sai wani shan kamshi take tana yatsina . su'ad kuwa tsurawa mijinta idanu tayi tana kallonsa tunda suka dawo bata sanya shi cikin idanunta ba gbdy duk sai taga kmr ya d'an fada . dady ne yasoma magana kamar haka "na tattara dukanmu anan ne domin samun maslaha da cigabanmu, abdulkabir ya nemi a meida matarsa dakinta sucigaba da rayuwa byn dagon fushin da ya d'auka daita, dady yayi shiru kana ya numfasa sannan ya meida kallonsa ga ak yacigaba da magana "wannan shine damarka ta karshen agurina dazaka wulakanta matanka ka dawo na saka bakina ciki , ga matarka nan zaune kaje yanzu agabanmu kabata hkr idan ta hakura taji zata iya koma gidanka fine mun yan addua ne, idan kuma tace bazata koma ba babu me takurata . tunda dady yasoma mgn jikin su'ad ke rawa har sanda ya dasa aya jikinta bai bar rawa ba. ai ak nagama jin haka ya miki zumbur jikinsa na kirma ya nufi inda zeey ke zaune tana ciccin magani ya zauna kusa daita yana bata hakuri tmkr wani zararre . "bazan koma gidanka ba abdulkabir naga ma rayuwar aure da kai ,ka wukantani ka tozartani akan laifin da bani ce sanadi ba tursasani akayi dan h ... jikinsa na rawa ya kai hannunsa ya toshe bakinta "plx my zeey dont say anything again i Realixe my mistake's, nasani ba halinki bane wacan yarinyar ce tajawo komai amman kiyi hkr ki dawo gareni zan rikeki amana, idan baki dawo ba zan rasa raina da komai na, dan Allah dady hjy ammi ku taimaka kusaka baki zeey ta dawo kar na mutu yakarasa mgnr yana jifan su'ad da mugun kallo . A razane su'ad ta Mike tsaye a zaunen datake jikinta na sake daukar kirma tasoma daga Zara zaran yatsun kafafunta ta isa inda yake tsaye tana dubansa cike da tausayawa hawayen damuwa da tashin hankali na tsiyayowa bisa kuncita . Tabbas hasashenta na son yazama gaske akwai abinda ke faruwa da mijinta ,koma tace abun ya faru yagama. abdulkabir Dinta ne zaune yarasa sukuni yake rokon zeey takoma gidansa idan bata koma ba zai iya rasa rayuwarsa da komai nasa " Allah ta furta cikin zuciyarta kirjinta na wani zugin azabar radadi ita ba bakincikin dawo war zeey gidansa take ba amman gadarar da xeey din ke nunawa Ahalin yanzu shine damuwarta kuma shine abinda yafi daga mata hankali . Hankalimta bai tashi ba sai data taji zeey na sake maimaita kalmar bazan koma gidanka ba abdulkabir sai dai idan zaka durkusa agaban iyayenmu ka rokesu su meida makani sannan ka dawo gareni ka rokoni ta tsigar data dace sannan zan koma gidanka mucigaba da rayuwar aure . Fadar hakan ke da wuya AK ya isa gaban dady da ammi dake zaune kujera guda ya durkusa har kasa " ammi dady dan girman Allah kuyi hakuri nayi nadama abinda nayi ku yafemin kubawa zeey hakuri ta dawo gareni idan narasa zan mutu . Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kalmar da ammi take furtawa kennan acikin xuciyarta tana sake mai maitawa ahankali ta runtse idanunta batare datace komai ba tana karato duk adduar datazo bakinta wannan wani irin tashin hankali ne ? "wai meke shirin faruwa da gudan jinita hakika wannan ba abdulkabir dinta bane, abdulkabir dinta me dakakkiyar zuciya ne da izza da nuna isa ,shine yanzu durk'ushen yana marairaicewa akan Zainab da babu yadda bazuyi dashi ba ya dawo daita ya lashe takobin bashi ba sake rayuwa daita har abada. Ita kuwa suad koma tayi ta jingina da bangon parlour'n tana dubansu ta dawo wata irin halitta gbdy ta dawo tamkar mutun mutumi atsaye . Wai meke shirin faruwa daita ne? ahankali ammi ta bude idanunta dake runtse ta daurasu akan suad batare da kalli inda ak yake durkushe agabansu yana faman rokonsu . Karema mata kallo tayi cike da tsusayawa da mamakin wulakacin da abinda abdul yayiwa suad din a yanzu , babu abinda ya kai wannan zamowa wulakanci da tozarci mijinka ya dinga nuna son wata agabanka. kowa dake zaune agurin da abinda yake ayyanawa aransa game da *sarkakkiya* sabon novel dina me zuwa. suna cikin haka ak ya mike zumbur tmkr wanda aka tsinkara ya isa gaban zeey su'ad batasan lokacin data isa garesa ba dan tasan durkusawa zaiyi agabanta da zumar bata hakuri yana kokarin durkusawa kmr yadda tayi tinani ta kai hannuta garesa ta dafa kafarsa ya juyo a fusace sbd jin wani kololon bakincikin tindaga tafin kafarsa har zuwa cikin zuciyarsa sakamakon jin hannuta ajikinsa hakan yasa ya buge hannunta cikin zafin nama yana hararata. a matukar harzuke yace "idan kika sake yunkurin kai hannunki jikina zan yi pata pata da namanki dole ne nace banson ki sake tabani ke bana ko kaunar sake sanyaki cikin idanuna ki shafamin lafiya bana kaunar sake ganinki,a yanzu komai kikayi bakya birgeni duk abinda kikayi ahalin yanzu babu abinda yake karamun illa tsanarki dake ruruwa acikin zuciyata ,plz su'adullahi kishafa min lafiya da wannan nacin naki na tsanake na tsanake on-expecting taji dauuuuu ta dauke shi da wani gigitacen Mari . Zaro idanunsa yayi wanda sai lokacin ya kalli kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye bashi da aka mara ba hatta jama'ar dake zaune agurin sai da suke mike tsaye suna duban su'ad. kallonta yacigaba dayi cike da sabon tsanarta dayake fadan yana mata a halun yanzu, ganin yadda yake kollonta yasa jikinta na rawa tayi kokarin sanya kwayar idanunta cikin nasa tana me fashewa da wani irin marayar kuku tana kallon tafin hannuta data mareshi dashi daga karshe tayi saurin durkushewa kasa agabansa tana yarfe hannuta tana jin nadamar abinda ta aikata yau itace ta mari mijin aurenta bata ta'ba tinani zuwan wannan ranar ba jikinta na rawa ta kamo kafafunsa cikin rawar murya tasoma magana "kayi hakuri mijina koda tsanar da kake mun zata zamo ajalina dan Allah ka kalleni ka sake furta min kalmar so ,zuciyar su'ad baxata iya daukar wannan tashin hankalin ba, bance karka dawo da zeey ba amman dan girman Allah ka fuskancin halin damuwar da zanshiga . Janye kafafunsa yayi yana mata wani mugun kallo" har abada bazaki sake samun wannan kalmar daga bakin abdulkabir ba ,marina da kikayi zaki san kin mareni wallahi sai kinyi nadamar marin da kika min yakarasa ya isa gaban zeey data cika tayi taff tana kokarin fashewa har ya karyar gwiwarsa xuwa kasa ammi tace kul! "Kar naji kar nagani ka durkusa min ka durkusawa wata, bance karka meida zeey gidanka ba matsawar kana bukatar hakan sabo da itama kmr ya' ce agurina amman batun durkusu shine bazan dauka ba .... Ammi takara mgnr tana takaicin ak cikin ranta Cike da sanyi jiki ya sake xuwa gurin ammi ya riko hannuta "karki ce haka ammi meye acikin dan na durkusuwa zainab matsawar zata dawo gareni zan iya durkusuwa agabanta na kuma roketa .. A fusace ammi ta fixge hannuta "tabbas ka haukace ,haukar da zainab takira dashi ta tabbata domin kuwa baka cikin hankalinka da natsuwarka gaban zeey yabada rassss sakamakon jin furucin ammi. ammi tacigaba da mgn "wallahi nasan da kana cikin hankalinka abdul bazaka taba yunkurin durkusuwa kowace irin mace bace aduniya bayan ni dana kawoka duniya amman duk abinda mutun yayi shi da Allah. hjy kaka ta amshe zance da cewa " me kike nufi da wannan maganar taki baraka ? "Kina nufin zainab tayi masa wani abu ne ya dawo haka ko me maganarki take nufi ? Ammi tayi shiru taki cewa komai sai girgiza kafa take tana kallon su'ad dake wani irin kuka . "Ince a gidan wani irin hauka ne abdul bai yi akan su'ad ba amman ko sau daya naji kince anyi masa wani abu oho ashe fa ita diyar d'anuwanki ce . "hjy ki fahimci zance na... "Dakata baraka babu abinda zan fahimta kai abdul kayi duk abinda zakayi ka dawo da matarka matukar hakan shine kwanciyar hankalinka . Cikin kuka su'ad takaraso gurin tace "ammi ki duba da kyau wallahi abdul baya cikin hankalinsa wani abu na damun tininsa, watannin baya da suka gabata babu yadda banyi dashi ba akan zance meida zeey yace sam bazai meidata ba sai km yanxu da rana saka ya dawo yana hauka akanta takarasa tana 'barkewa da sabon kuka me ta'ba zuciya .. ran hjy kaka ya sake 'baci sosai tace "Kinga yakike da suna ma ni manta su'ad ko me sai fa kiyi hakuri ,km tun farko kinsa bake kadai abdulkabir yake so ba, asalima zainab ce burin ransa kika yi wa rayuwarsu katsalandan dan haka addua zakayi akan zamanku dan zama da kishiya dole ,ni nasan komawar jikata gidansa baza'a samu wata matsala ba tunda tana da hakuri da hangen nesa muradinmu idan ta koma ku zauna lfy da junanku shine magana amman wannan kukan naki bazai hana komai . Jin maganganun hjy yabashi kwarin gwiwar tashi ya nufi inda zeey take zaune batare daya Kalli su'ad ,Yana gama isa ya kamo tafin hannun zeey cikin nasa ya zauna gefenta yana mata magana kasa kasa ta yadda babu me jin abinda yake cewa sai ita kadai. "Kiyi hakuri kinji my zeey kiyi yafemin nayi nadamar abinda na aikata miki kibani damar na gyara kuskurena . Ahankali itama tayi mgana "abdul takira sunansa ya amsa da" ina jinki my zeey. "Bakayi nadama ba tunda har yanzu banganka durkushe agabana ba . "Dan wannan ai me sauki ne wallahi zan durkusa har birgima idan kina so zanyi miki nifa yanzu ko cewa kikayi na rabu da kowa akanki zanyi ,ya Mike tsaye hannunsa cikin nata yana murzawa daidai lokacin da su'ad takaraso dan ita taji duk abinda suke tautaunawa kasancewar gbdy hankalinta na garesu sabanin jama'ar parlour'n da hankalinsu ya tafi akan tautaunawa . Ak yasoma kokarin zai durkusa su'ad ta katse masa hanzari ta hanyar raba tsakaninsu ya Mike tsaye tare da dagowa yana dubanta ta kai hannunta garesa ta dafa kadarsa wannan Karon taji wani irin zirrrrrrrr tundaga kanta har zuwa babban d'an yatsanta ga wani irin kallo dayake jifanta dashi wanda ke bugar mata da zuciya amman haka ta daure tace "bazan taba yarda ka durkusa mata ba Abdul in har sai ka durkusa mata sai dai karta koma gidanka . "Abdul ka dubi cikin idanuna nice su'ad din da kayiwa alkawarirruka dayawa arayuwa tare da alkwarin zaka rikeni amana gashi tun ba'aje koina ba kana neman juya min baya dan Allah mijina ka dawo cikin tinaninka bancancaci irin wannan tsanar daga gareka ba . dayarasa yasa abinda yakama yayi kawai yashiga yaryarfa mata mari tare da ingizata tayi baya taga taga zata fadi sannan ta tsaya yakarso har inda take tsaye tana dubansa ya rufeta da duka ta saki wata uwar razananniyar kara wanda ya hankalta da ammi a haukace ta mike tayi kansa bata tsaya wata wata ba ta kafa masa hakori "sakita dan ubanka zaka kashe min ita ne ? "da me kake son taji da wananan maseefar ko kuma da wulakanci daka tsiro mata dashi yana dukan su'ad ammi na dukansa da cizo da yakushi dady da maman zeey suka yakarso atare banda hjy dake zaune dan ita dadin dukan da ak yayiwa su'ad taji haba ina dalili wannan jaraba ta fada aranta da kyar dady ya amshi su'ad ahannun ak . ammi ta rungumeta ajikinta tana kuka ganin har kamanin fuskarta ta sauya "abdul baka da imani abdul baka da tausayi kasamu yar mutane kana duka haka kamar kasamu jakar ubanka ,wallahi sai Allah yasakamata , ta sake rungume su'ad ajikinta tana kuka tana shafa bayanta ,"yi shiru mamana sai Allah yasaka miki matsawar akwai zalinci acikin wannan lamarin ,bakida kowa kuma baki dogara da kowa sai Allah km shi zai tsaya miki yabi miki hakin zalintarki da'akayi . "kai kuma idan namaka baki sai yabika, wallahi kaji na rantse akan su'ad zan iya 'batawa da kowa ciki har da mahaifinka dan haka idan ma akwai abinda ke cikin 'kwal'kwartaka ka ciresa tun wuri tun raina baiga karasa baci ba takarasa maganar tana duban fusakar su'ad mamana , "Ki masa Allah ya isa ko kiyi karasa gurin Allah akan tozarcin da yayi miki ... take Su'ad tashiga girgiza mata kai alamun baxata iya abinda tasata ba . "Ni saki nace ki gayawa Allah ta hanyar kai karasa gareshi ,ki kalli sama ki gayawa Allah, Allah na amsar adduar wanda aka zalinta shi kadai ne zai saka miki . a fusace ak ya duban ammi kafin daga baya yace "Wai meye haka ne ammi ? "Me kike kokarin yi ? "Ubanka nake kokarin yi mara imani wallahi yau ace ni ba uwa bace sai na maka mummunar addua akan wannan wulakanci daka mata, amman akwai Allah kuma zamu gaya masa zamu kai kukanmu gareshi .. Ya furzar da iska ta bakinsa me zafi yana duban su'ad dake kwance ajikin ammi tana numfashi sama sama. a fusace ak ya nunata da yatsansa "kika sake yunkurin hanani abinda nayi niyya abakacin aurena dake............. zuuuuuuuuuu su'ad ta zame ajikin ammi tashiga fixgo numfashi da kyar tana fitarwa ammi tabita ta rungumota jikinta tana kiran sunanta idan ka saketa mutuwa zatayi bazata ta mutu saima tasamu wanda yafika ta aura shasha wanda bai san ciwon kansa ba . Shi kuwa ak juyawa yayi ya nufi gurin zeey ya durkusa har kasa bisa gwiwowinsa yashiga rokonta yana bata hakuri wannan al'amarin ya tabbatarwa su'ad tabbas zainab tayi wani abu akan mijinta sbd mijinta ba lusarin namijj bane mijinta ba irin nmj dazai durkusuwa mace bane, mijinta ba mijin tace ba tsayayyen namiji ne wanda baya daukar iskanci sai gashi yau ana fama dashi akan abinda tasan inda yana cikin hankalinsa bazai taba aikatawa ba . "wannan abu ya gigitata ya girgiza zuciyrta wanda take taji numfashinta yasoma kokarin barin gangar jikinta ammi bata ankara ba tana can ga zagin ak " taji numfashinta ya fara tsarkewa tmkr me shakuwa ,can km ta hau tari ba 'kau'kautawa lokaci daya ta hau aman jini jikinta ya soma sakewa take numfashinta ya tsaya cak kmr ance ammi ta meida idanunta kanta taga jini nan fa hankalinta ya tashi tashiga jijigata shiru aiko ta saki ihu. "shikenan Abdul kayi nasarar kashe min ita wallahi idan su'ad ta mutu kaima kasan dasanin mutuwa zakayi dan wallahi bazan barka araye ba, da hannuna zan kasheka kowa ya huta tana kuka soma kokarin daukarta dady yakarso agigice ya amsheta daga hannun yana kallonta tabbas bata numfashi . "ta mutu ko inji cewar ammi? "haba baraka ki natsu mana bata mutu ba, shi dai dady bashi da tabbas din ta mutu ne ko tana raye ,shi dai ya fadi haka ne dan kawai ya kwantar mata da hankali. wannan al'amari yasa jikin ak yayi magu mugun sanyi ,take zuciyarsa tashiga bugawa da karfi karfi ya juyo cike da mutuwar jiki zai isa garesu zeey tayi saurin kamo tafin hannunsa cikin nata "my life ina kuma zaka? ya tsotsa keyarsa domin rasa abinda zai ce mata suna tsaye suna kallo dady yayi hanyar waje da su'ad ammi tabi bayansa tana kuka mama ce tayi karfin halin binsu hjy kam ko ajikinta . zeey ta d'an saci kallonsa taga kamar reaction dinsa ya canza muryarta a sarke tace "sai naga kamar hankalinka ya tashi ko zaka busu ne? ya girgiza mata kai ala'mun aa " yauwa ka rabudasu kawai su karata yanxu kaje kasan yadda za'ayi a meida aurenmu . "ok ok my zeey duk abinda kika ce shi za'a yi. shine zance inji cewar hjy, zeey tayi murmushin jin dadi tare da cewa "da ala'mun fa hjy kema bakiyi da wannan yariya. "ko daya zainab amman kinsa so sone amman sonkai yafi bakiga itama baraka goyon bayan diyar dan'uwanta takeyi ba . nan suka zauna sukayita zagin mami agaban AK amman ko ajikinsa asalima ji yayi kansa na jujjuyawa dan haka ya zame ya kwanta flat tare da d'aura hannusa ya dafe goshinsa dayan hannunsa kuma ya d'aura saman ruwan cikinsa. Kai tsaye mota aka nufa da su'ad. general hospital din dake kusa dasu suka nufa daita . suna parking a harbar hospital ammi ta fito aguje tayi cikin hospital tana dictor wani matashin likita tacikaro dashi tashiga karo masa bayanin matsalar da suke ciki "ku taimaka min zata mutu yarinyar tace zata mutu aman jini take.. take doctor saifullahi wanda mutane suka saninsa da dr saif yabada umarni turo gadon marasa lfy aka daurata aka nufi dakin doctor daita likitoci suka soma aiki akanta da kyar likitoci suka samu aman jinin ya tsaya numfashinta ya dawo daidai kowa yafita aka bar doctor saif shi kadai yana kallon kyakkyawar fuskarta me d'auke da annurin kyau gsky yarinyar nan tashiga ransa matuka wani abu ya dinga ji akanta har tsakiyar kansa haka kawai tunda d'aura idanunsa akanta yaji zuciyarsa ta amsa ya dade zaune yana kallonnta kafin daga bisani ya fita. ammi da dady zaune a office din Doctor saif yana musu bayani a game da rashin lafiyar su'ad "damuwa ce ta haifar mata da buguwar zuciya wanda ya haddasawa jinita hawa sosai fiyye da yadda ake bukata ,yakamata a dinga kiyaye bacin ranta idan ba haka za'a iya rasata zata tashi amman sai zuwa la'asar godiya suka masa suka fito zuwa dakin da aka kwantar da su'ad . ammi taci kuka sosai har ta godewa Allah gabadaya ta zabge alokaci daya tayi wata irin rama, sako ta tura umman su'ad tazo suna asibiti da su'ad, tura sakon baifi da minti goma ba sai gata ta iso ammi bata boye mata komai ba domin ta taya diyarta da addua . muryarta a sanyaye umman su'ad tace "yanzu wani hali take ciki? "likita yace sai zuwa la'asar zata farfado, shiru tayi tare da karasawa jikin gadon ta dubata, yaushe rabon data d'aura idanunta akan diyarta mafi soyuwa cikin ranta. kusan minti goma ta dauka tsaye akanta tana kallonta har yanzu kamaninta da mahaifinta na nan, abubuwan data nata basu dayawa tana maseefar kaunar fiyye da kaunar data nuna wa mahaifinta bata kaunar ganinta cikin tashin hankali ta gwamaci maseefa ta fad'a mata akan diyarta kuka ne ya subuce mata aiko tashiga rare kuka abubuwa dayawa suka shiga dawo mata batasan yaushe ne zasu samu hutun rayuwa ita da diyarta, duk fa wannan maseefar dake bibiyarsu itace silar komai datayi hakuri bata biyewa sharrin soyayya ba yanxu tana tare da dangita cikin gatatan . ammi takaraso ta dafa kafadarta tace "dan Allah salema kibar kuka haka kiyi mata addua samun lafiya jinki. la'asar har ta wuce amman su'ad bata farfado ba doctor saif ya sake shigowa dakin lokacin ammi kadai ce umman su'ad taje gida ta dawo ,ammi nagani shigowarsa tace" yauwa likita tunda kashigo bari naje nayi sallah kafin kagama dubata. "badamuwa kawai yace kasancewarsa shi mutun ne miskili bai fiyye son hayaniya ba. ya koma ya jingina bynsa da bango daki ya tsura mata idanunsa yana kallonta yana jin wani irin sanyi dadi ajikinsa burinsa a halin yanzu ya mallaketa matsayin matar aurensa, hannuwansa duka ya rungume akirjisa yana cigaba da dubanta . Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole fitar ammi da minti biyu ta fara motsi har ta farfado sai dai ta farka ne cikin matukar razana nan ta hau kuka tana cewa ...abdulkabir karka min haka ka dawo gareni ban cancaci wannan wulakancin daga gareka ba idan kabarni mutuwa zanyi ,kadawo ka dawo gareni dan Allah kayi min alqawari zaka rayu dani babu cin amanar soyayya tsakaninmu. bance karka dawo da zeey ba amman kajidani kabani kulawa ina sonka dayawa bazan iya rayuwa babu kai ka koyardani soyayyarka fiyye da lokacin dana tsinci kaina cikin saukinka . take gaban doctor saif yabada rasssss yashiga faduwa, Tari ne ya tsarketa sai km tashiga aman jini daidai lokacin da doctor saif yakaraso gareta cikin sauri yashiga bata taimakon gaugauwa da kyar aman ya tsaya yayi mata allurar bacci wanda a kalla zata kai har zuwa washegari tana bacci . koda yakoma gida kasa zaune yayi ya kai gwaro ya kai mari acikin tafkaken dakinsa ya dade yana tinani akan sambatun da yarinya ta dingayi , wanda hakan ke nuni da tana cikin shauki soyayya ne da wani har ya kaita ga kwanciya .to idan haka ne meyakamata shi yayi? "shi dai gasky yana sonta idan ya rasa zai iya mutuwa da kyar bacci barawo yasamu nasarar daukasa amman har lokacin jikinsa bai bar tsuma ba akan yarinyar da bai san kowacece ba... washrgari har gurin la'asar bata farka daga bacci ba , doctor saif dake kula daita ya tashi aiki amman sam ya kasa tafiya ya barta sai dai yana office dinsa zaune tinaninta yana fixgarsa byn kmr mint talati ya sake shigowa dakin da take kwance har lokacin bacci take ya gaida ammi da mahaifiyar su'ad cikin girmamawa dan duk yadda akayi su din jininta kodaga yanayin yadda yarinyar ke din ban kamani dasu. sai lokacin ammi tasamu damar tmbyrsa abinda yasa su'ad yin bata farka ba kamar yadda yace "ta farka wani allura na sake yi mata sbd damuwa tayi mata yawa tana bukatar hutu sosai idan ba'a dauki matakin daya dace komai zai iya faruwa daita ammi ta jinjina kai ita kuwa umman su'ad tagumi tayi tana yiwa diyarta adduar samun sauki doctor yacigaba da magana "amman ina ga zarar ta farka komai zaizo da sauki. atare ammi da umman su'ad suka amsa "allah yasa karasawa yayi gadon da su'ad ke kwance tmkr matacciya ya dubata ruwan dake daure da hannuta ma ya kusan karewa ya zubawa fuskarta ido take gabansa yashiga faduwa aransa yace "Allah yayi halitta kyau anan . tunda yake bai taba cin karo da fuskar data tsaya masa azuciya ba kmr fuskar dayake kallo yanzu agabansa . ya dan tsaya yana jiran ruwan yakarasa karewa ya zare mata gbdy sannan ya wuce kusan minti goma ya kai tsaye sannan ya kai hannunsa da niyar zare abun ruwan yaji wani irin zirrrrrrr ajikinsa tundaga taf karfarsa abinda yaji yashiga yawo ajikinsa da sauri yakarasa cirewa ya yi musu sallama ya fita . Kwananta uku kwance ba tasan a wani halin take ciki ba, ammi da mahaifiyarta da eiman ke faman dawainiyya daita wanda zuwa lokacin duk wanda yaganta sai ya xubar mata da hawayen tausayi ,ta zabge ta rame tayi fari sosai ta d'ashe . ta farka a bacci datake taga mahaifiyarta zaune agabanta ta dukar da kanta jikin karfen gadon ahankali takai hannunta ta daura bisa kanta tana furta "ummana ...... da sauri mahaifiyarta ta dago idanunta cike da ruwan hawaye dan ba bacci take ba tunanin duniya kawai ne ya addabi rayuwarta. mikewa tayi cikin sauri zata fita su'ad ta riko hannuta cikin nata "ina zaki tafi kibarni? "Zanje na kirawo doctor ne yace idan kin tashi azo akirasa, ta runtse idanunta gam tana me zame hannunta . Tare umman su'ad suka dawo da doctor har ammi dataje siyan magani suka shiga jero mata sannu bata amsa ba sai idanuwa data dinga binsu dashi, shi km likita yashiga aikinsa tare da duba lafiyar bp dinta daya hau sosai sannan yayi mata allura yaso ya tsaya amman ya kasa hakan adalilin tsayuwarsa zata iya fallasa sirrin dake boye a zuciyarsa dan kallonta na ta'ba masa zuciyarsa duk sanda yakusanci indatake yana jin wani iri ajikinsa gashi bai sani ba ko matar aure ce ko budurwa shi dai fatansa takasance budurwa ce jikinsa a sanyaye ya fita . byn fitar likita ta bude bakinta da kyar takira sunan ammi "Ammi ina Abdul dina ? "Bai xo ya dubani ba ko ? Ammi ta sake matsowa sosai ta rike hannuta cike da tsigar rarrashi tasoma magana "kiyi hakuri mamana da wannan iftilain daya samemu amman abinda nake so dake ki cire zance abdul azuciyarki har ki samu lafiya. Zare hannuta tayi cikin na ammi tare da kawar da fuskarta gefe tana kallon bangon daki hawaye na gangarowa akan pillow da kanta ke kwance . Ta yaya ammi zatace taciresa cikin xuciyarta alhalin tasan hakan ba abu ne me yiwu ba a gareta . yadda bazata iya cire numfashinta daga gangar jikinta ba haka bazata iya cire abdulkabir cikin xuciyarta dama rayuwarta gbdy , tasan lokacin mutuwar ce tayi kusa tunda tarasa abdul arayuwarta. ahankali tashiga kuka sosai dan ita kadai tasan yadda take jin zuciyarta akan mijinta ummantace takaraso daidai kanta su'ad yanzu ba lokacin kuka bane, ba kuka zakiyi Ba abinda ya faru yaridaga ya faru ta lafityarki zakiyi Allah kiyaye gaba. duk da maganar da mahaifiyarta keyi yana shiga cikin kunnenta amman ko gezo batayi ba kuka take sosai har da shesheka.., idanunta ya sauka akan zoben silver dake makale da yatsan hannunta take tinanin abubuwan da suka faru kafin tafiyarsu zuwa koria har zuwa sanda ya saceta batareda saninta ba ,da yadda ya dinga bata kulawar ta hanyar tsumata da tsumammiyar soyayyarsa me tsayawa arai ,ta tuna wani yammanci ana sauran kwana uku da faruwar komai garesu, ya sata ta tsuke cikin wasu hadaddun kananan kaya tayi rolling kanta da bakin mayafi shima kusan irin shigar jikinta yayi sunyi kyau sosai ya dauketa zuwa wani hadadden shopping mall dake spain ahankali suka jera hannunsu cikin juna ,da kansa ya dinga daukar mata abubuwan amafaninta batare daya d'aukarwa kansa komai ba ,ita km ganin haka yasa ta daukar masa wani zoben silver me shegen kyau me d'auke da harafin sunanta *S* ta kamo tsinsiyar hannusa tana kallon cikin kwayar idanunsa ta saka masa tare da kissing din hannu atake ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa yayi kissing din goshinta yana jin dadin wannan kyautar tayi masa cikin kunnenta ya rada mata" dole nabada tukuicin wannan kyautar idan muje gida. tayi murmushi tana dukan kirjinsa tare da cewa "Allah banason wannan tukuicin. ya sake janyota jikinsa sosai shima ya d'auki zobe irin wanda tasaka masa, me harafin sunansa *A* ya saka mata yayi kising din hannuta har da kari dan sai da yayi kissing din lip's dinta sannan yajanyo hannuta suka sake jerowa hannunsu makale cikin juna ya zagayo ya bude mata kofar mota ita km ta tsaya rungume da hannuwanta duka akirji tana dubansa tana murmushi cike da jikin dadi . da hannusa yayi mata ala'mun tashiga ta koma ta tsaya bakin kofar motar taki shiga sai ma ta tsaya tacigaba da kallonsa cike da matsanancin kaunarsa. tsura mata mayatattu idanunsa yayi sosai sannan yace " kallon fa? "ina kallonka ne sbd tsabar son da nake maka sai km zance na gaba wannnan soyayyar da kake nuna min batayi yawa ba kuwa? "sbd me kika ce haka? yayi mgnr yana kashe mata idonsa daya hannunsa rike da murfin mota. ta ciza lips dinta na kasa tana me narkar da fuska ala'mun son yin shagwaba sannan tace "ni dai soyayarce ta min yawa ina jin tsoron fa. "tsoro fa kikace ..... ya furta hkn yana narkar da idanunsa cikin kwayar idanunta tare da kamo lip's dinsa na kasa yayita tsotsa yana kallonta . ta daga masa kai ala'mun haka take nufi, itama tana kallon cikin kwayar idanunsa a wannan lokaci tace "ina jin tsoro da fargaba sosai kada wata rana kazo ka juya min baya bansan yadda zanyi ba idan hakan ya faru... "bazan taba juya miki baya ba arayuwata , yanzu saboda kulawa da soyayyar danake baki ce ta sakijin haka? ta girgiza masa kai tare da kashe masa idanta daya . " to meye ne aciki kece fa sauraniyar zuciyata , ni km tmkr bawa ne gareki kinga kuwa dole bawa yabawa sarauniyarsa duk wata kulawar data dace duk abinda nasan zai sakaki farinciki zan miki shi matukar bai fi karfina ba sai abu naga bana son kina min zance juya baya .. .... Ammi ce ta katse mata tinaninta ta hanyar kira sunanta" mamana ki daure nasan abun da kamar wuya ki iya ciresa aranki ,amman ki daure kisawa zuciyarki hakuri duk girman alamari baifi karfin Allah ba kuma muna kan gaya masa . Tasoma yunkurin mikewa zaune ammi tayi saurin kamota ta zaunar daita hade da sanya mata pillow ta bayanta , hawaye ne suka shiga turereniyar fitowa daga kwarnin idanunta mgn take son yi amman ta kasa bude bakinta wanda koda ta bude bakin ma bai zama lallai maganar ta fito ba. dan haka ta jingina bayanta tashiga jan numfashi da kyar tana fitawar tana cigaba da zubda hawayen tausayin kanta. Ummanta ta hado mata tea me kwari ta karaso tare d mika mata cup din tea su'ad ta girgiza kai alamun bazata sha ba. Ammi ta amsa cup din daga hannunta ta kai daidai saitin bakinta "ki bude baki ki sha mamana tunda aka kawoki asibiti bakisa komai acikinki ba, dan Allah ki tausayamana ki duba kiga yadda nida mahaifiyarki muka dawo akan rashin lafiyarki, ki tausayamana muna bukatarki araye idan kika bari wata cutar takamaki akan abdul mu kika cuta sbd shi bai da hasara rayuwarsa zaicigaba yi .. Da kyar da rarrashi ammi tasamu tasha kadan ta kawar da kanta tana jin yadda zuciyarta tayi mata nauyi kmr an dora mata dotse ,zamewa tayi takoma ta kwanta tana cigaba da tinanin mijinta tare da tsurawa zoben hannuta ido tana ji kmr alokacin yasanya mata shi . Acikin satin mutane kawai ke turereniyar zuwa duba jikin su'ad takowani bangare ciki kuwa har da musty wanda ya dawo kasar loakacin dayasamu labarin abinda ya faru yasha mamakin sosai dashi akacigaba da jinyarta. babu laifi su'ad ta ji sauki sosai sai dai har lokacin doctor saif yaki basu sallama kasancewar baya son rabuwa daita duk da zuwa wannan lokacin yasan matsalar soyayya ce ke d'awainiyya daita amman yana ji aransa zai iya cire soyayya kowaye ya dasa nashi. sam abdulkabir baiyi yunkuri zuwa duba jikinta ba duk da yadda jama'a sukayi ta zuwa ta bangarensa, wannan abu yayi matukar taba zuciyarta dan haka su'ad ta masa a sallameta ita tagaji da zaman hospital doctor saif yashigo ya iske ana fama daita akan ta tsaya ta kara samun sauki sai shagwaba takeyiwa ammi tana ganin shigowar doctor tayi dif da bakinta . muryarsa a kasalance yace "ammi kmr yadda yaji ana kiranta dashi "akwai damuwa ne? "babu wata damuwa likita mamana ce dai ta takura dole gida take son xuwa tagaji da zaman asibiti. ya d'an saci kallonta yaga zoben hannunta take kallo aransa yace ko ba'a gaya masa yasan zoben soyayya ne ganin ita yake kallo ta hade ranta sosai tana cigaba da kallon zoben. tsura masa ido yayi sosai yakira sunanta" su'ad kiyi hkr gobe Inshaallahu zamu baki sallama ai kinji sauki sosai tayi saurin girgiza masa kai" ok karki damu gobe zaki tafi gida. Shi kuwa ak yana can rawar jikin akan zeey dinsa kasancewar gobe za'a meida aurensu ,a massalacin kenan ranar da za'a sallamo su'ad , hakan yasa ammi tasamu likita yabar tatun sallamar man sai wani sati sosai dr saif yaji sosai dan baya son rabuwa daita . washegari da safe aka d'aura auren zeey da abdulkabir akan sadaki million daya wanda hkn yasa dady karan kansa yayi shock sai da abun girgiza zuciyarsa har ya saka ayar tambaya akan lamarin ,yakira ak byn d'auri aure yayi masa fada akan sadakin daya bayar yayi yawa albarkan aure ake bukata abdul ba yawon sadaki ba "dady karka damu shima sadaki me yawa yana kawo albarka aure ni da kumun addua kawai akan auren nan... aranar da aka daura auren zeey da abdul babu wanda yayi ganganci sanarwa su'ad sannan kuma a ranar zeey ta tare a shohon gidanta na green hill estate.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA GAFFAR THE MOST FORGIVING page 74 .........bayan an d'aura aure da yamma sai ga dalla dallan motoci guda biyu ango ak ya damakawa Amaryarsa amatsayin kyautar sake ban hakuri da kwantar mata hankali, wayyo Allah murna da farinciki gurin zeey kamar me, hjy kaka ma tayi murna sosai kusan har tafi zeey jin dadin wannan kyautar ta dinga kasawa ak albarka "haba ko kai fa d'an nan sai yanzu ka dawo kan hanya " meya fi wannan abu dadi arayuwa Allah dai ya kad'e fitina a tsakaninku yabaku zaman lafiya da zuria dayyaba , da daddare a cikin motar aka kai zeey gidanta. bayan yan tsirarrun mutanen da suka amarya sun watse ak ya sako kafasar daya cikin parlour'n ya ji wani irin sanyayyiyen kamshi ya buge hancinsa wanda ya haddasa masa jin faduwar gaba from know where ya dafe kirjinsa da hannunsa daya yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa kamar ya juya ya koma yaji an shiga ingizashi . ahankali cike da sanyin jiki yakarasa sanyo gangar jikinsa gbdy yashigo cikin parlour'n sosai, bai ganta ba, dan haka ya nufi dakinta inda yafi tinanin zai ganta jikinsa a sanyaye ya turo kofar d'akin yashiga bakinsa d'auke da sallama wani kamshi ne na musamman ya doki hancinsa wanda yasashi sauke naunayen ajiyar zuciya ahankali yasoma daga kafafunsa zuwa inda take zaune tana rike da waya byn ta amsa sallamar da yayi aciki sannan ta d'ago idanunta ta tsura masa tana kallonsa yayi maseefar tafiya da imaninta . sanye yake cikin wani hadadden fari yadi fari 'kal wanda ya bayyana farar singlet dinsa ,daga sama kad'an kuma mutun zai iya hango halitar kirjinsa tare kwantace sumar gashin dake kwance a kirjinsa idanunta ta runtse da karfi tana jin kamar ta fexgoshi gareta ta rungumeshi tasoma aika masa da zafafan wasanni , amman ta dauke kanta daga garesa tayi kamar bata san da tsayuwarsa agurin ba . cikin rawar jiki ya matsota hade da kamo tafukan hannuta cikin nasa yashiga murzawa tare da janyota sosai zuwa jikinsa "kiyi hkr my zeey nabarki ke kad'ai musty nayita jira ya rakoni shiyasa na 'bata lokaci. da kyar ta iya bude bakinta tace "yanzu ina musty din yake? "yana gida nabarshi tare da eiman cewa yayi ba zaizo ba wai naci amanar su... a tsawa tace "dakata dan Allah malam karka soma kuskuren furta wannan banza sunan anan,kasani wannan sunan yazama tarihi agurinka ko wani kaji yayi maka zance sunan ka saubata min shi ,sannan kuma daya ce bazai zo ba sai akayi me? "sabon ango ne kai dazakace sai wani ya rakoka ,ina ga da ala'mun musty baya son zamana tare kai takarasa mgnr tana jan tsaki . "no no karki ce haka my zeey yana so mana shi har ya isa yace baya son zamammun tare, ai dole yaso duk wani abinda nake so matsawar yana son zaman lafiya dani ya fadi haka ya Zarce da shinshinata yana shashfa sansar jikinta take yasoma saukar mata da kasala ajiki,ta dan zame d'aga jikinsa tana duban yadda jikinsa ke rawa har tsuma yake tana yatsina fuska tace "ni dai if possible ka yanke halakarka da musty banason shi cikin lamarinka... "angama my zeey duk abinda kika ce shi za'a yi idan cewa kikayi na kasheshi ma zan aikata, da saurin ta zaro ido waje kisa fa kace? ya daga mata kai ala'mun eh akanki babu abinda bazan iya yi ba "lallai wani aikin sai amale ,na jinjinawa aikin boka na kan dutse waye zai iya irin wannan aikin da zai meida abdulkabir tamkar bawa ? tayi kanta tmbyr tana kallonsa .. "sai shi ifrit shugaban bokaye da aljanu tabawa kanta amsa , janyota jikinsa yayi sosai yashiga aika mata da zafafan wasanninsa masu rikita lisafi take itama ta biye masa suka shiga ruda juna tmkr zasu cinye junansu ,daga karshe ta fixge jikinta daga gareshi "plz don't don't do this to me mikewa tsaye tayi tana dubansa ita sam bata shirya bashi kanta a halin yanzu ba tafison sai ta bautar dashi iya bauta sannan tabashi ,tabe baki tayi tana kallonsa yana rokonta kana tace "ka dai rokona kaje kayi wanka ka dawo. "bazan iya yin wani wanka ba a halin yanzu narigada nayi wanka kafin nazo gareki dan Allah karki hanani kanki a matukar bukace nake dake. "dan Allah ni karka dame ji yadda kake yin abu kmr wani tsohon mayen da bai taba ci ba , ko maye ne kai ? tayi masa tmbyr tana kallon cikin kwayar idanunsa da suka canza launi zuwa ja. jikinsa a sanyaye yashiga girgiza mata kai "ok kaje kayi abinda nasaka sannan ka dawo yace "to tare da mikewa ya fita ya nufi dakinsa sai daya shiga dakinsa sannan yashiga tinanin abinda zeey tayi masa , wani gigitaccen mari yabawa kansa yanason ya dawo cikin tinaninsa ," anya kuwa wani abu baya faruwa dashi yanzu shine zeey take cewa yana yin abu kmr wani tsohon maye... yayi tsawon minti goma yana zagaye dakin batare da yasamu abinda yake son sani game da abinda ke damunsa ba ,shi dai kawai rana saka yatsinci kansa cikin matsanancin kaunarta tare da bin duk wani umarninta. da wannan tinanin yashiga bayi yayi wani sabon wanka shap shap ya fito ya shirya cikin wasu haddaun kayan bacci farare mara sa nauyi ya nufi dakinta , sai dai turus yayi tsaye abakin kofar sakamakon kofar dakin daya jita a kule gam ,yayi shiru yana tinani abinda yasa ta kulle kofar sannan daga baya yasoma 'kwank'wasa kofar . 'kwan'kwasa kofar da akayi ita tasa zeey katse wayar datakeyi da akil tare sakin murmushin mugunta tace "waye ne zai damu mutane suna saka da hutawa? "my zeey dan Allah ki bude min kofa, bawani abu zanyi miki iyakata dake magana .. "banida lokacin sauraron zantuttuka yanzu ina yin abinda yafika zama mahimmanci ne, dan haka kana iya tafiya kaje ka kwanta ma hadu gobe da safe, jikinsa a sanyaye ya juya kamar yadda tace ya koma dakinsa ya kwananta lamo yana tinanin abinda ke faruwa da rayuwarsa. yana barin gurin ta lallabo ta bude kofar dakin ta tabbatar da ya wuce dakinsa ta sake komawa dakin ta kulle tacigaba da waya da akil inda akil yake jadda mata yadda yayi kewarta a halin yanzu ma dayake kwance a dakinsa bukatarta yake. ta sauke numfashi sannan tace "karka damu akiluna ai ni din takace muddin rai kana iya yin duk yadda kake so dani "to nazo yanzu ? "idan zaka iya zuwa ba . "zaki bani naci nifa ina son naciki agidan AK kuma akan gadonsa.... ta kwashe da wata mahaukaciyar dry sannan tace "Allah shiryeka akilu.... shima yana dariya yace "ai kinfini bukatar shirya tun bakiyi aure ba kike bin maza har yanzu da kike da aure kina kai kuma sanan bakida ranar dainawa Allah yasa karki kawowa abokina d'an zina ....magangunsa su sun fara bata haushi dan haka a d'an hassale tace "dan malam dakata maganganunka fa suna son suzo da rainin wayyo," duk waye silar komai lafiyar Allah zanyi aurena kace dole Kai ma sai ad'aura auren da kai yanxu kuma zakaxo min da wani shirmin banza. "ni ne nake miki shirme? tace "eh in ba shirme ba meyye haka kana abu kamar wani karamin yaro . "bakida hankali ne ? "da ala'mun kin manta dawa kike magana haka "ina sane ina magana da akil usman Ibrahim dogara . "kutumar uba ya furta da karfi lallai kuwa zakici ubanki sunan mahaifina nawa kike kira haka "sai dai muci uban juna tabashi amsa da atakaice, "ok kamar kin manta akwai sirrinkaki a hannuna ko? "ina sane da komai kawai nasan babu abinda zakaiya yi ne a halin yanzu, duk wani abinda kake takamata dashi da tinanin aiwatar a baya na kawar dashi sbd yanxu na wuce da tinaninka abdulkabir ko ka gaya masa babu abinda zaiyi . " allah zan shuka miki wulakanci ,"mu dai shukawa juna. " shikenan abar zance" yanzu kibani hakuri kawai komai ya wuce tayi shiru" bazaki bani hakuri ba wallahi da zanganki yanzu sai nayi miki cin kaca.... "aa cin karfe ne bana kaca ba, yayi shiru yana sauraronta sannan yace "kibani hakuri zainab "dole sai nasaka hakuri" eh ina bukatar kalmar daga bakinki dan haka kibani hakuri yakarasa mgnr ahankali yana kashe mata jiki takice komao "ok zanzo gobe da rana? tace "shikenan sai ka zo idan kazo nabaka hakuri akan bed ta katse kiran sai dai daren ranar da kyar tasamu ta runtsa saboda jarabar dake cikinta. washegari tunda sanyi safiya ak yabar gidan ya tafi office saboda akwai sako me mahimmanci da zai turawa sir mahbub a game da kamfaninsa na airvioce . ita kuwa zeey sai data gama cin baccinta ta koshi sannan ta tashi ta shirya cikin wasu matsatsun riga da siket kayan sun matseta gam ajiki kmr zasu yage ta nufo compound din gidan tana bawa william's umarnin zasuyi bako idan bakon yakataso yashigo da shi ciki ta har zata juya idanunta ya sauka akan wandon william's da damtsen hannunsa da suke a murd'e lokaci daya taji sha'awarsa ta motsa, ta lashi labbanta na kasa ahankali tana me juyo sosai tacigaba da kallonsa " yace madam ko kina bukatar wani abu ne ? "no no babu komai cigaba da aikinka kawai idan yazo dai ka kawo shi ciki "ok ma . ta juya tayi cikin gida tana tinanin yadda zatayi sbd tuno da zance boka ahankali komai yashiga yawo cikin kwalkwarta "duk namijin dakakiji sha'awarsa ta tsarga miki dole ne ki nemeshi yabiya maki bukata . " ita yanzu yaya zatayi ga akil nan kan hanyar zuwa ga kwadayin william's daya tsarga mata, kiransa zakiyi ki nuna masa manufarki akansa ,ba yare ne kuma iyamuri wanda yafi kowani yare son abun duniya bazai baki matsala ba inji cewar gurbatacciyar zuciyarta"haka za'a yi amman bari akil yazo ya tafi da wannan shawara tashiga store nemawar kanta abinda zata ci komai akwai acikin store din babu abinda babu indomi kwaya biyu ta daukata da kifin gwangwani tashiga kitchen shap shap ta dafa ta juye a plet ta daura ruwan zafi ta fito hannunta rike da plet din indomi da cup din ruwan tea ta isa dining ta zauna tasoma breakfast tana gama ci taji kamar abinci dataci ya sake tsikaro mata sha'awarta ne ,ta koma kan kujerar parlour'n ta kwanta flat tana mutsu mutsu . kwanciyarta da kamar minti goma taji ana 'kwan'kwasa kofar take ta bada umarnin shigowa william's ne gaba akil na biye dashi abaya har suka karasa shigowa cikin parlour'n william's ya dan rankwafo "madam ga bakon ya iso. "ok williams kana iya tafiya ya juya ta meida idanunta akan akil dake tafiya cikin parlour'n yana dube dube hannunwasa duka zube cikin aljihun wandonsa tasa hannuwanta duka ta fizgoshi jikinsa suka zube kan kujera ta hade bakinsu guri tashiga tsotsa shima yabiye mata suka shiga shanshinsu anan parlour yasoma sex daita daga karshe suka shige dakinta inda yayi mata mugun dirza sai kusan azahar sannan ya tafi. yau ma kamar jiya kememe Zeey ta hana ak hakinsa ta hanyar kulle kofarta haka yagaji da buga kofar ya koma dakinsa, tana jin motsin tafiyarsa ta lallaba sad'ab sad'ab ta fito ta nufi dakin william's tana shiga ta kunna hasken wayarta can ta hangoshi kwance akan kinkimemiyar katifarsa yana sharar bacci ahankali ta isa gareshi tasoma balbale botiran rigarsa sannan ta zame short Nike dinsa ta haye saman ruwancikinsa tasoma shafa jikinsa zuwa joystic dinsa tana shan bakinsa cikin bacci ya dinga zirrrr zirrrr ajikinsa kmr ance ya bude idanunsa sukayi 4eyes daita tana shafashi zumbur ya mike tsaye tare da tureta daga jikinsa yana rawar jikin ya mike tsaye yana nuna "madam me yakawoki dakina cikin duhu daren ? ta matsoshi sosai kusa dashi shi kuma yaja baya "ga abinda yakawoni nan kagani azahirance nasoma aikatawa ta dauko dumin kudin na bandir din dubu daya datazo masa dashi ta kamo tafin hannusa ta damka masa "kayi abinda nake bukata kawai, idan ba haka zan hada maka makircin da zaka bar aiki a gidan nan daga karshe ka wuce jail. "what ? zeey ta amsa da eh haka nake nufi ko kabiya min bukatata ko kare rayuwarka a prison ..... "you are talking rubbish ,william's ya fada a fusace. zeey ta dan yi murmushin ta nufi kofar fita da sauri ya kamo hannuta ta dawo ta tsaya "madam ina jin tsoro bazan iya cin amanar oga ba... "oganka bazai san komai daya faru tsakaninmu ba sai dai idan kaine ka tona wannan asirin ta hadeshi da jikinta ka bani hadin kai ta zarce da shafa jikinsa jiki da jini take Williams yashiga aikinsa . kusan raba dare sukayi suna gurzar juna sannan ta mike ta koma dakinta tashiga wanka tayi matukar yabawa william's dan taji akinsa sosai ajikinta kadan ne bai kamo akil ba. shi kuwa william's ya dade zaune byn tafiyarta yana tinani wannan d'ayen aikin da matar me gidansa tasashi aikatawa batare da son ranshi ba, "to ko dai me gidan nasa bashida lfy ne ?ya tmbyi kansa. ganin bashi da me amsa masa tmbyrsa yasa yakoma yayi kwancinyarsa. bangaren su'ad kuwa tana samun kulawa takowani bangaren ammi musty eiman da mahaifiyarta hatta dady ba'a barshi abaya ba hjy kaka ce dai batazo dubiya ba, a cewarta ciwon dadi ne takeyi. dr saif ma na iyakacin kokarinsa akanta,gashi har lokacin bai san matsayinta ba matar aure ce ko akasin haka shi dai yarigada ya dasawa zuciyarsa kaunarta kuma yana ji ko ta halin yaya ne sai yasameta ,haka idan zaizo zai yo mata siyayya nike nike ya kawowa ammi yace abawa mara lfy ammi ta amsa tare da yi masa godiya duk da tana mamaki kwarai da hidamar dayake dasu amman sai ta'ajiye hakan a mizanin tausayin su'ad din yakeji. ita kuwa su'ad tsab ta fahimci manufar doctor saif akanta shiyasa da zarar taga yashigo dakin sai ta kama baccin karya har yayi abinda zaiyi ya fita bazata bari su hada ido ba. kmr yanzu daya shigo dakin tana jin motsinsa tayi saurin runtse idanunta ya gaida ammi da umman su'ad sannan yace "mara lafiyar bacci takeyi ne? ammi ta karba da "sai dai idan yanzu tayi bacci amman d'azu ta tashi tashiga bayi may be wani baccin ya sake daukarta . dr saif yace "ok jikin dai nata da sauki ba tace wani gurin na mata ciwo ba? ammin tace "alhamdullahi taji sauki sosai sai dai rashin cin abinci dabatayi . "ok bari zan sa akawo mata wasu magunguna yanzu ciki akwai wanda zai sakata cin abinci "sannan yayi musu sallama cikin sanyin jiki ya fita. duk tana jinsu bata son dagowa yaga fuskarta ne tunda ta lura abinda yake kawoshi dakin kenan yazo yayi mata bake bake yana tsartsareta da idanu , taja tsaki daga kwance datake lokaci daya taji hawaye na gangarowa bisa kuncinta tinanin mijinta ne yazo mata ko a wani hali yake yanzu? "ya ka tsare min daga kaidin Zainab addua tayi ta masa .. a wannan zaman asibiti da sukeyi ne musty yasamu damar fayyacewa eiman manufarsa akanta na yana sonta kuma aurenta yake son yi ,batare da wani 'bata lokaci ba eiman ta amince wanda daman zaman gidan ya isheta a cewarta yakamata ace itama tana gidan mijinta ga sa'aninta nan daga masu yara hudu sai masu uku, sosai musty yaji dadi amincewarta inda baiyi kasa a gwiwa ba ya sanar da mahaifinsa shi kuma daman abinda ya dade yana bukata kenan yaga aurensa, yaji dadi sosai inda yace zai nemi ambasodor da zance. daurin auren ak da sati daya aka sallamo su'ad daga gadon hospital kuma duk wannan lokacin babu wanda yayi ganganci sanar mata da zance auren, dr saif ji yayi tmkr ana masa wanka da ruwan zafi bai so wannan sallamar ba,sai dai babu yadda zaiyi da ranshi dan haka cikin yan rakiya har dashi aka tafi shi yayi haka ne dan yaje yaga gidan. suna shigowa harabar gidan da ak suka soma cin karo sanye cikin wasu bakaken kanan kaya mai karamin hannu sai bakar facin cap daya d'ora akansa duk da cewar ya dan rame a idanunta amman hakan bai hanata ganin maseefar kyau da yayi ba, ak ajin farko ne gurin kyau uwa uba tsafta ga maseefar son kashim koda yaushe kagansa tsaf tsaf zaka gansa shi da hjy kaka ne tsaye tana ganin shigowar su'ad tasoma kokarin canza masa akalar zance ta hanyar sako zeey tare da sake yi musu addur zaman lafiya aiko take kirjin su'ad yaba rasssss yashiga bugawa nan take jikinta ya d'auki rawa ta tsura masa ido tana kallonsa shima ya dago ya kalleta ya dauke kanshi yana gyara tsayuwarsa, cike da mutuwar jiki ta nufi hanyar part din ammi ,da kukanta tashigo parlour'n tamkar wace aka aikowa da sakon mutuwa tana kiran "wayyohhly Allah na shiga uku shikenan tayi nasarar rabani da mijina a zaune ta iske eiman wace take waya da musty tana ganinta tayi zumbur ta mike tare da kashe wayar ta tsaya sororo tana kallonta da gudu su'ad ta karaso ta rungumeta eiman tana kuka "ki taimakeni eiman ta kwace min miji shikenan abdul yazama nata ita kadai? "aa waye yace miki ta kwance miki miji kina nan fa har yanzu amatsayin matarsa. girgiza kai su'ad tashigayi tana kuka " abdul ya daina sona eiman abdul bai son ganina yanzu nagansa a waje ko kallo inda nake bai yi ba "ku taimakeni ku taimaki rayuwata kar narasashi idan narasa zaku rasani kuka take Sosai har sanda ammi tashigo dakin takamota suka shiga daki . ahankali tashiga rarrashinta "kukan ya isa haka "ammi ki taimakeni kar narasa abdul ina son shi bana son narasashi tayi mgnr tana dafe kirjinta . "haba mamana yanzu fa muka fito daga asibiti ki kwantar da hankaliki idan ma abdul ya daina sonki zaki samu wanda yafishi .. "aa ammi tashiga girgiza kai karki fadi haka ammi ina son mijina bana son rabuwa dashi bashi da laifi wallahi nasan bashida laifi yana ni yake so ba zeey kawai dai anfi karfin tinaninsa ne, sau nawa yasha gaya min baya son zeey bazai iya rayuwa daita ba" ni dai ammi kisan yadda zaki yi abdul ya dawo gareni idan ba haka ba zaki rasani takarasa mgnr tana sakin wani matsanancin kuka ummanta ce tashigo dakin "malama kiyiwa mutane shiru tayo kanta gadan gadan kmr zata doketa ammi ta tare "aa salema kar naga hannunki ajikinta. umma tasoma mgn cikin fushi "mutun yace bai sonki dole sai kin kashe kanki akansa, kisa ni kuma nashiga uku ta ina kike son fara tawa rayuwar ? can kuma tayi kasa da muryarta "kina jina ko, ban ce ki cire son mijinki ba, dan nasan yadda soyayya take dadinta da d'acinta, amman kiyi kokarin ki cire wannan damuwar aranki, idan kuma kinki kikayi sanadin da ciwon zuciya yakamaki kika mutu amatsayina na uwa bazan miki adduar samun rahma ba sbd kece kika kashe kanki. "aa salema karki ce haka da me kike son taji? murya cike da matsanancin kuka umma tace "to ni yaya take son nayi , ta duba taga yadda rayuwa tayi dani kowa fa da kaddarasa yakamata kigaya mata wannan itace kaddararta , idan da rabon zai dawo ya fuskacin lamarinta zai dawo har yazamonto kmr ba'ayi ba ,idan babu rabo iya zaman kenan haka zata hakura "ni na wuce kuma bazan sake takowa cikin gidan nan da suna daba lafiyarki ba idan kingadama ki kashe kanki akansa ruwarkice dan shi bai san kina yi ba ta juya a fusace ta bar dakin dama gidan gbdy . "kingani ko kinsa ran mahaifiyarki ya 'baci mu da muke neman daidaituwar lamarin fushinta zai iya haifar mana da komai, ki daure kicire komai aranki abdul d'ana ne dana haifa da cikina ina tabbatar miki sai ya dawo gareki sai dai idan bana raye ta rungume ammi ajikinta tana kuka itama ammi kukan take. shi kuwa ak suna gama magana da hjy kaka daga can gidansa ya wuce bai shigo part din ammi va. tsakar dare ta tashi da kyar taje ta d'auro alwala ta fito ta isa tasoma tashin ammi "ammi ammi ki tashi ammi da baccinta ya d'anyi nisa ta tashi ta zauna akan gadon tana duba agogo jikin gadon karfe 1 ta wuce da wasu y'an mintuna yunkura tayi ta tashi tsaye tashiga bayi ita kuma su'ad ta soma sallah dare ranar haka suka dukufa gurin kaiwa Allah kukansu. *anan ison na janyo hankalimu iyaye mata ba sai abubuwa sun rincebewa rayuwarmu ba tukun zamu kusanta kanmu ga Allah , yana da kyau koda yaushe mu dinga tsananta yiwa kanmu addua ga mazajenmu da yaranmu ta hanyar yin azzakar din safe da yamma* washegari a dakin dady tara tayiwa ammi bayan sun gaisa tashiga bayi ta hada masa ruwan wanka yashiga. ya fito ya isketa a inda ya barta zaune ta rafka tagumi , yasoma shirins har yagama bata dago tabi ta kansa ba . sai da ya zauna zaiyi breakfast yaga har lokacin hankalinta baya garesa sannan ya dago ya dubeta atsanake yana nazarinta kusan minti goma ya d'auka yana kallonta gbdy ta zabge ta saka damuwar yaranta cikin ranta ,ahankali ya kira sunanta "baraka ta dago ahankali ta dubeshi batare da tace masa komai ba "matsalar yaran nan ce ko? ta furzar da iska ta bakinta still bata ce dashi komai ba ya numfasa sannan yacigaba da mgn "yakamata ki sanyawa zuciyarki hakuri akan lamarin nan bansa meke damun 'kwal'kwar abdul ba ,daga wannan sai wannan abun nasa yasoma bani tsoro yaro kamar me aljanun boye "idan aljanun ne ma ai daga danginka asaka masa, tayi mgnr cikin ranta, amman azahirance cewa tayi "wayasani ko aljanun gareshi ni kaga karabani da zancesa kwata kwata banason ana yi min maganarsa. " saboda ya juyawa diyarki baya? ammi tace "kwarai kuwa saboda iskancinsa da wulakansa baya karewa akan kowa sai akanta ni kuma wallahil azim akan su'ad zan iya ciresa acikin ya'yana wanda ma bai haihu ba d'a ne zai binneshi ba ballanatana ni. "to ni dai a taimaka ayi masa afuwa Inshaallahu zan nemeshi da zance ,. "da dai kabarshi dan zuwansa bawani amfani zai mana ba a yanxu da kanshi ke hayaki inji cewar ammi . dady yace "ni dai kiyi hkr ki yafe masa ta hakan kawai abubuwa zasu sausauta gareshi nan yashiga rarrashita daga dokin fushin datayi dashi har ta dawo tana sanya masa albarka. shikuwa dady ammi na fita ya yashiga neman layin AK wayar tayi ta ring ba daga ba , ak dake kwance akan cinyar zeey yana labarta mata kyautar company'nsa na toyos mother dayake son mallaka mata ta kamkame kanshi akirjinta tana murna kiran ya sake shigowa ya sa hannunsa ya lalubo wayar dake kan center table yana duba screen din wayar ganin sunan dady'nsa ne yasa shi dauka cike da girmanawa ita kuma ta daura hannunta akansa tana shafa sumar kanshi muryasa na yace "an tashi lfy dady? dady yace "lfy son ya kake da lafiyar da zainab ? "duk lafiya muke " dady ya numfasa sannan yace "son daman nakiraka ne akan zance yarinyar zumbur ak ya mike zaune daga cinyar zeey yana shafa sumar kansa da dayan hannunsa dady yacigaba "yakamata ace itama ta tare agidanka kmr yadda zainab take zaune tare da kai ,zamanta anan bashida wani amfani dan haka duk abinda kake ciki nabaka nan da zuwa nest week kav kasamu amminka da zance, dady na dasa aya bai tsaya jin abinda zaice ba ya katse kiran. . ......ya cire wayar a kunnensa yana duban zeey dake kallonsa tana jiran yayi mata magana akan wayar da yayi muryarsa a sarke yace "da..dady ne yakira akan zance yarinyar nan . "daya kira sai akayi yaya? ta katseshi tana hade rai . "wai cewa yayi su'ad ta dawo gidan da zama. "tab gsky ni ban yarda da wannan tsarin ba kagaya masa bata da wani muhali a gidan idan kuma ya matsa ga bosquater can ta zauna acikisa amman ba dai idan nake rayuwa ba ta mike tsaye zata wuce ya kamo hannuta cikin nasa "plz my zeey kiyi hkr naga kmr ranki ya baci "sakeni dan Allah ni dai kaji abinda nace "karki damu nima banason zaman tare dani ta tabe baki tana hararasa tunda tasan maganar ba daga asalin zuciyarsa ta fito ba sharrin tsubu ne ta fixge hannunta da karfi tashege daki ta barshi nan zaune. ******* zaune take akan sallaya a dakin ammi tunda suka fito daga asibiti take zaman dakin tana kawai Allah kukanta a zaune datake hannuta rike da casbaha tana lazimi gefe daya kuma tunani mijinta ne ya ishi zuciyarta ji take dama Allah ya aiko mata da mutuwa ta mutu ta hutawa ranta sakamakon shirun gidan yayi kasancewar ammi ta fita . ammi data shirya kai tsaye gidan umman su'ad ta nufa bata hakurin abinda ya faru ranar, sannan ta tasota gaba sukazo tare domin ta sake duba lafiyar su'ad din wanda hakan yabawa su'ad damar baiwa mahaifiyarta hakuri tare da tabbatar mata zata rage damuwar dake damuna amman bazata iya cire son abdulkabir addua tayi mata sosai duk lokacin da irin hakan ta faru daita mamma take tinawa mahaifiya me dadi ta fadi hk aranta tana ji ajikinta lokacin komawarta ga mahaifiyarta yayi kusa , idan iyaye sunyi fushi da ya'ya bai kamata ace ya'ya suyi fushi dashi ta fadvawa kanta haka tana kuka. sannu ahankali abubuwa suka dinga faruwa suna wucewa ciki har da samun lafiyar su'ad babu laifi jikinta yayi k'wari sai abinda baza'a rasa ba wanda ya danganci mutuwar jiki datake fama dashi da tsirface tsirface gurin cima, yau tace bata cin kaza gobe tace bata cin wannan, yayinda ammi ke biye mata akan duk abinda tace zatace har ta kai tawo sai an tmbyeta abinda za'a dafa mata duk nisan guri kuwa idan tace abincin gurin zata ci haka ammi zata aika a siyo mata ta bangeren doctor saif shima yana kokarin kulawa da lafiyarta kullun yana kan hanyar zuwa duba jikinta kmr yau sai gurin yamma yazo kasancewar weekend ce sanye cikin kanana kaya yashigo parlour'n ammi su'ad na kwance ita kadai tashin ammi kenan tana jin cent turarensa tayi saurin kawar da fuskarta tare da runtsesu abinda batasani ba yarigada ya gan lokacin datayi haka. cike da sanyin jiki yakaraso har inda take kwance ya leka fuskarta yana kallonta jin inwards bisa kanta yasa ta d'ago a d'an fusace tana watsa masa wani mugun kallo wanda yasa numfashinsa ya nemi tsarkewa sakamakon d'agowar datayi ta kalleshi ya d'anyi gyaran murya kana' "yace sannu ya karfin jikin? taki bashi amsa ba illa yatsina fuskata datayi ala'mun ya dameta, ita gsky zata gayawa ammi ataka masa birki da wannan zuwansa, idan dan kula da lafiyarka a sallameshi dan ita warke lura yayi kmr ya takura yasa ya mike tsaye sosai yasamu guri ya zauna yana fuskantarta sai ga ammi tashigo "aa docto sannu da zuwa ai na d'auka bazakazo ba tunda naga yamma tayi ashe kana tafe " yayi murmushi yana jefan su'ad da wani kallo sannan "yace nazo naga jikin patient dina yakarasa mgnr yana sake murmushi. "aiko muna godiya sosai ga patient dinka taji sauki sai tsirfa iri iri su'ad ta mike tsaye ta nufi dakin ammi tare da yiwa ammi alamar tazo tana shiga dakin ammi tashigo itama "ya'akayi ne mamana? muryarta a shgwa'be tace " ammi wai meyasa likitan yake zuwa kullun? "idan dani yake zuwa gsky ammi kice masa karya sake zuwa, kinga abdul yasamu labari ko yagansa za'a yi tashin hankali... "meye dalilinki na cewa karya sake zuwa ko yace yana sonki ne? su'ad tayi saurin girgiza kai "to me zuwan nasa zai tsara miki tunda bai ce yana sonki ba? "zai fada ne ai ni dai ki gaya masa ina da aure kawai ya daina zuwa haka. ammi tayi shiru tana kallon yadda take motsi baki tmkr mahaifinta magana ma sai anyi mata yanga ,tana maganar aure, auren da shi me auren bai san darajarsa ba gani irin kallon da ammi ke mata yasa ta jayewarta gado ta kwanta tare da lullube kanta cikin wanda duk sanda tayi haka ji take tmkr suna tare da abdul dinta ne aiko cikakken minti biyu batayi yakawo mata ziyara ta hanyar jin saukar hanunsa ajikinta tasoma mutsutsu ackin bargon bata sanda ammi ta fita ballantana wani doctor . *byn wata biyu* su'ad na kwance a gadon ammi ta lullube rabin jikinta suna hira da ammi eiman tashigo dakin sanye cikin riga da siket na atamfar super exclusive ta sha kwalliya sao kamshi take bazawa ta tsaya gaban mirrow ammi tana gyra zaman mayafin jikinta gefe daya kuma tana magana ammi akan musty yazo zata gurinsa ,tunda eiman tashigo dakin taji komai ya tsaya mata cak ... wani abu taji yazo ya tokare mata kirji kmr an d'aura mata dutse take kuma numfashinta yasoma kokarin tsayawa sakamakon kamshin turarenta datake cigaba da shaka da sauri ta kai hannuta ta toshe bakinta da hancinta, lokaci daya taji kanta yayi wani sarawa da karfi. ammi dake zaune akan bedside ta waigo ta d'an dubeta tare da cewa "mamana lfy? su'ad tashiga girgiza mata kai kawai tana wa eiman ala'mun ta fita ,ita kuma eima sam bata gane nufinta ba, sai sake matsota take yi, aikuwa tanagama karasowa taji kanta yasoma jujjuyawa daita take tasoma yunkurin kakarin amai ,ammi ta dafa kafard'ata tana kiran sunanta kafin kace me tuni har ta fara kwara amai . "inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun "me zangani kuma ni baraka daman bakida lafiya ne? da kyar tasamu ta iya bude bakinta tace " am..mi tu.. tura. ren eim kafin takarasa mgnr sai wani aman ya taho tashiga kyalayawa akan gadon "nashiga uku eiman taimaka min na dagata muje bayi . abayin ma amai ta dingayi wayyohhly Allah ammi cikina mutuwa zanyi eiman tayi kanta zata wanke mata baki tayi saurin dakatar daita kar..ki sai wani aman eiman ta dafe kirjinta" nashiga uku ammi turaren jikina ke sata amai fa bari nayi sauri na cire kayan jikina ta juya da sauri tabar bayi . su'ad kuwa na faman kelaya amai,gbdy ammi ta rude ta dafa kafard'arta tana mata sannu babu kaukautawa tun tana iya yunkurin amai har tazo bata iya wa gbdy ta galabaita jikinta ya sake ammi ta jingina da kofar bayi tashiga zuba mata ruwa akanta da kyar ta janyo numfashi da ajiyar zuciya ta sauke, numfashi ta dinga saukewa sama sama idanunta gbdy sun canza launi ammi tashiga wanke mata baki tana sannu sannan takamota zuwa kan doguwar kujera ta kwantar daidai eiman ta sake dawowa dakin cikin sauri sanye da wasu kayan tashiga yi mata sannu kusan minti goma tana suna tsaye akanta suna jera mata sannu sannan ta amsa da kyar ta amsa "tace eiman ina kike samo wannan turaren haka me hawa kai tunda na shaka rasa abinda ke min dadi dan Allah karki kara amfani dashi . eiman tace "ai tuni ma na mikewa kule shi yaje can yakara, jiya ne fa danaje siyayya addal mall din yaya nagansa naji kamshi yayi min dadi shine na d'auka bansa abinda zai jawo ba kenan . ammi takarasa taje cire zanin gadon ta kai cikin washing machine ta dawo ta gyara inda tayi amain ta shimfid'a sabon zani gado ta dawo da su'ad ta zaunar daita tare da sanya mata pillow abayanta. ahankali su'ad taji cikinta yana murdawa still zuciyarta na tashi take kuma miyo ya cika mata baki ta yunkura zata sauko daga kan gadon zaraf taji ammi ta meida ita "ina zaki? tayiwa ammi nuni da bakinta "zauna bari na kawo miki guri ki zuba . eiman naji haka ta juya da sauri "ammi bari naje na d'auko kitchen taje ta d'auko robar ice cream ta dawo ta kawo mata ta zuba miyo ta koma ta kwanta tana sakin numfashin ammi tace "ko asamomiki goro ko wani abu kisa abakinki? ta daga mata kai ala'mun eh still eiman ce ta sake fita ta aiki hannatu. dare yayi kowa yayi bacci amman ita takasa runtsawa sai juyi take akan gado, ko sallar daren datake ma gbdy takasa tashi tayi ,ciwon ciki ya sakata gaba sai murkususu take tana kiran wayyohhhly Allah cikina mutuwa zanyi a zabure ammi tashi daga bacci datake tayi kanta tana mata sannu "sannu ciki kuma? " yanzu yazamuyi ta duba agogo karfe biyu saura minti goma "cikinki ke ciwo? ta sake tmbyrta har ta dauko jakarta datake zuba magunguna ciki ,tasan baza'a rasa na ciwon ciki ko me ta tuna sai kuma ta fasa ta dawo ta rungumeta ajikinta tana shafa kanta zuwa bayanta can kuma tasoma kakarin amai kwana sukayi tana amai da ciwon ciki ,tun cikin daren ammi takira doctor saif aiko karfe biyar a gida tayi masa yakaraso kanta wanda zuwa lokacin tagama galabaita ta fita haiyacinta, ya zuba mata ido sosai kafin daga baya yasoma bata taimakon gaugauwa ya dan jima akanta yana duba lafiyarta sannan yace wa ammi "tana bukatar drip sakamakon aman data kwana tanayi. cikin wasu mintina da basu wuce 20 da aka aki kule ba sai gashi ya dawo dr saif ya daura mata drip yayi mata allurar bacci cikin drip din sannan ya shiga tmbyr yadda ciwon ya faru ammi tashiga yi masa bayani tunda ga shigowar eiman har zuwa yanzu, inda take kan docto ya kulle shifa daman tun sanda akawo asibinsu wajen scanning yaga wani abu kmr gas a saman mahaifarta anya kuwa ba ciki gareta ba ya fadi haka cikin ransa ya jima tsaye a dakin yana kallonta sannan ya dibi jininta ya fita. kai tsaye yana barin gidan hospital ya nufa ya jima cikin office dinsa yana dube dube da aune aunensa gabadaya hankalinsa a matukar tashe yake ya tattara natsuwarsa akan gwajin jinita sabani idan irin haka ya taso bashi ne ke yi ba akwai wad'anda keda alhakin haka. hankalisa yayi mugu mugun tashi ganin da gaske dai abinda yake zargi dai shine yagani amman sam yaki amincewa ransa cewar sakamakonta ne dan haka yanke sha'war azo daita. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA WAHAB THE GIVER OF ALL THING page 75 .......batare da 'bata lokacin ba aka d'auki su'ad zuwa asibintin dr saif ,koda suka iso daita gbdy batasan inda kanta yake ba Spcial room ya bari aka kwantar daita sannan ya daura mata drip dan har lokacin bacci take bata farfado ba . kusa daita yakarasa tare da janyo kujera ya zauna ya rungume hannuwansa duka akirji ya zuba mata ido sosai tamkar ranar ya fara ganinta bacci take hankali kwance sai dai kallo daya zaka mata kasan bata cikin natsuwarta, haka ya tasa gaba ya dinga kallonta ya kasa barinta yaje yayi abinda shine makasudin kawota. kallonta yacigaba dayi saboda su'ad wata irin halitta ce agurinsa da bai ta'ba ganin irinta ba. ba dan kyawunta ba daman skin dinta dole ya kasancewar hk kodan yanayin gidan data fito . sabon gwaje gwaje yayi mata ya sake d'iban jininta wannan karon bashi yayi ba dan kar abun ya dinga maza gizo, hatta scaning sai daya sa aka mata. tsakanin awa daya komai yayi ready a saman mekeken table dinsa. gabansa ammi ce zaune gefenta kuma eiman ce tsaye umman su'ad kuwa tana waje dan gujewa kunnuwanta abinda zai d'aga mata hankali. ahankali doctor saif ya dago fuskarsa tare da zare farin glass din dake manne da idanunsa byn yagama duba sakamakonta ya ajiye agefe tare da xuba tagumi da hannunsa daya ya tsurawa ammi ido na tsawon minti goma wanda zuwa lokacin gbdy hankalin ammi yagama tashi. Tsawon lokaci ya d'auka yana duban ammi itama shi take kallo atsorace, yarasa meke damun zuciyarsa akan yarinyar jikinsa yayi mugu mugun sanyi a inda yake zaune gumi ne ke karyo masa takoina ajikinsa shifa yana sonta koda dama cikin jikinta gbdy zai iya aurenta koda kuwa cikin jikinta zai kasancen shrge ne . wani irin kirma jikinsa keyi ,a marairaice yasoma magana cikin sanyin murya "ammi meye matsayin su'ad agurinki ? bakinta na rawa tace "diyata ce halak malak sbd d'anuwana da muke uwa daya uba daya ne mahaifinta "meke damunta doctor idan akwai wani abu dan Allah kasanar min hankalinmu gabadaya a tashe yake. ya lura su'ad din tamkar rayuwarta ce dama ahlin gidan gbdy . ya numfasa sannan yace "ki kwantar da hankalinki ammi bawani abu bane sakamakonta ne ya tabbatar mana da tana dauke da ciki har na tsawon wata uku da yan kwanaki yakarasa mgnr yana jin gabansa na tsananta faduwa ya tsaya yaga reaction dinsu amman sai yaga sabanin hk .. ..... "alhamdullahi alhamdullahi !! abinda ammi ke fada kenan tana fafad'a murmushinta tana sake maimaita alhamdullahi, itama eiman farinciki take tare da rungumo ammi suka 'kwakume juna suna murna wanda hakan yasa numfashin dr saif kokarin barin gangar jikinsa ahanakali kuma kirjinsa yasoma bugawa eiman ta Kalli ammi tana murmushin jin dadi "ammi yaya zai yi d'an kansa bari naje nayiwa dady albashir ta nufi kofar fita da sauri. gyra zamansa yayi tare cewa "yanaga Duk kuna murna ko daman tana da aure ne? ammi tashiga daga masa kai sannan tace"tana da aure su'ad matar d'ana ce dana haifa. a zabure yace "kikace me ? "matar d'ana ce dana haifa " "to ina shi mijin nata yake da duk wannan doguwar jinyar datayi bangansa ba ko sun rabu ne? ya fadi hk yana adduar Allah yasa sun rabu ne a zuciyarsa. "a'a suna tare ya tafi wani aiki ne zuwa koria amman zuwa nest week muke sa ran dawowarsa ta fada masa haka ne dan rufa sirrin gidan d'anta . sam bai yarda da zance ammi ba amman Bai san me zai sake cewa daita ba ,dan hk yayi shr tare da komawa ya jingina bayansa da jikin kujera dayake zaune ,ya runtse idanunsa yana jujjuyawa shi kad'ai yasan halin daya tsinci kanshi lokacin da ammi tace masa matar aure ce. ahankali ammi takira sunansa "d'ana saifullahi meye damuwarka naga kashiga damuwa da jin su'ad na da aure ? Bude idanunsa yayi ya saukesu akan fuskar ammi sai dataji tsoro sbd ganin yadda idanunsa suka dawo tmkr garwashin wuta muryarsa a raunane yace "bazan boye miki ba ammi sbd ina jinki tmkr uwa agarene ,"ammi na kamu da mutuwar son su'ad acikin kankanin lokaci wanda bansa dalilin dayasa Allah ya d'aura min soyayyarta haka ba ,amman babu komai zan bawa xuciyata hakuri yakarasa maganar yana goge idanunsa da yatsu biyu. jikin ammi yayi mugun sanyi sbd yabata tausayi muryata a sanyaye tace "almarin Allah kenan sannan kayi tinani dakace zaka sanyawa zuciyarka hakuri ,ina maka fatan Allah yabaka mace wace tafita zama alkhari agareka "ameen nagode sosai . ammi tacigaba da mgn "ala hakikanin gsky da kace su'ad sun rabu da mijinta wallahi zan iya tsaya maka ka aureta ba dan komai ba sai dan kaima kana da nagartar daza'a baka aure duk da bansan tushenka ba. ,"da kuma ba'ayiwa eiman miji ba dana tsaya anbaka ita dr saif yayi murmushin karfin hali wanda yafi kuka ciwo kana yace "na gode kwarai da kaunarki gareni allah yabar girma . Ammi ta amsa da "Ameen Allah yayi muku albarka yasa kayita samun nasara asha'anin aikin ka, sannan ta yunkura ta mike cike da tausaya masa gefe daya kuma tana cike da murna samun jikan dazatayi ta bar office din. ta barshi zaune tamkar wanda ya mutu alhalin yana raye , fitarsu ke wuya ya zabura ya mike yashiga buga table din gabansa yana zagaye office yana jin kamar ya d'aura hannunsa duk a bisa kai ya rusa ihu ne, yanzu shi yaya zaiyi da tarin soyayyarta? Hakuri. Zuciyarsa tabashi amsa da haka . bashi yasamu natsuwar zuciya ba har sai daya dangana da gida addua yayi tayi a game da lamarin soyayyarsa da su'ad, ya dawo asibiti guraren 4 lokacin har ta tashi ammi ta taimakamata tayi wanka tana kwanciya yashigo ya jima tsaye jikin kofar dakin yana kallonta gbdy hankalinsa kacukan ya daurasa ne akanta bai taganin halitar data tafi da zuciyarsa da hankalinsa kmr ta ba, har yagama tsayuwarsa bata juyo ba duk da taji ajikinta shine yashigo dakin. Kwananta daya a hospital aka sallamota suka dawo gida ,kmr kar labarin cikin ya bayyana shikenan laulayi ya tashi zangazanga komai taci sai ta amayar dashi ga xubar da miyo gbdy lokaci daya ta sake ramewa ,dan haka kusan duk bayan kwana biyu sai tasha drip. lokacin da musty yasamu labari cikin su'ad yayi murna sosai yace "kar agayawa ak shine zai masa albishi sbd yasan yadda ya matsu su'ad bata haifa masa bby ba, amman abun mamaki sanda yake gaya masa ko gezo baiyi ba ballantana ya nuna murnarsa akan samun katuwar daya yi. ,anan musty ya dasa ayar tmby akan lamarin ak tabbas akwai abinda ke faruwa da amininsa . Ana ta xuwa gida duba lafiyar suad amman banda uban cikin ,hidama sosai musty yake daita da cikin jikinta dan wani lokacin idan su'ad tace zataci abu shi ammi take kira haka zai bar ayyukansa yaje da kansa ya siyo ya kawo . tunda mijinta ya juya mata baya duk dare sai tayi kuka rashinsa musamman idan tazo gurin kwanciya gara ma da rana idan tana tare da su ammi da suke d'ebe mata kewa, hakan ke sa taji damuwarta ta kau amman muddin zata kasance ita daya dole tinaninsa yazo ya addabi rayuwata kusan yanzu tafi damuwa dashi akan da, batasani ba kodan tana dauke da cikinsa ne ganin tinansa na neman taba lafiyarta yasa ta mike taje tayi alwala tasoma kaiwa allah kukanta . ****** ak zaune yake bisa rocg a babban parlour'nsa kasancewar week end ne babu aiki kafarsa daya a Mike dayar kuma a lankwashe ya dora system kan cinyarsa yana operating suna hira da musty inda yace "aboki yakamata kaje ka duba lafiyar matarka ko babu komai taci darajar cikin jikinta, ka duba har tagama kwanciya a hospital baka leka kaga yanayin jikinta ba yanzu kuma ga laulayin ciki yasakata gaba still bakazo ka duba lafiyarta ba ,"da me kake son taji da wulakancinka ko da halin datake ciki ? kazo ka tare guri daya.. "ya tare guri daya ina ruwanka munafukin Allah ta'ala ...on expecting suka jiyo sautin muryar zeey bisa kansu "ok ashe fa kaima kana cikin yan bakinciki da basu son gani na dawo gidana to ta Allah ba taku, zama kuma daram agidan Abdulkabir adam sai dai ku mutu makiyya kawai .. "my zeey dan Allah atsawace "tace kamin shiru nasaka bakinka ko nace kayi magana ? take yayi shiru ya sunkuyar da kansa yacigaba da aikinsa. "kai km malam katashi ka wuce ,zance zuwa wani dubuya bazashi ba idan har sai yazo dubiya zata warke sai dai ta mutu dan, idan kuma turo akayi kaje kace injini nace bazai zo ba, oya oya malam tashi ka kama gabanka " gargade na nakashe karka sake zuwa gidanmu dan bama bukatar ganinka . musty dake zaune ya dawo tamkar mutun mutumi a agurin yana kallon ak yana kallon zeey dake tsaye tana jijiga sannan ya meida hankalinsa kan ak yana son yaji me zaice amman sai yaga yayi musu burus . "my life ak ya dago d'a sauri yana kallonta "kace masa ya tashi ya wuce yanzu. Muryasa na rawa yace"musty oya zoka wuce dan allah kada kadata min hankali ina zaman zamana da matata lafiya zaka hadamu . da Allah karka sake zuwa gidana kmr yadda tace duk abinda yataso ma hadu a office, zance yarinyar nan kuma karka sake min shi saboda na tsananeta bana so ganinta arayuwata har waje ak ya kai musty yana jadda masa kar ya sake zuwa gidansa. Gudu kawai musty yake akan titi hankalinsa a tashe daga gidan ak kai tsaye gidan ammi ya wuce nan yashiga korawo ammi duk abinda ya faru "ammi ina ganin fa yarinyar nan bata bar ak haka ba akwai lauje cikin nadi duk yadda sukayi da abdul sai daya kwashe ya gayawa ammi ita kuwa su'ad tun da musty yashigo taji yasoma mgn akan ak ta mike da kyar ta la'be cikin labule tana sauraronsu . "ammi tace nayi tinanin haka rashin kwakwarar hujja yasa kaji nayi shiru sbd sanin halinsa na wulakanci , kasan kuma asiri yana tadda hali ,halinsa dana sani shiyasa kaga ban dauki lamarin da anyi masa wani abu ba ,amman Inshaallahu zan sake dagewa da addua kuma zan saka malamai su tayi da adduar "ok shikenan ammi ni zan wuce gida "nagode sosai Allah yayi muku albarka"ameen ammi sai anjima . yana fita eiman tabisa sun dade a waje sannan ta yashigo . Musty nakomawa gida yakasa samun natsuwar zuciya har sai daya dangana ga kiran sir mahbub dan shi yazo masa cikin tinaninsa batare da 'bata lokaci ba yasanar masa da komai dake faruwa a tsakanin ak da matarsa daga karshe ya nemi alfamar da sir mahbub din ya taimaka yashiga cikin zance ta kiran ak , dayaje yaga lafiyar matarsa da abinda ke cikinta ko zata rage damuwar dake zuciyarta sbd lafiyar bby jikinta ,inda Sir mahbub ya tabbatar masa da zai kirasa shima yana zuwa Nigeria wani sati nan sukayi sallama musty nayi masa godiya . Yana zaune a office yana saka hannu acikin wasu f files din dake xube saman makeken table dinsa kiran sir mahbub yashigo cike da girmamawa ya dauka ya manna wayar a kunnensa yana gaishe shi byn sun gaisa sir mahbub "yace abdulkabir ya kake ya jikin iyalin taka ? Gaban ak yabada rasssss sai lokacin ya tina yana da wata mara lafiya to ya'akayi yasan da wannan zance ? waskewa yayi ta hanyar cewa "da sauki. "Me likita yace yana damun ta? Ak yayi shr yana cizan Lip's dinsa da bai san me zaice ba . "Kayi shiru ko akwai damuwa ne ? Cikin rawar murya yace "babu sir sai dai gsky bansa matsalarta ba byn cikin da'akace tana dauke dashi. sir mahbub ya girgiza kai daga inda yake sannan yace ", ka daure kaje anjima kaji meye matalarta ba'a banzatar da mace me juna biyu hk "ok sir zanyi kokari Inshaallahu . "Yaushe zaka nasani ? "Uhm ya d'an kalli saman celling office din alamun tinani ,sir mahbub ya katse masa tinani ta hanyar cewa" kaje anjima "ok sir zani . "Ka tabbata zaka idan bazaka ba karka min karya duk da nasan yin karya ba al'adarka bace . "Inshaallahuu za ni" "shikenan Nagode da mutuntawa ya katse kiran . misalin karfe tara na dare yashigo gidan su ammi basa nan sai eiman kad'ai ya tarar a parlour'n yace "ke ina ammi ya tmbayeta yana cicci magani? "sun fita tabashi amsa atakaice dan haka ya juya har zai wuce sai ya tina idan sir mahbub yaji yazo bai duba lafiyarta ba zai ji babu dadi , dan hk ya fasa tafiya ya juya yashige dakin ammi ya kwanta ruf da ciki akan saman gadonta yana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya . suna dawo daga hospital ammi tayi zamanta a parlour ita kuma haka kawai taji gabanta na faduwa ta kasa zamam parlour'n ta nufi dakin kai tsaye ai sai da gabanta ya kusan tarwatsewa sbd yadda yaba wani irin rassssssss rassssss sakamakon ganinsa datayi a kwance a saman gadon. mutsutsuke idanunta tayi domin tabbatar da shi din ne kwance ko kuwa waninsa ne tabbatar da shi din ne yasa ahankali tasoma karasowa inda yake kwance tana karasawa bata tsaya wata wata ba kwanciya tayi abayansa bayan ta cire kayan jikinta lamo tayi tana shakar daddaden kamshin jikinsa . lafewa tayi sosai ajikinsa tamkar wata bby tare da goga masa kirjinta abayansa wani irin shock yaji ajikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda ahankali yasoma jin sha'awarsa na motsawa shr yayi kmr yana baci batare da yayi motsi ba ,balle tagane ko idansa biyu cikin kwarewa da yadda yasabar mata da wasaninsa tasoma shafa fatar jikinsa may matukar taushi still shiru ne ya sake biyowa baya. zuwa lokacin koina ajikinsa kirma yake yayinda zuciyarsa tashiga dokawa da sauri sauri gbdy gabobin jikinsa sun sauya sun fara amsar sakoninta har wani shake jikinsa yasoma. ahankali taji ya birkitota kasansa yasoma shafa kirjinta cikin rawar jiki ta hade bakinsu guri daya tayi nasarar cafko laulausar harshensa cikin kwarewa tashiga sarrafawa shima idanunsa a lumshe yashiga aika mata da zafafan kiss da romacing da haka har ta rabarashi da kayan jikinsa yasoma having sex daita. ammi dake zaune ta mike tsaye eiman ta rike hannunta, ammi ta dubeta lfyrki zaki rikeni.? eiman tace "yaya nacikin d'akin. "dayake ciki kuma sai aka yaya ? eiman tayi Shiru tare da sakar mata hannu tacigaba da daddana wayarta ita kuma ammi ta nufi dakin ai tun bata karaso ba take jin saukar numfashi da nishi dan haka da sauri ta juya ta koma tana sallami. sai dayayi akalla awa biyu sannan yabarta ya zabura ya mike yana mazurai yana dubanta can ya rarumin kayansa yasoma kokarin mayarwa itama doguwar rigar data cire ta dauka ta mayar yayita kallonta da idanunsa masu matukar tsoratarwa . take tsoron yanayin yadda yake kallon ya tsarga mata. bakinta na rawa tace "kayi hakuri dan.... atsawace ya dakatar daita da hannunshi yana kallonta "kinsani yin abinda banyi niyya ba ko ,amman kisani hakan bazai sa naji ina sonki araina ba ,sai ma tsanarki danake jin kamar na kasheki haba kin nace min dayawa kinsa kowa yana ganin laifina akanki.. muryarta na rawa tace "dan allah kayi hakuri amman ina son na roki wata alfamar agareka kad'an bani lokaci kafin ka kasheni koda minti uku ne ina sonka abdul kai kanka ka tabbatar da cewar ina sonka so na gaskiya son dana san kai bazaka ta'ba min irinsa ba . Ashe zance musty gskiya ne daya gayawa ammin idan kagani ranka baci yake saboda kunar da zuciyarka keyi akaina. afusace yace "na fada dan kin wani tsareni da idanu kina son nace ban fada bane komai? yanzu ma sai naje na taho dashi na maimata hakan agabansa dake kanki sai magana na gaba ,"dady ya kirani akanki ki shirya ki dawo green hill estate idan kinji zaki iya cigaba da zama dani dan bazan sake gina wani gida me munamman sbd ke ba .. tayi tsaye ko kwakwarar motsin kirki takasayi, ahanakali ta dinga daga kafafunta har taxo daidai kusa dashi amman sai ta kasa karawa gareshi ta tsura masa ido tana kallan fuskarsa wanda idanunsa ke lumshe yana mayar da numfashi a ahankali take taji duk runtse duk wuya bazata iya rabuwa dashi ba ,wani sabon kaunarsa ce ke dawo mata tare da mamaye dukkanin ilahirin sansar jikinta kallonsa tacigaba dayi tamkar ranar ce tasoma daura idanunta akanshi . "kyakyawar fuskarsa ta bayyana sosai nan take taji gashin dake kwance a fatar jikinta duk sun tashi, ta tambayi kanta meyasa take son shi dayawa haka ? nan take zuciyarta tabata amsa da cewar, son shi ajini jikinki yake babu ta yadda za'a yi ki iya ciresa a zuciyarki muddin kina raye ,tasan da sonshi zata mutu takarasa gareshi batare da yasan da hakan ba maimaikon ta kai hannu ta shafa kyakkyawar fuskar mijinta sai tsoronsa ya hanata ta tsuguna agabansa kusa da kafafunsa, jin shiru yayi yawa a dakin yasa ta dago kanta ta kalleshi, amman yadda yake tun dazu har yanzu haka yake, ahakali tasa tafin hannuntayeta ta shafa yatsun kafarsa sai alokaci taji ya zabura tare da saurin janye kafafunsa mikewa tsaye yayi yana aiko mata da mugun kallo me tattare da tsanarta "kayi hkr mijina nasan baka da laifi a dukkanin abinda ke faruwa wallahi nayi maka uziri kuma zan cigaba da killece maka kaina da bbynka danake dauke dashi ,duk da naso muyi renon cikinmu tare amman Allah bai kaddaro haka ba . ta yunkura ta mike tsaye daga tsuguno datayi tayi karfin halin kai hannunta kan hannusa ta riko ta 'daura daidai mararta "kataba kaji lafiyar babymu yayi shiru sakamakon motsin daya ji cikin nata nayi ya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ya zare hannunsa "ni dai kinji hukunci dana yanke idan kinji zaki iya zama dani ki dawo gidana na green hill idan kuma bazaki iya ba fine ni sai na sawake miki gbdy na huta da jaraba ,yana karasa fadar ya fita daga dakin yana bugo mata kofar. durkushewa tayi agurin tana wani irin kuka me taba zuciya anan ammi tazo tasameta ta dagota tsaye gabadaya tarasa me zata fada mata kawai ta rungumeta ajikinta tana shafa bayanta "kiyi hkr mamana ki duba yanayinki da bbyn cikinki ki rage damuwar nan kodan lafiyar abinda kike dauke dashi ammi zan koma gidansa yace idan nagadama ni dai zan koma ki tayani da addua ... "shikenan muyi mgn da dad'ynsa akan zance komawarki amman yace masa yazo yasameni kibari har yayi min mgn da kansa takarasa mgnr tana zaunar daita gefen gadon kwanta ki huta likita yace kina bukatar hutu. ******** Byn sati daya tun a office ak yake tsuma dan gbdy zandariyasa ta mike tsaye gal babu abinda take bukata sai abincin ruhinata iya dauriya yayi gurin dagawa zeey kafa dan haka ya kudirtawa Ransa yau takowani hali sai ya vi abincisa saboda haka da wuri ya tashi aiki yana hanyar zuwa gida sir mahbub yakirasa dan ya sauka akasar sitiyarin motarsa ya juya zuwa masaukinsa sun jima suna tautaunawa akan kasuwansu na yau da kullun daga karshe yayi masa nasiha me ratsa zuciya akan su'ad sannan ya tambayeshi waje gurinta ? "yace masa yaje "ok nima Inshaallahu zan saka lokaci naje gidan naganta, ka dinga bata kulawa saboda condition din datake ciki ka duba kaganni shekarata nawa a duniya akalla am getting to 60 amman har yanzu banida d'an kaina kai da Allah yabaka ba wani ibada makayi masa ba yabaka arzikin samu haihuwa ba dan haka karike wannan alkharin da Allah yabaka sbd karkazo daga baya kana danasani nasiha sosai yayi masa sannan sukayi sallama. koda ya isa gida lokaci ya tafi sosai dan haka shirin bacci yayi , bayan yaci abinci ya nufi dakin zeey daga shi sai boxes yana tura kofar dakin yajita a bude yau sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke sannan yashiga ya isketa kwance tamkar wace aka gama having sex daita yasoma takowa ahankali tare da cire boxes ya saura sirara haihuwar ammi sannan ya isa inda take kwance tana lumshe ido wani magu mugun soyayyarta yake ji from know where tana ganinsa babu komai ajikinsa ga shimfid'ed'iyar zandariyarsa a mike gal jikinta na rawa ta daura hannunta tasoma fasha joystic dinsa tana lumshe idanunta shima mayatattu idanunsa yake lumshe yana shafa sumar kanta wanda yakasance na doki ne yadda take murza joystick tana lagudawa yasa ak ya saki wani irin ihun dadi asssshh ashhhhh tmkar wanda yaci yaji rankwafo yayi ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotsa yana shafa kirjinta wanda yake kwance itama hannunta takai kan nipple dinsa tashiga murzawa still bakinsu na hade yadda fadowa yayi kanta suka zube kan gado suka shiga laguda juna duk yadda ya tsamaci zeey ta wuce gurin juyasa ta dinga tamkar waina akan bed tayi sucking dinsa har sai da numfashinsa ya nemi daukewa da kansa ya zare zandariyasa yana sauke naunauyen ajiyar tasake kamowa tana lagudawa tare da sake danta cikin bakinta tacigaba da sucking dinsa da iyakacin karfinta yana wani irin dadi yake ji aiko ya saki ihu hade da kiran sunanta "wayyohhly zeey mutuwa zanyi dadi zai kasheni jikinsa sai tsuma yake zaf..zaf ..haka ta dinga tsotsar zandariyarsa ta hadiye miyon tana lasar kan shi kuma yana zuba ihu da sambatu taki cire bakinta har sai dayayi realizing aciki sannan ta cire bakinta takoma ta kwanta sharaf akan bed tana fidda numfashi ware kafafunta yayi ya kwanto domin yashigeta cak yaji ta tokare masa kirji da hannuta "meye haka kuma jarababbe? "zan kara ne. maganarsa taso bata dry amman ta dake wai zan kara ne kamar wani abinci " zaka kara? ya dage mata girasa yana kashe mata idonsa daya "uhmmm zan iya baka tuwon laushi kaci ka koshi sai dai ahalin yanzu bazan baka ba. "sucking dinka nayi yanzu har kayi realizing yanzu ni kuma fingering dina nake son kayi naji dadi kamar yadda nayi sucking dinka kaji dadi wannan shine punishment dinka akan abinda ka aikata min abaya, bazan bari kashigeni ba sai lokacin dana niyya nayi ra'ayi kuma nagadama saboda Kai ma ka wulakatani ka tozartani a idon duniya ka min cin kaca a wannan lokaci batare da kasaka imani cikin zuciyarka va baka tausayawa rayuwata ba duk da cewa matakar ce. byn wannan yar iskar yar jagaliyar taja min narasa budurcina wanda kake expecting daga gareni amman kaki min uziri sbd haka sai nagadama zanbaka gidan dad'ina kaci . yanxu kayi fingaring dina nake son kayi kamar yadda nace har nayi realizing ..... kwantawa tayi flat sosai shi kuma jikinsa na rawa yasanya hannusa ta karkashinta yazagayo dashi ya d'aura kan brest dinta yasoma cakud'awa sannan yashiga fingering dinta haka yayita fingring dinta tana zuba ihun dadi duk da taso ace yashigeta yayi mata cin kacaca amman ta daurewa zuciyarta domin kuwa zata iya samun ci daga akil dinta a duk sanda taso har sai datayi realizing sannan zare hannusa daga kasanta ta juya masa baya hannunsa ya kai ya juyota ta zubo jikinsa tana yatsina fuska "meye kuma bayan kagama abinda nasaka "durkuso yayi akan bed yana rokonta yana lumshe idanu "dan Allah my zeey kiyi hkr kibarni nayi zeey ina mutuwar kaunarki zeey idan banyi sex dake ba yau zan mutu.... "a she kuwa zaka mutu idan dai sai nabaka kaci sai dai ka mutu, kasani ban dawo gidanka ba sai dan abu biyu, abu na farko ina sonka har yanxu ,abu na biyu kuma dan narama wulakancin abinda kamin . dan haka malam nagama dakai sai ka tashi ka wuce takarasa mgnr tana saukowa daga samam gadon tashege bayi tabarshi .... hannuwasa duka biyu yasa ya rufe idanunsa dashi yana jin wani irin sauyi ajikinsa gbdy wani tsoronta yake ji wanda yarasa dalili gashi dai abubuwan datake masa yana ta'ba zuciyarsa amman bashi da halin ramawa jikinsa gbdy kirma yake tsabar bukatuwa koda yaje dakinsa kasa runtsawa yayi duk inda ya juya baya jin dadi xumbar ya mike tsaye ya sauko daga kan gadon yasoma zariya adakin rike da kugunsa yana shafa sumar kansa da dayan hannunsa ya dauki tsawon lokaci yana sintiri kafin daga baya ya dauki key din motarsa ya lallabo ya fice daga gidan kai tsaye gidansu ya wuce yashige dakin ammi inda anan yaga su'ad kwance a uwar dakan ammi daga ita sai yar rigar bacci me tsantsi da shara shara kusan minti goma yana tsaye agurin yana kallonta yana hadiyar yawu ahankali ya isa gareta ya durkusa agabanta yana cigaba da dubanta I don't know what's happening to my brain ya furta hkn yana me kai hannusa ya shafa kyakkwar fuskarta sannan ya hau saman gadon . ya kwanta yana facing dinta ta kara kyau sosai kmr ba me lalayin ciki ba hannusa ya kai kasan mararta yashafo gurin zuwa sama cikinta. amararta yaji karfi kad'an amman cikinta flat yake kamar bata dauke da koma ,cike da matsanancin shauki yasoma aika mata da zafafan wasanninsa tare da kissing din wuyanta zuwa cikin kunneta nan ne tasoma zirrrr zirrrrr agbdy ilahirin jikinta ta bude idanunta ahankali tana mike . idanunta ne suka sauka akansa yana aikin shafata cikin sauri tasa hannuta saman sumar kanshi tare da dago fuskarsa 4eyes sukayi dashi ganin fuskar tayi tmkr batashi ba sakamakon hadeta dayayi tmkr hadari kirjinta ne yashiga bubawa. tausayinta ne yakamata tasan haka kawai ahalin da suke ciki baxai kawo kansa gareta ba da zumar bukatuwa. yanzu ma tsananin addua ce takawo mata shi me yakamata tayi ahalin yanzu? tayi wa kanta tmby take zuciyarta taba amsa da cewar " ki tallafi bukatar mijinki kibashi abinda yaxo nema agurinki domin mutuwa ce kawai zata miki katangar karfe dashi jin shawarar da zuciyarta taba yasa tashiga cakud'a gashin kansa dake fitar da wani sihirtaccen kamshi suka shiga romancing din junan kmr zasu cinye junansu har ak yasamu yabiya bukatarsa yana gamawa yayi zumbur ya mike zai bar dakin yana meida belt dinsa bayan ya meida botiran rigarsa ahankali ta sauko daga saman gadon ta riko tafin hannunsa cikin nata tana murza batason ya tafi yabarta yaushe rabon data daura idanunta akanshi taji sanyi datake ji a yanzu. mummunar addua takewa duk wanda yashiga tsakaninta da mijinta me kaunarta cike da mutuwar jiki tasoma moving dashi har kan bed sukayi luuuuu suka sake komawa cikin kunnensa take rada masa tsumammun kalamai masu sanyi ta hanyar turamasa gamsamshiyar sako me mahimmanci arayuwasa tana son abdul sonshi acikin jinita yake . a kaunar daya nuna a koria da spain shi kadai yasa take jin duk runtse duk wuya bazata iya rabuwa dashi ba zata cigaba da zaman jiransa matsawar ba sakinta yayi ba, abinda bata fatan faruwarsa kenan yadda take moving da hannuta ajikinsa ya sake haddasa masa sabuwar sha'warta yasa hannunsa duka ya tallabo kugunta yayi sama da rigar bacci kmr yadda yayi da farko ya sake shigarta. lokacin daya shigeta wani irin zirrrrrrrr taji tundaga tsakiyar tafin kafafunta har zuwa cikin brain dinta ,wani abu taji yana yawo ajikinta ahankali yacigaba da abinda yake koda baiyi sambatu ba tasan yana enjoy. ta kankameshi ajikinta har sanda tayi realize shima yayi ya mike ya zauna zuciyarsa na masa wani irin zafi itama mikewa tayi ta zauna kmr yadda yayi,tare da kai hannuta zata taba kirjinsa taga ya tsareta da mayatatun idanunsa masu matukar kyau da firgitarwa. take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta tasan wannan kallon dayake mata na gargadi ne tana kallonsa ya fita. wasu hawayen tausayinsu ne yashiga zubo mata a parlour ak yacikaro da ammi yana meida belt dinsa tayi sororo tana kallonsa shi kansa ganinta sai dayaji zuciyarsa ta kusan bugawa domin baiyi zaton ganinta ba. itama ammi kallon mamaki take to meya kawosa daidai wannan lokacin ,da sauri ta dauke kanta tashge dakin inda ta iske su'ad tana kuka tana gani shigowar ammi tayi saurin tasoma goge hawayeta , ammi tabi gadon da kallo sannan ta meida kallonta ga su'ad wace gbdy yanayinta ya nuna mata tabbas sunyi wani abu duba ga gashin kanta daya hargitse zuwa cikin kwayar idanuunta . domin sake tabbatarwa kanta abinda take tinani,tayi kmr zata zauna kusa daita ta shinshin jikinta kamshin turarensa taji tmkr itace tayi amfani dashi...... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA RAZAQ THE SUSTAINER AND PROVIDER Page 76 ......Naunauyen ajiyar zuciya ammi ta sauke kana ta janyo karamar stood din mirrow ta zauna ,tana fuskantar su'ad dake zaune tana sake dannen kukunta, gbdy ammi kallonta take tarasa abinda ke mata dadi arayuwarta akan damuwar da su'ad ke ciki. A dan fusace ammi tace " me ya miki kike kuka ? wani irin bugu gaban su'ad yayi da karfi daga bisani kirjinta yashiga dukan uku uku nan take tashiga kokuwa da numfashinta dake barazanar daukewa sannan ahankali tashiga girgizawa ammi kai ala'mun Babu komai . " To kukan me na sameki kina yi dazakice babu komai ? "yanzu mamana bazaki koyi dauriya akan yaron nan ba ,domin ki tsira da rayuwarki da lafiyar abinda kike dauke dashi, ke kenan kullun cikin zubda hawaye akan abdul ,ahalin yanzu abdul bai san halin da kike ciki ba, bai san damuwarki akansa ba asalima ba kece agabansa , dan me ke zaki zauna kina wahalar da kanki tare da kokari kashe kanki akansa. ...? "rayuwar nan fa dakike ganinta wani lokacin idan abubuwa sukawa mutun tsanani dole mutun ya killace kansa akan kowace irin damuwa ce. hawayen da take kokarin meidawa ne suka samu nasarar gangarowa bisa kuncinta cikin sauri tashiga gogewa wasu na sake gangarowa . "Bansan meyasa kike son kashe kanki da abinda ke cikinki akansa ba alhalin shi yana can yana rayuwarsa da wata..? ammi takarasa maganar tana furzar da iska me zafi daga bakinta kana ta Mike tashiga jan zanin gadon tana sake shimfid'awa domin samun inda zata d'aura hakarkarinta ganin hakan yasa su'ad mikewa tsaye da sauri takoma inda ammi ta tashi ta zauna tana tacigaba da kukanta . ammi ta dakatar da abinda take ta d'an dubeta zuciyarta na mata wani irin suya a game da halin datake ganin su'ad din cikin wanda kuma duk abdul ne silar damuwarta, batare tayi magana ba cike da kunar rai tacigaba da abinda take gbdy canza zanin gadon tayi dan duk ya 'baci sannan tashige bayi . yayinda su'ad ta mike ta koma ta haye saman gadon tayi kwanciyata lamo tare da kamkame jikinta wani irin son mijinta ne ke sake ratsa ko ina ajikinta . munamman kewarsa da kulawarsa gareta tsumammiyar soyayyarsa daya koya mata har tayi muguwar sabo dashi volue din kukanta take son karawa dan rage radadin dake makale atsokar dake kirjinta ,amman tana gudun damuwar da zata shafi ammi adalilinta. Dan ammi zata iya muzgunawa abdul akanta matsawar tana ganinta cikin tashin hankali, ita kuma abinda bataso kenan, bata qaunar abinda zai sake tunzira zuciyarsa akanta wani irin matsancin so take masa wanda batasan lokacin daya shigeta ba har ammi ta dawo d'akin bacci bai samu nasarar d'aukarta ba tana jin motsin hawowar ammi saman gadon ta rage sautin kukanta tare da goge hawayen idanunta. amman hakan bai hana ammi ganin abinda take ba ,daidai inda fuskarta ke kallo tazo ta zauna tana dubanta hade da kamo hannuta cikin nata "me kike tinani kuma a daidai wannan lokacin daya kamata ace bacci kikeyi ? Kafin su'ad tayi yunkurin cewa wani abu ammi ta sake jiho mata wata tmbyr "ki gaya min abinda wancan yaron mara tausayi yayi miki kike kuka haka ? "Na lura keda abdul kuna bukatar rayuwata "kina Sane da abinda doctor yace ba'ason mace me juna biyu tana yawon tinani da sawa ranta damuwa dayawa amman ke kullun cikin damuwa kike akan mutumkn da bai san kima da darajar ki ba ,"idan kuka bari damuwarku ta kasheni shikenan kun huta ai .... a d'an zabure su'ad ta mike zaune daga kwance datake suna fuskatar juna da ammi yayinda hawayen idanunta suka shiga xubowa sharrrrrrrrr........ " meye kuma abun tsananta kuka daga magana "kiyi hakuri ammi nasan damuwata na damunki ina kukan ne saboda an cuceni an cuci rayuwata an rabani da mijina alhalin yanasona, bansan yadda zan misalta miki yadda nakeji ba, ammi ki taba zuciyata kiji yadda take bugawa tayi mgnr tare da kai hannuta ta kamo hannu ammi ta d'aura daidai saitin zuciyarta dake wani irin bugawa tamkar ana buga mata guduma, tabbas ammi taji kokawar da zuciyar keyi amman bata yadda zatayi gurin raba zuciyar da damuwa , addua dai ce kuma tana kanyita babu dare babu rana kuma tasan ubangijinta baxai barta haka ba batare daya duba lamarinta ba. cikin murya me cike rudanin rayuwa su'ad tacigaba da mgn "bansa me zanyi abubuwa su dawo min daidai ba kamar da? " ammi Abdul nasona fiyye da tinaninki ya nuna min so da kauna tattare da kulawa alokacin daya tafi koria dani "ammi ni kad'ai nasan irin soyayyarsa gareni shi kansa ya tsincin kansa cikin wannan rayuwar ne me cike da duhun da kunci ," ammi Abdul bai san abubuwan dake faruwa dashi ba, sannan bai san abinda yake aikata wa ba a halin yanzu an rigada an rufe masa zuciya da idanunwansa . "ammi ammi !!! ki daina ganin laifinsa sannan ki dai jin zafinsa dan ya kawo kansa gareni , yaya zanyi da rayuwata? " banida yadda zanyi zuwansa ta wannan hanyar shima wani cigaba ne garemu "dan girman Allah ammi ki daina jin haushinsa ko ganin laifinsa ni dai kicigaba da mana adduar da kikeyi akan lamarina dashi, "dan ni har yanzu ina jin son mijina ba kuma zan iya bazantar da lamuransa ba... " sai dai idan abubuwan dake faruwa suka cigaba da faruwa bana tinanin zuciyar dake kirjina zata cigaba da baguwa ......" kiyi hakuri ammi ki daina ganin laifinsa takarasa fadar haka na xubda wasu zafafan hawaye hade da rike hannun ammi gam tana jin tamkar hannun ak ne acikin nata , ammi batasan sanda ta rungumeta gbdy ajikinta ba tana me tausayawa rayuwarta . "ayanayin yadda rayuwarta tazomata cike da rudanin yaci ace zuwa yanzu tasamu y'anci tana cikin farinciki da jin dad'in rayuwa. ahankali tashiga bubbuga bayanta "kukan ya isa haka ni daman bana fushi dashi sai dai banason yana kara miki damuwa akan wanda kike ciki ,"sannan ban hanaki ji da lamuransa ba amman ki koyi boye damuwarki akansa cikin murya me cike da raunin tace "ammi ki taimakeni Abdul ya dawo gareni shine kawai farincikina ,ki daina damuwa mamana matukar ina raye bazaki taba rasashi ba sannan baxaki ta'bata kasancewa cikin bakicikinsa ba kuma Inshaallahu abdul zai dawo gareki da izinin Allah addu'au saiful mu'hmin addua itace takobin mu'hmini muna addur, kuma na saka manyan malamai na addin su tayamu gayawa Allah ina tabbatar miki komai me ake nufinsa dashi sai ya zamo labari. sosai ammi ta dinga rarrashinta dagaya mata maganganu masu dadi da sanyaya rai har tasoma bacci ajikin ammi cike da samun 'kwarin ggwiwar dawowar mijinta gareta. Bangaren abdulkabir kuwa a matukar galabaice yakarsa gida zuciyarsa na hasko masa fuskar su'ad amatsayin abar sonshi ,"to meyasa abubuwa dake faruwa tsakaninsu yake faruwa? yayiwa kansa tmbyr yana shafa sumar kansa, gbdy dimaucewa yayi take kirjinsa yasoma bugawa, yashiga zagaye dakin yana son tuno abubuwan da Suka gabata atsakaninsa daita amman ya kasa tina komai abu daya ne ya kasa shudewa acikin brain dinsa matsayinta na matarsa amman sauran abubuwa gbdy ya manta komai , "ahankali ya wurgawa 'kwal'kwaluwarsa tmby "what's wrong with my brain ? sannan yakamo lips dinshi na kasa yana cizawa ahankali ahankali ya dauki lokaci me tsawo yana shawagi acikin dakin sannan yashiga wanka ya fito yasanya kayan bacci ya kwanta akan bed dinshi tare da runtse mayatattun idanunsa gam ahankali ya janyo laulausar bargo ya lullube jikinsa yana sake zurfa tinaninsa akanta kafin wani lokaci zuciyarsa tashiga hasko masa zeey amatsayin tauraruwarsa mafi soyuwa acikin zuciyarsa . Washegari ma haka ce ta kasance tare dashi, zeey ta hanashi kanta ko dan romacing din datake bari suyi kin yarda tayi haka yasa ya kama hanyar gidan ammi cikin rashin sa'a ya iske ammi zaune a parlour'n byn ya gaisheta ya nufi hanyar d'akinta "kai ammin ta dakatar dashi ya tsaya cak batare da juyo ba dan yasan dashi take "zo ka wuce banson damuwa da tashin hankali, "kwanciyar hankali muke so arayuwarmu zuwanka baya tsinana mana komai face damuwa da tashin hankali dan haka out ta nuna masa hanyar fita da hannunta..... haka ya juyo jiki a sanyaye ya koma gida cike da matsananciyar sha'awarta dake sake taso masa . daren ranar sam kasa runtsawa yayi kwana yayi yana watsawa jikinsa ruwa da kyar yasamu ya runtsa sakamakon wani irin feelings din daya dinga taso masa from know where, hannuwansa duka yasa ya dafe daidai joystick dinsa dake harbawa yana juyi akan bed . Washegari da sassafe ya bar gidan byn yayi shirin xuwa office ,sai dai kai tsaye gidan ammi ya nufa cikin rashin sa'a ya iske basu bude part din ba ,haka ya wuce office zaune yake a office dinsa aiki yayi masa yawa duk saka hannu dayake cikin file's din dake gabansa daidai yake da bugun zuciyarsa cikin haka kiran zeey yashigo wayarsa batare daya tsaida abinda yake yi ba ya dauki wayar ya manna a kunnensa babu gaisuwa balle tamyarsa yanayin aikinsa kawai ta hau masa zance kamfaninsa dayace zai mallaka mata tayi masa. yayi shiru yana sauraronta har sanda ta dasa aya amman still bai ce mata komai ba sai tinanin daya lula ,lshi dai yasan kamfanin su'ad yayi niyyar mallakawa tun suna koria bai san abinda ya shiga cikin tinaninsa ya furta ya mallakamata shi ba . Jin shirun yayi yawa yasa tashiga kiran" hello hello kana kan layi kuwa ? "Uhm yayi gyaran murya" "kayi shiru ko ka fasa bani ne ? tayi maganr a tsawa ce wanda yasa yayi saurin cewa " no ke nake jira idan ki tashi sai muje nagabatar dake ..... "ok na d'auka ko canza maid dinka ne . "ina ni ina canza ra'ayi a duk abinda kika ce shi ne kawai. "ok sannan takatse kiran tabarshi zaune cikin tinani da wasi wasin zuciya. Cikin kankani lokaci zeey tazama taxi no garaje wannan ya dauka yabawa wannan dan duk wanda taji ya tsarga mata sai ta nemishi ga xuciyar matasan yanxu tazama abunda tazama kadan daga cikinsu ne keda tsoron Allah. " tabiya su makudan kudi taji dadin rayuwarta sannan ga bukatar karfafa akin bokanta akan abdul. ,har zuwa wannan lokacin wani abu bai shiga tsakaninta da Abdul ba kullun cikin ja masa aji take haka zai tayi mata zariya yana rokonta ta taimakamasa amman ta hanashi daga karshe dole ya hakura yakoma dakinsa ita kuma sai tabi shi ta kullesata baya dan ta lura duk lokacin da ta hanashi kanta fita yake wanda bata san inda yake zuwa ba . Ita kuma a wannan lokacin take samu more rayuwarta da Williams sai su kwana suna watsewarsu dashi sai asuba su rabu idan kuma akil ne zai zo sai ta aiki Williams siyan abu guri me nisa domin kawar da idanunsa akan akil har akil yasamu damar shigowa . ********* Cikin wannan hargitsin rayuwar da'ake ciki aka saka ranar auren musty da eiman wata uku masu zuwa sannan kuma adaidai wannan lokacin ne, ak yagabatar da zeey a matsayin wacce kamfani ya dawo hannunta, gabadaya ma'aikatan Maza da mata babu wanda bai kawo gaisuwa gareta ba yayinda ita kuma sai murna take tana murmushin jin dadi tanabinsu da kallo daya byn daya kwatsam idanunta ya sauka akan wani matashin saurayi wanda ke bangaren kayan yara matashin bazai wuce skekara ashirin da biyar ba dan ta girmeshi, kai tsaye byn kowa ya watse abdul yakama gabansa xuwa lamuransa ta nemi yaron xuwa tafkeken office din ak dayazama mallallakinta a yanzu, bata tsaya bata lokacinta ba ta fito masa a mutun dinta sak ta nuna masa manufarta, abunka ga matashi me jin jini ajika kuma yana ganin shugaba da kanta ce ta nemeshi ga kudi ga jiki me kyau zai mora karshenta ma ta kara masa matsayin dayafi wanda yake kai ayanzu ,dan haka batare da 'bata lokacinl ba yabata hadin kai ana cikin office dinta ya sadu daita wanda sai da suka d'auki lokaci me tsawo suna gurzar juna sannan tabarshi , tayi matukar yabamasa sosai, sai dai shima sam bai kai akil ba, shi kuma akil bai kai mijinta ba ,dan mijinta karshe ne gurin iya sarrafa mace namijin duniya wanda samun irinsa keda wuya a wannan lokacin ,ko karonsu na farko da ak tasan irin kalarta namijin datake so ingarma nmj me karfaffen sura da kuzari ,wata killa Allah yasan yanayinta shiyasa ya had'ata dashi amatsayin miji. lokacin da suka gama holewarsu tabashi kudi yan bandir din dari biyar na dubu 50 ya amsa yana tura cikin aljihunsa . ya fita. ******** Lokacin da bolaji ta kawo mata xiyarar taya murnar company, take sake jadda mata tare da bata shawarar karta zauna haka kamata kuma kada tayi sanya dan kartaga ta mallaki abdul a tafin hannunta ta shantake" yakamata yayi ta sake zuwa gurin boka na kan dutse ya sake bata wani mallakar, dan asiri yana bukatar tishi koda kuwa mutun baya sallah ,ballantana wanda tayiwa asirin yana sallah at anytime aikinta zai iya karyewa ajikinsa. "sosai ta dauki shawarar kawarta da bolaji zata wuce musamman zeey ta kai har bangaren kayan bby's ta zabi kayan masu kyau da tsada sukayi sallama tana sake jan kunnenta game da zuwa gurin boka. tunda zeey ta mallaki ak a tafin hannuta ta manta da kowa ciki kuwa har da uwar data kawota duniya da kowa nata ,yanxu gashin kanta take ci gida kuwa daga ita sai mijinta da sabbin kawayenta da samarin kwartancinta , duk wanda zai zo gidan sai tabada izini sannan zai shigo, kafin kace me gida yaxama gidan yan iska sai dai idan bata gida amman matsawar tana gida an dinga shiga da fice kenna sai lokacin dawowar ak kafa zai tsaya shima itace tabada umarnin haka . wata rana eiman tazo gidan kawowa ak wasu document da shine yace takawo masa ,amman abun mamaki tun daga bakin get din gidan me gadi ya dakatar daita . sai data kira ak a waya yace tajira bari yakira zeey, byn kamar minti goma sai ga zeey ta fito sanye cikin doguwar rigar wace tasha stone work daga samanta har kasanta babu mayafi tare da wasu kawayenta wanda kana ganinsu kaga y'an dukiyar karshe , tana isa inda eiman take tsaye ta mika mata hannu tare da cewa "miko min kadarar mijina ki juya daga nan. a wannan abu yayi matukar ta'ba zuciyar eiman bata ta'ba tinanin ko zeey zata wulakanta kowa acikin family har daita da sukayi rayuwa tare gurin baccinsu komai tare suke amman data tuna ajizancin irin na d'an adam yasa ta juya tashige motarta batare datace komai ba koda taje gidan ma kasa magana tayi da kowa dan yadda take jin zuciyarta. lura da ammi tayi d'anta nabiyo dare gurin kawowa su'ad kwana yasa ta sake tashi zanga zanga da addua ,sannan tashiga tsuma diyarta duk da cikin jikinta, tun da cikin har yashiga wata biyar amman kamar ba me ciki ba sai laulayi datake fama dashi ,ba wasu abubuwa ammi ta hadawa su'ad ba da ya wuce , dabino kwakwa kankana ayaba gwanda sai had'a amarkad'a a zuba zuma ko man zaitu ciki a dinga sha ,wannan had'in yana mugu mugun 'karawa mace ni'ima ajikinta tare da saka mace jin shawa'a ,tun yana zuwa ya tafi yasoma kwana anan sai guraren asuba zai koma gida hakan yasa ta tattara ta koma dayan dakin tabar wa su'ad din dakin gbdy wannan zuwan daren dayake mata ya d'an kwantar mata da hankali tunda ko babu koma zataji dumin jikinsa ita da bbyn cikinta.. ****** zeey bata dauki shawarar aminiyatar bolaji da wasa ba ,domin kuwa a safiyar yau tabazama gurin bokanta na kan dutse, wannan karon bakaramin dadewa tayi ba kafin ta samu ganin boka Duk da uwar sammakon datayi amman sai datayi yinin tashin hankali agurin zaune tana bin layi amman a ranta tace" in dai akan zata cigaba da juya zuciyar abdul ne wannan wahalar tasan zaizama tarihi agurinta wata rana. tayi sa'ar ganinsa byn ya sadu daita kamar yadda ka'idarsa take sannan tashiga kora masa bayanin akan bukatarta . tafkeken dutsen dake gabansa ya kalla yana wasu abubuwa ta'be ta'be da zane ajikin tafkeken dutsen sannan ya d'ago ya dube zeey dake zaune tsirara haihuwar iyayenta ,itama zeey dake zaune ta tsira masa ido tana son fahimta abinda kallonsa yake nufi akanta. boka yayi wata mahaukaciyar dariya wanda yasa gbdy ilahirin gurin amsawa sannan yace "ba wata matsala matsalarki ta kau sai dai wata daban ,yanzu abinda zakiyi la'ananniya aljanun kan dutse na bukatar kasar makabarta da farin yadin sabuwar gawa , domin dashi za'a hada miki sabon aiki akan abdulkabir wanda ko aikinki wancan yasoma karyewa da zarar an hada miki wannan aikin magana takare, jikin zeey na rawa tace "tsinanne boka shugaban aljanun kan dutse ina zan samu kasar makabarta da farin yadin sabuwar gawa? "adai sake tmbyrsu idan suna son wani abu bayan wannan "boka ya meida jajayen idanunsa kan dutse gabansa yana buge buge kana ya sake d'ago "la'ananniya aljanun kan dutse sunce suna bukatar jin in dan kinzo da wadatattun kudi zasuyi miki aikin da kansu . jikinta na kirrma tashiga zazzage jakarta gbdy kudaden datazo dasu ta zazzage agabam boka na kan dutse ,ya dubi kudin kallo yana sake kecewa da uwar ashariya tare dariya hhhhhhhhhh "la'ananniya ki tashi ki karasa gurin wutar can ki zuba kudin ciki . jiki na 'bari ta mike taje ta zuba kudin ta dawo ko cikakken minti biyu batayi da zama ba, sai ga kasar makabarta ta bayyana agaban boka cikin wata yar tukunyar 'kasa da farin yadi, wata mahaukaciyar dariya ya sake kicewa dashi sannan yasoma mgn cikin hargagi "kinga wannan tukunyar rayuwarki ce "wannan tukunyar bata ta'ba 'kasa duk randa abdulkabir yaga wani na saduwa dake da idanunsa sihirin farko zai karye ajikinsa kamar yadda nagaya miki a baya. wannan tukunyar duk randa kikaga kiyiwa abdulkabir magana yayi miki mutsu ,ki d'aukota kiyi tsirara kamar yadda kike a yanzu ,kiyi kirari tare da ambaton sunansa dana iyayensa da suka kawoshi duniya sannan ki fad'i abinda kike son ya aikata ,ina tabbatar miki ko uwarsa ce sai kaucewa umarninta ,sai dai wannan tukunyar da zan baki , bata ta'ba 'kasa kamar yadda nace a farko balle har ta kai ga fashewa tana fashewa zaki haukace zaki haukace !!! haka boka na kan dutse yashiga maimaita mata kalmar hauka gareta . zeey na barin baki zatayi magana ya katseta ta hanyar cewa "d'auki ki wuce akwai masu jira a 'kasa jiki na 'bari zeey ta d'aki tukunyar tana godiya har tasoma daga kafafuwanta yace "ki kula da tukunyar nan da kyau karta ta'ba 'kasa . sai wajen tara na dare tashigo gidan lokacin ak ya dade da dawo yana zaune a saman dakinsa yaji motsin shigowar motarta ,ya mike ya zuge labulen d'akin ya tabbatar da ita din ce tashigo a daidai wannan lokacin, sannan ya koma ya jingina bayansa da bankon dakin yana tinanin abinda ke faruwa da rayuwarsa kafin daga bisani ya fito daga d'akinsa a tsakiyar parlour'n suka ci karo daita tana kokarin cire mayafin jikinta . ya tsaya tare da zuba hannunsa daya cikin aljihun wandonsa dayan kuma ya rike kugunsa dashi, ya tsurawa mata ido na tsawon minti goma yana kallonta wanda zuwa wannan lokacin gbdy hankalin zeey yagama tashi da irin kalar kallon dayake mata,, ta kawar da fuskarta daga gareshi tasamu guri ta zauna zuciyarta a dake ciki da kwarin gwiwar babu abinda zai iya yi mata koda kuwa kwana tayi a waje ballanatana wuni guda. tsawon lokaci ya d'auka yana tsaye yana dubanta itama shi take kallo sai dai d'an tsorace take da ganin yanayinsa, dan kallon dayake aika mata yaushe rabon dataga haka daga garesa. shi kuwa tinani yake "meke damun zuciyarsa akanta? "ya ma akayi yake tare daita a irin wannan lokacin baitace tafi dacewa dashi ba, "why sai itace zata kasance tare dashi? jikinsa yayi mugu mugun sanyi a inda yake tsaye gumi ne yashiga karyo masa ta koina ajikinsa "karfin halin bude bakinta tayi tace "wai meye ne ka wani tsare da idanuwa kmr zaka cinyeni? "ko akwai abinda zuciyarka take kismamaka akaina ne kake bina da wannan kallon hk? tayi masa tmbyr ajere tana kakkafeshi da idanuta , take yashiga girgiza mata kai da wani irin tsoronta yaji ya tsarga masa, bakinsa ya kasa furta komai sai ma wani sabon tsoro da firgici daya d'arsu acikin zuciyarsa. "sai ka tashi kaje ka kwanta tunda baka dalilin kallo, tayi mgnr tana me mikewa tsaye tare da gyara rigar jikinta ta nufin dakinta. ya dade zaune agurin bayan tafiyarta, wanda bai san zaman me yake yi ba har goma ta buga sannan ya mike ya koma dakinsa ya kwanta lamo yarasa abinda ke damunsa, kwana yayi yana juyi akan makeken gadonsa zuciyarsa na hasko masa kamanin fuskar su'ad da duk wani abinda ya danganci lamarinta maganarta yadda take shagwa'ba da yanayin kallonta hatta yadda take kuka sai da zuciyarsa ta hasko masa, ya lumshe idanunsa yana sake zurfafa tinaninta,take jikinsa yasoma wani irin tsuma tamkar zaki yayinda sandar girmansa ta mikewa tsaye sambal ala'mun tana bukatar abincinta lips dinsa na kasa gbdy ya kamo ya tura cikin bakinsa yashiga tsotsa tare da sa duka hannuwansa ya dafe saman joystick dinsa yana may sake tura lip's dinsa cikin bakinsa yashiga karanto addua sakamakon yadda yaji kirjinsa na bugawa da matsanancin karfi, tinanin su'ad yake son yi amman sai wani abu me duhu yazo ya gelma cikin zuciyarsa ya kawar da tinaninsa akanta zuwa kan zeey da kyar da taimakon addua yasamu bacci 'barawo yayi awon gaba dashi . ***** Akil na zaune labarin iskancin da zeey keyi da ma'aikacin kamfanita yazo masa, wanda xuwa lokacin har takara masa girma zuwa Sectary dinta," wannan abu yayi maseefar dagawa akil hankali dan haka yakirata yace tazo su had'u a citedal hotel. kafin yaje ma har tarigashi xuwa ta amshi key tana kwance zaman jiransa a dakin ya bude kofa, daga bakin kofar ya tsaya yana kare mata kallo tsab sanye take cikin wasu riga da wando rigar iya cibiya 3quater kuma iya cinyarta kusan minti biyu yana tsaye yaki shigowa yana kallonta, ta gane abinda yake nufi dan haka ta mike tsaye ta taso cikin takun karuwancinta ta tsaya gabansa tare da riko hannunsa tana yi masa dry ,sai dai abinda yabata mamaki ba wuce yadda yayi bala'i hade rai yaki sakin fuskarsa kamar yadda idan sun hadu suna mararin juna tare daukin junansu. "zaunar dashi tayi akan gadon sannan ta zauna kan cinyarsa tana dubansa tace "yana ganka haka kamar Mara lafiya? muryarsa a dakile yace "dole kingani haka kamar mara lafita, saboda iskancinki neman kasheni ,ace ke ko tsoron d'aukar cuttukan zamani bakiyi .. a fusace tace "to me kuma akace nayi? "aikinsa abinda kikeyi kin meida kanki karya acikin ma'aikata daman nasan wannan kyautar da wannan banzar mijin naki yayi miki babu abinda zata haifar sai shashanci tare da bude wata kofar iskanci gareki,. ya dan'ka miki company amman bai sani kamfanin karuwamci ya bude miki ba, "ina jin akwai abinda ke faruwa da 'kwal'kwaluwar AK akanki ,wallahi if not haka kawai nasan bazai kawo ido yasaka miki kina iskancin da. ......"dan Allah dan annabi dakata malam ka isheka malam aurena kake da zaka dinga takurawa rayuwata ,"babu dole fa idan kana gudun d'aukar cuta ka daina kusantata mana ko nayi maka dole ne dazakazo min da wasu zantuttukanka marasa ma'ana ? shima zabura yayi ya mike tsaye bai tsaya wata wata ba yashiga yaryarfa mata maruka hagu da dama sannan ya nunata da yatsan hannusa "ke har kin isa bana aurenki amman maye bambamcina da mijin daya biya sadakinki? "kwanciyar aure yake dake shi nima nakeyi dake, dan haka ina da right din da zan yi magana yar iska idan kikeje garin kwashekwashe kika kwaso ciwo har dani zaki shafawa, abu fa kamar wasa har ta kai su gayin fada sosai sukayi kaca kaca yana zaginta tana ramawa tare da alwashin ba ita babu shi har abada ta meida kayanta tare da d'aukar jakarta zata wuce , har ta kusan bakin kofa ya fixgota da iyakacin karfinsa ta fado jikinsa ya matseta gam dan karta kwace daga rikon dayayi mata , hankalinsa yayi matukar tashi ganin zata barshi yashiga rarrashita yana mata rada acikin kunnenta sannan ya zarce da cire mata kayanta yana moving daita suka fad'a kan gadon suna sauke numfashi ya cire kayansa taji ya riko tafin hannuta ya d'aura kan joystick dinsa shi kuma yashiga fingering dinta yana sauke bakinsa kan nipple dinta yana tsotsa take zeey ta birkice tashiga murza masa zandariyarsa tana ihun dadi ,shima haka ihu yake yana tsotsarta yana sakin numfashi sannan ya zarce da aikata Masha'arsa daita. irin yadda ya dinga sarrafata yana murzata akan bed ya dad'e bai mata irinsa ba, yana gani yadda tafita haiyacinta sai turo masa kasanta take yi tana asshhhhhh shhiiiii "akil zira min plz da kyau amadadin ya zira mata sai daya fara bata wani tsumammen mari sannan ya zira mata da iyakacin karfinsa "zaki sake bawa wani kato jikinki byn ni da mijinki? a gigice ta ware idanunta da kyar tana kallonsa wani marin ya sake bata ganin haka yasa tashiga girgiza masa kai tana kare fuskarta wani irin ci akil ya dingayi mata yana marinta ita kuma ta kamkame ajikinsa tana cigaba da d'ago masa kasanta tana cewa "oh no plz i will n't do it again plz stop slaping akil daga karshe yana kanta yana cinta yabata wayarta yace "takira yaron da'aka gaya masa tana bi, ta sallameshi daga maikatan . hakan ce ta faru jikinta na rawa tashiga kiran number sadik ,dake tsaka da aikinsa kira madam dinsa yashigo wayarsa ya d'auka yana d'an jan tsaki a tinaninsa cewa zatayi su hadu yanzu wani guri , amman yana dauka yaji sakon daya gigi tashi "bai wani damu ba dan shima yagaji da mu'amula daita ayita cinta babu kaukautawa gashi batason acita da condom kuma bata gajiya, a tsanake ya tattara kayayyakinsa ya fice ya kulle mata office din yabada key a ajiye mata . kafin su rabu da akil sai dayayi mata gud warning akan hallakarta da duk wani namiji byn mijinta dashi" tace taji "wallahi zeey idan kika sake kuskuren da zance makamamcin haka yazo min za'a jimu dake .. "Bama za'ajimu ba wannan cin da kamin yau kamar zaka kasheni ai dole nayi takatsantsan da gidan dadinka tabashi amsa da hakan sannan suka rabu . suna rabuwa da akil, taja tsaki d'an iska kawai ai baka isa ka hanani abinda nagadama ba, jikina kuwa yanzu nasoma rabawa gayu su mora nima na moresu, haka kawai zaka takura rayuwarta, ko ba dan abinda boka yace ba zan bawa duk wanda nasan zanji dadi jikina ya mora, tana tuki take wannan surutan sannan kuma tana kokarin neman number sadik bayan ya dauka ta tmbyeshi "yana ina yanzu"yace shi ai tunda takirasa ya bar ma'aiikata" tace ka dawo yanxu ina son ganinka daxu bakai zan kira ba mistake n .. katseta yayi "kinga madam bafa zan sake dawo da kaina cikin halaka ba, alhalin nasan abinda ni dake muke aikatawa yasa'bawa shari'a muslinci," tunda kin furta haka da bakinki gara kowa yakama gabansa ,gara ko iskancin zanyi naje nayi da wace ba matar aure ba, yana kaiwa nan yakatse kiran ta sake neman layinsa cike da matsanancin mamaki ita yake gayawa haka ko giyar kudin datake tura masa ne ya fara haukatashi ,har manta da wace yake magana. yana d'auka tace " kai dan ubanka kazo yanzu office kasameni. , ,"wannan kuma umarnin zance da ne," Zainab yakira sunanta naga fa kina neman takurawa rayuwa idan baki barni sali'n alin ba zan fallasaki kowa yasan abinda kikeyi yakarasa fadar hk yana kashe wayarsa gbdy ma ya zare laying ya wurgar akan titi yacigaba tafiyarsa yana jan tsaki. zuciyarta ta girgiza kwarai akan magangun yaron ,dan hk bata sake yunkurin nemansa ba tacigaba diriving duk da ta damu dashi sosai. dan yana matukar d'ebe mata kewa a office duk lokacin da bukatarta ta motsa, to yanzu yata iya ai dole tabarshi kamar yadda yace karya fallasawa duniya ita. tunda tasan tana da masu maye mata gurbinsa ko a yanzu tagadamar samun madadinsa huda goma tasan zatasamu dan haka tasharesa tacigaba da abubuwanta kullun tana tare da akill dinta ko Williams idan kuma taga wanda ya biya mata rai koda tsomon Lipton ne zai mata zata bashi kanta ya dai yi kar asirinta akan abdul yayi sanyi . ******** zaune su'ad take akan gadon ammi tana cin farar kasa eiman tashigo dakin, ta zauna kusa daita tare da cewa "sammin tunda kika fara cin abin nan take biya min yau dai sai naji yadda take, su'ad ta mika mata gutun dayayi saura a hannuta, eimn ta amsa tana murmushin sannan ta saka cikin bakinta taji gardin gishiri gishiri "tace kai kece abun fa yana dadi sosai. su'ad ta ta'be baki "ina wani dadi a nan . "ai kuwa da dadi may be ma ita ce ta sake gyara miki jiki ,su'ad ta d'an kalleta batare da tace komai ba. "eh mana matar yaya kalli fa yadda kika dawo kinga kyaun da kikayi kuwa kamar ba me laulayin ciki ba sai dan ramar itama nasan rashin yayana ne a kusa koda yaushe ,su'ad tayi murmushin karfin hali batare da tace mata komai ba har sanda tagama tsokanar ta ajiye sauran farar kasar data kasa cinyewa ta fita sakamakon kiranta da ammi tayi. "kamar ba me laulayi ba ta furta abinda eiman tace cikin ranta ,ina eiman bazaki fahimta ba ni kadai nasan yadda nake ji ajikinta. kamar yadda sir mahbub yace zaizo yaga jikin su'ad hakan ce takasance yanzu haka zaune yake abayan motarsa direbansa na jansa ahankali ,gaba da bayansa duk motacin escort dinsa ke biye dashi. kafin su iso unguwar yasoma kokarin neman layin AK wanda lokacin yake zaune makale da zeey ita kuma sai faman zuba masa shagwaba take iri iri tana narkemasa tare da ta'ba masa inda tasan yafi saurin hawa network, kira sir mahbub yashigo wayarsa wannan shine karo na sau ba adadi da'ake kiran wayar da kyar yasamu ya zame zeey ajikinsa ya d'auki wayar yana dubawa ganin sunan dayaga yana yawo a screen din wayar ne ya d'an sashi sosa keyarsa ,sannan ya d'auka cike da girmamawa bangare sir mahbub kuwa yana jin ya dvauka yace" gani a hanyar gidanku ,kana kusa dai ko? "ok ganin nan zuwa yanzu sannan ya ajiye wayar tare da cewa "my zeey zan d'an fita amman yanzu zan dawo. "ina zaka kuma da yammanci nan? kiyi hkr ya sunkuyo tare da kissing din wuyarta "sir mahbub ne ke son ganina yanzu ,kawai ya tsinci kanshi da kin gaya mata gaskiya ,zamewa tayi daga jikinsa tana kissing din kirjinsa sannan ya bar gidan . yana fita takira william's sakamakon jinta datayi cikin wani yanayi batare da bata lokaci ba yashigo har cikin kuryar dakinta tana ganinsa ta taso da sauri ta rungumeshi ajikinta tana kissing dinsa shima bayi sanya a gwiwa ba yashiga meida mata da martani nan suka shiga shashacinsu. ******** can kuwa gidansu ammi zaune suke har umman su'ad data kawo musu ziyara. su'ad na kwance tana fama da kanta dan har lokacin laulayi take komai tace sai ta mayar dashi baya zama acikinta gashi duk nesan abu matsawar takafa ranta shi zataci idan bataci ba sai taji kamar duk cutar duniya kanta ta dawo kuma zuwa wani lokaci bata iya cin komai ba gashi laulayin ya hade mata da tinani mijinta hakan yasa ta dashe ta rame sai fari da dagon hanci idan kuwa ta fara kakarin amai kamar zata mutu dan har hawayen tausayi ammi ke zubar mata tashi tayi zaune daga kwanciyar datayi sakamakon wani abincin yan ghana dataji ya biya mata rai . batayi magana ba suka da cigaba da hira da mahaifiyarta har gurin biyar ta mike zata wuce su'ad dake zaune gefen ammi tace"ummana .... "ya'akayi diyar ummanta? su'ad tayi murmushn jin dadi wanda yaushe rabon datayi irinsa. "ummana ina son naci *banku* banku abincin mutane ghana ne sai dai mafi akasarin mutanen conotou togo lumay da sauran kasashensu can suka ficinsa ,sabani akasarmu ta hausa fulani ,asalinsa da rogo akeyinsa. "umman su'ad tayi murmushi sannan tace "karki damu yanzu zanje na siyo miki na kuma dawo da kaina nayi miki. "yauwa ummana nagode sosai ta juya zata fita a daidai lokacin da motocin sir mahbub suka tsaya kai kofar gidansu ak. ammi takirata "salema yanzu ina zakije neman *mori* ? "ana siyarwa a wacan jection din can da zaka fadeyi "ok idan haka ne bari na tura hannuta taje ta tsiyo yanzu ta dawo ke kuma kije ki daura ruwa daza'ayi amfani dashi . murmushi umma tayi sannan tace "ai ba'a daura ruwa , asalin molin ake damawa tare da agulma, sai azuba masa ruwa a d'aura akan wuta ayita juya shi har sai yayi danko. ammi tace " to... ikon Allah amman abincin kasarku ne ko? "dan banta'ba jin sunansa ba sai yau abakinku, suka sa dariya gbdynsu har su'ad. " to gashi kinji sunansa yau kuma jikanki ne zai ci inji cewar eiman . "aiko nagodewa Allah ai nafiso yasaka diyata cin abinci sosai su'ad najin haka ta mike tsam tashige dakin ta kwanta tabarsu suka cigaba tautaunawa akan yadda ake sarrafa moli yazama banku har sanda taji dawowar hannutu haka kawai su'ad dake kwance a daki taji gabanta na faduwa haka ummanta kirjinta ke dokawa sai dai ta'ajiye hakan amatsayin abinda tasaba ji akoda yaushe dan wani lokacin haka zataji gabanta na faduwa . shigowar hannutu da kmr minti biyu sannan ak yakaraso kofar gidan ya fito cikin sauri ya isa motar dayasan sir mahbub yake ciki escout dinsa dake tsaye jikin kofar yayi saurin bude murfin motar inda sir mahbub ya ziro kafafunsa ya fito suka jera zuwa cikin gidan suna magana kasa kasa har suka sanyo kai da niyyar shiga part din ammi shima sir mahbub haka ya tsinci kanshi da jin mummunar faduwar gaba, adaidai wannan lokacin umman su'ad ta amshe bakar ledar hannu hannutu tasoma kokarin shiga kitchen suna gama shigowa cikin parlour'n umman su'ad na karasa shigewa... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA FATTAH THE REMOVER OF DIFFICULTIES AND GIVER OF DECISIONS page 77 ........sun tarar da ammi da eiman sai hannutu dukkaninsu suna zaune suna cigaba hirar *bonku* ammi da eiman suka mike da sauri domin yi masa barka da zuwa har lokacin sir mahbub cikin faduwar gaba yake. ak ya nuna masa mazauni da hannunsa sannan yayi saurin fita zuwa part din dady'nsa wanda suka dawo part din ammi tare ,wanda zuwa lokacin har eiman ta d'auko abin sha ta ajiye masa akan madaidacin stood . "dady ga sir mahbub me gidana kuma abokin alkalta ,"shine me mallakin airvioce yazo domin ya gaisheku. cike da tsananin farinciki ambasodor adam yakarasa tare da mikawa sir mahbub hannu shima sir mahbub ya d'an mike kad'an daga zaune dayake yana bashi hannu suka gaisa a mutunce daga ammi har dady da wannan shi ne karon na farko daya d'aura idanunsa akan me gidan yaron nasa ,sai dai lokacin daya sanya idanunasa cikin na wanda aka kira da sir mahbub din sai daya ji kirjinsa ya amsa take kuma gabansa yashiga dokawa, a d'an tsorace dady ke kallon ammi fuskarsa cike da mamaki , ita kuma alamu tayi masa daya zauna kawai shi kansa sir mahbub sai kansa ya juya lokacin da idanunsa suka ammi kirjinsa ya tsananta dokawa wanda yasashi sunkuyar da kanshi . "idon su'ad biyu kuma ta ji motsin shigowarsu sai dai takasa yunkurawa sbd wata irin bugawa da gabanta ke yi... sir mahbub yayi gyaran murya sannan ya fara magana atsanake wanda yasa umman su'ad barin abinda takeyi ta tsaya cak tare da yin shiru tana son taji mai muryar yasake furta wata kalma , ahankali taji sautin muryarsa ta sake fitowa cikin harshen tsadadden turancinsa "ya me jiki da lafiyar baby? " nan fa ta sake kidimewa a tsaye datake jikinta yasoma rawa rawa har zuwa sanda taji ammi da dady sun hada baki gurin amsa masa " "da sauki ai taji sauki sosai sai dai abinda baza'a rasa ba ,wanda wannan me d'anbanzan kafurun taurin kan ne ke haddasawa. dady ya numfasa sannan yacigaba magana "kaga wannan yaron naka sai ka dinga hakuri dashi saboda Allah yayisa da maseefar kafurun taurin kai wanda muka rasa inda ya d'auko wannan bod'ad'en halin irin nasa ... murmushin daya zamewa sir mahbub jiki ,shi yayi alokacin batare da yace komai ba, sai duban inda ak ke zaune dayayi wanda shi kuma yayi fuska tamkar bada shi dady'n yake magana ba. ammi tayi saurin amshe zance tana duban dady "ni dai babu dole cikin lamarin nan "idan yaji bazai iya ba, ka gayawa d'anka ya sawake mata kawai Allah ya hada kowa da rabonsa na alkhairi ,duk da ak bai cikin hankalinsa sai da kirjinsa yabada rassss yashiga dokawa da sauri ya d'ago ya dubi ammi,, tayi saurin watsa masa hararar dayasa ya dukar da 'kansa 'kasa, wannan kalmar data fito daga bakin ammi tafi gigita zuciyar su'ad akan ak, dan gabadaya wata irin razana tayi daga kwance datake ta mike tsaye zaune yayinda kasan mararta ya murda da karfi, can kuma ya cure guri daya yasoma murd'wa yana mata ciwo, ahankali ta sauko daga kan gadon dafe da kasan mararta tasoma daga kafafonta da kyar tana zagaye dakin,tana tacigaba da jiyo sautin muryar ammi "abinda kake ganin kagaji dashi shi wani yake haukan so da bulayin nema kamar zai mutu, " tunda kagaji daita sai ka sauwake mata ka huta itama ta huta da jarabarka.. "da sauri su'ad ta nufi hanyar bayi sakamakon kasan mararta daya sake murdawa tashige bayi hade da cire pent dinta da niyyar tsugunnawa idanunta ya sauka akan jini da sauri ta zabura ta mike tsaye jikinta na rawa ta runtse idanunta tana kokuwa da numfashinta kafin kace me sai ruwan hawaye sharrrrrr.....sharrrrrr yashiga gangaromata cike da matsanancin rauni ta furta "wayyo Allah ammi kinga abinda kalmarki take kokarin haifarwa ko? "ammi zaki iya rasa abinda ke cikina da kaina muddin kina furta wannan kalmar , "nashagaya miki ina son mijina ba kuma zan iya rabuwa dashi ba ,"zuciyar su'ad dinki bazata iya daukar wannan tashin hankali ba," plz ammi ki daina . ... ta dawo dakin ta zauna agefen katifa tana had'a gumi tare da ciza lip's dinta. sake gyara murya sir mahbub yayi kana yacigaba da magana cikin tsadadden turancinsa " ambasodor da ammi hakuri zakuyi , dan kalmar da zan iya muku amfani daita kenan. " dan girman Allah kuyi hakuri da abdul ,ni kaina danaji abubuwan dake faruwa dashi na dade ina mamaki, kuyi masa hakuri bisa ga abubuwan da suka faru" ammi ki yafe masa kasancewarki mahaifiya gareshi ,duk da nasan cewa akwai zafi da radadin abinda yayiwa diyarki ,bisa banzatar da lamuranta dayayi, nima naji irin zafin da kukaji araina, domin na dauki su'adullahi matsayin diyata , kamar yadda na dauki abdul ,"ki kiyi hkr ki janye, zance neman saki daga gareshi dan bazanso yayi hasarar mata kamarta ba,itama bazan so tarasa miji kamar abdul ba. "d'anku abdulkabir jajirtacce namji ne me kima da dattako daraja a idanun duniya wanda samun kamar sa ke da matukar wuya a wannan lokacin. "wallahi nasan abdul dayana cikin natsuwarsa abubuwan da amininsa yagaya min yana aikawa bazaiyi ba.....dan haka kutaru har ita yarinyar kuyi hakuri sannan zan nemi alfarma abashi matarsa yanzu ya wuce daita gidansa, yakarasa mgnr yana lumshe kyakkyawan idanunsa tare da saukesu akan ammi da lokaci daya taji zuciyarta ta gigita. shima zuciyarsa taji abinda ammi taji dan haka ya sake sunkuyar da kanshi kasa yana kad'a kafafunsa. "tunda sir mahbub yasoma magana dady yayi mutuwar zaune agurin, yashiga kallon kallo tsakanin ammi da sir mahbub har sanda yadasa aya, anya babu abinda ke faruwa kuwa ya furtawa hakan ? "muryar can kasa kasa ammi tayi masa rad'a "babu abinda ke faruwa ba kuma wanda kake tunani bane, kama ce kawai... shi dai jinta kawai yayi amman ya rantse da mahaliccinsa wannan mutumin dan'uwan matarsa ne wato *TAUFEEK ABUBAKAR TAFIDA GULUNBE* shine zaune agabansa ba wani mutun daban ba, ko wata kama ba, komai nasu iri daya ne ,yanayin sarrafa harshen maganarsa murmushinsa kallonsa , yaren dayake magana dashi ne kawai ya bambantasu wato harshen turanci,wanda asanin dayayi masa babu wata kalar turancin da harshen taufeek bazai iya sarrafawata ba ... "kusan minti goma salema na tsaye ta kasa aiwatar da abinda take sannan ta kasa motsawa daga inda take tsaye. tana tariyo murya da take jin fitowarta daga parlour tana zuwa mata cikin dodon kunneta," tabbas wannan muryar babu tantama muryar wanda tasani ne "wannan muryar bazata ta'ba 'bace mata ba duk iya tsawon shekarun dazayi batare da tajita ba," wannan muryar tana da bambamci da sauran muryayoyi da bazata ta'ba mantata a iya tsawon arayuwarta ba, daga inda take tsaye takasa motsawa tayi mutuwar tsaye cikin tsananin tashin hankali da matsanancin gigita sai dai rawar da jikinta keyi ya sanya tayi saurin durkushewa agurin domin kafafunta sun tabbatar mata da bazasu iya cigaba Da d'aukar gangar jikinta ba, baya ga haka ga wani irin jiri dake neman jefar daita 'kasa wata irin bugawa kanta yasoma yi da karfi tamkar zai rabe gida biyu da kyar ta iya samun natsuwar zuciya soma karanto addua cikin ranta sakamakon zuciyarta data shiga aika mata sako , "ta yaya muryar datake tinani itace ,zatakasance agidan nan amman ahlin gidan su gagara sanar mata ? ",bugu da kari nata me muryar ya dade da mutuwa, mutuwar da idan anyita ba'a dawowa , watakilla muryar bakonce tayi irin wace tasani ,ta karfafawa zuciyar da haka ,sannan ta yunkura da kyar takarasa dama moli ta kunna gas ta d'aura tukunyar a saman gas tacigaba da tsayuwa jikinta still na kirrma .. tautaunawa ce tacigaba da wanzuwa tsakaninsu yayinda har lokacin ambasodor yakasa yarda da sir mahbub bashine taufeek ba . shi kuwa sir mahbub hakuri yabawa ammi sosai kafin ta yarda su'ad zata koma sai dai ba a wannan lokacin daya bukata ba sai zuwa gobe. su'ad kuwa komawa tayi kwanciya tana lumshe idanunta jin abar zance saki an shiga wata hirar daban . har bakin get din gidan dady da ak har ma da ammi suka rako sir mahbub,inda dady ya dinga d'auko masa zance abubuwan da suka gabata a can baya yana kawo masa domin son tabbatar zarginsa shi ne koko da gaske waninsa me kama dashi kamar yadda matarsa ta tabbar masa, amman babu wani karin haske da dady yasamu haka ya hakura sir mahbub yashige motarsa direbansa yaja suka bar gurin . bangaren umman su'ad kasa samun natsuwar zuciya tayi a game muryar dataji dan har ta koma gida zuciyarta bata barta ta huta da tinani muryar dataji yau abubuwa ne suka shiga wayo cikin 'kwal'kwaluwar a game da muryar da mamallakinta. daren ranar dai sai da su'ad ta dangana da ganin doctor dan ta canza pent yafi sau 5 kuma duk sanda zata duba sai taga jini dan haka ta sanarwa ammi, cikin tashin hankali suka tafi asibiti,byn doctor ya dubata tare da bata taimako " yace damuwa ce me tattare da faduwar gaba wanda idan bata yi kokarin cireta ba zata iya rasa cikin jikinta. kwananta biyu suka dawo aka soma shirin kaita gidan AK ammi da kanta takira ak akan ya gyara inda su'ad zata zauna "yace mata yaji, zeey bata gida yakira ma'aikatan dake tsaftace mahali, suka gyara mata daya daga cikin flat din 'kasa dake bangaren dama, har aka gama zeey batasani ba sannan bai gaya mata zance tarewar su'ad ba, kwasam tana zaune parlour'n taji hayaniyar shigowarsu ammi , a firgice ta tashi tsaye tashiga kallonsu daya bayan daya kafin daga baya tayi saurin durkushewa kasa tana gaida ammi "dakatar daita ammi tayi da hannuta sannan tace "rike gaisuwar Zainab banaso bana bukatar gaisuwarki .jiki a sanyaye ta Nike tana tsotsa jikinta dan tasha jinin jikinta akan yadda ammi tayi mata, inda alokacin ammi takira ak take tmbayarsa dakin da yace ya gyara, ya gaya mata yana me saukowa, kai tsaye ammi ta nufi dakin ta bude tana bawa william's umarni shigo mata da akwatinan kayan su'ad nan fa hankalin zeey ya tashi daidai lokacin AK ya sauko cikin d'ari d'ari zeey naganinsa ta takaraso gareshi tana masa mgn "bq zata zauna fa. da hannu yayi mata alamar tabari har ammi ta wuce sai takoma can, amman sam tace bata yarda da hakan ba ,dole tasa ak shiga dakin da kansa, yasoma fito da akwatin kayan su'ad, ammi tabiyosa da sauri "kana hauka ne ? "nasa an shigo da kaya kazo ka fito da su. "kiyi hkr ammi na canza ra'ayi akan zamanta nan matukar tana son zama dani sai dai ta koma bq da zauna . "what? "bq ya sake maimaitawa yana kallon zeey dake tsaye tmkr batasan abinda dake faruwa ba. "da kyau ammi ta furta hakan tana tsuke bakinta sannan tace "nasan bayinka bane turoka akayi amman ka gayawa wace ta tunzira zuciyarka, "cewar bata isa ba, nice nan uwarka dana isa na kafa maka doka, ko nace ga abinda za yi ,kayi amman bawata banza shasha mara imani ba .. "wai meye hk ammi? "me kike fad'a ne haka ? "yakamata ammi kisan abinda kike fada, "ni ban isa kenan nayi abu ba sai an sani ni ne nan na canza ra'ayina akan zamanta bakowa ba ,dan hk karkiga laifin matata batada masaniya akan komai. "karya kake abdul saka akayi dan ba haka na haifeka da kin bin umarnina ba , "ke kuma ammi ta nuna zeey da yatsanta kin bani mamaki ki rasa da abinda zaki saka min alkhairina gareki sai ta hanyar meida min d'a wawa ko? nagode sosai naga kalar sakayyarki gareni sai dai kisani duk abinda mutun yayi wala alkhairi wala akasin haka kansa yayi wa.. cikin rawar jiki zeey ta durshewa kasa gaban ammi har da kuka karya "Allah ammi babu ruwana cikin lamarin my life kayi mata bayani nice na saka ka fadi haka? yayi saurin girzagiza kai ala'mun a'a, gashi dai so yake yace itace tasashi amman yana kallon kwayar idanunta ya daburce ya kasa fadar hk. "ko ma menene akwai Allah kuma shi zai min maganin komai, amman zance zaman su'ad bq daidai yake ke kanki ki bar gidan nan kuma wallahi duk abinda yasameta ,ku kuka danku dan bazan barku ba, "oya ke da shi ku d'auki jakar ku meida mata cikin dakinta.. jiki na rawa zeey tace "kama mu meidasu kamar jira yake tayi magana tare suka meida akwanti dakin sannan ,ta dawo inda ammi ke tsaye "ammi me za'a girka miki ? ammi tayi mata banza dan duk duniya batajin akwai halittar data tsana kamar ba, jin ammi tayi mata banza yasa tashiga kitchen da kanta ta d'aurawa ammi abincin datasan tafi so cikin kankani lokaci tashirya dining ta sake dawo wa d'akin jikinta na rawa tace "ammi abinci ya kammala dan Allah kizo ci.. "wayace dake zai ci abinciki ? "kinsa wanda kika girwa amman bani baraka ba .cin abinci aguri tamak guba naciwa cikina dan haka ki tashi daga inda nake banason ganin fuskarki.. ranta a matukar bace ta mike fuuuuuuu tabar ta wuce ak zaune a dining ta nufi dakin yana kiranta tayi masa banza. ammi tace "karki kuskura ta dafa abinci tabaki kici, sannan karki bari tasan kin dauke da ciki duk inda zaki ki dinga kulle dakinki kinji ko dan tazama abar tsoro yanzu ki kur min da kanki. duk abinda kikaga bai miki ba bangaren abdul ko ita uwar gayyar ki kirani ki gaya min naxo naci ubansu . su'ad tayi murmushi tare da cewa" to ammi nagode sosai Allah ya bar girma da zumunci "ameen ni na zan wuce. su'ad ta mike zata rakata "aa yi zamanki ba sai kin rakani ba nagode Allah yayi muku albarka. tunda ammi ta wuce su'ad ke zaune tana sake saken abinda zamanta zai haifar ci gaba ko akasin haka. sai ga zeey ta banko d'akin tashigo tana cika tana batsewa can kuma tashiga nuna ta "ba dai kin nacewa son mijina ba tare da samun d'aurin gidi ,zaki zauna gidana amman ina tabbatar miki gidan sai yayi miki zafin dazaki gudu da kafafunki "my life ta kwallawa ak kira yashigo d'akin da sauri "ya'akayi ne my zeey? "wannan yarinyar zata zauna tare damu amman wallahi zatayi zama ne irin na bayi acikin gidan , ban yarda kabata kwana ba ,sannan duk aikin gidan nan itace zata dinga yinsa ka tambyeta idan ta amince ko ta amshi takardar sakinta yanzu.. "ke kinji abinda my zeey ta fad'a kin amince ko kuwa yanzu na sallameki? cikin sanyi jiki da sanyi murya su'ad tace "amince zanyi. zeey nagamajin haka ta fita afusace ak yabiyo bayanta yana rarashinta amman ko kallonsa batayi ba tashige dakinta tare da banko kofar dakin da karfi sauran kad'an kofar ta bugi fuskarsa yayi saurin matsawa baya. suna fita su'ad ta tashi ta kullo kofarta tana goge hawayen dake makale a kwarnin idanunta wanda sai bayan fitarsu suka samu nasarar zubowa ta dawo gurin akwatin kayanta tashiga shiryasu acikin wardrobe tana tsananta kukanta. daren ranar kamar koda yaushe ak ke bin zeey akan hakinsa, yanzu ma dakin yashigo ya iske zeey kwance ,bayan dogon hakurin dayabata sannan ya fito mata da manufarsa ,ta jashi jikinta tashiga romacing dinsa yana shafata romacing juna suke kamar zasu cinye junansu ta barshi sai daya zo hannu sosai sannan ta janye jikinta tare da juya masa baya tana bashi umarnin yatashi ya fita ya bar mata d'akinta ,haka ya mike tsuki tsuki ya bar d'akin zuciyarsa na komawa da abinda zeey take masa. yana fita tayi xumbur ta mike zaune tana jin yadda yanayinta ya sauya gefe guda kuma kasanta na cukinga dinta "oh my God meyasa bazan bari na mori dadin jikinsa ba? , "meyasa na hanashi kaina har yatafi alhalin abukace nake nima ? ta fadi hkn tana furzar da iska "lokaci baiyi ba tukun inji cewar zuciyarta .. "zan bashi kaina amman sai zuwa nest week nasan zuwa wannan lokacin ya jigatu dayawa da kyar tasamu ta lallabata ta kai kanta ga william's . shima yana fita daga dakinta dakin su'ad ya nufa har zai shiga ya fasa sakamakon tuno maganar zeey dan hk yayi hanyar dakinsa saboda tsoron kar zeey ta kamasa a daddafe yashiga dakinsa toilet yashiga ya sakarwa kansa ruwa ya jima tsaye ruwa na sauka akansa zuwa ilahirin sansar jikinsa sannan ya dauro alwala ya fito yasaka kaya nafila zuciyarsa ke umartasa dayi amman yaji gbdy ansakko masa dagajiya da kasala dan haka ya cire jallabiyar jikinsa yasanya kayan bacci ya koma kan gado. wani irin abu yake ji ajikinsa wanda shi kansa bai san menene ba juyi ya sake yi yana" furta ya Allah gani gareka ka yayemin abinda ke damun tinani da zuciyata "Allah ka tsaida abubuwan dake faruwa dani tunda kowa kallon mahaukaci yake min hatta iyayena sun kirani da wannan kalmar ni kuwa menake aikata haka? haka ya dinga jero addu'oin da alwalar jikinsa yana dafe mararsa nan take zuciyarsa tashiga bashi shawara akan abinda zai aitawatarwa rayuwarsa wannan dawowar su'ad gidanka itace babbar damar dazakasu ka dinga sauke lalurarka akai akai ka rabu da wulakacin zeey sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke still hannusa na dafe da mararsa yana me jin dadin dawowar suad kusa dashi da wannan tinanin yasamu yayi bacci. ******* tunda su'ad ta dawo gidan itace ke aikin gidan kamar yadda zeey ta fada, duk wani abinda ya danganci girki shara wanke wanke komai itace keyi cikin karfin halin danne yanayin laulauyinta yayinda zeey kuma ana yawon zuwa aikin da yawon tazubar ,sannan duk wannan aikin da su'ad keyi ba hanata zeey hanata abincin ba, matukar bata gadama ba, dan wani lokaci sai ta shan wahala tayi girkin amman kafin tace sai zeey ta kulle fokar ta wuce da key haka zata zauna da yunwa har sanda ta dawo . misalin karfe takwas na dare ak da zeey suna zaune a dining suna cin abinci gefe guda kuma idanunsu na kan tv suna kallo suna ta'ba hira wanda shi ba kallon ne agabansa ba yafi meida hankalin gurin cin abinci da kuma ta inda zai ga fitowar su'ad ,cikin haka kira yashigo wayar zeey ta mike tsaye tana d'aga kiran tare d'aga masa hannu ala'mun tana zuwa, shima da hannu yayi mata ala'mun ta tafi kawai ,ta juya tasoma tafiya tana magana kasa kasa tana karasa shigewa dakinta. su'ad na fitowa daga dakinta cikin wata hadaddiyar doguwar riga har 'kasa, cak ya tsaida cin abinci dayake ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo,har tazo ta wuceshi tashige kitchen batare da ta kalli inda yake zaune ba . ya d'a firgita da ganin yadda ta nuna ko in kula gareshi, ajiye spoon din hannunsa yayi cikin sauri ya miike yabi bayanta. sai dai a bakin kofar kitchen din ya ja ya tsaya yana kare mata kallo ruwan zafi ta tsiyaya cikin cup tazo zata wuce ta gefenshi kawai taji yanjota baya ahankali takoma cikin kitchen din tana tsura masa fararen idanunta zuciyarta na dokawa da karfi, takowa yayi ahankali har inda take tsaye ya amshi flastic cup din hannuta ya ajiye akan kitchen kabinet sannan ya janyota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam a fad'adden kirjinsa yana sakin numfashin batare dayace mata komai ba. duk da so yayi yace mata wani abu ta hanyar cewa mata takawo masa ziyar dare zuwa anjima amman bakinsa ya kasa furta hakan gareta tsawon minti biyu suna tsaye a haka ,sannan yaji sautin muryarta ta fito ahankali "ka sakeni yunwa nake ji rabona da abinci tun wanda naci da safe . yaji wani abu ya tsarga masa tausayi take bashi abubuwa na faruwa batare da son zuciyarsa ba amman bashi da yadda zaiyi, ko yace zaiyi wani abu da zarar ya dubi zeey shikenan komai zai kwance masa ga maseefaffen tsoronta dake kaiwa zuciyarsa farmaki muryarta a matukar sanyaye ta sake maimaita kalmar "kasakeni.. zare hannunsa yasoma yi yana aika mata da wani irin kallo da ita kad'ai tasan ma'anarsa sannan ta d'auki cup din ruwan zafi ta zagayeshi ta wuce shi kuma yabi bayanta da kallo . dare yayi nisa sosai yanayin garin sake yi sanyi sakamakon lokacin ruwa ,wanda akwananki kusan tun monday ake lafta ruwa agarin lagos har zuwa wannan lokacin dayake kwance akan makeken gadonsa ruwan sama na sauka ya kasa runtsawa, gbdy bacci barawo ya kasa d'aukarsa , ya yunkura diro daga saman gadon, yashiga zagaye d'akin rike da kugunsa yana tinanin mafuta alokacin bai tare da abincinsa ma yabisa har inda yake ina ga suna tare guri daya. iya dauriya yaso ya daurewa zuciyarsa saboda gudun b'acin ran zeey amman zandariyarsa tace batasan wani abu hakuri ba, dole sai daya kai ga dannganawa da d'akin su'ad ,yayi mamakin yadda yasameta idanunta biyu zaune saman pray mate tana lazimi da ala'mun nafila tagama ta zauna zaman lazimi, jikinsa a sanyaye yakarasa bakin gadon ya zauna yana kallonta wani abu yaji yana fixgarsa gareta wanda yarasa konene . kusan minti goma yana zaune yana kallonta yaki tafiya, ganin haka yasa ta hanzarta yan addo'inta ta mike tare da zare hijab din datake sanye dashi wasu Had'adun kayan bacci ne farare 'kal ajikinta ,wando da riga duk pinky colour rigar me gajeren hannu kayan suyi mata kyau sosai sun bayyanar da sahihin kyawunta. ya tsurawa jikinta idanu har sanda ta nike hijabin ta kai inda tasaba ajiyewa ta dawo zata wuceshi , taji ya jenyota gabansa ya tsaidaita yanacigaba da kallonta sannan ya rungumota muryarsa can kasa kasa kmr wanda zaiyi kuka yace "kayan nan suyiwa me shi kyau, ya zarce da hade bakinsu yashiga bata hot kiss har yayi nasarar cafko laulausar harshenta yashiga tsotsa yana mammatsa bombom dinta, bata da option dole ta riko fuskarsa tashiga meida masa martani , ahankali hannuwansa duka dake kan bombom dinta yacigaba da matsasu. still bakinsu na manne har sanda ya rabata da kayan jikinta shima zare daguwar rigar jikinsa sannan suka fada kan bed kan nipple dinta dake cuking dinsa ya sake jefashi cikin wata duniya daban duk wani abu dayasani na jin dadin ma'aurata sai daya mata har zuwa sanda yabiya bukatarsa daita bayan komai ya lafa tana rungume ajikinsa yake mata radan" ta dinga zuwa dakinsa kullun plz ta d'ago fararen idanunta ta tsura masa ya kashe mata idonsa daya ala'mun haka yake nufi sai gurin 4 sannan ya barta amman duk tsawon daren nan yana makale daita duk da wasu dad'add'an kalamai yake gaya mata ba amman yana jin dadin kasancewa tare daita . ya fito daga d'akin su'ad har ya kawo tsakiyar parlour'n yaji motsin bude kofar shigowa parlour'n ,saurin jiyowa yayi ya tsaya cak cike da tsora da fargaba wanda zai shigo ,sad'ab gangar jikin zeey ya bayyana ta meida kofar ta tura ahankali ya kunna wutar parlour'n daidai lokacin data juyo idanunta suka sauka akan ak tsaye wanda tsabar tsoro atare suka zaro idanu waje, shi baiyi expecting ganin ba, yafi bawa ransa 'barayi ne suka kawo masa ziyarar dare ,yayinda ita kuma ganinsa daidai wannan lokacin ya firgitata har yasa jikinta dauki kirrrma ..waskewa tayi tare da karasaowa inda yake ta bude bakinta zatayi kenan yarigata "daga ina kike by this time? "uhm ammm daman nazag..uhm mantuwa nayi cikin motata naje d'aukowa kaga ni bacci nake ji, idanunta da sukayi jazir yake kallo bakinsa dauke da tambayoyi ganin bakinsa akwai magana tace "me kakeyi har yanzu bakayi bacci ba muje d'akina ka kwanta taja hannunsa hk yabita abaya batare da yasamu damar fadar abinda ke bakinsa ba. su'ad taki kai kanta dakin ak kamar yadda yace ba dan komai ba sai dan tsira da mutuncinta da kuma gujewa kanta bacin rai ,saboda ganin yadda zeey ke baza wulakacin acikin gidan sai duk da wannan abun da zeey take hakan bai hana ak fakar idanunta gurun tsurawa su'ad din ido yayi ta kallonta a sace wani lokacin ma har kashe mata ido yake, kamar yanzu datafito zata shiga kitchen ya faki idanun zeey yayi mata ala'mun tazo dakinsa yau. ta d'auke idanunta akanshi , dan idan tacigaba da dubansa hawayen tausayinsa ne zai gangaro mata. su'ad bata banzarta da lamuran mijinta ba tana tsananta addua akan lamarinsa daita kanta . alakacin taji bazata iya barinsa ya kwana haka. tarasa meyasa yake yawon kawo mata bukatarsa alhalin yana da wata matar. dare yayi sosai kowa yayi bacci amman banda abdul dake kwance akan makeken italy bed dinsa ruf da ciki ya ziro da kafafunsa 'kasa gbdy ya kasa runtsawa tunda yaga har zuwa wannan lokacin batayi kokarin kawo masa kanta ba yasan bazatazo ba . can kuwa bangaren su'ad gama nafilfilinta keda wuya ta sauya kaya zuwa na bacci ta feshe jikinta da turare mara karfi dan har lokacin batason kamshin kowani irin turare yanzu ma tayi hakan ne sanin zata inda zuciyarta tabata umarnin zuwa ne , cike da natsuwa ta turo kofar d'akinta ta fito tare sanya key ta tsugunna bakin kofar ta meida key'n ta boye, tasoma takowa ahankali har ta hau step din da zai kaita dakinsa gabanta na dukan uku uku ,adaidai bakin kofar dakinsa ta tsaya tana daidaita numfashinta da natsuwarta sannan ta tura kofar ,taji kofar a dde tashiga bataji mamakin jin kofar a bude ba tunda tasan yana expecting zuwanta, kai tsaye bed room dinsa ta nufa inda tafi tsammanin ganinsa kwance ta iske shi daga shi boxes iya cinyarsa ta meida kofar tayi mata key tasoma daga kafafonta har inda yake kwance, ahankali ta haura saman gadon ta haye samansa ta kwanta lamo tana sakin numfashi ,har brest dinta na cuking dinsa. naunauyen ajiyar zuciya da numfashi ya sauke atare ,ahankali tacigaba da goga masa kan brest dinta abaya tare da zira harshenta cikin kunnensa tashiga tsotsa tana hura masa iska a tsamaninta bacci yake, take yaji wani abu na masa wayo a gbdy ilahiri jikinsa duk wata kafa dake da gashin ajikinsa sai da suka mike tsaye ahankali ya birkitota kasanshi ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo kirjinta da suka sake cikowa sosai , saboda rigar bacci datasaka, bata boye komai ajikinta ba dan har kan nipples dinta yana gani lumshe mayattun idanunsa sannan yashiga bata hot kiss ta koina a sansar jikinta yana aika mata da tsumammun wasaninsa wanda ke saka mace zarewa da saurin birkicewa har ta manta inda take ,tare da zame pent din jikinta ya dage kafafunta sama shi daman kafafunsa na kasa, ya kai bakinsa kasanta ya zira harshensa cikin yana tsotsa while hannunsa daya na rike da kafafunta ta sake hadiye wani busashen yawun daya tsaya mata makoshi tana kokarin fixgo numfashinta dake barazanar barin gangar jikinta. dan yadda yake tsotsar kasanta yana xira harshrnsa ciki jitayi kamar yana tsotso ranta ne daga gangar jikinta. sai daya tsotseta son ransa sannan yasoma kokarin zira joystic dinsa ajikinta ,joystick dinsa taki wucewa kai tsaye, shi kansa yana mamakin yanayin halitarta duk lokacin dazai shigeta baya shigewa Kai tsaye, dan haka yadda yasaba yi kafin yashigeta duka yayi . yasaka joystick dinsa ya zare ya sake sakawa ya zare har sai dayaji ta dan bude kadan sannan yashigeta gbdy jikinsa na wani irin tsuma yashiga binta ahankali yana having sex daita numshashinsa ke fita da zafi yana busa mata itakuma sai ajiyar zuciya take saukewa tana shafo fadadden kirjinsa tana murza kan nipples dinsa ahankali . ya d'an tsaya batare da zare joystick dinsa ba yashiga zare mata rigar baccin jikinta Brest din suka bayyana ya kai bakinsa kan nipple dinta yana tsotsa yana cigaba da zira mata joystic dinsa . take su'ad ta birkice tashiga fidda numfashi sama sama jikinta na sake d'aukar kirrma ahankali ya sake d'agowa ya gyara mata gashin kanta dake kokarin rufe mata ido ta tsura masa ido, ya bakinsa yayi kising idanunta zuwa bakinta wayyohhly Allah ji tayi kamar ta suma ta" yaya ake tinanin zata iya rayuwa babu shi, bayan soyayyar datake masa akwai wani sirri ajikinsa na gamsar mace gurin kwanciyar aure . sosai ya dinga bi daita yadda yake so har sanda suka gamsu da junansu tana kwance akirjinsa tana meida numfashi hannuwansa duka zagaye da kungunta yana murza kan nipples dinta yaji ana knocking din kofar ,gabansa ya fadi amman ita ko ajikinta, yayi shiru gabansa na tsananta faduwa , yayi saurin dagota daga jikinsa ya zaunar daita ya sauko ya isa bakin kofar ya leka zeey yagani tsaye yayi mamaki kwarai da ganinta abakin kofar dakinsa a daidai wannan lokacin saboda tunda ta dawo gidan batazo kofar dakinsa ba balle ta kai ga shigowa cikin dakin. ya juyo ya kalli su'ad wace hankalinta ke kwance sai ma idanunta data tsura masa da sauri yakaraso gareta bai ce daita komai ba ya kamo hannuta jikinsa na rawa yasanya mata kayanta yasoma tinani inda zai biyeta . tace "meye hk mekake tinanin yi kana jin... "shiiiiiiiii tare da d'aura yatsansa kan bakinta muryarsa kasa kasa "yace banson naji motsinki matsawar ba ni nace kice wani abu sannan ya ja hannuta ya boyeta cikin labulen dake zagaye dakin... ya juya da sauri yakarasa bakin kofar ya bude tashigo dakin tana yatsina tana dube dube sannan tace "me kakeyi tun d'azu nake tsaye ina knoking ? "nothing yaba amsa atakaice yana shafa sumar kansa . ta tsura masa ido tana kallonsa daga samansa har kasansa taga joystick dinsa a mike ta kai hannunta kanta ta ta'ba jikinta na rawa rawa "yana babu kayan ajikinka ? "wani abu kayi ko ? yayi saurin hadiye yawu yana lumshe mayattun idanunsa tare da cewa "no banyi komai ba kawai dai yanayina ne haka " "no it can be possible ta fadi hkn tana sakin joystick dinsa tashiga duduba koina a dakin wardrobe toilet karkashin gado yayinda shi kuma yake tsaye yana dubanta jikinsa na kirrma ta zabura daga duba karkashin gado tana kallonsa "where's she? a d'an tsorace yace "babu kowa a d'akin nan ni kad'ai ne ,yayi maganar yana sake shafa sumar kansa tare da kokarin kamota ta goce. su'ad kuwa dake tsaye la'be ji tayi kamar ta fito duk ma abinda zai faru yn dade bai faru ba, amman data tuno gargadinsa gareta yasa tacigaba da tsayuwa zuciyarta kmr zata buga tsabar takaici . a tsawace zeey tace "karya kake kalli jikinka yadda yake moving, kalli yadda joystick yayi, kalli yadda bugun zuciyarka ke yi ,na tabbatar ko su'ad na dakin nan ka boyeta ko kuma daga dakinta kake . Kamota yayi ya rungume ajikinsa yashiga mata rada yadda su'ad bazataji ba "just believe me my zeey am alone, nothing i can do with har ke nake bukata ke kuma kinki bani goyon baya, plz allow me to to you know how i..... katse shi tayi ta hanyar cewa "idan kayi kuskuren dana kamaku tare kanayin wani abu daita zan kasheta . sannan byn na kasheta zance kaine ka aikata da kanka, su'ad tayi saurin zaro idanu waje tana rufe bakinta da tafukan hannuta . jikinsa na kirrma yace " karki damu my zeey hakan bazai ta'ba kasancewa ba yashiga moving daita zuwa bathroom yana ta'ba labulen da su'ad ke tsaye ciki tare da yi mata ala'mun tayi maza ta fice daga dakin . yana karasa shigewa toilet tareda zeey su'ad ta fito tana bin kofar bayin da kallo na 2second sannan ta fita ta dade kwance a dakinta tana sake sake aranta can taja tsaki tare da mikewa tsaye tana zagaye dakin "dole na nunwa wannan matar karshenta na numata kishi irin zamani na lura shiru shirun danake mata baya mata duk yadda naso mu zauna lafiya bataso wato ma kennan itace ke hanashi zuwa gareni sai dai yasato jiki yazo? zan doma nuna mata wacece da kalar duniyancin dayafi nata tayi maganar tana sake jan tsaki. ******* tundaga wannan lokacin duk wata shigar da su'ad tasan zatayi domin ta dauki hankalin abdul akanta shi takeyi ,ta fanin gurin abinda tasan yafi bukatar ci,shi take dafawa da gurin tsaftace jikinsa dan tasan babu abinda yafi tsana kmr kazanta, yanzu haka ma fiowar kenan daga d'akinta sanye cikin wasu had'addun kanana kaya rigar body hug ce sai wandon 3quater iya gwiwarta ta tufke gashin kanta atsakiyar kanta, kayan sun maseefar yi mata kyau sun matse mata jiki dan idan ban ace maka tana da ciki ba wallahi zaka karyata hakan ,dan har lokacin da cikinta ke matsayin wata biyar bai bayyana ba sai dai nonuwanta da sukayi wani irin girma tamka ana hurasu . zeey dake kwance a akan ciyar ak ta lura tunda su'ad ta fito ya daina shafa mata kirjinta da hannusa ke kai ,ta d'ango ahankali taga su'ad yake kallo. wata uwar harara ta banka masa wanda yasa yayi saurin d'auke idanunsa . tashi tayi tashige dakinta . tana shiga ya janyo suad jikinsa yashiga kissing dinta "baby you look attractive bata hanashi abinda yake ba sai ma biye masa datayi suka shiga romancing din juna. "bby ,am still bby to you but plz stop calling me cal md wit that special name you gave me ta fadi haka tana kamo fuskarsa tana bashi kiss "am ur hrt beat say it let me hear from you kasa cewa haka yayi sai kansa daya tura tsakankanin kirjinta yana goga mata gashin fuskarsa akirjinta inda take taji wani irin yarrrr ajikinta zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri ,ta saman rigarta ya ciro brest dinta jin ya d'aura bakinsa kan nipple dinta yana sucking dinsu yana fitar da numfashi me tattare da shaukinta yasa ta sake sakar masa jiki d'aukar zaiyi , yaji motsin fitowar zeey da sauri ya mikar daita daga jikinsa cikin sauri ya gyara mata rigarta ta tsaya tana meida numfashi . shi kuma ya koma kwanta, zeey ta fito sanye da wasu kaya irin shigen na su'ad tana yauki takarasa ta zube jikinsa "my life yakaga kayan jikina suyi maka kyau? "sosai ma kuwa. su'ad ta juya cikin fushi zata bar gurin ya riko hannuta cikin tafin hannunsa yana murza ahankali yana rungume da Zeey ajikinsa, karfinta tasanya ta fixge hannuta da karfin tsiya ta nufi dakinta can bayan kamar minti goma sai gata ta sake fitowa sanye da wasu kayan still riga ne sai wando iya cinyata ya tsaya kana kallon yadda cinyoyinta ke fidda sheki rigar kuma me budedan gaba wanda hatta bra din dake tallabe da brest dinta ana iya hangowa ga suntuma suntuma brest dinta suma sai sheki suke ta canza stly din pak din gashinta daga tsakiyar kanta zuwa gefen kanta da rebon kalar rigar jikinta. ak na hango abubuwan dayafi so atattare daita ya kamkame zeey ajikinsa yana jin tmkr su'ad ce atare dashi. kai tsaye gaban TV ta isa ta dauki remut tana girza jiki tashiga chennnel wanda tasa zeey banbare jikinta tana daura idanunta akan su'ad taji wani irin matsanancin faduwar gaba a zabure ta gyara zamanta tana dubanta kirjinta na bugawa ta dafe goshinta tana tinani "anya kuwa bazata raba su'ad da gidan ba ko duniyar gbdy ta huta ba ,duk fa ranar da AK ya dawo haiyacinsa zai iya barinta akan yarinyar nan, yarinya sai shegen kyan maseefa awa aljana komai tayi sai bada tsari me ma'ana atare daita. ,kai itama bari taje ta sauya wasu kayan ai bafinta kaya tayi ba ta zabura ta mike tashige cikin dakinta shi kuwa ak gyara zamansa yayi yana kallon every step of her yana jin kamr yaje ya fixgota garesa yashiga aika mata zafafan wasanninsa kusan min goma tsakani zeey ta sake fito wa da wasu kayan bombom short da riga hamless ta turo brest dinta da suka zube sama da bra sabani su'ad danata ke tsaye cak sannan ruguza ruguza suke. su'ad ta tsaya shiru tare da ciza lips dinta "aa kardai wannan banzar mata competitinon zatayi daita aiko data saka kanta cikin wahala idanunta ta meida kan tv tacigaba da kallo tana mamakinta tare da tinanin abinda zatayi ta kular daita so that zuciyar ta buga. tana tsaye har sanda taji ala'mun ta fada jikin ak shi kuma har lokacin su'ad yake kallo rada tashiga masa "ka d'auke wad'an nan idanun naka akanta tun raina ba tunzura ba, bansan meyasa kadamu da kallo ajikinta ba? duk abinda jikina akwai shi ajikina . aransa yace ina ,akwai abubuwa dayawa dabaki dashi sannan ko an fada miki bazaki taba gane haka ba ammam azahirance cewa yayi haka ne my zeey kina da komai na daukar hankali . ahankali su'ad tasoma bada wani irin step tana tafiya kugudunta na juyawa dole tasa AK sake meida idanunsa akanta yana kallonta bayanta yafi kurawa ido yana kallon yadda take juya kugunta har tashige dakinta sannan ya sauke ajiyar zuciya a bioye .. hankalin AK bai tashi ba sai daya idanunsa suka sauka akan su'ad tsaye abakin kofarta tana girgiza masa jiki tana cizan lip's dinta na kasa hannuta daya rike da kungunta while tana narkar masa da idanunta cikin nashi take jikinsa ya hau tsuma yashiga kirrma ajikin zeey zandarinya ta kunbura ta mike tashiga harbawa sakamakon idanunsa da hango masa su'ad wace bada mara ba da tsirara riga ce me sharara sai pent kalar rigar brest a tsaye csk babu bra daga inda yake yana hango kan nipple dinta, ganin yadda jikinsa da hankinsa kacokan ke kanta yasa zeey juyowa ai zeey na daura idanunta akanta ta daura duka hannuwanta bisa kanta alamun tana cikin tashin hankali ,can kuma ta kurma wata irin razananniyar ihu "wayyo nashiga uku me zangani yau karuwanci zaki kawo min a gida? su'ad tasoma takowa ahankali tana kad'a jiki kana tace "alhamdullahi ko karuwancin nayi mijina nayiwa kuma yana son salon karuwancin nawa gashi nan zaune ki tmbyeshi idan baya so . zeey ta juya inda yake a zaune a firgice tana kallonsa "wai kana so irin shigarta? har ya d'aga mata kai yaga ta zaro ido waje sai kuma yashiga girgiza mata kai, ala'mun a'a ya kamo hannuta, fexge hannuta tayi kasan Allah yau wannan yar iskar yarinyar zatabar min gidana . "babu inda zani nan gidan mijina ne idan kinji baki iya zama tare dani sai dai ke kibar min gidan. "ni kike gayawa haka? "angaya miki me zakiyi nace me zaki iskancinki ya tsaya iya kansa shi da kika meidashi abin kwantace amman bada su'ad ke kanki kinsa banda Allah ya kawo sauyin lamari kinyi kankatar dazaki dubeni kigaya min son ranki, ban halakaki ba "da ubanwa kike? cikin zafin rai zeey tayi mgnr . su'ad tace "da ubanki nake banza kawai shasha da bata iya kishi da jikin ba sai da mallaka karki sake ki kawo min rainin hankali ko yanzu zan iya canzawa zuwa wacan su'ad din dakikasani "idan kika sakeyin magana anan zan miki jina jina tsohuwar kilaki ,"ke idan ba yan'uwatataka ba da had'in asiri me ak zai yi da mace kamarki an daiyi asarar kudin tara da asarar haihuwa stupid kawai ni dake ne cikin gidan nan shege ka fasa ta juya zata bar gurin. zeey najin su'ad tagama gaggaya mata mgn kuma zata tafi ta barta da miki tace "dan kutumar ubanki kina zaune gidan da mijina ya gina da suna kike gaya min maganganun banza su'ad ta dawo har inda take tace "an gaya miki i kutumar ubanki keda gidan danke zaune . zeey ta yi kusa tana son ta mari su'ad amman tsoro ya hanata har su'ad ta juya ta kasa marinta . tana gin ta juya tasa karfin halin zata tureta da duka hannunwanta gashi ita su'ad din tarigada ta juya baya da sauri ak ya fixgota jikinsa ya rungumeta "plz my kiyi hkr kibarta zan mata azaba me radadi shi yayi hakan dan yasan su'ad ba ita kadai bace, zeey ce dai har lokacin batasan su'ad na dauke da cikinsa ba ita dai su'ad batasan wainar dasu ke toyawa ba maganar ak ce ta sanyata tsayawa takasa juyowa wani irin haushin zeey take ji saboda abubuwan da AK yakefurta mata akanta . juyowa tayi cikin sauri ta isa inda suke ta fixge zeey daga jikinsa ta tsaya agabansa tana huci tare da cewa "kije ki kwance asirin kika masa muzuba kishi ni dake kigani zaki sha a hannuna ... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA ALIM THE ALL KNOWING page 78 ........take 'kwal'kwaluwar zeey tashiga caji na neman mafita, dan dole tasan abunyi kafin wannan tsinanniyar yarinyar ta nemi karya mata ayyukan da ita kad'ai tasan bakar wahala datasha kafin tasamu cima biyan bukata, gashin tun bata kai ga cima burinta ba abubuwa na neman tabarbarewa rayuwarta. a matukar fusace zeey tace "dan kutumar ubanki kika sake cewa nayiwa my life wani abu sai gidan nan yayi miki zafin da baki ta'ba tsammanin ba arayuwarki , hatta ita wace da kike takamata da ita bazata iya sawa abaki farinciki ba "shegiya tsinanniyar yar gaba da fatiha kowa yasan uwarki a yawon ta zubur ta samu c..... "Kutumar ubanki dai wannan da'aka kashe a gurin yawon hawan dare su'ad ta katseta ta hanyar fada mata hk tana huci , dan taji zafin zagin da zeey tayi mata sosai abun ya ta'ba mata zuciya , sai dai bakai wanda tayiwa zeey ba ,dan nata zagin yayi mugun ta'ba zuciyar zeey . inda take jikin zeey yayi mugun mutuwa tashiga kirrma tana kallon su'ad a firgice gabanta na wani irin harbawa tashiga mamakin yadda akayi su'ad tasamun wannan tsohon labarin ,wani irin kallo takewa su'ad din har sanda taga ta kamo hannun ak ta kaishi kan kujrear 3 siter ta zaunar dashi sannan ta sake dawowa ta tsaya gabanta tana karewa zeey kallon tsab "ok kina mamakin yadda akayi nasan abinda wancan tsohon ya aikata arayuwarsa kafin ya mutu gurin hawan dare? ", nagodewa Allah da har yau babu wanda zai kawo aibun mahaifina baya ga kaddarar samuwata dayayi arayuwarsa ,"mahaifinki kuwa mashayin giya ne kowa yasani idan yasha har sai an tsamo shi cikin quarter ,mahaifinki dan fashi da makamin ne babu wanda bai san marigayi alhaji suwidi d'an fashi da makami bane acikin agege sannan kuma mashayin giya ne" mahaifina fa? "kije ki tambayi full history dinsa kizo kibani labari mahaifina , karyarki yarinya kice ga aibunsa bayan samuwata dayayi, har ke me abun zaki iri iri zaki tsaya kina zagin mutane a zuwan ke bakida abun zagi ,wawiya kawai wallahi kin dai yi hasarar rayuwa aje ayita rokarwa tsoho istigifari agurin Allah tana gama fadar hk ta juya zata koma gurin ak dake zaune ya dawo tamkar mutu mutumi yana kallonsu gbdy yarasa me zai musu. sautin muryar zeey ce ta doki cikin kunnen su'ad inda take cewa " dan ubanki ni zaki tsaya kina gayawa maganganu son ranki tsinanniyar boura mara asal..wani irin juyowa su'ad tayi ta dawo har gabanta ta tsaya tana haki wanda yasa zeey yin baya kad'an kirjinta na wani irin Mahaukacin bugu wani irin kallon kaskanci da wulakacin su'ad ke aika mata dashi sai data gama kallota sama da kasa a wulakance kana tace "idan kika sake furta wata kalma anan zaki sha mamakina, zagi da magangun kuma anyi, angaya miki yar rainin wayo kije kiyi duk uwar da zakiyi, kalmar boura kuma ai kece boura acikin gidan nan "dan kece akeyiwa soyayyar bad'ine ,ni kuma akewa soyayyar zahiri," just stop what you are doing on him and see what is going to happen,wallahi sai sai kin zama tarihi acikin gidan nan mara imani kawai may raba tsakanin masoya Inshaallahu sai kinga karshenki mutuwar wulakacin zakiyi da yarda Allah .. a fusace zeey ta juya tayi cikin d'akinta tana huci zariya tashigayi a d'akin ta kai gwaro ta kai mari tana tinanin Yadda zatayi da su'ad, "ki kasheta kawai ki huta ,zuciyarta tabata wannan shawarar, "no no karki soma idan kikayi haka zaki shiga uku gurin ammi ta fadi hkn a bayyane tana dafe goshinta tacigaba da zagaye dakin . ita kuma su'ad dawowa tayi gurin ak ta zube jikin tare da hade bakinsu guri daya tayi saurin kamo laulausar harshensa tashiga sucking dinsa tana shashshfa ilahirin jikinsa gbdy jiyayi iya hakan ba isarsa zaiyi ba sai kawai ya dauketa sama zai nufi d'akinsa sosai hankalinta ya d'an tashi, dan batasan makircin da zeey tashiga d!akin shiyawa ba ta fara kokarin kwacewa amman sam ta kasa karfinsu ba daya ba ga kuma karfin sha'awa akunnensa tashiga rad'a masa "plz hrt beat karkani d'anki zeey zata kasheni cak ya tsaya yakasa daga kafafunsa "ko kana son zeey tasheni ni ? "girgiza mata kai yayi tare da dawowa daita kwantar akan doguwar kujera sai dai ya kasa hakurin barinta ya dinga shinshinata yana shakar kamshin turarenta yana lumshe mayattun idanunsa yana furzar da numfashi hannunsa ya kai daidai siririn rigar baccita ya zame hannun rigar duka yayi kasa daita kad'an ,shafa kirjinta yake hade da d'aura harshensa yana tsotsan nipple dinta idanunsa ya bude da kyar yana zubawa kyakkyawar fuskarta yana karewa bakin tsiya kallo ahankali yake bin koina nata har yaxo hancinta daidai bakinta ya tsaya ya daura bakinsa ya tsotsa sannan ya sake tsotsan nipple dinta yayi kasanta ya dan zame pent dinta kad'an yasanya hannusa yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe mayattun idanunsa ita kuma sai kirrrma take tana sakin numfashi jin dadin yadda yake mata. ahankali cigaba da shafa har ya gangaro mararta ya zira fingers dinsa cikin kasanta yana karkad'awa yana shafawa taja dogon ajiyar zuciya ta sauke tana jin wani irin shaukinsa na sake kawo mata ziyara ,jin yajita ajike,yasashi hadiye wani abu daya tsaya masa amakoshi sannan ya kwanto samanta yayi mata runfa da kirjinsa ya ciro joystic dinsa ya saita jikinta yashige wani irin zirrrrrrr suka ji atare ta saki kara mara sauti ashhhhh... gbdy AK ya manta da wata halitta zeey arayuwarsa, a halin yanzu su'ad ce kawai agabansa yayinda ita zeey ke can tana haukar banza, shi kuma yana ruwan cikin su'ad yana shan shaaninsa kusan minti 20 bata fito daga d'anki ba ,haka duk lokacin shima AK bai tashi akan su'ad ba . wajen 30 minti sannan zeey ta sake fitowa da zumar yiwa sabon hauka idanunta yaci karo da abinda ya kusan tarwatsa zuciyarta, hannunwanta duka ta d'aura saman kanta tare da kurma ihu da ashariya atare " wayyohly kutumar uba can me zangani a parlour'n kake cinta abdul alhalin nace kar...karka kusanceta ganin zaiyi mgn yasa su'ad saurin hade bakinsu ta sake meidashi ruwa yayinda shi kuma yake kokarin son tashi dan har lokacin asirin zeey na jikinsa da kwalkwaluwarsa amman jin dadin dayake ciki ya hana hakan tasiri cigaba yayi dasamun natsuwa , su'ad na sake dago masa kasanta tana shafa fuskarsa zuwa kirjinsa mutuwar tsaye zeey tayi agurin kafufuwanta suka gagara d'aukar hankali tasoma yin 'kasa 'kasa tana kallonsu a firgice har tayi zaman dirshan "wato duk yadda takai ga iskanci da tantiranci su'ad ta zartata.." agabanta suke sex da juna da rarrafe ta isa bakin kofarta ta tura tashiga tasoma yin tsirara haihuwar iyayenta sannan ta isa inda tukunyar tsafinta take bata d'auka ba sai data tabbatar da natsuwar gudun sautsayi sannan ta dauka wanda zuwa lokacin har ihun su'ad take jiyo daga parlour'n tana zuba ihun dadi kirarin tsafi tasoma yi kusan 30 minti sannan taga hayaki ya tashi daga cikin tukunyar ala'mun aiki yasoma, sannan ta meida tukunyar majinta tace " yau zakici ubanki ta a fili ta nufi parlour'n ta tsaya daga bakin kofarta d'akinta tana dubansu har lokacin yana kanta kwakume da su'ad cike da matsanancin takaicinta takira sunansa danaa mmi "abdulkabir d'an baraka ...cak ak ya tsaya ya bar abinda yake sai dai bai motsa ba "taso kazo nan, yashiga kokarin zare jikinsa daga na su'ad ita kuma ta kwakwumeshi ajikinta tana masa rad'a cikin kunnensa "plx zuciyata kayi addua koda kuwa acikin zuciyarka ne kartayi nasarar rabamu dan Allah "atsawa ce zeey tace "ko bada abdulkabir d'an baraka nake magana ba? , cikin rawar murya yace "shi ne "to taso kaxo nan inda nake tsaye a matukar haukace ya tashi sai dai yakasa barin gurin har sai da suad ta meida pent dinta da rigarta kana ya juyo ya isa gaban zeey "muje da hannunka d'akin wance shigiyar mara kunyar sannan kace tabiyomu maxurai ak yasoma yiwa su'ad "tashi muje dole su'ad tabisu abaya zuwa dakin ,koina tsaf sai wardrobe dake hatgitse saboda waje canza kaya su'ad duk ta hargitsa wardrobe din "oya bata umarnin tasoma kwashe kayanta daya byn daya zuwa asalin muhallinta. jikinsa yayi sanyi sai dole yabawa su'ad umarnin idan batayi ba yanzu zak saketa haka jikin su'ad na kirrma tashiga kwasar kaya tana kaiwa wajen gidan tana dawowa har takwashe komai nata zeey na tsaye akanta tana zaginta sannan takarashe da "kabata umarnin kar na sake ganin kafarta cikin parlour'n kai kuma kar naga kayi kuskuren takawa xuwa inda take wallahi wallahi wallahi kaji rantsuwa uku nayi duk randa naganka a wannan part din tanuna dakin da su'ad zata koma ciki " kagama aurenta tana gama fadar haka ta turashi cikin gidan ta kulleshi tabaya ,i ta kuma ta juya tashige motarta tabar gidan kai tsaye hanyar gurin bokanta ta dauka. durkushewa su'ad tayi agurin tana kuka ga kayanta agabanta shi kuma AK yana tsaye bakin window yana kallonta shima hawaye yake yana bata hkr , William ne ya taimaka mata yashigar mata da kayanta. zeey dukurshe gaban boka na kan dutse byn tagama zayyano masa komai daya faru yasoma buga kasar cikin dutse yana gamawa ya buga matatsawa tare da cewa" la'ananniya aikinki na daf da karyewa amman za'a tisa , kije cikin tukunyar kasar danabaki ki dauki farin yadin ciki duk wanda yasadu dake ki dinga goge maniyinsa da wannan farin kyalle, sannan ki kauracewa mijinki as himfid'arsa har na tsawon wata biyu guda ranar da kika cika wata 2 nan kiyi kokarin ku hadu da juna ki xomin da manninyinsa akwai sihinrin dazan hada miki dashi, "godiya nake la'ananne shugaban aljannu saman dutse sai dai ina da wata bukata ina son a mallake mahaifiyyarsa ta yadda komai nayi bazata ga abuna, sannan asaka mata tsanar kishiyata taji bata sonta .. boka ya sake meida idanunsa kan dutse can ya dago yace "wannan aikin baxaiyi ba duk inda kikaje bazakiyi nasara akansa ba saboda karfin adduar dake jikinsu sai dai ki cigaba da samun galaba akan abdul shima duk randa yaganki ana saduwa dake sihirin zai karye kuma babu wani sihirin da zai sake tasiri ajikinsa, haka ta bar gurin boka ta dawo gida hankalinta kwance tacigaba da shasninta. kwanaki uku kenan da fad'an su'ad da zeey ,su'ad tashirya kawai ummanta ziyara sun dade suna hirar duniya ,inda mahaifiyarta ke sake yi mata nasiha akan rayuwar duniya har zuwa kan mijinta da abokiyar zamanta, "naji umma nagode sosai ni kaina arayuwar aure na sake samun more experience, ni yanzu matsalar gidan aurena ne agabana ba, buri naga kin komawa ga iyayenki" umma yanzu bakijin dadin yadda kike ganina koda bani da kwancinyar hankali ? "kiyi tinanin umma itama mamma zata so ganinki acikin duniyarta, nasan har yau bazata daina kukan rashinki a kusa daita ba ki daure umma . umman su'ad ta mumfasa bayan tagama sauraron diyarta kana tace "zan koma mana sai dai lokacin komawar tawa batayi ba, ni kaina bazance ga dalilin abinda ya hanani har na kai wannan lokacin ban dangana garesu ba ,ada can fushi nake narashin nemana dabasu ba, yanxu kuma bansa dalili ba . "umman su'ad takira sunanta tare da takamo hannunwata duka cikin nata " lokacin komawarki kasarki yayi da zarar na haihu zamu kaiwa su mamma xiyara bazata , koda kuwa ni kad'ai ce. "ummana nafasan abinda yasa kika kasa komawa, baki son barin 'kasar mahaifina da ni kaina, wanda kike wa baya raye ni kuma duk inda kike zanzo gareki, idan bakije ba nizani naga dangina.. murmushi umma tayi "ke da baki san hanya ba."zansani idan lokaci yayi ,nan saud tashiga gayawa ammi yadda zata kai kanta kasarta true labarinta databata. umma tajima tana mamakin su'ad sosai gurin karfe 1 na rana su'ad ta wuce kaiwa ammi ziyarar , ammi taji sosai sunyi hira me mahinmanci da ammi sai dai batayi gangancin sanarwa ammi komawarta bq ba tabarwa zuciyarta wannan damuwar matsayin wani sirrinta domin kwanciyar hankali mijinta da ita kanta gayawa ammi daidai ne ga musgunawa abdul dinta ita kuma abinda bataso kenan sai wuraren la'asar sannan su'ad tasoma shirin komawa gida inda eiman taso yi mata rakiya amman ta doje, ammi tasa direbanta ya meidaita . ******* ak bai sake yin ganganci zuwa inda su'ad take ba, sai dai ya zo da wani dabara ,duk sanda zai fita sai ya leka ta window d'akinsa idan yaganta a harabar gidan tana shanya ko wasu abubuwanta , sai yayi rubutu cikin farar takarda ya jefa mata, ita kuma zata d'auka, ta karanta to da wannan damar suke samun had'uwa da junansu . kamar yau tun da zeey tabar gidan ,su'ad na d'akin ak kasancewae weekend ce suna manne da juna duk ba wani abu sukayi ba daya wuce romancing ,Williams ya akai yayi masu order abinci, sunci sun sha, har kusan karfe takwas din dare suna tare da juna kuma duk lokacin zeey bata dawo gidan ba, daga karshe suka bige da morar junansu sai wajen karfe dayan dare sannan su'ad ta baro dakinsa lokacin zeey ta dade da dawo ta kofar baya yabaiyo danzai fi daidai da shiga d'akinta suna tsaye abakin kofar kamar karsu rabu har ta juya ya janyota jikinsa ya rungumeta daidai bakin kofar yana sake bata hot kiss yace "i wil miss you my bby ita bakinsa takamo ta tsotsa sannan janye jikinta ta tsaya tana meida maballin rigarta daya cire takama gabanta tana daga masa hannu. ya dade tsaye agurin har sai data ya tabbatar da natsuwarsa y a dawo gangar jikinsa sannan ya nufi hanyar d'akinsa yana shiga ya kwanta kan katifa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya bai so rabuwa daita ba . itakuwa su'ad takoma d'akinta wanka tsarki tayi hade da alwala tashiga jero nafilfili tare da kaiwa allah kukanta ya kuma rabata da abinda ke cikinta lfy ta dade tana addu'ointa sannan ta mike tayi kwanciyarta taje inda nininka zannuwanta akasa sukayi dan kwari ta kwanta dan babu katifa adakin sai dai ak ya tabbatar mata washegari william's zai kawo mata katifa a boye .. ********** Tun bayan da zeey ta rabu da sadik ta sauya akalarta xuwa kan wani sabon ma'aikacin da'aka maye gurbin sadik din dashi ,tashin farko tana d'aura idanunta akansa taji ya tsarga mata tundaga tsiyayar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta hannunta ta kai ta tsotsa tsakiyar kanta tacigaba da kare masa kallo, kusan kwana uku kenan take shawagi akansa tarasa hanyar dazatabi ta janyo hankalinsa gareta ,yanzu haka zaune take acikin office dinta camerar dake daukar in dayake tasa gaba tana kallon movement dinsa tana sake jin sha'awarsa matashin yaron yashiga ranta kwarai bataji ko ba dan aikin boka akanta zata iya tsallakesa batare da ta bari yakusance ba . kasa daurewa tayi ta yunkura daga kujerar datake zaune akai ta fito cikin ma'aikatar kallonsa tacigaba dayi tana hadiye yawu dan tana ji aranta tabbas yau zata nemeshi domin kawar da sha'awarta tare biyan bukatar aikinta. a irin kallon datake masa ne jikinsa yabashi ana a kallonsa ,dan haka ya d'ago da idanunsa sukayi 4eyes dashi take ta mishi alamar yaxo da hannunta cikin sauri ya mike, yakaraso gareta cikin girmamawa tare da dan rusuna mata batare da bata lokaci ba ,tace" yabiyota tayi gaba shi kuma yabiyota kamar yadda tace har bakin motarta taja shi kai tsaye ta mika masa makullin motar tare da tmbyrsa ya iya tuki ? "yace mata eh. "ok muje kajani zaka min rakiya xuwa wata unguwa yace mata to ya amshi key din motar yashiga mazaunin direba yana expecting yaga ta zauna a gidan baya sai yaga tashiga gidan gaba . Tun cikin mota ta dinga jan sa da hira tana nuna masa hanya da hannuta har suka iso *e'gbega new side* wata kwana ta nuna masa yashiga tace idan yakai daidai hotel din can yayi hon yashiga haka kuwa ya aikata yashiga yayi parking ta sake cewa yabiyota ahankali suke taka step har suka iso bakin kofar data kama ta ciro key ta bude kofar tashiga shima yasanyo kai cikin dakin sannan ta kulle sai lokacin yaji gabansa ya fadi . ,ta dan dubeshi kad"an tace"kasaki jikinka mana sannan tashige bayi da key'n d'akin yana zaune yaji motsin fitowarta ta tsaya abakin kofa jin bata karaso ba taja ta tsaya yasashi dago idanuna arba yayi da shimfida shimfidar nunuwanta da suke kwance gata tsaye komai na jikknta yana gani azahirance idanunsa ya mutsutsutuka lokaci daya yaga tasoma takowa zuwa garesa har ta iso gareshi ,firgici bai barsa ya iya motswa daga ind yake zaune ba kan cinyarsa ta zauna tasoma shafa kirjinsa tana balle masa botiran gaban rigarsa "batare da bata lokaci ba gurin nuna masa abinda take bukata daga gareshi da kuma irin kyautar dazata masa tare da 'Karin girma matsawar yayi abinda take bukata naunauyen ajiyar zuciya ya sauke ganin ba kasheshi zatayi ba aransa kuwa "cewa yayi gidan sauki dan shima dan hannu ne sai dai lokacin da wasa yayi wasa tana shirin kokarin hayesa ta dan kan jijiyarsa kasanta ya tureta tare da cewa "madam ina comdom ? Muryata a raunane tamkar wace tasha wani abu tace "plz kayi haka without comdom nafi son acini babu roba dan yafi dadi "no no madam gsky muddin kina bukatata dole sai da comdom zan iya shigarki . Ta d'an yi shiru tare da tsurawa halittar jikinsa idanu tana kallansa daga baya ta nuna masa inda comdom din yake akan dan wani madaodaicin table daman kuma yan motel din na ajiyewa tare da tissue da sabulun wanka ,yunkurawa yayi ya kai hannunsa ya d'auko ya xura sannan suka soma harka shima dai babu laifi tace dan bai kai akil dinta ba ... tun safiyar ranar ta tashi jikinta a matukar sanyaye jitake kamar zata rasa kome na rayuwarta ne sannan gabadaya hankalinta baya gangar jikinta zuciyarta tayi rauni tarasa meke damunta haka ta dinga aiwatar da lamuranta cikin sanyi jiki daga inda take kwance tana lazimi kewar ammi take da ummanta wayarta ta lalubo takirasu daya byn daya suka sha hira sannan tace ammi tabawa eiman wayar ,sun dade suna hira ciki kuwa har da tautaunawa akan bikin eiman din daya matso. akwanakin kusan zeey suna tare da ak, ko a d'akinsa ko ana suna manne har dare tayita ruda masa jiki amman idan yazo zance sex sai ta botsare masa yau kam yakasa rike kansa yasoma lalubarta amman babu wani biyan bukata sai dai yagaji da magiya ya tashi da niyyar komawa d'akinsa zuciyarsa tace "ko ya kai kansa gurin su'ad ne a boye ? Madadin dayafita daga dakinta ya wuce dakinsa kawai ya zarce d'akin su'ad kamar yadda zuciyarsa ta shawarce shi . tana tsaka da baccinta taji ana shashshafa sansar jikinta zuwa kan cikinta wanda ya d'an tasa kad'an ,tayi firgigib ta motsa idanunta fesss bisa kansa yana kare mata kallon cikin kayan bacci wando da riga whit me ratsin pinky ajiki rigar tayi mata kyau sosai kallonsa take har xuwa sanda ta mike zaune ta tsura masa ido ,kmr yadda tsareta da mayatattun idanunshi masu matukar kyau da tsoratawa yana kallonta . take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta . wanda tasan wannan kallon da yake mata yana da manufa iri iri nuna tsananin bukatuwarsa ko kuma gargadi bisa ga wani laifi daka aita masa . Amman tarasa takamaimai wani ne aciki tamkar batasan abinda hakan yake nufi ba gargadi ne ko kuma bukatarsa ce takawoshi ta tsinci kanta da kokarin juyawa tayi kwanciyata ta juya masa baya. ya sake matsowa zuwa gareta ya kwanta lamo abayanta batare da yace mata komai ba illa hannunsa daya kai jikinta yasoma shashshafa mata jiki da salonsa me me tsayawa arai da wuyar mantawa. tayi buris dashi yacigaba da ruda mata jiki da waninsa har xuwa sanda ya cire mata kayan baccin bata motsa ba shi kad'ai ke kid'insa da wararsa lokacin daya sauke bakinsa a kasanta kasa hakurita yagaza dole ta cutsa hannunta cikin sumar kansa tana cakudawa ahankali ahankali tare da lumshe idanu ahankali ya dinga romacing dinta yana sucking dinta hannunwansa duka akan kirjinta yana aikin murzawa sunyi nisa cikin shaukin juna har ya shigeta, sun dauki tsawon awa daya da wasu yan mintuna yana kanta yana having sex daita, gbdy jikinsa kirma yake ya tsotse brest dinta ya tsotsi bakinta still yana having sex daita yi yake kamar zai cinyeta ita kanta ilahirin jikinta ya mutu murus batada wani sauran laka ajikinta ji take kamar suka kasance haka muddin rai. Tana ji ina ma lokacin da ya dawo mata ,"ina ma abdulkabir dinta ya dawo cikin haiyacinsa kamar da "ina abbuwa su daita tsakslaninsu,wai itace yanxu batada iko da yanci da mijinta sai abinda wata tace shi za'a yi, "mijinta bai da lokacinta balle cikin jikinta dayakasance abinda yafi so da muradin tabashi kenan ,ta tuna lokacin da suke spain ko tsallaken wata tayi tashin hankali ne, itace wai yanxu hakinta ma sai aboye zai dinga zuwa yana kawo mata ,ta hanyar zuwa mata tsakiyar dare wannan takacin yasa ta sake kamkame shi ajikinta tana shafa sumar kansa wasu zafafan hawaye suka shiga gangarowa a fuskarta suna bin kuncita. Jin dumin zafin ruwa yasa shi dagowa daga jikinta batare daya zare joystick dinsa daga kasanta ba, yaga kuka take sosai yarasa dalilin abinda kesata kuka yan kwanakin nan idan zai kusanceta ,ahankali ya kai bakinsa yashiga lasar hawayen da harshensa yana kissing din idanunta zuwa hancinta ahankali ya gangara zuwa bakinta ya tsotse lip's dinta sannan ya kamo laulausar harshenta yashiga tsotsa yana mata rada cikin kunneta. A can kuwa bangaren zeey kasa runtsawa tayi a daki jiraba ce ta motsa mata juyi kawai take akan gado wani abu yazo mata xumbur ta mike ta tsaye da niyyar taje ta kawai abdul kanta yau a lisafinta yau zai kama ya kusanceta ,murna biyu ya hade mata cima burin boka da kuma kanta tasan bakaramin cin kaca zai mata ba ta isa gaban mirror ta feshe ilahirin jikinta da turaraka kala kala ta nufi dakinsa tana yauki tana daura hannunta kan handle ta murda taji kofar a bude tashiga dakin taga wayam bashi ba alamunsa ta karasa bayi ta bude nan bashinan a guje ta fito daga dakin xuwa harabar gidan kai tsaye hanyar bq ta nufa acikin zafin nama addua take Allah yasa kar zarginta ya tabbata cin amanarta abdul yake . Su kuwa masoya suna can duniyar sama suna more kuruciyarsu suka soma jiyo motsin sautin tafiya daf daf ana nufo kofar a matukar zabure ak ya mike daga jikin su'ad cikin yanayin sauri yashiga mieda wandonsa ita kuma ta janyo zani ta rufe jikinta daidai lokacin da zeey ta banko kofar dakin ta hantsilo tana haki tare da zaro idanuwa waje tana kallon ak ,su'ad ta yunkura da kyar da mike tsaye ta tsaya tana kallon zeey gbdy gashin kanta abaje sun hargitse haka ma kwayar idanunta sun canza launi alamun sunyi wani abu ko kuma suna daf da yi . Jikin zeey na rawa ta matso kusa da su'ad "me kikayiwa mijina ? "Me mijina yake yi a dakinki ? Tayi mata tmbyr jikinta na sake daukar kirma . "Tambayoyinki sun tafi koyon sallama kodayake wanda yasan kaidar addinin muslinci shi zai yi sallama bake me d'aukar hakkin wasu dan son zuciyarta ba " dan haka malama fita kiyo sallama sannan kishigowa mutane daki .... .. "Ke dan ubanki ni zaki fadawa nafita nayo sallama acikin dakin dayake cikin mallakina ubanki yayi kad'an ... "Ubanki dai ba dai ubana ba kuma wallahi kika sake furtar min wata banzar kallama baki fita kin bar dakina nan ba zan tabbatar miki cewar ke karamar yar iskace ....oya out of this room su'ad ta fada cike da jarummata "xuwan mijinki kuma shi zaki tmby bani ba dan ko ba'a dakinsa kika ganin ba . Wani irin juyi zeey tayi zatayi kan su'ad ta rufeta da duka, ak yayi saurin rungumota jikinsa" plz my zeey karki mata komai idan wani abu yasameta zamu shiga uku daga ni har ke agurin ammi "ka sakeni kai ne dai zaka shiga uku amman banda ni "ammi uwatace ko uwarka "ka sakeni nace jikinta kirrma . Su'ad ta gyara tsayuwarta tana kallonsu cike da takaicin kana tace "ka saketa me zakiyi idan ya sakeki ? "Karkiyi tinanin haukar dakikeyi masa yanabiye miki ,saboda kin samu damar rufe masa zuciya da mugun halinki zakiwo min shi na 'kyaleki wallahi barganin kinfi karfin zuviyarsa kiyi tunina zakici galaba akaina zan nuna miki ke karamar yar iskace muguwa azaluma me zuciyar kafirai a fuska Allah a zuciya kuma fir'una ... "My life kana tsaye kana kallonta sannan kanajin abinda take cewa, ak yayi saurin bugawa su'ad tsawa "kiyiwa mutane shiru sa'arki ce zeey dazaki dinga mata rashin kunya? ," kar nake sake jin bakinki idan ba so kike na 'bata miki rai ba .. su'ad tayi shiru bata sake cewa komai ba zeey kuwa sai cika take tana batsewa ak ya kamo hannuta my zeey muje ta fixge hannuta "munafuki maci amana kace min bazaka kusanceta ba ashe bin dare kakeyi kana zuwa gurinta ya sake kai hannunsa ya riko hannuta wannan karon bata fixge ba sai dai uwar harara datake jefa masa "babu abinda yashiga tsakanina daita ak ya fadi haka yana sake kokarin kamo hanun zeey . Su'ad ta bude baki tsabar mamakin ak "babu abinda yashiga tsakaminku uwar me kaxoyi dakinta ? "bama shi ba kalli idanunka yadda suka kada suka canza launi haka ma nata "ki yarda dani babu abinda mukayi su'ad dake tsaye ta isa gareshe "abdul meyasa bazaka gayamata gaskyr abinda mukayi ba ta fadi haka tare kokarin kamo hannunsa . a atsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyarta har ta sata kamkame jikinta tana kirrma . "kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji attare daita . Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo da hauka kika sake yunkurin sake cewa wani abu sai na datse igiyoyin aurena akanki , "to,bari ma kiji wannan shine zai zama last time din da matata tana magana kina meida mata ...... "Ya isa duk wannan hargagin banza kakeyi ,wannan hargagin bai kai zuciyarka ba kuma wallahi kajowa kanka agurina ke kuma makale mata iya jaraba an rigada anyi gadon jaraba da makalewa zuciyar namji "yau shine karshen da zaki sake ganin kafarkfar mijina inda kike . "Bansan meyasa mu tunanina ba da har na amince da zamanki cikin gidan ? "kamata yayi abdul ya rabudake rabuwa ta har abada dan zamamki Amatsayin abokiyar zamana zai iya kawowa rayuwata illa .dan haka ina tabbatar miki daga yau kingama zaman aure agidan nan dan Abdul mijina ne kad'ai bazan taba sharing dinsa da wata ba .. "My life " "Ya'akayi my zeey " "Ina son a yanzu ka sauwakewa wannan yar jagaliyar aurenka dake kanta kuma tabar min gidana a yanzu yanxu ... "Ok my zeey angama yanzu kuwa zan sauwake mata na huta da jaraba yayi sauri ya fita daga d'akin cikin minti biyu ya sake dawowa hannunsa rike farar takadar cikin Whit anvelop jikinsa na rawa ya mikawa zeey ta amsa tana yatsina fuska tare takowa tana buga envelop din a dayan tafin hannuta har ta iso inda su'ad take tsaye tamkar an dasata gbdy ta dawo wata halitta daban . "My life " "Yes my zeey " ya amsa muryarsa a raunane "saki nawa ka rubuta mata ? Gabansa ya bada rasss jikinsa na rawa yace "duka na rubuta . "Very good ungo sai kuma aje abi wani jirgin Amman abdul yafita daga tarkonki kuma ya tsira daga gareki ya barki bari na har abada .. Hannu su'ad ta daura aka Tare da shiga cikin wani sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta tana sake maimaitawa wanna wacce irin maseefa ce aka jefa ita da mijinta ciki ? jiri ne ko kuwa buguwar xuciya ce ta sameta daga tsayen datake, Saboda ji tayi kanta tare da gangar jikinta suna juyawa daita gabadaya idanunwanta sun rufe tasoma rashin ganin komai da lalube tasamu ta isa jikin bangon dakin ta jingina ahankali kuma ta sulale kasa ta zauna tana janyo numfashi da kyar alokaci daya taji abinda ke cikinta yayi wani motsewa da karfi ta kai hannunta ta dafe daidai gurin har lokacin girgicin datake ciki bai sa hawaye ko daya zubo mata ba. Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune. magana take son yiwa Abdul mijinta Amman Sam takasa furta ko daidai da kalma daya , numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar. al'amarin zeey yasoma girmama tunaninta . yayinda D'an cikinta dake sake hantsilawa ne yasa ta mimike kafafunta tare da waresu tayi zaman yankaciya . tana nan zaune taji an buga mata wata razananniyar tsawa " ki tashi kibar min gidana mayya kawai me nacin jaraba. sai sannan suad tasamu ta iya mike wa tsaye da sauri jikinta na kirma kuma sai alokacin tasan zeey ce kebata umarni gata tsaye amman gbdy ta kasa daga kafafunta sannan kuma bata ganin komai acikin dakin sai duhu ... .. Cike da tashin hankali ak yace "my zeey dan Allah kibi yarinyar nan ahankali kodan halin datake ciki ,idan wani abu yasameta zamu shiga tashin hankali agurin ammi "yi min shiru munafikin Allah ta'ala kai ga me mata ko ? "to wallahi idan na sake jin ka sake magana sai namaka azaba me radadi arayuwarka wannan ma tabo ne zan ma rayuwarka wanda zaka dade kana jinsa acikin zuciyarka . Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole "sannan maganar shiga tashin hankali kaine zaka shigashi a gurin ammi dan kai ta haifa bani ba, dakiki kawai kalli yadda yake magana ta fadi haka tare da barin d'akin ..... duk wannan lokacin idanun su'ad basu gane mata komai facce duhu..komai ya 'bace mata acikin 'kwal'kwaluwarta amman banda kalmar inna lillahi wa ina ilaihi rajiun shi kawai take iya furtawa ahankali tana maimaitawa kusan minti 20 tana tsaye batansan halin datake ciki ba sannan Allah ya taimaketa tasoma bude idanunta ahankali adaidai lokacin da ak yakaraso gareta jikinsa na kirrma ya dauki zaninta dake yashe a gefen katifa yasoma kokarin d'aura mata sannan yakarasa ya dauko doguwar riga ya zirawa jikinta sannan ya kwashi sauran kayanta yaja hannunta yaji taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafiya ne yasashi tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura yakamo hannuta yana janta saboda baya son zeey ta dawo dakin ta sameta bai san abinda zata mata ba . Cikin haka zeey ta dawo dakin mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai kawai takarasa ta turesa gefe ita kuma su'ad Sai ma binshi take da kallo zeey najan hannunta ,har takaita bakin get ta 'kwallawa Williams kira William come out and the get for this stupid winches . Williams ya fito sai tsayawa yayi abakin kofar d'akinsa rungume da hannunwasa yana mamakin zuciya irinta zeey ganin yaki budewa yasa tacigaba da janta takarasa bakin kofar sosai ta bude Tare da hankad'ata waje ta maida kofar garam ta rufe da karfi .... Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hana bayanta buguwa da bango . Sai lokacin wasu Hawaye masu d'umi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa Williams ne yasoma kokarin bude kofar ,da karfi zeey tace "what are try to do ,if you try me willams you will be fired .. " what else if you fired me ? "I will open this get and nothing will happen yasoma kokarin bude get batare da ta sake yunkurin cewa komai ba ya isa inda su'ad ke jingine jikin bango "madam come inside tashiga girgiza masa kai" just live me William's tkns for the caring yin duniya yayi da su'ad akan tashigo, taki shigiwa ,da kyar yasamu ya shawo kanta tashigo tana shigowa zeey na nuna musu hanyar waje "all of you out of this house daidai lokacin da ak ya fito daga dakin su'ad yana kuka duk shine silar komai silar rabuwa da muradin ransa yana sonta bai san abinda ke damum tinaninsa da kwalkwaluwarsa ba, bai san dalilin dayasa baya iya tsalleke maganar zeey da umaninta ba ,jiki a sanyaye yakaraso ya jin gina jikin bango tare da rungume hannuwansa duka akirji ya tsurawa su'ad idanunsa yana kallonta da cikin jikinta wanda sai ka kurawa cikin ido sosai tukun zaka lura dashi . Da hannu William's ya nunawa su'ad hanyar dakinta oya madan enter.. "what are you to do William's inji cewar zeey? "ok you want try me abi ? If you try me for this matter ...."madam i will try you were do you expect this woman to go by this time anything you won't do live it to tomorrow morning williams ya katseta yana huci.. " shot up stupid goat , am talking you are talking you are very stupid william's yayi shiru bai sake cewa komai ba illa su'ad daya sake nunawa hanya shi kuma yana biye daita abaya . A fusace zeey ta sake kiransa" William's stop there ya tsaya cak batare daya juyo ba sannan yace"madam idan kikayi kuskuren karasowa nan da zumar cewa wani abu.zan tona miki asiri ... Cak itama taja ta tsaya tare da kai hannuta tana tsotsa gashin attaciment din kanta su kuma suka cigaba da tafiya .. Kallon kallon aka shigayi tsakanin ak da zeey yadda yake kallonta a matukar firgice jin furunci William's gareta haka itama take kallonsa a tsorace ganin reaction dinsa ,suna nan tsaye har Williams ya kai su'ad d'akinta ya dawo yashige dakinsa sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya "oh my godness what's happen to me komai yana son kwabemin shine tmbyr datayiwa kanta sannan ta juya fuuuuuuu kamar zata tashi sama yana ganin shigewarta yayi saurin koma d'akin su'ad yana shiga dakin ya isketa tsaye tana kuka tana zagaye d'akin yakarasa inda take ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta,shi kansa kuka yake da idanunsa sai dai yarasa me zai ce mata domin tarage damuwar dayake gani atattare daita, ahankali ta janye daga jikinsa tana sheshekar kuka tare da tsura masa ido da kyar ta bude bakinta takira complete name dinsa "abdulkabir yayi saurin matsowa kusa daita" nice na cancaci wannan wulakanci daga gareka ko ..? "Ka sakeni ina dauke da cikinka wata 5, yashiga girgiza mata kansa yana kuka Abdul ka sakeni ko? " meyasa ka sakeni kana son nida d'anka muyiwa rayuwar maraici ko? Nan ma kanshi ya girgiza mata to "meyasa ka sakeni har sakin da'aba so....? ya rungumota jikinsa sosai yana shafa bayanta "tashiga dukan kirjinsa tana furta kalmar meyesa ka sakeni? meyesa sakeni !!? "me nayi maka sakeni? Zamewa tayi ajikinsa tana wani irin kuka me daba xuciya shima zamewa yayi yayi zaman dirshan tmkr yadda tayi ya tarairayota jikinsa yana busa mata iskar bakinsa hannuwasa duka zagaye saman cikinta yasa bakinsa cikin kunneta a kideme tace "kabarni abdul me zakace me kuma? "bazan fahimci duk abinda zaka gaya min ba ....."gabadaya komai ya tsaya masa cak yarasa me xaice mata so yake ya furta mata kalmar dazata fahimta tasanyaya xuciyarta akan wannan rudanin daya faru ,amman yaji andaure harshersa akanta kusan awa biyu sukayi a zaune yana rungume daita ajikinsa yana rarrashinta yana busa mata iskar bakinsa dake sake jefata cikin zallar shaukinsa. ta daina kuka ta dawo ajiyar xuciya gbdy daga ita har shi kasa runtsawa sukayi zeey ta dawo dakin yafi sau gamo ya tashi suje su kwanta amman yaki tashi kamar karta sakashi rubutawa su'ad saki komai ya tsaya mata yin duniya yaki barin su'ad sai kuka yake yana bata hakuri ta rabu dashi yafi jin dadin zama tare da su'ad .. fita tayi fuuuuuuu a fusace kai tsaye inda tukunyar da boka yabata ta nuta ta dauko ta rike a tafin hannuta tashiga kirarin kiran sunansa dana iyayensa abdulkabir dan baraka da adamu in dai cikin cikin baraka ka kwanta har tsawon wata takwas kuma ta haifeka da gwiwowinta guda biyu duk abinda nace maka karka tsalleke umarni da magana tazamo tamkar uwar data kawoka duniya, tayi numfashi sau uku acikin tukunyar sannan ta meidashi mazauninsa ta sake komawa dakin daga bakin kofa ta tsaya ta wangale labulen dakin "abdulkabir azabure ya mike tare da ture su'ad ajikinsa yana duban. Zeey oya bini muje mu kwanta "ko bazaka kwanta bane? Da sauri yace "zan kwanta oya let's go suki suki yabita abaya batare da sake juyowa ba . Allah sarki su'ad kukan ma kasayi tayi ta yunkura tashiga bayin d'akin ta dauro alwala tashiga kaiwa Allah kukanta tana Zubda hawaye har asuba bata iya runtsawa ba hatta bacci barowa bai yi nasarar daukarta ba tana idar da sallar asuba ta tattara kayanta masu amfani ,ta fito daga d'akinta ta kulle tasoma takowa zuwa bakin get har ta kai hannunta jikin get taji sautin muryar Williams "madam ina zaki kuma ? "Zanje gida ne Williams " Ok yashiga dakinsa ya d'aga kafitarsa ya dibo kudi masu yawa cikin wanda zeey take bashi ya fito ya mika mata kamar bazata amsa ba saikuma tayi wani tinani gara ta amsa dan tafiyar nada nisa, godiya tayi masa sosai sannan ya bude mata get ta fita tana zance zuci bata taba tinanin wannan taimakon daga William ba mutumin da daya azaba a hannunsu kodayake haka al'amarin Allah yake idan yasoka da rahma, tafiya kawai take bata san inda take sanya kafafunta ba har ta iso bakin titi tana isa bakin titi taji masu mota na kiran *yanoba yanoba* tayi saurin tashiga ta zauna rungume da jakar kayanta . Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA QABIDH THE STRAITENER OF SUSTENANCE page 79 .........tun bayan da zeey ta cazawa ak 'kwal'kwaluwa ta hanyar sashi sakin matarsa ba da son ranshi ba ,ta tasa keyarsa gaba xuwa d'akinta ,suna shiga d'akin tasoma yawo da hannunta ajikinsa tana rud'a masa sansar jiki da salon karuwancinta har sanda ta cire masa kayan jikinsa ,amman sam jikin ak yaki moving, gbdy jikinta rawa yake muryarta a sarke "tace my life ka sha min brest dina kayi romacing din plz.... ta dinga moving da hannuta ahankali tunda kan joystick dinsa har zuwa kirjinsa, idan tayi 'kasa da joystic dinsa sai tayi sama da hannuta xuwa kirjinsa ta murza nipples dinsa har ta karasa zame boxes dinsa ta fara saffara jikinsa cikin nata salon Amman yana tsaye cak tamkar ba shi take sarrafawa ba ,sucking dinsa tasoma yi amman shi gbdy hankalinsa da tinaninsa baya gangar jikinsa so yake ya dakatar daita "yace mata ta barshi amman yakasa sarrafa harshensa har sanda ta kwantar dashi akan gado tasoma kokarin dannan kan kaciyarsa cikin jikinta amman sai me zai faru ? " joystick dinsa taga takoma ta kwanta sharaf taki tashi kamar farko hankinta yayi mugu mugun tashi ,barin ma data tuno da zance boka yin duniya joystic dinsa taki tashi takoma ta kwanta kamar ba'a ta'ba sarrafata takowani tsiga ba ,dole tasa zeey hakura byn dogon lokacin data d'auka tana mamakin wannan tashin hankali. Ahankali ta sauko daga saman gadon tashiga zagaye d'akin tana tinanin abinda yasa hakan ta faru alhalin tasan ba haka tasan zandariyarsa take ba ,shiru tayi tare da tsurawa jijiyarsa idanunta tana cigaba da kallonta har wannan lokacin jijiyar akwance take, shi kuwa yana kwance flat yarasa meke masa dad'i idanunsa ne kawai akanta ,amman zuciyarsa da gangar jikinsa da tinaninsa basa gareta suna wani guri daban, wanda shi kansa da za'a tmbyesa ba zaice ga takamaimai tinanin dayake ba. duk inda ake tunani tashin hankali zeey tashiga cikinsa dan a tsaye tayi sauran ragowar darenta batare da ta runtsa ba .. ai kuwa gari na gama wayewa ta bazama xuwa gurin bokanta domin Sanar masa da abunda ya faru, sai dai abinda ya sake daga mata hankali bai wuce cewar da boka yayi dole sai tazo masa da spam din ak matukar tana son asirinta yacigaba da tasiri ajikinsa domin da spam dinsa kad'ai zai iya hada mata sihirin .... dan hk tasan duk yadda zatayi kuma zance mutuwar gabansa sai dai wani abu daban amman gabansa lafiya lau yake . akan hanyarta ta dawo gida ,takira kawarta bolaji take sanar mata da abinda ya faru tsakaninta da ak da abinda boka yace ,"bolaji tace karta damu su had'u a gidanta tana zuwa yanxu su san abin yi . ,kusan atare zeey da bolaji suka iso gidan suna zaune a d'akin zeey , zeey nacigaba da labarta mata yadda abubuwa suka dinga faruwa har zuwa kan sakin data tirsasa ak yayi wa su'ad . bolaji tayi murmushin jin dad'i sannan tace hope mijinki bai gida nasan me zance ? "No baya nan duk da nabarsa agida Amman nasan dole zaije aiki fadar haka da zeey tayi ke da wuya bolaji tasoma mgn "kinyi min daidai kawata gara dakika kora shegiyar yariya , haba wannan matar tazame miki bala'i da maseefa amman kuma fa kar taje gidansu uwar mijinki ta dawo miki da shegiyar yarinyar nan " kin tabbatar saki uku yayi mata ko ? "uku rasssss ya ratafawa tsinanniyar yariya kuma wallahi muddin ina raye naci alwashin yadda tabar gidan nan tabar shi kenan har abada baita ba abdulkabir, yanxu ya zanyi da joystick din my life dayaki aiki ? bolaji ta sake yin murmushin mugunta"tace kwantar da hankalinki kawata ga shiri da nazo miki dashi wanda na tabbatar mijinki bazai iya tsallakewa ba ,da kanshi ma zai kawo miki kansa, may be shock din sakin matarsa ne ya haifar masa da hakan. bolaji ta zaro wasu kwayoyin magunguna cikin bakar jakarta ta mikawa zeey tana cewa "musamman nabiya nasiyo miki , ki san yadda zakiyi ki narka ki zuba masa cikin abincinsa da abin shansa yana gama sha sai dai wani bashi ba dan Dole zai so ya kusanceki ,d'an cin durin uwa gbdy suka saki wata niimataccen murmushi suka tafa atare suka mike zeey na dry tace "muje na saukeki daga nan zan shiga market tare suka jero suna cigaba da tautaunawa ..... abinda basu sani ba AK na gida dan haka kawai ya tsincin zuciyarsa da rashin son fita wanda zeey tayi tinani baya nan yana office ,batasan tun jiya da abin nan ya faru tsakaninsu ya tsinci kanshi cikin yayewar duhun zuciya 'kadan. a tsayen dayake a d'akinsa zance zuci kawai yake akan sakin da zeey ta nema agurinsa wanda har maganarsa tafito fili "haka kawai ina son matar tawa sannan asani na saketa, ai bazai ta'ba yiwu ba . *dad'ina da addinin muslinci sauki gareshi shi saki furuci ne in miji ya furta ne ga matarsa ,"so ban furta na saketa matata ba ,sannsn babu wanda ya isa yasa na saketa , matata I love wujiga wujiga.* Yana gama fadar haka wayarsa ta d'auki karar sauti ,yayi jim tinaninsa ko wani daga cikin yan gidansu ne sai da aka kira wayar tafi sau biyar sanan yakarasa inda ya ajiye ya d'auka yana duba screen din wayar ganin wanda yakirasa ya sashi d'an saki ajiyar zuciya sannan ya mannata da kunnensa yayi maganar minti biyu yashige bayi wanka yayi sharp sharp ya fito ya shirya cikin kananan kaya ya fita. tsaye zeey take cikin kitchen tana shiryawa AK hadadden abinci tana gamawa takawo maganin da bolaji takawo mata ta xuba ta d'auko kula ta zuba, duk abinda take cikin sauri take Yinsa, hon din motarsa taji ala'mun shigowarsa gidan d'an fitowa tayi daga cikin kitchen din ta kai idanunta tana duba agogon bango dake manne da parlour'n sannan ta koma kicin din , cikin sauri sauri ta sake fitowa da kular tashirya dinning . koda yashigo parlour'n babu kowa dan haka ka tsaye yashiga dakinsa ya yi wanka wanda duk wannan lokacin yana jin zuciyarsa a cunkushe tamkar wanda akayiwa mutuwa koda ya fita ma matsa masa mutane suka dingayi da tmbayoyi me yasameshi . Byn ya fito wanka yasanya boxes da farar singlet ya sauko ya nufi gurin tv ya kunna sannan yakarasa kan kujera ya zauna,cike da kirsa da kisisina takaraso gareshi ta rungumeshi daga zaunen dayake haka kawai yaji bai son rungumar datayi masa, cke da wata kwarkwasa tace "sannu da zuwa my life ya office ? "lafiya yace mata ataikace idanunsa na kan TV "muje ga abinci yayi ready ,"kawo min nan ."nan kuma? uhm " yau anan nake bukatar ci ."ok taje ta kawo masa. ita kuma ta koma d'akinta tana shiga tayi sauri ta cire kayanta ta d'aura towel tashiga wanka cikin sauri tayi wanka ta fito tasoma shirya kanta cikin wasu kaya riga da mini siket bata sanya komai acikin kayan ba ,babu bra balle pent ta nufo inda yake zaune wanda lokacin har ya kammala da cin abinci ya ture food flask din gefe idanunsa na kan tv takaraso ta zube jiKinsa tana yauki anan parlour'n tasoma rudashi cikin sa'a zandariysrsa ta mike sambal bata tsaya wata wata ba ta haye kansa sai me zai faru joystic dinsa ta koma ta kwanta tamkar yadda tayi daren jiya . cike da matsananci tsoro da fargaba ta d'an mike ta kamota ta dinga lailayawa tana murzawa yayinda reaction dinsa ke move ,amman da zarar tasoma turawa gabanta zata kwanta gbdy wannan abu ya daure kanta da nashi haushi ne yakamata daga karshe tashiga massaging joystick dinsa very slowly yake mgn"plz cigaba karki ki barni ni, haka ta dinga tsotsar zandariyarsa tana hadiye yawu tana lasar kan, shi kuma yana zuba ihu da sambatu har spam dinsa yasoma fitowsa cike da dabara ta sanya farin kyallen ta goge spam dinsa daman ita abinda tafi bukata kenan daga gareshi . washegari tin da sanyi safiya taje ta kai wa bokanta ya hada mata abinda zai bata yace takai makabarta ta bude "tace ita bazata iya zuwa makabarta ,boka yayi wata mahaukaciyar dry yace 'idan zaki bawa aljani zukul kanki na tsawoni kwana biyu zai je yayi maki koma. take ta amince da wannan tsarin akan taje makabarta kwananta biyu a wani bangare daga cikin duwatsun boka, kullun dare boka ne zai zo mata a madadin shine zukul ya kwana yana saduwa daita bakaramar wuya taci acikin kwana biyu nan ba . tunda ta dawo gida bata sake bi ta kan ak ba da kowa ma tana gida bata xuwa koina tana gida tana jinyar kanta tana gama zama daidai tabazama tasoma fita kuma harka da maza babu abinda ta rage sai abinda yakaru. . ******** akil zaune cikin motarsa toyata corola, daidai jection din shogule wanda zai kai mutun cikin ikeja gra ,trafic ya tsaida shi ya hango zeey zaune cikin motarta tare da wani matashin saurayi wanda bai san ko waye ba hira suke tana 'bab'baka dry take jikinsa yasoma rawa sosai yayi saurin gyara madubin gefensa dan yasamu damar karewa wanda suke tare kalla ,kirjinsa ne yayi wani irin mahaukacin bugu sakamakon ganin wanda ya gani tare daita wani irin abu yaji yana yawo a gbdy ilahiri jikinsa me kama shocking wanda take ya haddasawa kirjinsa tsananta bugawa jikinsa ya sake daukar kirrma "abbas ya furta a matukar firgice cikin sauri ya janyo wayarsa yasoma neman layinta kira layinta yafi sau uku tana reject kafin daga baya ta dauka tace "hello akiluna " bangarensa cikin rawar murya yace "hello hello kina ina? "ya fadi hk dan yaji meza tace . "ina office tabashi amsa atakaice " "office din shogule ko? "no kayarda dani Allah ina office " "baki da hankali shasha da basan ciwon kanta ba, to ki saita madubin motarki baya kinga abun mamaki useless girl kawai yakarasa mgnr yana jan tsaki tare da katse kiran ya gyara zamansa ... aiko cikin sauri ta saita madubin motar mutuwar zaune tayi sakamakon 4eyes din da sukayi da akil ahankali ya dauke idanunsa acikin nata tunda ya tabbar data gansa cikin haka aka basu hannu suka dauke hanyar gra shi kuma ya dauki hanyar oshodi ,ikoyi zashi wani aiki amman ganin zeey da abbas yayi mugun daga masa hankali har yasashi juya sitiyarin motarsa da zumar komawa gida. kiransa take amman yaki d'auka atakaice sai data masa miss cal 20 sannan ya dauka yace "meye kuma zaki dameni da kira ? "dan girman allah akil kayi hakuri ba abinda kake tinani bane uhm daman kasan... a tsawace ya katseta daman kasan uwar me "ai bazaki taba canzawa zainba , koda kuwa zanyi shekara dari banganki ba halinki na nan bazaki canza ba ,adduata Allah yasa baki goga min critical cutar da zata sabauta rayuwata ba, "bansa meyasa zuciyata tazabi yin mu'amula dake ba alhalin ke din karya ce, koma nace wulakantacciyar dabba. "akil ni kakira da karya dabba? "yes of course idan ke ba karya dabba bace mecece ke ? "nace mecece ke ba dan jaka ki rasa wanda jarabarki zata garesa sai Abbas ,abbas tsohon me cutar kanjamo ne da cutar hanta, idan bakisani ba nagaya miki yau, sannan duk agege babu wanda zaki tambaya yace miki baisan abbas na d'auke da wad'an nan cuttuka ba ,amman har ki iya mu'amula dashi kai zeey kinyi hasarar rayuwarki wallahi nayi nadamar haduwata dake nayi danasani mu'amula ta dake ayi mace kamar jaka ita dai acita kowa zata iya bawa kanta "kai zeey kinyi hasara mara iyaka .... tunda akil yashiga yi mata bayani yana sirfa mata zagi take furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wanda shine karo na farko da wani abu makamanci haka ya fito daga bakinta dan ta tsinci kainta cikin tashin hankali, bakinta na kirma gurin cewa "da gaske ne akil abinda kunnuwa yaji ka fada?"dan girman allah akil kace karya ne abinda ka fada yanzu ba gaskiya bane.. "ok kennan ma aikin gama yariga yagama ko?" ai daman karshen mata irinku kennan "ni wallahi bama tausayin kaina nake ba dan san oready kin zuzzubamin cututtuka da dama ajikina amman nafi tausayin mijinki da matarsa bayin Allah babu ruwansu . "abdulkabir bai kasance mazinaci ba wallahi ,bansa yadda Allah ya hadasa da mace mazinaciya ba "wallahi zeey abinda kike aikatawa dabba ma bazaiyi ba ,ki dinga bin maza kamar wace take da bakin uwa ajikinta well to hell with you rayuwarki ce ni dai daga nan hospital na nufa nasoma tabbatar da lafiya jikina sannan na dawo naci ubanki la'ada waje ...... wayyohlly allah nah nashiga uku daidai lokacin da abbas yayi parking din motar cikin harabar free&joy hotel bai gama daidaita parking ba ta fito a gigice shima fitowa yayi tabishi da wani irin mugun kallo tana nuna sa da d'anyatsanta "ab...abba...sss wai kana da cutar aids da cutar I pertics C tayi maganar jikinta na kirrma? "wani dan iskan ne yace miki haka? "kai ne dai d'an iska tsinanne matsiyaci maci Aman kasan kana d'auke da wannan cutar ka dinga kusantata...? "dakata malama banson kwabsi da iskanci kinji min wawiya mata "dana dinga kusantarki dole nayi miki? "tmbyrki nake nace dole nayi miki kece da kanki kikawo min kanki kika min tallar kanki , well daman nima irinkice tasanya miki kinga idan nasaka miki kinga anyi 1-1 kenan ... wayyyohlly Allah na amman ka kasheni abbas sai Allah yayi min bakar sakayya akanka, tsaki yaja tare "cewa muje muyi abinda ya kawomu dan wannan surutun naki babu abinda zaiyi sai 'bata mana lokaci " "mujen din uwarka da ubanka shege dan iska d'an tasha macuci bazaka taba gamawa da duniya lafiya ba bani key'n motata ta fixge mukulin motarta a hannunsa tashige motar ta figeta aguje.. shi kuma ya tsaya yana dubanta yana murmushin mugunta aransa yace yanxu nasoma zu'bawa masu kwadayi irinku ,bani kad'ai zan mutu ba, kafin mutuwa ta riskeni sai na yad'awa mata masu kwadayi da jaraba irinku kamar yadda nima aka min... da kafarsa ya taka ya fito daga cikin hotel din hannuwansa duka zube cikin aljihun wandonsa ya isa bakin titi yashiga danfo zuwa agege.... kai tsaye da zeey tabar hotel akil takira takirasa yafi sau dauri amman yaki d'auka daga karshe ta yanke shawarar zuwa gidansu tana zuwa ta iske motarsa a kofar gidansu wanda ya nuna mata yana cikin dan haka ta fito tana waige waige neman d'an aike ta hango wata matashiyar yarinya seeee tayiwa yarinyar ,ta juyo ta yafutota da hannu yarinyar ta karaso tana zuwa tace "plz did you know akil? "yarinyar ta daga mata kai ala'mun tasanshi "plz help me cal him tal him he has visitor outside.. "ok yarinyar ta juya tashiga cikin gidan byn kamar minti goma sai ga yarinyar ta dawo "wai yace acewa kowaye baya nan " shiru zeey tayi jikinta na tsuma cikin ranta take adduar "Allah yasa bayaje hospital ance masa yana da cutar ba shi yasa yaki fitowa ? cike da rawar jiki "tace yarinyar ta wuce ita kuma takoma ta shiga cikin motarta ta zauna takasa barin gurin tsoron zuwa hospital take taji mugun labari akanta .. "tsakanin minti talatin da barin yarinyar sai ga akil ya fito sanye da wasu kaya kai tsaye gaban motarta ya bude yashiga ya zauna... "kai me zan gani matar ak ce fa .... "yaushe zainba ta fara alaka da akil? "tun batayi aure ba suke tare ai sun dade tare gasky idan ma haihuwa ce yaci ace sunyi inji cewar faisal.. inna lillahi wa inna ilaihi malik yashiga furtawa take kuma gumi yashiga karyo masa tabbas kennan zance da akil yagayawa ak yaki yarda wancan rana gsky ne.? "idan ma karya ne ko gsky ne gashi yau kagani da idanunka yanzu haka idan yagadama sai yayi sex daita acikin motar.. " zaro ido dayan abokin yayi tare da d'aura hannu akai faysal yace "kasanta ne? girza masa kai yayi" nasanta wallahi matar abokina ce shi kuma akil abokinmu ne akan yarinyar suka samu matsala da ak har ta kai ak ya yanke halakarsa dashi ashe gaske ne zeey ce kebinsa kamar yadda ya fada, nan take yashiga labartawa faysal abinda ya faru daga farko har karshe .. "tab yayi kuskure sosai ai kamata yayi ya tsananta bincike akai bawai yaki yarda ba . "ai baza'ka fahimta ba yarinyar ce take da kemewa a idanun mutane idan akace maka zata aika haka da aurenta wallahi bazaka yarda ba "koni dakace gaya min kayi wallahi bazan yarda ba, banda nagansu da idanuna, kalli fa har yanzu basu fito daga cikin motar ba.. faysal yace "wayasani ma koyi suke kai ni muje na raka yau ina da kallon matches suka sauko tare zuwa kasa dayan malik na mamaki amman suna saukowa sai ya tsinci kansa da kasa fita sai faysal din yasoma fita can kuma ya dawo ciki gurinsa "dan Allah muje na rakaka wad'an fa sun zarta tinaninka, tare suka jera faysal ya rakashi ya dawo har lokacin motar zeey na gurin sai bayan minti goma da faysal ya raka malik sannan suka bar gurin aguje wanda duk dadewar nan fada akil yake mata har da maruka tasha daga karshe ya matsemata wuya da kyar tasamu ta kwaci kanta. kai tsaye wani asibitin kudi suka nufa wanda akil ne ya tsara hakan suna zuwa aka dibi jininsu aka tafi gwaji.. gwajin farko likitoci suka tabbatar da suna dauke da cutar me karya garkuwar jiki sai dai results dinsu ya nuna zeey ce tasawa akil dan nasa *HIV* ne ita kuma nata *AIDS* hankalin akil yayi mugun tashi sai dai ba yadda ya iya daman yasan karshen rayuwarsu kenan kamuwa da wannan mummunar cutar wani tinani yayi akan cima burinsa akan zeey bai kamata tun yanzu taji tana d'auke da wannan cutar ba gara yagama isar da niyyarsa akanta sannan ya tabbatar mata da tana dauke da cutar dan haka ya hade hannunwasa duka ya roki doctor daya canza musu results dinsu zuwa negative bisa wani dalili nashi dan baya son matarsa tashiga tashin hankali. dan haka cewa doctor din matsrsa ita duk da lokacin daya fadi haka shi kansa doctor yayi mamaki sakamakoon akil din ajikinta ya d'auki cutar kuma har yake kokarin rufe maganar dan kartasani . duk abin nan da'ake tsakanin doctor da akill zeey na waje wai bazata iya jin sakamakon abinda doctor zai ce ba tunda aka dibi jininsu tabar gurin cikin kankani lokaci doctor yayi komai yagama har da rubuta musu magani . dan haka da sayin jiki yakaraso cikin mota ya sameta zaune ta rafka uban tagumi , yana murmushin dayafi kuka ciwo tare da miko mata results "gashi ki duba kigani Allah ya takaita mana wahala bama d'auke da komai sai kiyi taka tsantsan ,"duk da nasan da wuya ki iya tsayar da kafafunki guri daya wani naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da furta "Allah na gode maka tana murnar ta kamo fuskarshi ta hade danata tashiga bashi hot kiss takoina sannan kokarin hade bakinsu guri daya yayi saurin kawar da fuskarsa gefe yana furzar da huci dan ji yake kamar ya kamota yakasheta ,gbdy ta tsira masa ya tsaneta ya tsani duk wata mu'amula dayayi daita a yanzu dayake zaune tare daita nadamace ce fal acikin zuciyarsa .... daren ranar zaune akil ya kwana saboda tsananin tashin hankalin daya tsinci kanshi ciki dan gabadaya ya kasa runtsawa ,dan daya runtse idonsa da zumar bacci results dinsa yake gani me rubuce da kalmar *HIV* yana masa gizo sai ya farka afirgice ya zauna yana haki ,kamar kar a tabbatar masa da ciwon, jikinsa ya d'auki zafi kamar garwashin wuta tsinuwa kuwa ya tsinewa zeey yafi sau d'ari, haka ya raya daren batare daya samu damar runtsawa ba har kuka sai dayayi da idanunsa alokacin yasan tsantsar cin amanar dayayiwa ak. " tabbas wannan cin amanar kad'ai bazatasa Allah yabarshi haka ba. "yaci amanar Allah yaci amanar abokinsa"meyasa naci amanar abdulkabir? "meyasa zuciyar dake kirjina kika saka na aikata hakan? take zuciyarsa tace tabashi amsa da "saboda kai dabba ne me gur'batacciyar zuciya sai dai kuma ai ak din yana da laifi cikin wura wutar shawarku, daya yarda sanda ka gayamasa cewar ga halin zeey da bansaka cikin wannan hakalar ba, ni nan zuciyar dana kaiku na baro tare da son rayukanku kune kuka ci amanar kanku. kuka ya kwanayi har da shesheka sai dai ya tabbatarwa kansa baxai tabarin barin zeey haka batare da ya ninka mata damuwarta ba.... da asubar fari ya tashi yasoma bincike d'akinsa "effidence dinsa yake nema akan zeey ,daya bayan daya yashiga zakulosu yana ajiyewa agefensa yana shafawa da hannunsa sai dai idanunsa a runtse suke hawaye na gangaro masa ... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN YA BASIT THE EXTENDER page 80 Ta kowane bangare ammi bata saurara da adduoin dinta da sauke sauken alqurani me girma har ma da sadake sadake tanayi domin yayewa d'anta duhun dayake cikin har ma tana kwadaita masa yin sadaka a duk sanda akaci sa'ar yakirata ta waya . Yayinda Duk sanda zeey taga ak yana sadaka ta dinga tuhumarsa dalili yin sadaka shi kam a kullun amsar dayake bata, bata wuce sadaka ga dukkanin muslimi abu ne me kyau musamman idan Allah ya horewa mutun abinda zai bayar din, wannan abu yana matukar daga mata hankali barin data sanarwa bokanta yace yin haka tamkar yana yaki ne da tasirin sihirin dake jikinsa ne dan tayi kokari towani bangare ta toshe hanyar yin sadaka garesa hakan ce takasance duk wanda yazo gurinsa neman taimako sai tasan yadda tayi ta hana . acikin wannan yanayin ak ya tsinci kansa cikin matashi wadan yasamu cigaba arayuwarsa ta fannin kasuwacinsa na gida Nigeria da sauran kasashen ketare ,a yadda duniya ta zauna ta zanta akan wad'an da suka samu cigaba a harkokin kasuwancinsu da shahara gurin arxi, sun tantance ak shine yakasance mutun na biya acikin masu kudin duniya wannan abu bakaramin faranta ransa dana iyayensa yayi ba . dan haka ma nema labarai suka dinga bibiyarsa dan son hira dashi . Yabawa ait ranar da zasuyi hira dashi inda sauran yan jaridu suka riskeshi can dan daukar rahoto ya fara ne da gabatar da kansa sannan d'an jaridar ya watso masa tmbyr cewa "ranka ya dad'e sir amatsayinka na matashi me Karachi shekaru acikin manya attajiran duniya , yaya ka tsinci kanka lokacin da duniya tasanar da kaine mutun na biyu acikin masu kudin duniya ? Cikin sanyayyiyar Muryarsa me shiga jiki da tsayawa azuciyar duk wanda ya saurara yasoma magana cikin harshen kwararen turanci nsa "alhamdullahi naji dadi sosai da wannan cigaba danasamu arayuwa . d'an jaridar ya sake cewa watso masa wata tmbayar ranka ya dad'e " yaya katsinci kanka acikin wannan matsayin ? Yayi gyaran murya sannan ya yacigaba da cewa"ina godiya ga Allah daya kaddaromin kasancewata daya daga cikin masu rufin asiri na duniya gbdy wanda mahaifina da mahaifiyata sune silar komai gareni dana zama ayau ,bisa jajircewarsu naganin sun d'aura bisa tsari me kyau sai kuma uban gidana sir mahbub wanda shine yakasance na daya acikin masu kudin duniya shima ya taimamin takowani bangare wanda hakan yasa nake jinsa tamkar wani jigo ko uba gareni .. Dan jaridar yace ranka ya dade muna godiya sosai sai dai zamu so musan adadin ma'aikatar da ka mallaka na gida dana sauran kasashen ketare sannan muna son mu san abubuwan da'ake sarrafawa acikinsu ?. Ak ya numfasa sannan yacigaba magana "ina da tarin maaikata wanda tsayawa fad'arsu zai dauki lokaci sosai ,sai dai zan fadi kad'an daga cikisu ,akwai addas company wanda ake sarrafa duk wani nau'i na kayan sakawa daga manya har zuwa na yara kanana ,akwai toyos mother wanda ake sarrafa duk wani nau'i na kayan wasan yara da mother's care haka dai ak ya dinga lisafo company's dinsa daya baya har sanda yayi rabi sannan ya daka tare da cewa d'an jaridar "wani lokacin idan irin haka ya kasance zai gaya masu sauran . d'an jarida ya sake ce wa ranka ya dad'e idan bazaka damu ba zamu so ji ko kana da aure ko akasin? Idan kana da aure matanka nawa sannan yaranka nawa? Ak yayi shiru take kuma zuciyarsa ta hau dokawa da sauri sauri kusan 2 second yayi yana tinanin abinda zaice sannan yasoma magana "ina da aure kuma matana biyu zance haihuwa ne dai har yanxu Allah bai bani ba kutun sai dai ina adduar samuwar haihuwar daga mace tagari .. D'an jaridar yace "Allah azirta ka da samun masu albarka ,"sai dai wani hanzari ba gudu ba, ranka ya dad'e munji rad'e rad'in cewar ka saki matarka ta biyu meye gskyar labari ? Sai daya furzar da iska ta bakinsa bayan kirjinsa daya tsananta faduwa haka kawai ya tsinci kansa da cewar " zan gsky ni ban saki matata ba duk wanda yace na saketa karya ya gaya muku ..yana kaiwa nan gbdy yaji hirar ta gunduresa . D'an jaridar yace "mun gode kwarai da lokacinka daka bamu . ak ya amsa da" nima na gode matuka . labarai hirar ak ya watsu a gari dan haka abokansa suna ta zuwa tayasa murna ciki kuwa har da sakon akil daya aiko masa acikin farar takadar . _inda yake cewa abokina ina alfahari dakai ina matukar tayaka murnar kasancewa daya daga cikin masu arzikin duniya Allah yasanyawa arki albarka daga abokinka wanda ka share babinsa arayuwarka ._ ak yakaranta sokon daga farko har karshe ya kasa gane kowaye wanda ya turo masa kasancewar babu sunan wanda ya rubuto sakon ya nad'e farar takadar ya tura cikin envelop ya ajiye a saman mirrow dinsa wannan matsayin da ak ya taka yasa zeey murna har take jin ta zarta kowace irin mace a duniya. Daren ranar ya tsinci kansa da son zuwa gurin amminsa misalin karfe goma na dare zai fito daga cikin dakinsa ciki shigar kanana kaya ta isa dakinsa da sauri takarasa jikinsa ta rungumeshi ,tace my life yanaga baka cikin haiyacinka? Bai kulata ba yasoma kokarin zareta daga gangar jikinsa takara matsoshi sosai tace "my life magana nake maka ina zakaje da wannan lokacin ? Ya tsura mata mayatattun idanunsa har sai da kayan cikinta yamutsawa kawai ya tsinci kansa dakasa kin amsa tmbyrta ,ya daure yace "yace gurin ammi . "Ammi ta tmbyeshi a rude yaushe rabon ko waya yayi daita bari yaje gurinta . Yace "eh gurinta zani " "Me zakajeyi gurinta da daddaren nan kamata yayi kabari sai gobe kaje tunda har yanzu akwai masu zuwa tayaka murna yacigaba da dubanta yana kokarin matsawa daga gareta amman sai da tasan tsiyasar datayi ta hanashi zuwa ta hanyar tsafinta . Wannan sabon matsayin dayasamu yasa ak yawon tinani sai ya zauna kawai yayi shiru da farkon ta dauka ko tarin gajice tayi masa yawa ,kwasan ta tsinci hirarsa daga ait inda yake cewa yana da aure matansa biyu har zuwa inda yace bai saki matarsa ba jikinta ne ya d'auki rawa daga zaunen datake , sai kuma kawayenta suka soma kiranta suna gaya mata abinda suka ji a tautaunawar mijinta wasu suce ga tashar da suka ji wasu suce jaridar daily trust ga abinda yace . Babu shiri Cikin rawar jiki ta iskeshi a d'akinsa ta sameshi zaune kafarsa daya kan stool dayar kuma a 'kasa yana jijigata ya runtse idanunsa sosai yayi zurfi cikin tinani ta isa garesa da sauri ta dafa kadarsa game da kiran complete name dinsa "abdulkabir?ya bude mayatattun idanunsa ahankali yana dubanta tacigaba da mgn "yaya dai meke damunka ? Gbdy ma ganin yanayinsa yasa ta manta abinda yashigo daita d'akin... Ya d'an gyara zamansa sannan yace "me kika gani ? "kwana biyu ka zama wani shiru shiru gashi ka matsawa kanka da wayon tinani wanda na rasa dalilinsa adaidai wannan lokacin kamata yayi ace kana cikin farinciki da walwala kazamo daya daga cikin masu kudin duniya bawai ka zauna zaman saka kanka cikin damuwa ba , aransa" yace farincikin me zanyi arayuwa byn ina ji araina narasa abu me mahimmanci atare dani. a zahirance kuwa murmushin karfin hali yayi tare da fadin "nason yin haka din Amman sai dai na kasa ni kaina bansa meke damuna ba , bansan abinda nake yawon tunawa ba nasan dai ina ji ajikina nayi Missing wani abu me mahimmanci arayuwata .. "Mene shi wannan abinda kayi Missing arayuwarka alhalin gani atare dakai ? Tayi masa tmbyr muryarta na rawa rawa ,ya daga kafad'unsa duka sannan yace "oho abinda ni kai na nagaza ganowa kenan sai dai na kan zauna na zurfafa tinina ko zan gano ita kuwa zeey zama tayi kusa dashi ta janyosa jikinta tace "haba my life my dear husband karka damu kanka da wannan tinanin ,yawon tinani yana daga cikin sharin shedanun aljanu, kasan wannan d'aukakar daka samu zata iya yiwuwa wasu nabinka da mugun alkabai . shi dai jinta kawai yake haka yasanya jikinta sake yin sanyi sai ta sake akalar hirarta danaji cikin hirarka kace baka saki su'ad ba meye gskyar lamarin? Duk da sanda yaji ta fad'i hkn sai dayaji kirjinsa ya buga amman yasanyawa zuciyarsa kuzarin sannan ya bude bakinsa da kyar yace "Eh na fadi haka manufa anan kinsa yadda yanjarida suke yanxu ina gayamasu gsky su ammi zasuji tunda Shirin kai tsaye ake d'auka . "Ok yanzu naji batu amman duk wanda ya sake tambyarka karka sake boyewa dan boyewar bashida amfani yayi mata shiru yaki cewa koma tacigaba "yaushe ne bikin eiman ne? "Dan ya dace ace zuwa yanzu munsoma shirye2 kaga dai kai ne babba yaya ..ya kalleta kawai yana jin haushinta tundaga kasan xuciyarsa shi kansa wani lokaci zai zauna yana tinanin yadda akayi ya aureta . "yauwa my life ya zance kudin dakace zaka bani yakamata ace kabanisu tun yanzu ga shirin bikin eiman ga kawayena suke zuwa min taya murna kuma ya.. atsawace ya dakatar daita dan Allah ki barni hk kaina yanasoma ciwo plz get out zeey ina bukatar hutu yakarasa mgnr yana nuna mata hanya fita da hannunsa .hankalinta ya sake tashi matuka jikinta yasoma rawa rawa taso cigaba da magana amman sai taga rashin faidar hakan ta mike da sauri ta nufi dakinta tashiga tunani daga karshe zuciyarta tace yamata ta kaiwa bokanta xiyara . Wajen sati biyu kenan bata samunta a waya kotakirata bata samu tace zata gidanta ta dubata tagani ko lafiya shiru babu alamunta ko jin duriyarta ,yau dai da hidimomi suka mata sauki tace yazama dole taje gidanta nan da nan tashiga motarta ta fice tun daga kan farkon shagonta wanda take aikin nurse dinta ciki tasan akwai matsalar dake faruwa da kawarta domin kuwa koina kazan kazan har wani wari wari yake tashi daga cikinsa da sauri takarasa shigewa cikin shagon sosai "wai ina kike ne kawata meke faruwa dake ne ? Ganin bata parlour'n kai tsaye tayi uwar d'aka inda nan take aikin cirewa mutune ciki abortion, can bisa d'an karamin gadon da marasa lfy ke kwanciya ta isketa kwance da sauri takaraso gareta tace " menene yasameki kawata ? Shiyasa baki nemeni ba naga kowa gurin zuwa tayamu murna amman bandake "ashe baki da lfy haka ? Idon bolaji yaciko da kwalla hayawa ya dinga bin kuncita,tace "bari ina cikin matsala ,ban gaya miki bane tun kwanaki baya banida lafiya to amatsayina na likita na dinga shan magani batare da yin gwaji ba jiki dai yaki dadi a tinanina ko dan cikin jikina yasani jin wannan zazzabin satin daya wuce na kwana ina gudawa da zazzabin mai zafi dan har kuzarin dan cikina yayi 'kasa dan bana jin motsinsa sosai kamar lokutan baya . da sassafe eleji yazo yace mu wuce babban asibiti muga likita muna zuwa sukace jinina za'a diba bayan awa daya akabani resuit akace na kaiwa likita ai kuwa ina zuwa nabashi ya amsa ya duba tare da dagowa ya sanar min da mummunar labari wai ina dauke da cutar kanjamo har taxama aids ajikinna likinta yakara da cewar zan soma shan maganin kafin na haihu saboda tsare lafiyar yaron cikina da kamuwa da cutar .. Jikin zeey na rawa da karfi " tace me kika ce kina dauke dash? Takarasa fadar haka atsorace game da matsawa daga kusa daita tacigaba da fadin "kanjamo bolaji kice ke shikenan taki tasameki kin mutu kin zama gawa "Yanxu ina Eleji din yake .? Idon bolaji nacigaba da zubda hawaye tacigaba da magana "tun a asibiti ya dinga siffa min zagi ta uwa ta uba yana fadin na cucesa na kasheshi da ransa daman ashe bin maza nake," shine shima fa yaje akayi masa gwajin jini lokacin da'aka gwadashi sakamako ya fito bashi da cutar , shine likita yace ya dawo bayan wata uku a sake masa wani sabon gwajin, yace babu ruwansa da cikin jikina daman yana dauting cikin banashi bane ,dan haka ana zai gudu ya barni naje na nemi uban cikin jikina "nayita binsa ina rokonsa da kyar wani likita yasa baki ya kawoni gida ya watsar dani ina kallonsa ya dinga tattara kayan sawata da kayan aikina yana dura cikin buhu wai zaije ya siyar ya kashe kudin har wayar hannuna da kika Siya min da atm card dina ya tafi dasu, na dinga rokonsa ina masa magiya ya kwashe komai ma na bar masa amman ya tsaya matsayin uban cikina, amman bai kulani ba ina kallonsa yasamo mota ya kwashe duk wani abu me fani ya wuce haka na kwana adakin ni kad'ai ga ciwo. washegari tun da asuba na nufi gidanmu nan na sake iske wani sabon tashin hankali ashe ya bugo wa gidanmu ya gayawa iyayena ina dauke da cutar kanjamo ina zuwa suka koroni wai bazasu iya zama dani dauke da ciwon kanjamo ba. " daga nan nayo shagona na kwanta kwana biyu yarana masu koyon aiki suka taimaka suka min wanka suka kaini hospital da kyar likitoci suka kar'beni aka min karin ruwa suma suna jin ciwon danake dauke dashi suka gudu haka nayita kwana asibiti babu me jinya abincu ma sai na fito na nema ko na kusa dani idan sun rage su sammin, babu waya ne shiyasa ban kiraki ba ganin banida me kula dani yasa likitoci suka sallameni na dawo nan dan banida inda zani to shekaramjiya gudawar tadawo yanxu inda kike ganina ko tashi ban iyawa . Zeey tace "da alama daman naxo ne nadubaki naji shiru2 dan haka ni zan wuce zeey ta nufi kofa bolaji tace" kema guduwa zakiyi zeey bazaki tsaya ki taimaka min ba kenan guduwa zakiyi ki barni ?alkwari fa bai ce haka ba zeey. dan Allah karki tafi ki tsaya ki taimakeni . "ke ..ke tafi can wawiya Sauna kina tinanin yanzu akwai wanda zai iya zama dake ne ? "Iyayenki ma saun gujeki sai ni kike tinani na taimaka miki , Ta juyo tare da watsa mata bandir kudi a fuska tace sai wata rana kafin bolaji tace wani abu tuni zeey ta fice da sauri tana cewa bani bake daga yau. bolaji ta fashe da wani matsancin kuka "oho ni nashiga uku yanxu haka zaki min zeey?duk yadda na taimakeki arayuwa lokacin matsalarki nike tashi fadi da cikina ma najeje miki gurare daban daban amso miki taimako amman da wannan tukuicin zaki saka min ..? ********* Wata daya da wasu kwanaki kenan da tafiyar su'ad wanda yayi daidai da sauran kwana biyar d'aurin auren eiman da musty ... ad'an tsakankanin lokacin nan babu wanda ya lura da su'ad bata gari sakamakon wayar da sukeyi da ammi da eiman sai dai duk sanda zata kirasu zata saka number a private lokacin da bikin eiman yayi sauran kwana biyu ne ammi taga jama'a na nesa dana kusa sun hallara amman bata ga su'ad ba dan haka hankalinta a tashe takira number ta batashiga nan fa hankalinta ya sake tashi adaidai lokacin da ak ke zaune agidan yayi zurfi cikin tinanin rayuwa kiran ammin yashigo wayarsa wanda kusan kira na sau ba adadi kenan da'ake kiran ya gyara zamansa hade da daukar wayar ya danna koren madanni yashiga amsa kiran sautin muryar dayaji ta doki dodon kunneshi ne yasa ya sake shiga hankankalinsa cikin rawar murya yace "hello ammi..... "ina su'ad? ta jiho masa tmbyr da ta kusan bugar masa da zuciya bakinsa na rawa "yace uhm ammm tana dakinta " "kai mata wayar naji lafiyarta zumbur ya mike yashiga zagaye dakin batare da yafita ba, "to idan ma ya fita yaje ina tunda yasan bata gidan? kusan minti biyu atsakanin yace "ammi gani a dakinta tana bacci . Ammi tayi shiru kawai batare da ta sake cewa komai ba ta katse kiran numfashi da ajiyar zuciya ya sauke atare hade da dafe daidai saitin zuciyarsa wannan kiran da ammi tayi masa tare da tmbyr su'ad yasoma dawowa masa da wasu abu da suka dangancirayuwarsa. gefen gadon ya koma ya kwanta ruf da ciki yana sauke numfashi abubuwa yake son tinanowa har yau ya kasa gane me yake faruwa dashi yana bukatar natsuwa tare da karin bayani gurin wani ko zai fahimci abinda ke faruwa dashi ,ya taimaka masa gurin gyara rayuwarsa.. yana nan akwance yaji sakonni na shigowa cikin wayarsa bai so motsowa daga inda yake ba amman haka kawai ya tsinci kanshi da d'aukar wayar yasoma dubawa zumbur ya mike a zabure jikinsa na tsananta rawa yashiga duba sakon dake turereniyar shigowa wayarsa zaro idanunsa yayi waje ,yana kallon abinda ke kokarin tarwatsa masa zuciyarsa da 'kwal'kwa zeey dinsa yake gani tsirara haihuwar uwarta da ubanta kwance a wani d'akin ,wani kato na sucking dinta tana zuba ihun dadi har da cewa yakara bai gama kallon wannan ba ya sake bude wani video's ne shi kuma tsugune take tana sucking din joystick wani wanda baisan kowaye ba. cike da jindadi take tsotsar joystic din sosai take sucking dinsa tana lashe kan joystick kamar tasamu sweet tana ihu kiran ashhhhh washhhh shi kuma mutumin yana kiran suck me plz don't stop abinda ak ya iya ji kenan yaga wani abu ya gila ta cikin idanunsa yasoma ganin dishi dishi ya mike tsaye yana ganin juwa juwa jikinsa na karkarwa ya fito tamkar wani mahaukacin yana karasowa aharabar gidansa yaji ana nocking william's dake d'akinsa ya fito da sauri yana kiran "waye sai ganin ak yayi tsaye jikinsa na rawa rusunawa yayi ya gaidashi sannan ya karasa bakin kofar wani matashin saurayi yagani tsaye ya miko masa hannu suka gaishe sannan yace nan ne gidan abdulkabir ak ? Williams yace "any problem ? matashin saurayin yace "wani sako ne me mahimmanci akabani na kawo masa gashi idan yana ciki kabashi.. jiki a sanyaye Williams ya amsa farar envelope din ya koma ciki inda ak ke tsaye dafe da goshinsa yana ganin abubuwa na gilmawa cikin idanunsa tamkar karya tamkar mafarki . "boos gashi wai sako ne me mahimmanci.. a matukar tsorace ak ya dago idanunsa suka cikaro dana William's wanda sai da william's yaja baya kad'an yana zaro ido waje sakamakon tsoratar dayayi jikinsa na kirrma ya mikawa ak envelop haka kawai nan ma kirjinsa yashiga bugun tara tara har jikinsa na kirma ya soma budwa idanunsa suka sake cin karo da mugun abu , wasu hotunan suka zubo daga cikin envelop din suka tarwatse 'kasa ahankali yayi kasa shima yashiga bin hotunan da kallo, hotunan zeey ne wannan karon sai daya dafe kirjinsa saboda bugawar dayayi da mugun karfi hotuna ne na tsirace ita da akil abokinsa kuma aminsa a da guri daya kawai take sanye a hijab acikin mota amman gbdy sauran duk babu wanda take sanye da kayan arziki . yashiga d'auka hotunan daya bayan daya yana dubawa zuciyarsa na dokawa da karfi tafiya take cikin humble star hotel sanye da wando da rigar hamles ya ganen hakan ne saboda sunan hotel din daya gani arubuce a hanyarta tashiga recepetion, sai hotuna videos din da'aka turo masa akil yana kwance agefenta hannunsa cikin kasanta sai wanda yake kwance akanta ga zandariyarsa acikin jikinta itankuma ta lumshe idanunta... sai sauran hotuna mazajen daban daban lokacin daya kawo kan na Williams me gadinsa wata irin gigita yayi daga tsugune dayake , a gigice ya zabura ya mike tare da mannewa da bango gurin yana kallon william's dake tsaye bisa kafafunsa yana rawa sanyi tunda shima yana tsaye agurin kuma yaga komai dake faruwa , hannuwansa duka ya daura bisa kansa tare da juyawa aguje ya fita daga cikin gidan yana kiran "oga its not fort yana fita cikin rashin sa'a mota ta taho guje aiko tayi sama dashi koda daya dawo 'kasa yayi kara daya bai sake motsi ba. ak najin sautin kararsa amman yakasa daga kafafunsa yana tsaye agurin tamkar an dashi yana cigaba da kallon hotuna jikinsa shaking ... wayarsa ce ta dauki kara jikinsa na rawa ya d'auka . "nasan zuwa wannan lokacin kagama da kallon video's da picture's din dana turo maka wanda duk nagama bazawa duniya , sai kazo citedal hotel yanzu second flow iketi room kaga zahirin wacece zeey matarka...... wanda yakira wayarsa na kaiwa nan yaji dif wani irin juwa ne ko gigita buguwar zuciya ce ko kuwa tashin hankali nebshi dai bai san meke faruwa da 'kwal'kwa rsa ba zuuuuuuuuuu kawai yaji wani abu na yawo cikin kwalkwarsa jiri ya dinga dibarsa baya jin zai iya tafiya da kafafunsa ballantana tuki ahankali ya shiga daga kafafunsa yana zagaye harabar gurin batare da yasan abinda zaiyi ba har sanda musty ya fadco gidan agigice shima hannunsa rike da irin hotunan dake zube a kasa kallon kallo suka shiga yiwa juna kafin daga bisani musty yace "kai kaga abinda nagani kuwa ? kai kawai AK yashiga daga masa dafe da kirjinsa dayake jin zuciyarsa na kokarin tarwatsewa "ina su'ad take brainsa dinsa ya sake birkicewa yashiga ganin double musty yayi saurin karasawa ya tarosa jikinsa "nace maka ina matarka su'ad take?... "bansani ba musty bansa inda take ba yakarasa maganar yana furzar da iska me zafi daga bakinsa "... "what bakasani ba fa kace? "ak yashiga daga masa " "yanzu ina ita zeey take? "tana citedal hotel yanzu aka kirani da wata number wai nazo yanzu nagane wa idanuna , baxan iya tuki ba musty......... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Dedicated To Hauwa A Usman Jiddar YA KHAFIDH THE ONE WHO HUMBLES page 81 .......Rik'osa musty yayi har zuwa k'ofar gidan, inda d'andazon mutane unguwar suke tsaye a kan Williams,ihun arna ne kawai ke tashi agurin "oh Jesus crass god have marcy what accident is this? inji cewar wata mata da lokacin da hatsarin ya faru tana saman gidanta tana kallo duk yadda abun yakasan ce, tundaga fitowar william's aguje daga cikin gidan har sanda motar tayi kuli kulin kubura dashi akan titi. wata mata dake tsaye jikin motarta tana k'ok'arin shiga abun ya faru tace "ewo what's happening to ennocent soul like this? haka mutane suka yiwa gawar william's caaaaa da yayi mutuwar wulak'anci ,kowa da abinda yake fad'a. Tun daga cikin gidan AK yake jiyo sautin sambatun arnan iri iri har zuwa sanda suka karaso gurin ,abinda AK ya gani ne ya sake daga masa hankali,saka makon darewa da jamar cikin estate din sukayi domin bashi damar ganin abinda ya faru da ma'aikacinsa, ai idanunsa na sauka akan gawar william's dake kwance yaji gaba d'aya 'kwal'kwalwarsa na juyawa, jiri na sake d'ibarsa kallo d'aya yayiwa gawar ya dauke idanunsa tare da dafe goshinsa dayaji yana sarawa saboda ganin yadda 'kwakwalwar kan william's tayo waje jini na tsiyaya ,banda yayi masa farin sani da bazai ce shine kwance ba. jikinsa ya dauki kerrrrma cike da matsanan cin tashin hankali yasoma tafiya domin barin gurin d'an bazai iya cigaba da tsayuwa agurin ba tashin hankali dake gabansa ya zarta wannan dayagani a yanzu, musty ya biyo bayansa da sauri . Take mutane suka soma masa magana" dan me zai wuce yabar gawan william's anan alhalin daga gidansa ya fito aguje ,zantuttukansu nashiga cikin kunnuwansa daya byn daya amman yayi musu banza ya cigaba da tafiyarsa batare da ya juyo garesu ba har ya k'arasa inda musty yayi parking din motarsa. ya shiga mazaunin direba tsabar rudewar da yayi cikin sauri yayiwa motar key. musty yashiga a gigice yana kiran sunansa hade da tambayasa " abdulkabir wancan mutumin na kwance kamar willams me gadinka ko? "wai me ya faru da william's ne haka ? "Da har zakaga gawarsa ka tsallake kabarshi agurin? "meyasa kabar gawarsa agurin wai meke faruwa ne tsakaninka da williams ? " ko wannan hoton danagani williams tare da zeey matakar, yana da wata hala daita ne? haka musty yayita jerowa AK tambayoyin iri iri d'an gaba d'aya shima atsorace yake da ganin tashin hankali abinda ya faru da Williams, wanda wannan tashin hankali ya mantar dashi a wani yanayi Ak d'in yake ciki ,dashi karan kansa .... muryar musty na rawa rawa yace "dan Allah ka amsamin tambayoyi na kaina yagama k'ullewa... batare da ya juyo ya kalli inda musty yake ba yace" musty dan Allah kabarni it's long story. "kamin magana dan Allah hankalina a matukar tashe yake da ganin wannan tashin hankali "please musty kayi hak'uri dan Allah me kake son nace maka ne? "Gaba d'aya 'kwakwalwar kaina ya kwance banida amsar tambayoyinka a halin yanzu "musty bansan me zance maka ba "dan Allah kayi hak'uri karka sake tambayata komai har muje inda zamu yaci gaba da fizgar mota sai lokacin hankalin musty ya sake tashi da ganin yadda Ak ke jan motar. Yake sharara wani uban gudu akan titi a matukar firgice musty yace "dakata malam bafa kabari zaka kaimu ba, dan girman Allah kajamu ahankali bansan abinda yashiga tunani naba da har na yarda ka tuka motar nan, ina Ak bai kulasa ba tuki kawai yake jikinsa na rawa yana bankan mota a 360 ,ganin irin gudun da Ak yake bana hankali bane ,musty ya tsure "dan girman Allah ka tsaya na sauka daga cikin motar nan yau sauran kwana biyu d'aurin aurena.. bansa yadda akayi na yarda nashigo motar nan ba har kake tukamu , alhalin kace bazaka iya tuki ba, magana musty yake masa amman ko waigowa baiyi ya kalli inda yake zaune ba ballatana yasan da zamansa har suka isa citedal hotel suna isa ko gama daidaita parking din motar bai yi ba ya bude murfin motar da karfi ya fito tamkar wani mayunwacin zaki batare da ya maida murfin motar ya kule ba yasoma d'aga k'afafunsa shima musty yadda Ak yayi haka shima yayi bai rufo k'ofar ba kai tsaye Ekiti room suka nufa. Tun daga korido suka soma jiyo sautin ihunta cikin mayen shauki tana kiran sunan Akil " very nice Akil kacigaba please karka tsaya am really enjoyed it, shi kuwa Akil banda juya finger's dinsa cikin kasanta babu abinda yake , ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya uhnmmmm... lokacin dataji ya sauke harshensa cikin kasanta yana karkadawa batare daya tsotse gabanta shi karan kasa a wannan lokacin cike yake da kyamarta amman saboda yasan abinda zai yi mata kenan ya zautar tunani da hankalinta tayi ihun dadi,harshensa yacigaba sarrafa agurin yana lasa kasanta yayinda ita kuma take jin tamkar yana sucking dinta ne take taja wani irin numfashi ta fesar tana nishi washhhhh ashhhhh "wayyohhh Allah Akil cini please ta kamo joystic dinsa tana k'ok'arin dan nawa cikin jikinta bai yi k'ok'ari hanata ba, domin yana sane yaki shigar ta, har sai daya jiyo sound dinsu Ak suna cewa "kamar ga dakin nan sannan ya birkitata zuwa samansa da kanta ta kamo joystic dinsa jikinta na rawa ta cilla cikin kasanta tashiga tsalle akansa hannuwanta duka dafe da kirjinsa tana xuba ihun dadi "wayyohhh Allah dadi nake ji ka rike bombom dina ka dinga mammatsa min zan fi jin dadi sosai ,"ka matsa min bombom dina!!! abinda Zeey ke fad'a kenan dan haka koda aka turo k'ofar d'akin, batasani ba bata cikin haiyacinta tana can duniyar dad'i shi kuwa Akil yana sane shiyasa yaki sakin jikinsa saboda yasan da zuwan nasu... Har Ak yak'a rasa shigowa d'akin tana kan akil tana zuba ihun dad'i wanda zuwa wannan lokacin hannunwa Akil duka na rike da kugunta yana zungura mata joystick dinsa da iyakacin karfinsa har tayi realizing bai cire ba yana aikin zira mata ita kuma sai ihu take, sai da Akil ya tabbatar da Ak dake tsaye k'afarsa d'aya a kasa while dayar na kan stool tare da tallabe habarsa da hannunsa daya yana kallonsu cike da matsanancin gigita da firgice , irin ganin dayake buk'atar ak din yagani kenan domin ya tabbatar da wacece zainab matar dayake aure ,sannan yasoma k'ok'ari tureta daga jikinsa amma ta kamkame shi "please Akil yanzu zan sake yin na biyu dan Allah karka cire am really en..wata irin ingizata yayi da karfi sai gata ta tik'o timmmmm daga saman gado zuwa k'asa tana haki, tana cewa haba Akilu na kabari in sake jin dad'in ka man yaushe rabon da muhadu? d'agowar nan da zatayi da zumar saita idanunta kan akil taga tsayuwar mutun akansu da sauri ta kai idanunta gurin 4eyes sukayi da Ak tsaye rabin jikinsa jikin mirrow ya daura kafarsa d'aya kan karamar stool dafe da habarsa yana kallonta a matukar tsorace tashiga mutsutsuke idanunta domin tabbatar da abinda take gani agabanta shine ko kuma gizo yayi mata ,waigowa tayi da sauri ta kalli inda Akil dake tsaye yana dubanta, yadda ya nuna mata ko ajikinsa ,duk ma abinda zai faru ya faru he 's not scare, wani gigitaccen mari tasoma bawa kanta tana son ta farka daga mummunar mafarkin da data lulawa zuwa dawowa daniyar mutune ,still da ta kalli inda Ak yake tsaye shi take kallo agabanta har lokacin bai iya bude bakinsa yace mata komai ba illa idanu daya zuba mata cike da rudanin rayuwa . hadiye wani abu tayi dataji ya tsaya mata amakoshi sannan ta kira complete name dinsa " Abdulkabir ....... lokacin ne yacire kafarsa daya dake kan stool ya tsaya bisa kafafunsa sannan yasoma magana muryarsa a dushe "ki daina tinanin mafarki kikeyi ko tantama "ni d'in ne kike kallo agabanki bawani mutun daban ba. Ai jin haka tayi saurin rarumar zanin gado ta rufe jikinta dashi tashiga kerrrrma tare da d'aurawa duka hannuwanta bisa kanta alamun tana cikin tashin hankali dan har sai data kai ga furta kalmar wayyohlly Allah "na shiga uku nah..... wata irin mahaukaciyar dariya Akil ya kece dashi yana juyi acikin d'akin batare da komai ajikinsa ba yana sake zagaye d'akin yana murmushin mugunta me cike da jin dadi sannan yasoma magana hankalinsa kwance yana duban AK yace "kaga karyar matarka ba? "kaga jakar matar da kake aure ko? da tun farko naso naganar da kai wacece wannan kafurar yar iskar ,kaki aminta dani ka dinga gurnani kanacewar bazata iya aikata hakan ba "my zeey kamilalliya ce kimtsatsiya ita din kadara ce me kima da daraja bakamar wulakantattun mata bace"Yanzu kagane ma idanunka ka gane rage ragena kasamu ba kaine kasoma saninta y'a mace ba ,"saurana aka kai maka gidanka . "Abdulkabir saurana aka kaimaka cike da tsansar yaudara aka dabaibayeka ka Auri fasa gurbi fasika batare da kasani ba, "wannan tsinaninyar yarinyar da kake gani ta zubar da cikina yafi sau goma sha biyu kafin ka aureta amman ta yaudareka, ka aureta . "gata nan tsaye ka tambayeta idan karyar nayi mata bayan ni danake kwanciyar aure daita tun tana budurwa har zuwa bayan aurenku wasu dubanni na ma suna tarayya daita matarka jaka ce macuciya mayaudariya maci amana ce ,ungo wannan plet din idan kaje gida ka natsu ka kalli wannan SD may be zai dinga d'ebe maka kewarta dan nasan yau zamanka daita yazo karshe , Akil yak'arasa ga AK dake tsaye ya zama tamkar mutun mutumi aguri yana kallonsu ya kamo hannunsa dake rawa ya saka plet din paipan SD cikin tafin hannunsa "wad'an can video's din dana turo maka ta waya soman ta'bi ne "wannan shine asalin sheidata akan zeey matarka..... yana gama fadar haka zeey tayo kansa gadan gadan tana ihun kiran "wayyohhly Allah nashiga uku ka kasheni Akil ka tona min asiri meyasa kamin h..... ...wata irin ingizawa Akil yayi mata tayi baya baya taga taga zata fadi tayi saurin rike bango d'akin da sauri zanin data Rufe jikinta dashi ya kwance tayi saurin kamowa ta sake d'aurawa jikin na rawar "idan kika sake zuwa inda nake sai na kasheki wulakantacciyar yarinyar kawai yasoma saka kayansa yana dubanta, "daman 99 day's for the thief one day for the owner, so yau dubunki ya cika daga nan ma kiyi hospital kije kisan matsayinki agurin doctor saboda ni tuni nasan matsayina ina dauke da cutar HIV ...yayi shiru yacigaba da saka kayansa zuciyarsa na harbawa saboda idanun Ak daya ji suna yawo a gaba d'aya ilahirin jikinsa. Shi kuwa Ak shiru yayi yana tunani zufa ne ke keto masa duk sanyi AC dake aiki dakin gabadaya ilahirin jikinsa rawa suke so yake ya sake yin magana amman kuma yakasa sarrafa harshensa sai da ya dinga jinsa tamkar anyaye masa tarin damuwar dake damunsa da rufewar zuciya akayi masa akanta uwa uba matsananci tsoronta dake dawainiya dashi duk yane mesu yarasa amman fa har lokacin jikinsa kirrrma yake yayi mugu mugun gigita da ganin abinda yagani da kyar yasamu ya sanyawa jikinsa jarumta bakinsa na rawa yace. "irin cutar da kike mana kenan? " da aurena dakanki kike bin maza iri iri har da Akil da kika tabbatar min da babu komai tsakaninku har kikace min shine ke bibiyarki...... "ya ma akayi na aureki har kika kasance mata agareni bansani ba? "bansa lokacin dana sake meidake gidana ba amatsayin matata ba... cikin rawar muryar tace "no no kayi hakuri wallahi ba haka bane duk maganganun akil karya yayi min wannan kuma da kagani wallahi sharrin sheidan ne yau ne kawai y ...kafin takarasa fadar abinda take son fad'a har AK ya isa gareta tamkar guguwa dan itama sai ganinsa tayi agabanta yana zuwa bai tsaya wata wata ba ya cafki wuyanta daidai makoshinta ya matseta da bango d'akin daidai lokacin da Akil yasa kai yasoma k'ok'ari barin d'akin, kafin yagama da Zeey yayo kansa, dan a irin matsar dayaga ak yayiwa wuyanta bana wasa bane dan har tasoma fita haiyacinta . yana kaiwa bakin kofar nan ya iske wani sabon tashin hankali sakamakon iske dandazon mopol dayayi fiyye da goma kowanensu rike da bindigunsu sun saita kansa ,musty dake tsaye "yace gashi nan ku wuce dashi har sanda muka nemeku . daya daga cikin police din yace "you are under arrest, wani ya matso kusa dashi da sauri ya dama masa handcop a duka hannunwansa suka tasa keyarsa . kakarin mutuwa Zeey take tana nishi a rikon daya da ak yayi mata batare da ya sake cewa komai ba idanunsa sun kada sunyi jazur wani tiriri zafin ne ke fita daga jikinsa. yayinda numfashi ke k'ok'ari barin gangar jikin Zeey ya buga kanta da bango d'aki tayi luuuuuuuu akasa sai ga jini yashiga tsiyaya ta hancinta da gefen kanta bata sake motsi ba, shi kuma bai bar dukanta ba sai daya farkar daita da duka , yaki barinta kafin kace me tuni kamaninta sun sauya hawaye take matso daga kumburarrun idanunta muryarta a dashe tace "plz my l... "kika sake kika furta min wannan kalmar sai nayi gunduwa gunduwa da na manki la'ananniya "kin cucemu kinci amanar mutane da suka amince miki suka baki yardarsu dari bisa,sai Allah ya had'aki da masefu iri iri arayuwarki," ina miki fatan mugayen al, kaba'i a sauran shafuffukan rayuwarki " banta ganin mace me nirin halinki ba kinci amanar iyayenmu barin irin irinku a duniya tamkar barin fasadi ne a doron 'kasa gara na aunaki lahira yayi kwallo daita tayi sama ta dawo ta zube 'kasa tare sakin wata razananniyar kara cak numfashinta ya dauke ya fashe da wani gigitaccen kuka tare da matse mata wuya "kin amanar mutanen da suka yarda dake ashe karya ce muguwar dabba acikin dababbi kuka yake sosai yana buga kanta da tayis ta sake numfashawa "wayyo Allah dan Allah karka kasheni sonka ne sanadi wallahi zazzafar soyayyarka ce ta haifar min da muguwar sha'awar datasa na kasa rike kaina ya mike tsaye yana huci tare da kai kafarsa daya ya buge mata baki take bakin ya kunbure wanda ya haddasawa rashin maganarta fitowa sosai kuka yacigaba dayi yana yarfe hannu "meyasa Zainab ...? "why why why Zainab kika zabawar kanki irin wannan kaskanci ? yakarasa fadar hk yana naushin bango da buga 'kansa bango kin taurari mutumin daya amince miki nabaki dukkanin yardata banta tinanin hk daga gareki ba ko lokacin dana kusanceki najiki a bude ba kamar yadda na samu su'ad ba zargi nayi sai gashi yau naganki da idanuna kina kan akil kina cinsa har da neman kari.. tasoma girgiza kai tana jan gindi zuwa inda yake a matukar harzuke yace "stop there don't don't ever close to me kin cucrni kin cuci kanki Allah yasa dan bansa sanda na sake meidoki gidana ba.. musty na son shigowa amman bai san awani yanayi zai iske Zeey ba, dan haka yaciga da tsayuwa agurin har zuwa lokacin da ma'aikatan hotel din suka iso ya hanasu shiga. " Sir," kabar mushiga kar'ayi mana kisan Kai acikin hotel kufito daita ku tafi daita duk inda zaku daita idan ma zaku kasheta ne ku kasheta amman ba anan ba.. can daki kuwa bugun mutuwa AK yacigaba da mata sannan ya barta yana furta mata "Zainab natsaneki me kyan d'an maciji karya me fuska biyu na datse sauran igiyar aurena dake kanki nasake ki saki biyu. daidai ma'aikatan hotel din suka karaso cikin d'akin dukkaninsu babu wanda baiyi shock va akan irin dukan da AK dayayi mata domin ko motsi kirki batayi ,daya daga cikin maikaciyar hotel din ce tayi saurin karasawa ga zeey tasoma kokarin taimaka mata ganinta tsirara ta zira mata doguwar rigarta sannan suka tattarota kamar kayan wanki zuwa bayan motar musty wanda ak yace Allah ya kasheshi bazai shiga motar ba matukar tana ciki . maganganun ma'aikatan hotel din dana Ak ne ke shiga kunneta daya byn daya dan zuwa lokacin tasoma farfadowa tana gama farkawa tukunyar tsafintace tasoma fadowa zuciyarta tukunyar tsafinta shine kawai last opportunity dinta akansa ,dan ahankali sanyawa jikinta kuzari ta bude idanunta tun kafin a rufe motar ta fito tana nishi da kyar tana dingisa kafa musty yaso cafkota AK yace" yabarta kawai musty ta tafi duk inda zata, ai kuwa musty ya kyaleta dan abun nata ya zarce tinaninsa dan tsamaninsa mutuwa tayi suna tsaye cikin hotel din suna sake tautaunawaa game da abinda zeey tayi har manager hotel yace dashi kashe ita da kwarton zaiyi . ita kuwa zeey cikin sauri sauri ta dauki machin ta isa gida jikinta na rawa ta isa d'akinta ta dauko tukunyar tsafinta tashiga zabga kirarin sunan Ak da iyayensa ruwan na fitowa daga cikin kunburaran idanunta. bangaren su Ak suma hanyar gida suka nufo har suka iso tunkunyar tsafinta na hannuta jin motsin shigowarsu yasa tasoma k'ok'ari maida tukunyar inda take, aikuwa cikin rashin sa'a kamar an jona mata wutar lantarki jikinta ya kama rawa kar kar kar sai ga tukunyar tsafi a k'asa ta fad'i ta tarwatse take hayaki ya turnuke d'akin tamkar anyi gobara da sauri suka karaso atare suka shiga d'akin ko kafin su shigo tuni tasa'ka wata razananniyar k'ara can kuma tasoma fizgar gashin attaciment din kanta ta yaga doguwar rigar jikinta har 'kasa tana zuba sambatu "hhhhhhhhhhhhhhhhh nice nice ta dinga fadar abinda tayi da abubuwan daya faru ai wani irin mutuwar tsaye Ak da Musty sukayi agurin nan take Ak yashiga ganin juwa daga baya Musty ya dafashi yace "lafiya Abdul menene ke damunka? Can kamar minti goma Ak ya wastake yana dubanta zeey dake hauka tuburan tana sambatu duk sambatunta nashiga kunnenshi daya bayan daya kai tsaye igiya yasamo zai d'aureta musty yashiga girgiza masa kai ala'mun kar yayi amman ina yaki yarda muryarsa na rawa rawa "Musty bansa yaya akayi na sake dawowa da Zeey gidana ba , asanina bana sonta tun asali ashe tabi wata hanyar daban gurin mallakata nayi danasani kasancewarta yar'uwa gareni ... yana magana yana kuka yana k'ok'ari daureta da igiya har ya daureta tamau yasa plesta ya manne bakinta sannan yashiga dauketa da wasu gigitattun maruka ," meyasa kika za'bi bin wannan hanyar gurin mallakata har na aureki ? Ya tambayeta yana sake marinta , duk da daureta cikin yanayin hauka amman taji zafin marin dan sai fezge fezge take tana zare ido waje ... ya juyo ya fuskanci musty yana kuka musty "musty na aureta batare dasani ba wallahi bansa lokacin dana aureta ba...... rungumeshi Musty yayi ajikinsa yana jin wani irin dad'i ya mamaye zuciyarsa aransa yace daman wannan lokacin zai yi kusa haka? hawayen farin cikin Musty yake zubdawa yana kiran Alhamdullahi Alhamdullahi Allah mun gode maka.. kusan minti goma suna rungume da juna Zeey na daure tana mazurai da ido sannan suka saki junansu Ak yayo hanyar parlour Musty yabiyosa ya dafa kafadarsa yana rarrashinsa da bashi hak'uri yana sake gaya masa abubuwan daya faru dashi da abinda ya d'inga yiwa su'ad da halin data tsinci kanta a watanin baya da irin wulakancin daya d'inga yiwa matar shi da shigar cikin jikinta, nan take kansa yashiga sarawa ahankali ya dinga zagaye parlour'n yana sake zurfafa tinaninsa bazai iya tuna wasu abubuwan ba,abu biyu ne ya tsaya masa arai har yake ganin kamar a yanzu suke faruwa ,sakin suad da tace yayi da kusantarta dabaiyi ba, yasan tabbas bai saki matarsa ba sannan bai kusanci zeey ba sai dole yaje agwada shi da su'ad domin inganta lafiyarsu dan bai sani ba ko akaron su na farko ya dauki cuta... . daki daki maganar musty ke shiga kunnensa akan wulakanci zeey gareshi da sanyi idanunsa " Yanzu irin abinda ya faru dani kenan? yayiwa kansa tambayar " sannan yasoma neman layin su'ad kansa na cigaba da sarawa ahankali ya koma ya zauna a daya daga cikin kujerun parlour'n gumi na karyo masa cigaba yayi da kiran number su'ad sai dai amsa daya ake bashi wayar akashe take "oh my Godness have mercy on me "kar saka zuciyata shiga wani tashin hankali akan wanda nake ciki.. "idan wani abu yasamu yarinyar nan ni kaina zanshiga tashin hankali. "wannan tsinanniyar yarinyar ce tasa abubuwa suka dinga faruwa dani gashi komai yayi min tsanani Allah kasaka min abinda tayi min. Musty yak'ara so garesa yana sake godewa Allah kan wannan abun daya faru, ko babu komai abokinsa ya dawo haiyacinsa, kuka Ak yake sosai "Musty Zeey ta cuceni tacuci rayuwata tunda taraba ni da matata mafi soyuwa gareni yanzu ina zanga su'ad da cikin jikinta Musty..? " taimaka kagaya min gaskayar inda take nasan kasan komai "babu abinda nasani "sama da abinda nagaya maka bansan inda su'ad taje ba ni yanzu bancin abakinka naji bata gidan nan bansani ba kuma bana tinanin Ammi tasani, "Musty muje ka kaini gurin Ammi kaini gurin Ammi nasan tasan inda su'ad take ,sanin halin datake shine kawai kwanciyar hakali na, idan ban daura idanuna akanta ba yau mutuwa zanyi tashi yayi tsaye yana tan gadi jikinsa na rawa Musty yayi saurin tarosa dan kar ya fadi suka fito harabar gidan .musty ne yaja motar yayinda Ak ke zaune ya jingina bayansa da kujera yana zubda hawayen abubuwan da suka faru dashi tunanisa ina zai ga su'ad tunda Musty yace masa bata gidan ammi yasan bata nan to ina ta nufa? "ina taje da cikin jikinta daya fi kaunar samuwarsa sama da komai arayuwarsa? har Musty yayi parking Ak bai san sun iso ba yana can tinanin su'ad da cikin jikinta, sai da musty ya dafa kafadar sa "dan Allah kasanyawa zuciyarka natsuwa Inshaallahu za'asan inda take ka godewa Allah da komai yazo karshe tsakaninka da zeey ba ,"wani sihirin fa har duniya ta nade baya karyewa ,yanzun ma tsananin addua ya takaita maka wahala addua zakayi yanzu wanda kayi sakaci dayinsa a can baya. sun iske gidan cike da mutane mak'il yan biki anata hidima da eiman suka soma cin karo ita da wasu kawayenta zasu shiga dayan part din dake kallon na ammi dan tunda akasoma hidamar bikin ta koma can, tana ganinsu taji gabanta ya fad'i tayi saurin karasowa zuwa inda suke tana tambayar Musty "lafiya naganku haka? "kamar yaya bashi da lafiya meyasa me shi? "kije ki sanarwa Ammi gamunan shigowa nida Abdul alkadarin komai ya karye yau ,yayanki ya dawo haiyacinsa "Alhamdullahi ta furta sannan ta juya da sauri tayi cikin gidan batare da ta sake furta wata kalmar ba, suma kai tsaye part din Ammi suka nufa acikin gida Ammi ke tambayar eiman "meke faruwa ne taganta kamar a frigice ? kafin ta bata amsa Ak ya jiyo sautin muryar Ammi acikin daya daga cikin dakunan dakin dayafi zargin nan take, ya kasa hak'uri ya nufi d'akin gadan gadan Musty ma yabiyosa , Ammi na zaune taga tilon d'anta sai kace a marfarki yaushe rabon data gansa yaushe rabon data d'aura idanunta akanshi? Abu kamar amafarki nan take tashiga wani hali na farinciki da tsoro da mamaki duka suka had'e mata gaba d'aya gadan gadan ya nufota ya rungumeta ajikinsa yana kuka "Ammi ki yafemin bansa da wani kalma zan miki bayani ki gamsu ba wallahi duk abubuwan da suka faru ba haiyacina nayisu ba ji nayi bana k'aunar ganin kojin sunar su'ad da komanta. sannan bana k'auna ganin kowa a kusadani idan ba Zeey ba, duk wanda ya rabeni komai ye matsayinsa gareni sai naji banasonshi bana kaunar ganinsa kuma bana kaunar mu'alama dashi duk wani abu dazanyi sai da amincewarta har nayi ma Zeey kyautar kamfanin da su'ad ce tafi cancata ta mallakinsa ,sai lokacin Ammi ta dawo cikin natsuwarta "ina su'ad Abdul ina kabaromin mamana...? duk kwanakin nan bana cikin kwanciyar hankali ina ji ajikina wani abu na faruwa da ita ina take ina son naganta, ganin ya zube k'asa yana zubar da hawaye masu zafi tare da runtse ido cike da firgita zuciyar Ammi tace "kai kukan me kake? "tambayarka nake ina su'ad take itace damuwa ta ko wani mummunar abu yasa meta ne naga kana kuka ? Musty ya matso yasoma magana "Ammi su'ad bata gidansa tsawon wata d'aya kenan kamar yadda zeey ta fad'a tace itace tasanyashi ya saki su'ad har saki uku" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. itama Ammi zubewa tayi akasa tana zubda hawayen tausayin su'ad "sai dana ce karta koma gidansa ta nace ta nace yanzu ina ta tafi? ta ina zamu soma nemanta Abdul kaci amanata ka cucuceni wallahi kamar yadda nasha gaya maka idan wani abu yasamu yarinyata bazan yarda ba Abdul zaka sha mamakin yadda uwa ke k'aran d'anta zuwa kotu kuka take sosai tana sambatun rashin su'ad dan gbdy ta gigice bata ak daya dawo haiyacinsa take ba. yayinda Dady dake tsaye akanta ya dinga rarrashinta d'an zuwa lokacin kowa yashigo d'akin daga mahaifiyar Zeey har Hajiya kakarta da wasu tsiraru daga cikin yan'uwa ammi dana dady ahankali Dady ya d'ago ya dubi Ak dake durkushe gaban Ammi yana rokonta "Abdul... yakira sunansa Ak ya dago jajayen idanunsa da suke cike da hawaye yana duban shi "karka sake takowa gidan nan matsawar baka nemo inda su'ad take ba. "mu zakayiwa pretending a zuwa duk abinda ya faru baka cikin haiyacinka asiri aka maka, to wallahi baka isaba, sai ka nemo 'yar mutane idan ba haka ba zan cireka acikin mutane masu mahimmanci arayuwata mu ma a yanzu kayi k'ok'arin kaciremu ackin duniyarka.... rarrafowa yayi gaban Dady ya rike kafafunsa yana kuka "dan girman Allah Dady karku min haka ku zabi wani hukunci me girma kumin amman banda wannan wallahi bansan yadda zanyi da rayuwata ba asalima bansan abinda ke damun tunani da kwakwalwa ta ba , akan su'ad "ku taimaka, ku iyayena kune kukayi silar zuwa na duniya karku juya min baya yanzu ma da ba kucireni acikin duniyarku ba, ku duba kuga yadda rayuwa tayi dani. "dan Allah kuyi hak'uri ku ya femin wallahi asiri Zeey ta min Zeey taci amanata Dady bayan asiri har da bin maza.. "Karya kake jairin yaro wace tayi maka asiri ba dai jikata ba, dan mu bamu gaji yin asiri ba ka dai canza wani sharin san nan karka sake danganta jikata da bin maza ,jikata ba mazinaciya bace saidai ita wance gantalalliyar da silar zina ce silar zuwanta duniya. Ak yana kuka ya dago a matukar harzuke yana kallonta sai da tsorosa ya tsarga mata... amman ta daure tace "ka tsareni da ido d'an nafad'i gaskiya .... gaskiya ce dai dole na fada eheeee d'an halak baya zina sai dai shege Ammi ta runtse idanunta wasu hawaye na bin fuskata shi kuwa Ak a zabure ya mik'e tsaye jikinsa na rawa" "A yanzu zan tabbatar muku da gasakiya lamari," na aikata komai cikin rashin sani da taimakon sihirin data min, hankalina ya gushi ta sanadin macen dabanyi tsamanin haka daga gareta ba ,hakika zainab ta cutar dani ta ruguzamin rayuwa tayi nasarar rabani da muradin raina "ke kuma hajiya yau zaki ganewa idanunki mugun aikin da jikarki ke aikatawa ba sharri aka mata ba.... "a yau zakiga abinda d'an shege ya kasa aikatawa amman aka samu d'an halak dumu dumu da aikatashi .. jikinsa na rawa cikin sauri ya fita bai fi minti biyu ba ya sake dawowa da SD da Akil yabashi "Dady ga plet din SD nan a kawo system d'in eiman eiman jikinta na rawa ta amsa tasa SD yasoma play kamar minti biyu sai gashi an soma nuno Zeey kwance Akil na ruwan cikinta yana zuba mata jijiya tana gurnanin ihun dadin haka aka dinga nuno tsiracin Zeey abu tamkar a bf gaba d'aya jikin mutane dake gurin babu wanda bai sanyi ba . mutuwar tsaye sukayi har Daddy sai Ammi ce tayi karfin furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi da karfi "maza Abdul ka kashe wannan mugun abun da bai da dadin kallo, take ya kashe sannan ya fuskanci Dady "Dady ka karyatani akan Zeey bata min komai ba kana tinanin duk abinda na aikata ina cikin haiyacina shima wannan zan kawo maka shaida da idanunka da kunnuwanka zakaji abinda Zeey ta aika gareni. "ke kuma Hajiya kinga zahirin wacece Zeey ko? "da aurena take bin maza har me gadin gidana yau be tsira ba agurinta "Alhamdullahi babu abinda zancewa Allah sai godiya dan tun a gidan duniya taga karshenta taga sakamakon abinda ta shuka, kiran waya yayi sai ga wasu kartan maza sun shigo daita tana fezge fizge tana son yin ihun babu baki gaba d'aya gashin kanta sun hargitse. Ak yabasu umarnin su cire mata plast bakinta sannan su kwanceta aikata hakan keda wuya sai ga sautin muryarta a hargitse. "yeeeeeeeeee hhhhhhhhhh nice nice ni........ ce naje gurin boka shugaban aljanun kan dutse ya sihirce min Abdulkabir tundaga lokaci dana ce ina son shi yace bai sona shine kawata bolaji ta kaini gurin boka yayi masa asirin daya dawo daga kasar spain batare da shiryawa hakan ba... takarasa maganar tana kwashewa da wata mahaukaciyar dariya hhhhhhhhhh "nice nan na sashi ya saki matarsa su'ad har saki uku rassss...... "yeesssssssss tayi wani juyi tare da yin tsalle ta haye bayan kujerar da Ak ke tsaye tana cakulinsa nice nice nice shi kuwa mari ya dauketa dashi" karya kike ni bakisani na saki matata domin kuwa Allah ya tsareni a wannan lokacin ban saketa ba. ita kuwa maman zeey wani irin kuka ta fashe dashi tare da furta "nashiga uku Zainab haukan gaske kike ko na karya Allah ba zai sa naga wannan ranar ba, naci wahalar ubanki wanda har yau ban fita aciki ba shine kema kika tsunduma kanki cikin wannan tashin hankali kuka take sosai har da shesheka sauran Jamar gurin kuwa cirkocirko sukyi har lokacin suna kallon sarautar Allah tunda suka zo duniya basu taba gani irin wannan tashin hankali ba Ammi kuwa banda kalmar "inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun babu abinda take furtawa tana sake maimaitawa daga karshe tace "zainab ke...ke.. Zeey tayi saurin cewa ehhhhh "nice nayi komai tana tafa hannuwanta duka tana kokari kamo Ak yayi saurin janyota ya buga kanta da bango dakin ta zube kasa can kuma zaraf ta zabura mike tsaye tana sake kwashewa da dariya "nice nice nice nan na nemi Akil da kaina nace ya dinga saduwa dani yana rage min karfin shawarka dake damuna dan tunda naso na bude idanuna na daurasu akanka nake jin shawarka, ko lokacin dana balaga da shawarka nasoma balagata, william's yayi dani Sadik yayi dani Abbas yayi dani duk wanda yayi sex daita sai data furta mamanta tayi kanta takamota tana k'ok'ari rufe mata baki "Zeey ta d'auketa da wani gigitaccen mari tana kwashewa da mahaukaciyar dariya . "kibarni na fadi abinda nayi nice eh nice ta dinga zagaye dakin tana tsalle tana kiran nice can ta kwasa da gudu zatayi waje mama tayi kanta tare da hjy kaka Ammi kam kasa motsi tayi daga zaunen datake duk da tasan zainab tayiwa d'anta asiri amman batun bin maza ya taba mata zuciyarta ,yau da wani ne yagaya mata zata karyarta hakan. da taimakon dady aka samu aka kamo Zeey dake ihun"kubarni na fita shugaban bokaye da aljanun kan dutse na kirana "a a nazo zo, nazo mu tafi ko piiiiiiipppppp ganin nan zuwa "wayyo ku sakeni bokana nakirana tayi kukan kura ta kufce daga hannunsu bayan ta dauke hjy kaka da gigitaccen Mari har kuga biyu hjy tayi taga taga ta zube kasa warwas tana kuka maman zeey nayi.. zeey tayi waje aguje tana zunduma ihun "nice nice nayi komai "shugaban bokaye ganin nan zuwa. maman zeey ta kurma ihu " wayyohhly Allah dan girman Allah yaya kutaimin karta fita "wayyo Allah mutuwa zanyi wani irin rayuwa ce haka zainba kikajefa kanki ciki ? take securities suka shiga tara taran kamota a man kafin kace me tuni ta balle ta fice aguje tabar gidan tana tuki da hannunta kan titi unguwar securities suka bita abaya. maman Zeey naganin ficewan zeey nan ta fadi k'asa sumammiya.... securities kasa kama Zeey sukayi har titi suka bita amman ina ta tsere musu d'an kafin kiftawa da bisimilla suka nemeta suka rasa.. Haka akaci gaba da gudanar da sha'anin biki bisa umarnin dady, sai dai kallo d'aya zakayi ma Ammi kagane tana cikin damuwa da tashin hankali matuk'a, domin batada walwala ko kad'an rashin su'ad wani babban gib'i ne a rayuwar ta. Wai d'anma Umman su'ad ta tsaya kai da fata akan bikin domin Ammi birkice musu tayi ita sam baza ayi wani biki ba inba anga diyarta ba, gashi neman duniya anyi amma ba aga su'ad ba, duk inda akasan zata anje babu ita babu ala'mun kullum AK yana faman bulayi a gari neman su'ad tamkar mahaukaci gbdy duk yafita haiyacin sa yakoma tamkar sabon kamu, rabon shi da runtsawa tun randa abun ya faru ,kwana yake kuka da addua Allah yabayyana masa inda matarsa take. maman zeey kuwa da tun lokacin da abun ya faru tana hospital da kyar likitoci suka samu ta dawo haiyacinta , numfashinta ya dawo ta farka tana kuka tare da yiwa diyarta adduar samun lafiya. Ita kuwa Umman su'ad bata tab'a tsintar kanta cikin farin ciki, nishad'i da kwanciyar hankali ba irin na wannan lokacin, ita jikinta yana bata 'yarta tana wuri nagari wurin daya dace. Hannu nagari aduk inda 'yar take to lallai tana cikin farin ciki da walwala wanda bata tab'a samu ba a rayuwar ta domin kullum sai tazo mata cikin barci tana mata murmushi me k'ayatarwa tace "Ummana ban tab'a samun kaina ciki jindadin rayuwa ba irin wanda nake ciki a yanzu. "kema ina miki k'wad'ayin shigowa duniyar danake ciki Umma kid'and'ani dad'i da gardin dana ke d'an d'an. Kullum haka Umman su'ad take fama kuma inta tashi zata dinga jinta cikin farin cikin . Yau ake Mother's Day d'in eman da Musty hall yacika yayi mak'il da al'umman annabi inda Ado Gwanja yazage sai wake amarya da ango yake MC ne yadakatar da Gwanja domin gayyato amarya da angon a fili "Ado Gwanja yace "yana ison kayarta ma amarya da angonta da zafaffan wak'a saboda yanzu lokacin iyayen amarya ne sufito sunana farin cikin, dai dai Umman su'ad ta dok'a wurin Ammi tanace mata tasaki fuskanta dan Allah muryan MC sukaji yana fadin." "Gaskiya amarya tamu 'yar gatace lallai wannan bikin na yar gata ce shugaban airvioce da kansa lallai babu mamaki dan an lika dollas. dollas kawai ke zuba musu makad'an Gwanja anga dala sai k'ara sautin muryarsa suke da iyankan k'arfinsu Umman su'ad tace ammi "tashi muje muyi lik'i da kyar dai Ammi ta tashi. Sir mahabub yana ta barin dala shida matarsa shemah su Ammi suka iso suka fara nasu zuba ruwan kudi juyowan da Sir mahabub yayi don gaisawa da Amim idanunsa ya fiddo waje gabanshi yafad'i da k'arfi kanshi yasara yasoma ganin juwa tare bakinshi dake rawa yace " "Sali.......tun kafin ya kai ga rasa furtawa ya zube k'asa wanwar................ mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Dedicated To Hauwa A Usman Jiddar YA RAFI'U THE EXALTER page 82 .............tsoro da matsanancin firgici Ammi ta hango bayyane akan fuskar Umman Su'ad dake tsaye a gefenta jikinta na kirrrma, yayinda madam Shema ke tsugunne akan gangar jikin Taufeek tana girgizashi tana ihun kiran sunansa zuciyarta na tsananta bugawa kan abinda taga ya faru da mijinta. cike da matsanancin tashin hankali Umman Su'ad tashiga nunashi da yatsan hannuta zuciyarta na wani irin bugawa da k'arfi bakinta na rawa da illahirin gangar jikinta ta furta complete name dinsa cikin wani irin sark'akk'iyar muryar da ita kanta batasan tana da ita ba, "Tau...Taufeeq Abubakar Tafeeda gulun ........ "sai kuma numfashinta ya tsaya cak, yasoma barazanar d'aukewa cikin wani irin sanyin jiki tayi luuuuuuuu zata fad'i 'k'asa, cikin zafin nama Ammi tayi saurin tarota jikinta tana kiran sunanta Saleema Salema!!" " ki tashi dan Allah karku sa zuciyata ta buga.. amman ina Umman Su'ad ko ala'mun motsi batayi ba.. Gaba d'aya mafi kusancin' 'yan uwa ne suka taru akansu suna kallon Sir Mahbub wanda sukaji Salema takira da Taufeek a yanzu, da ita kanta Salemar dake zube jikin Ammi babu ala'mun numfashi atare da ita. kafin kace me take gaba d'aya hall din ya hargitse da hayaniyyar mutane kowa da abinda yake fad'a akan abinda ya faru ahalin yanzu, Musty ne ya duba yaga itama Umman Su'ad din suma tayi, dan haka cikin sauri ya fito da wayarsa cikin rawar jiki yashiga kiran number minister Mubarak wanda bai rigada yak'araso ba tukun. Cikin tashin hankali ya sanar dashi komai daya faru "cewa Minister yayi a yayyafa musu ruwa yanzu, yana kan hanya k'arasowa babu musu Musty ya fad'a musu abinda Minister ya fad'a masa, aka kawo ruwan roba aka shiga tsiyaya musu an dai yi sa'ar Salema ta farfad'o amman shi Taufeek ko ala'mun farfad'owa bai yi ba. Nan fa hankalin Shemah da Salema da ma Ammi gaba daya ya sake kololuwar tashi, inda Madam Shema ta d'aura hannuwanta duka bisa kanta tana kurma ihu da kururuwa kiran sunansa" dan Allah mahbub ka tashi, ka tashi karka mutu kabarni kasan bani da kowa sai kai, "duk duniya kai kad'ai nake da, " dan Allah ka tashi karka mutu kabarni ..... yadda Madam Shemah ke ihun kuka haka salema ke rike da hannunsa tana wani irin marayan kuka me tab'a zuciya tare da kiran sunansa "Taufeek d'ina, ka tashi karka mutu karka sake barina a karo na biyu har sanda aka tattara gangar jikin Taufeek aka sakashi cikin mota direbansa ya fige motar aguje escort dinsa suka biyo bayan motar dayake ciki gudu kawai suke sharara kan titi. Kai tsaye Shemah tace "ayi babban asibinti dashi fadar haka keda wuya taji saukar murya Ammi cikin kunnenta inda take bawa direban umarnin yawuce dashi gidanta, haka kawai Shemah ta tsinci kanta da kasa mutsawa umarnin Ammi, dan haka kawai take jin zuciyarta na rawa tun sanda ta d'aura idanunta akanta ta tabbatarwa kanta lallai akwai wata alak'a me k'arfi atsakaninsu dan kamartasu ya baci .. "meyasa Mahbub ya firgita tare da suma akan yaga fuskar matar da batasan ko wacece ba, asalima yau ce rana ta farko data soma ganinta arayuwarta..? "to ko Mahbub d'inta ya dawo cikin duniyar tuninsa ne sakamakon ganin fuskar matar ? tashiga yiwa kanta tambaya kirjinta na cigaba da bugawa da k'arfi. "idan takasance ya dawo cikin tunaninsa kuma wannan, matar takasance matarsa ce alokacin ganinyar tunanisa, ya nata makomar rayuwar auren zai kasance..... ? ta sake jehowa 'kwakwalwar ta tambaya zuciyarta na sake dokawa da sauri sauri, "Allah kasa halakar yan'uwan takace kawai atsakaninsu ba aure ba ta tsinci kanta da fadar haka cikin k'asan ranta. yadda Madam Shemah take tunani da zance zuci haka Umman Su'ad ke zurfafa tunaninta wanda ya zarta na madam shema sau ninkin ba ninkin tare da kisma matsayin Madam Shemah ga Taufeeq d'inta. "yakayi Taufeek d'inta ya tsira daga mammunar hatsarin daya faru dasu har yayi aure a wata duniyar ya manta da ita arayuwarsa ? "Ai kuwa idan haka ya kasance gaskiya data sake tafka babban kuskuren arayuwata, na 'bata tsawon rayuwarta datayi akan kaunarsa .... cike da tashin hankali shemah ta juyo a firgice tana fuskantar gefen da Ammi ke zaune tana zubda hawaye tasoma magana cikin harshen turanci, "dan Allah kiyi hak'uri akai shi hospital domin tsiratar da rayuwarsa banason na rasashi, wallahi shine komai na rayuwata, "rayuwar da babu Mahbub cikinta kango ne babu majingini...... takarasa maganar tana sake bawa direban umarnin zuwa hospital. "Ammi dan Allah ki bari akaishi hoapital kar murasashi zuwa dashi gida bashi da wani amfani a wuce dashi hospital d'in Doctor rak "Ammi kinsa komai akaina kinsan halin k'angin rayuwar dana shiga akansa "dan Allah ammi karki bari na sake rasashi a karo na biyu arayuwata .. kuka suke sosai suna rokonta tamkar wasu yara k'anana, wanda haka yasa Ammi kasa cewa komai d'an kusan tafi kowa shiga tashin hankali sai dai murnar faruwar wannan alamari ya d'an natsar da zuciyarta, d'an batasan yadda zata misalta tarin farincikinta ba. " yau tazo mata da abubuwa dayawa na rud'ani, farinciki da akasin haka .. "abubuwan farinciki sun sha faruwa daita arayuwa amman wannan farincikin ya zarta kowani irin farinciki gareta ,ayanzu fatanta Allah ya farkar da d'an'uwanta ya dawo tamkar yadda take son ganinsa .. "A she dai gaskiya Abdul ya fad'a mata lokacin baya a farkon had'uwarsa dashi har yazo mata da zance amman ta karyata yuwar haka ? "ashe gaskay ne ba karya bane zata sake rayuwa da d'anuwanta mafi kusancin d'an uwa arayuwata, har su cigaba da rayuwarsu tamkar yadda suka ginata a can baya? "wannan farincikin da me yayi kama?" idan aka barta da wannan farincikin kawai ya isheta karasa sauran rayuwarta datayi saura cikin salama da kwanciyar hankali mara misaltuwa . da wannan tunanin suka k'araso hospital inda suka iske minister tare da wasu manya likitoci suna jiran karasowarsu suna gama karasowa batare da 'bata lokaci ba aka turo gadon marasa lfy aka daurashi aka nufi zuwa wani special room da minister yabada umarnin akwantar dashi sannan suka d'aura masa drip har lokacin bai farfado ba ransa na hannun Allah. taimakon gaugauwa suka shiga bashi, da kyar suka samu nasarar dawo da numfashinsa daya d'auke sakamakon buguwar zuciyar daya samu. bayan numfashinsa ya dawo daidai ,minister ya dawo kusa dashi ya tsaya akansa yana karewa amininsa kallo tsab "tabbas wannan shine mutumin da zuciyarsa take cike da kewa da mararin sake d'aura kwayar idanunsa akansa bayan wasu shekaru da suka shud'e, sosai ya tsurawa fuskar Taufeek ido tamkar ranar yasoma ganinsa kallonsa yacigaba da yi kafin daga baya ya fita ya bar d'akin tare da bawa Ammi kad'ai umarnin shiga taga yanayin jikinsa amman sai ga Salema da shema na rigerigen shiga d'akin kusan atare suka iso kansa kowanensu na kokarin taga ta kai hannunta jikinsa. Salima ce tasamu nasarar rike laulausar tafin hannunsa cikin nata ita kuma Shema tayi k'ok'ari d'aga kansa ta d'aura saman cinyarta tana shafa sumar kanshi tana sauke naunauyen ajiyar zuciya. wasu daga cikin tsirarru'yan uwana suka shigo d'akin suna tambayar yanayin jikin nasa" da sauki Ammi tace can bayan kamar minti goma doctor Rak ya sake dawowa d'akin cikin tsantsar farinciki yake taya Ammi da Salema murna sake ganin Taufeek a rayuwarsu daga karshe yace "su d'an barsa saboda yana buk'atar hutu dan kwakwalwarsa ta sake samun natsuwa . zaune yake cikin motarsa kirar land cranch yana direving ahankali cike da matsanancin fargaba da tunani iri iri "ta inda zaiga Su'ad d'insa bugun zuciyarsa ,rayuwarsa yake "tunda abun nan ya faru bai sake samun natsuwar zuciya ba kullun fita yake bulayin nemanta cikin gari, "duk inda yasan zai ganta daman idan baiyi tunanin zai ganta ba yaje amman har zuwa wannan lokacin ko ci karo da me kama da ita zuciyarsa baiyi ba. wani lokacin haka zai samu guri gefen titi yayi parking ya d'aura kansa saman sitiyarin mota yayita kukan xuci yana zance zuci yana hasko fuskar matarsa mafi soyuwa cikin ransa . haka zai d'auki lokaci zaune yana tuna rayuwar da sukayi abaya tun kafin ya aureta da bayan aurensu, a halin yanzu kusan haushin kowa yake ji ganin yadda aketa sha'anin farinciki , alhalin an sa shi yana tattare da tashin hankali . kiran wayarsa ake yafi sau goma sha amman da zarar ya duba screen din wayar yaga kiran daga Musty ne "sai yaja dogon tsaki tare da katse kiran a ganinsa kiran me zai masa? "Lokacin daya rasa matarsa lokacin shi ya bude sabon shafin rayuwar farinciki ,wani kiran ne ya sake shigowa ya buga sitiyarin motar da k'arfi sannan ya d'auki wayar a fusace "lafiya malam zaka dameni? "dan Allah kayi harkar gabanka nayi tawa ya ja tsaki yana k'ok'ari kashe kiran Musty yayi saurin dakatar dashi "please abokina karka d'auki zafi dani karka d'auka ban damu da damuwarka bane ko babu halakar komai tsakaninmu dole na tayaka jaje da jimamin tare da tayaka neman matarka. "wallahi Ak na damu k'warai da rashin sanin inda Su'ad take kawai kafafuna ke tsaye amman ni kad'ai nasan irin tausayawar danake maka........ "dakata dan Allah malam banson long talk kiran me ka min yanzu bayan kun gama shan budurin bikinku ? "Ai wallahil azim haushinku nake ji gaba dayanku har Ammi da Umman Su'ad idan kowa yayi abinda yaga dama ita Umman Su'ad bai kamata ta dinga karfafawa Ammi zuciya ba "kamar batasan ciwonta ba' " well daman nasan nafita damuwa da Su'ad d'in. "karka ce haka Ak mahaifiyarta ce fa ta dai yi kara ne saboda kwanciyar hankalin Ammi,"dan malam dakata karka cikani da magana "kwanciyar hankalin banza da wofi mutun yarasa d'a sukutum guda amman ya zauna yana.. sai kuma yayi shiru yakasa k'arasa abinda yaso fad'a. "yanzu dai ka sausautawa zuciyarka In sha Allahu tana hannu nagari kamar yadda Ummanta ta fad'a inji cewar musty .. Ak ya runtse mayatattun idanunsa da suka gama sauyawa zuwa jajja sannan yacigaba da mgn "Musty bansan yadda zanyi da rayuwata ba, bansa inda zanga su'ad ba, zuciyata zata buga idan narasa ta wallahi mutuwa zanyi muddin na rasata ka taimakeni musty ka ajiye hidimar bikin nan ka tayani neman matata da cikin jikinta "cool down Mana zamu ganta Inshaallahu yanzu dai kana ina? "ina ikoyi express " "Ok ka d!aure ka k'araso gida yanzu ,nan yashiga gaya masa abinda ya faru wani irin wawan birki ak yaja kiiiiiiii wanda yasa Musty tsorata tare da furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun, "kayi tuki ahankali fa ya fad'i haka tare dayin dayasanin gaya masa abinda ya faru , shiru Ak yayi zuciyarsa na beting sannan yasoma magana cikin sanyi murya, "da gaske kake yi Musty? nannauyen ajiyar zuciya Musty ya sauke kana "yace Allah kuwa. "Daman na dad'e da wannan tunani Ammi ce takasa fahimtata ganinsn zuwa yanzu amman fa akwai tashin hankali fa..musty yace "ka dai kayi tuki ahankali sai ka karaso muna hospital Droctor Rak "ok gani nan zuwa just give me 20 minti..... ko cikakken minti shabiyar basuyi da gama wayar ba sai gashi ya iso hospital d'in Musty ya tarosa suka jera zuwa cikin d'anki da aka kwantar da Taufeeq sai da gaban Ammi ya fad'i sanda tagansa yayi wani irin rama tamkar wanda yayi shekara da ciwo bakinsa ya bushe wanda ya nuna ala'mun baya cin abinci kasa hak'uri tayi tashiga goge hawaye, shi kuma yakarasa gaban gadon da Taufeeq ke kwance yana jan numfashi ahankali yana fitarwa ya tsura masa ido yana kallonsa, wanda wannan tsayuwar tasa yasa madam shema cike da wayyo da dabara ta kwace hannun Taufeek cikin na Salema..... wani irin kunya Umman Su'ad ta tsincin kanta cikin d'an haka yasa ta mike tsaye tsam taja baya kad'an ta jingina bayanta da bangon d'akin tamkar wace aka dasata wani sabon tashin hankali ta tsinci kanta ciki,wasu hawaye masu dumi suka sake yin nasarar biyo fuskarta tana k'ok'arin sharesu.. tsawon minti goma AK na tsaye akansa yana dubansa kafin daga bisani ya d'an saci kallon Umman su'ad ta kasan idanunsa "wato ma kukan masoyinta take bata d'iyarta data nema tarasa ba? gutun tsaki yaja akasan zuciyarsa sannan ya juya cike da izza zai bar d'akin yaji saukar muryar Ammi cikin kunnuwansa "Abdul ina zaka kuma? batare da ya juyo ba yacigaba da tafiya "zanje naci gaba da bulayin neman matata tunda bata da gatan da zai iya nemota da ya wuceni .. Ammi ta mik'e daga zaunen datake tace "dakata Abdul ya tsaya cak kamar yadda tabashi umarni har takaraso garesa ta kai hannunta cike da tausayawa halin dayake ciki ta dafa kafad'arsa. sannan tace "su'ad na da gata wanda kai kanka kasan da haka.. yayi saurin katse ammi ta hanyar cewa "ni bansan da wani gata datake dashi ba "Ammi ki duba fa cikinku babu wanda yayi k'ok'ari tayani nemo matata kowa hidimar biki ya sanya agaba "ke Dady eiman Musty umman s. .sai yayi shiru tare da dungule hannunsa ya naushi iska" amman babu komai zan cigaba da nemanta koda kuwa hakan zaiyi sanadiyyar rayuwata" daman kince kar na kuskura na sake zuwa gareki matsawar babu Su'ad zan tafi neman matata tunda ni ta zame min dole.. yak'a rasa maganar kamar zai zubda hawaye wanda hakan yasa kukan Umman su'ad tsananta eiman takaraso itama "yaya dan Allah k.... "banason jin komai daga bakinki kema aurenki ne agabanki ,"ku barni ni kad'ai dina ma na isa nemota a duk fad'in duniyar nan yakarasa maganar tare da sanya kai yabar d'akin. Umman Su'ad ta fashe da kuka abubuwa gaba d'aya sun cunkushe mata gaba daya duniyar ta tsaya mata cak gaba d'aya kalmominsa na mata nuni da bata damu da diyar cikinta ba yarinyar da ita kad'ai tasan iya wahalar datasha akanta duk duniya babu wanda zai so Su'ad kamar ita dan itace silar zuwanta duniya kuka take sosai har da shesheka Ammi ta rungumeta ajikinta tana rarrashi gaba d'aya tarasa me zatace mata.. tafiya yake Musty na biye dashi abaya "meyasa kakeyin irin haka? "gaba d'aya maganganuka babu d'a'a acikinsa ko babu komai bazaka fita jin d'acin ranshi su'ad ba "karya kake Musty ya juyo a fusace yana nunasa da yatsan hannusa "nace karya ne wannan maganar banza ce tunda abun nan ya faru kaga hawayenta? "ko kaga ta nuna damuwarta sai yanzu data sake cin karo da masoyinta tana kuka saboda ta tsinci masoyinta cikin wani hali . ak yakira sunan Musty tare da rik'o tafin hanunsa ya d'aura daidai tsatin zuciyarsa dake dokawa da karfi"kaji yadda zuciyata ke beting? " zuciyata na bugawa ne akan su'ad wallahi duk nafiku sonta da bukatarta a halin yanzu "Allah na rokeka ka sake wulakata rayuwar Zeey datayi silar rabani da matata ,"ya Allah kar ka sausautawa lamarunta Allah ka sake had'ata da mugayen alkaba'i iri ir... "ummmmmm Ak karkayi haka Musty yayi saurin d'aura hannusa kan bakinsa domin hanasa karasa abinda yake son fad'i "ko babu komai Zeey yar'uwarka ce," halaka ta zumunci ta had'aku taci darajar danganta dake tsakaninku ka yafe mata abinda tayi maka "kama barta taji da lalurar dake damunta. a matukar harzuke ya fizge hannun Musty daga bakinsa yaja tsaki ya juya yasoma tafiya ,yabar Musty tsaye agurin yana kallonsa cike da tausayawa kai tsaye gurin motarsa ya zarce ya shige ya fizgeta a guje ya bar harabar hospital. . har zuwa washegari Taufeeq bai farfad'o ba gbdy yan'uwa na tare dashi anatayi masa addua AK ma ya sake zuwa ya duba yanayin jikinsa . yayinda Ammi ta bukaci akawo mata ruwa cikin cup tayi addua sosai had'e da d'ago 'kansa tabashi ya sha sannan ta shafa a kansa zuwa fuskarsa, haka ta dinga yi masa har tsawon a wani takwas sannan akasamu ya sauke naunauyen ajiyar zuciya hade da dafe gefen 'kansa dayaji yana matsananci sara masa sannan ahankali ya ware kyakkyawa idanunsa a saman celling d'akin. zuwa wani lokaci yasoma kallon d'akin da jama'ar dake tsaye akansa ,sunyi masa tsuru da idanu suna kallonsa. adduar still Ammi keyi tare da sauran Jamar dake tsaye akansa ,yayinda Shemah ke zubda ruwan hawaye tana karanto duk addua datazo bakinta tana shafamasa saman goshinsa, Salema ma addua takeyi tana cigaba da kuka tana son isa inda yake kwance amman takasa aikata hakan gudun kar Ak ya isketa a gurinsa yayi mata wata fassarar daban. tana jin aranta gara ta tsaya inda take tacigaba dayi masa addua.. d'agowa yayi ahankali saboda jin kansa dayayi akan cinyar mutun .. karaf sukayi 4eyes idanunsa ya tsarke cikin idanun wata daban ba salemarsa ba da zuciyarsa taci karo daita ba, "k'ok'ari tashi yayi a matukar tsorace yacigaba da kallon jamar d'akin daga k'asan zuciyarsa yake tunanin ko wacece wannan matar dake tare dashi ba Salemarsa ba ...? A hannkali kuma komai yashiga dawo masa daki daki lokacin da idanunsa ya sauka akan salemarsa dake tsaye tana kallonsa tana zubda hawaye wasu na sake gangaro mata, ita din ma kwayar idanunshi take kallo kirjinta na wani irin bugawa daf daf!! sautin muryar Ammi yaji ta doki cikin dodon kunneshi wanda yasa ya d'auke idanunsa akan Umman su'ad ya maida kanta "tabbass wannan yar uwarsa ce mafi soyuwa arayuwarsa.." Taufeek d'ina Ammi takirasa ya kasa amsawa illa idanu daya zuba mata ta matso kusa dashi sosai "kayi min magana dan Allah ina kwad'ayin na sake jin sautin muryarka acikin kunnuwana domin tabbatar da dawowarka cikin wannan duniyar.. Ahankali ya bude bakinsa da kyar yace "Aunty Baraka.... yakira sunan Ammi cikin sanyi muryarsa me dadin sauraro "ina hajiya ta ina umman mahmud da mahmud suke..? take Shemah ta tsinci kanta cikin mummunar faduwar gaba sakamakon abinda taji yace wani sabon tashin hankali ta tsinci kanta ciki .. .. Ammi tace" Masha Allah, Allah abun godiya "Allah mun gode maka daka nuna min wannan rana Alhamdullahi "ashe zan sake riskar farinciki irin wannan? kowa a d'akin babu abinda yake furtawa sai kalmar Alhamdullahi Allah mun gode maka daka nuna mana wannan ranar ...... Ammi tacigaba da magana bayan ta sake yin kusa dashi sosai tana fuskantarshi " abinda nake so ka fuskanta nasan bayan halin daka tsinci kanka cikin jirgi baka cikin natsuwarka duba da yanayin tambayar matarka da d'anka dakayi a halin yanzu, "ala hakikanin gaskiya mun rasa Hajiya asanadin labarin mutuwarku da muka samu labari, nan dai tashiga labarta masa abubuwa da suka faru tun daga farko har k'arshe yayinda shi karan kansa kwakwalwar kansa ke hasko masa wasu abubuwa kafin jirginsu ya kone, shi dai yasan yana rungume da matarsa a wannan lokacin rungume kawai yake daita amman gaba d'aya, hankalinsa da tunaninsa na gurin Salema yana tunani halin dazata tsinci kanta idan taji labarin mutuwarsa yaji wani abu tamkar guguwa ya raba tsakaninsa da matarsa zuwa wani b'angare daban inda kanshi ya bugi wani makeken dutse daga nan bai sake sanin abinda ya faru dashi ba hawaye kawai Taufeek ke zubarwa yana sake hasko wannan tashin hankali me girma da bazai ta'ba mancewa dashi ba ... yayinda Shemah ke faman kallonsu tana son gano wasu abubuwan dake faruwa daki daki idan zata fahimci zantuttukan da Ammi keyi ,matarsa da d'ansa sun dade da rasuwa" to wacece wannan Salemar datayi sanadiyyar dawo dashi cikin duniyar tunaninsa? wanda d'anuwanta yayi iya k'ok'arinsa na yaga ya dawo dashi abun ya faskara har mutuwa ta riskeshi....... hawaye yake ta zubarwa sakamakon rasa mahaifiyarsa da matarsa da d'ansa dayayi sannan ya maida ganinsa ga salemarsa mafi kusanci da zuciyarsa dake tsaye har wannan lokacin kuka take. ahankali ya yafitota da hannunsa ala'mun tazo gareshi hawaye take zubarwa tana cigaba da kallonsa ta kasa zuwa inda yake har sai da Ammi tace "salema kije gareshi dan Allah da taimakon Allah da taimakonki ,muka samu wannan faricikin da muka dad'e da fidda rai da samunsa, "dan Allah ki taimaka kije gareshi yakara samun natsuwar zuciya ahankali Umma Su'ad tasoma daga kafafonta domin isa garesa tana karasawa tasamu guri ta zauna daga bakin gadon tana satar kallonsa wanda shi d'in ma kallonta yake cike da tausayawa sai dai shi ba wannan zaman datayi yaso ,yaso ne tana karasowa ta rungumeshi ajikinta amman duk da haka sai daya kamo tafin hannuta cikin nasa ya dinga massaging ahankali ahankali yana cigaba da dubanta tare da jin wani irin sauyi na daban agaba daya ilahirin sansar jikinsa ,takoina ajikinta jike yake sharkaf da ruwa gumi tun daga samanta har kasanta ....ahankali yasoma magana cikin sanyi murya yayinda idanunsa ke kanta "salemat...... yakira sunanta tare da kai hannunsa yana shafa cikinta "salemat ina cikina? "ina baby'nah dana barki dashi ? "ina abinda kika haifa min? "tashi muje a yau zan sake dangana kaina ga mahaifinki a karo na biyu domin yabani aurenki dan muddin ina raye kece abokiyar rayuwata bazan iya rayuwa da kowa ce irin mace ba matukar bake bace .. yatashi daga zaunen dayake akan gadon tare da janyo hannuta ya soma tafiya da ita yana mata magana sunyi taku d'aya zuwa biyu kenan sukaji shemah ta buga wani irin salati me karfi tare da fashewa da wani matsananci kuka me k'arfi wani irin tafasa zuciyarta take tamkar ana diga mata ruwan dalma, akirjinta kuma tamkar zai faso waje saboda tsananin tashin hankali.... .. da kishin daya turnuketa, ta dubeshi tana hawaye tace "Mahbub ni kuma ina makomar aurena da kai? "mekake tunani akaina? wani irin kallo Taufeek yake binta dashi me cike da tsantsar mamaki da tashin hanki sannan ya nunata da yatsan hannusa "ke kuma daga ina? "aure fa kikace waye mijin naki anan ? "a ina nasanki da har kike min wasu zantuttuka wand'anda kwakwalwa bazasu iya dauka ba? bansaki ba bansan daga inda kike ba asalima yau ce rana ta farko dana soma ganinki a rayuwata .... cikin rawar murya tace " nasani nasani Mahbub bazaka tuna koni wacece gareka ba sannan bazaka ta'ba sanina ba da matsayina a gurinka ba," tunda kayi lossing memory dinka na tsawon shekaru masu yawa da suka gabata amman kasani ni matarka ce ta suna da igiyoyin aurenka uku rassss suka rataya akaina," sannan muka rayu tsawon shekaru tare ,tsawon shekarun da mukayi rayuwa da kai na kasance ina maka wani irin so da uwa kad'ai takema d'anta, kullun kuma ina maka fatan samun lafiya domin sanin wani abu daya danganceka da danginka "sanadin yayana kasamu garkuwa cigaba da rayuwa a doro duniya yayana shine silar komai daka zama a yaxxu... " yayana yayi wahala da kai daga kasar haihuwarka har zuwa wata kasar daban batare da yasan ko kai waye ba." ya inganta rayuwaka alokacin da kai kanka bakasan halin dakake ciki ba ,amman dan yanzu ka dawo haiyacinka shine zaka manta dani... cikin abinda bai fi second biyu ba gumi ya rufe shi ya dimauce cikin karfin hali irin nashi ya bude baki yana son furta kalma koda guda daya ce gareta amman ya kasa bayaga girgiza kanshi daya dinga yi yana kallonta da Ammi dake tsaye akansu tana kallonsu cike da matsanancin tausayawa dan tasan wani tashin hankalin ke kokarin sake kunowa cikin rayuwar d'an uwata.. .... shemah takaraso inda Ammi ke tsaye tare da kamo hannuta cikin nata tana zubda hawaye "hakika nasan yayana yayi kuskure arayuwarsa, kuskurensa kuwa shine amincewa da yayi ya aura min d'an uwanki alhalin yasan yana cikin dimuwar, da watan wata rana zai iya dawowa haiyacinsa wanda gashi hakan yakasance , a yau abubuwa masu radadi da ciwo suna kokarin dawowa cikin rayuwata ciki kuwa har da ciwon zuwan wannan ranar da mahbub d'ina zai tabbatar min da bai sani ba kosanin aurensa dake kaina ba. Ammi ta rike hannunta sosai cikin nata jikinta na kirrrrma "ki daina kuka haka ni kaina na tabbatar da ke din matarsa ce duba ga yanayinku a lokacin da bai dawo hankalinsa ba "dole nayi kuka saboda nasoma hango karshen zamana dashi duk da bazan so rabuwa da abinda na rayu dashi sama da wasu shekaru ba. "mun rayu tare da mahbub , mahbub mutun ne me fara'a dasanin darajar d'an adam sannan kullun muna tare dashi sai dai idan baya k'asar, komai tare mukeyi matsawar muna guri d'aya bamu tabayin nisa kmr irin yadda muke a yanzu ba, "yau ace mun haihuwa dashi nasan ko yaranmu ya kalla wannan kawai ya isa ya tabbatar masa da matsayina agurinsa. A sanyaye Ammi ta katseta "karkice haka ki ma daina wad'an nan zantuttuka yadda kukayi mu'alamarku kad'ai zai sa ya iya kankarewa ba.. amman zance aurenki dake kansa yana nan har yanzu kina nan amatsayin matarsa .. take yaji zuciyarsa ta tsaya cak gaba d'aya ta daina bugawa na wani lokacin sannan ahankali tacigaba da bugawa da karfi maganganunta ba iya kunnensa kad'ai ya tsaya ba har cikin zuciyarsa yake jin komai yasoma karasowa gareta yana son ta karyata abinda tace yazama karya ne ba gaskiya ba, "wani irin aure kuma? tun kafin yakarasa gareta Ammi ta dakatar dashi ta hanyar cewa "ka tsaya ko kasamu guri ka zauna zance aurenka da ita gaskiya ne tabbas babu k'arya takarasa maganar tana maida idanunta kan shema " zanso naji yadda akayi kuka tsinci d'anuwana da kuma irin taimakon da kukayi masa.. tunda Ammi ta tsai dashi yake aikawa shemah wani irin Kallon me tattare da alajabi yayinda har lokacin hannunsa ke cikin na Umman su'ad wace ke tsaye sai kifkifta idanunwa take da sake zurfafa tunanin rayuwarta da tarin soyayyarsa gareta," bazantar da rayuwata datayi Sanadinsa iyayenta danginta tana wassafa ina ma komai dake faruwa a halin yanzu karya kunnuwanta suke jiyo mata ba gaskiya bane.." Taufeek d'inta bai da auren kowace mace akansa zasuyi rayuwarsu daga ita sai shi.. yadda Salema ke zurfafa tunaninta haka itama shemah ke tunani, sai dai nata tunanin yasha banban da wanda salema take har zuwa sanda ta matso kusa dashi suna fuskantar junansu. "ka daina tantama ko jin mamaki abinda nace ni din nan matarka ce mahbub tacigaba da kallonsa tana zurfafa tunanin gidanta da rayuwar da sukayi ina ma ace wannan abun daya faru tazo ta tafi ne da yanzu duk tsiya suna tare kwance guri daya ko zaune suna hira da mijinta ma'aboci zolaya da kokarin danne fushinsa. take ta fara tariyo rayuwarsu dasukayi a baya da dalilin haduwarsu.... *asalin faruwar lamari* mu asalin yan kasar Nigeria ne kasancewar mahaifinmu haifafen Nigeria ne, mahaifiyarmu ce haifaffiyar k'asar koria gaba da baya. karatu ne ya kawo mahaifinmu engening Nura kasar koria har Allah ya had'ashi da mahaifiyarmu me suna polina, polina ita ce d'iya ta uku gurin iyayenta wanda tunda ga kanta iyayenta suka tsaida haihuwa atsarinsu yara uku sun isheshesu rayuwa. A loakinci polina ce tasoma nunawa mahaifinmu soyayya ta fitar hankali saboda a kallon farkon data soma yi masa taji Allah ya dauki soyayarsa yasaka mata cikin zuciyarta ,ta yadda take jin bazata iya hakura dashi ba , batayi sanya a gwiwa ba gurin sanar masa inda shi kuma yaki amincewa da hakan ,ya nuna mata bazai iya soyayya da itaba saboda addini da aladarsu ba daya ba. "ta bishi tayi magiyar duniya da salon jan hankali amman yaki yarda saboda hudubar mahaifinsa garesa domin kafin yazo kasar koria karatu da kyar mahaifinsa ya yarda har sai dayayi masa alkwarin bazai saurari kowace yarinya ba abinda ya kai shi zaiyi ya dawo kasar . wannan rashin amincewarsa yasa tashiga tashin hankali daga karshe ta yanke shawarar gaya masa ta hak'ura da soyayyar su zama Friend kawai nan ma yaki yarda haka ta dinga yi masa naci, dan wannan alakar abotaka tayi amfani da matantakanta, kafin zuwa wani lokaci soyayya me karfi tashiga tsakaninsu wanda idan d'aya bai ga d'aya ba babu kwanciyar hankali ,bayan wasu lokuta sukayi nasarar yin aure bayan wahalun da suka sha kafin su samu mallakar junansu domin lokacin da mahaifinmu ya zowa iyayensa da batun auren polina kin yarda sukayi daga karshe suka hanashi komawa kasar koria gaba d'aya wanda sanadin haka mahaifiyarmu tabiyosa kasar haihuwarsa inda ta nunawa iyayensa shi take so kuma duk abinda suke so zatayi ko cewa sukayi ta zauna kasar Nigeria matukar zasu amince da aurensu zata muslinta ta zauna da kyar dai da taimakon wasu daga cikin manya a dangi ,da mahaifinmu ya shawo kansu aka muslintar da mahaifiyarmu inda ta amshi sunan muslinci da khadija sukacigaba da rayuwarsu a can a nigeria a wani bangare daga cikin gidan. bayan wani lokacin khadija tasamu ciki tashi kwance babu wuya agurin Allah har Allah ya sauketa lafiya tasamu haihuwar d'a namiji tunda ta haifi yaron, ta hana kowa daga cikin dangin d'aukarsa har mahaifiyar babamu daga babanmu sai ita ke d'aukar baby, duk me son ganin baby sai dai ya iskoshi cikin dan karamin gadonsa ya gansa daga nesa amman bazai ta'ba baby ba,har ranar suna inda yaro yaci sunan kakanmu wato salis tunda polina ta haihu mahaifinmu ya d'auki son duniya ya daurawa polina da danta ganin haka yasa ta dinga bashi shawarar su gudu su bar kasar batare da sanin kowa ba, bayan suna da wasu watanni aka wayi gari eng Nura sun gudu tare da khadija da baby'nsu . d'angi sun shiga tashin hankali matuka daga baya suka rakasu da addua ,komawarsu koria babu dadewa Allah yayiwa Salis rasuwa lokacin yana da wata 6 duniya dan har yasoma takawa,babu rashin lafiya babu komai kwana ne dai ya kare mahaifina yaji mutuwar sosai dan ba'a ta'ba masa mutuwa ba arayuwarsa kowa nashi na nan a raye haka khadija har tafishi shiga tashin hankali sai ta dinga tunani ko dan ta haifeshi a nigeria ne yasa tarashi, tundaga lokacin taci alwashin ita da kasar har abada haka ma duk abinda zata haifa masa bazasu taka kasar ba hatta shi kansa mahaifinmu bazata sake kuskuren barinsa zuwa kasar Nigeria ba ,suka cigaba rayuwarsu cikin so da kauna da kulawa. bayan haihuwar Salis iyayenmu sun dade basu samu haihuwa ba kafin daga baya suka samu haihuwar yayana Habib alokacin mahaifinmu yasamu cigaba sosai akowani bangare na rayuwarsa dan bai tsaya iya aikinsa kadai ba har da harkokin kasuwanci zuwa kasashen duniya yana yi, shekarunsu biyar dasamun haihuwar habib suka sake samu haihuwata kuma har lokacin maihaifiyarmu bata tunanin sake zuwa kasar mahaifinmu sakamakon wannan tsoron d'an kar arabata damu . shi kansa mahaifinmu da taimakon kasuwancisa yake samun damar zuwa kasar haihuwarsa yaga iyayensa batare da saninta ba ,mun taso cikin gata da kulawa iyaye sosai takowane bangare iyayenmu naji damu duk abinda muke so shi mukeyi mahaifinmu ya shahara sosai a kashen duniya dan bayan gwagwarmayar rayuwa data aikin gwanati har ma da rike mukamai nasiyarsa kasar yayi da taimakon mahaifiyarmu. " ina matakin jamia Allah yayiwa iyayenmu rasuwa sakamakon hatsarin mota da sukayi ta hanyar dawowarsu daga office din jakadanci "acewar mutane an kwance musu birkin mota ne . mutuwan ta gigitamu kwarai da gaske muyi kuka kamar me daga karshe muka fawwalawa Allah komai mukacigaba da rayuwarmu. yayana habib yacigaba da bani kulawa da kuma abinda yashafi fannin kasuwamcin mahaifinmu domin a yanzu shine kan gaba a komai wanda zuwa wannan lokacin arzikin mahaifinmu ya zarta yadda ka tsinci naka arzikin lokacin da kayi lossing momery dinka. a lokacin Allah Allah na dinga yi na kammala karatuna domin na samun damar taimakawa d'anuwa na wanda kullun yake nuna min bazan iya komai acikin lamarin , ni kuma sai na dinga nuna masa zan iya ai duk abinda namiji yayi mace zata iya yin feyye da haka duk lokacin dana fadi haka sai dai yayi murmushi kawai yace "sai dai nayi aure mu taru dani dashi da mijina mu tallafawa dukiyarmu.. nima nace yayi aure domin yafini bukatar haka yaya Habib kyakkyawa ne ajin farko dan har ya zartani a komai hakan yasa yan'mata ke yawon kawo masa farmaki amman sai yaki .. haka na dinga yiwa Habib nacin aure shima yana min naci nayi aure mijina ya tallafawa dukiyata sai dai nayi murmushin nace nafi son shi ya fara a haka har Allah yasa nagama karatuna nasoma taimaka masa . a shekaru uku darasa iyayenmu da mukayi abubuwa dayawa sun faru ciki har da soyayyyar da mukeyi da wani daga cikin ma'aikacin company dinmu wanda hakan yasa muka dan samu matsala da Habib saboda rashin amincewarsa a cewarsa basona yake tsakanin da Allah ba na canza wani nace masa kawai naji . cikin haka na fuskanci habib na tare da matsala saboda alokacin ya rame tsotsai ga yawon tunani da yawon ciwo wanda wani lokacin idan yana tari har aman jini yake nan fa hankalina yatashi mukaje yaga likintasa doctor bai yi min bayanin komai ba yayi adminting dinsa akacigaba da bashi kulawa da daurashi akan magani wanda duk daren duniya nice ke bashi magani kafin na kwanta gaba d'aya na tattara dukkanin hankalina garesa domin bana son narasa shi. "lokaci zuwa lokaci ciwon natashi kuma duk lokacin daya tashi ya dinga tari kenan da aman jini, a wata safiya ne Habib ya tashi da rashin lafiya me karfi wanda yafi duk sauran rashin lafiyar dayake dan wannan karon har da gudaji gudajin aman jini yake. muka isa ga likita dake dubashi akasoma bashi taimako gaugauwa ranar dai na tsare likinta kan lallai sai yayi min bayanin cutar dake damun dan'uwana dayake aman jini cikin bayanan likita dayake min ne naji wai d'an'uwana na dauke da cutar blood cance wanda yanzu cutar takai matakin da sai an zuke jinin jikinsa an sa masa wani sannan zai samu lafiya yacigaba da lallabata rayuwarsa datayi saura dan a halin yanzu bazai wuce shekara daya araye ba zai mutu .... hankalina yayi mugu mugun tashi nayi kuka awa raina zai fita dan lokacin gani nake shikenan ma na rasa d'an'uwa na dinga zagin likinta ina cewa shine zai mutu kafin shekara daya, haka na dawo masa tamakar mahaukaciya sabuwar kamu da kyar aka samu aka shawo kaina da taimakon likitoci komai ya daidaita aka d'aura shi akan sabon magani da zai dinga rage tasirin ciwon ajikinsa "lokacin na nemi likintan dake kula da lafiyarsa akan kar yasanar masa da yana d'auke da ciwon. inda likitan ya tabbatar min da ai ya dade da sani yana d'auke da ciwon dan yana taimakawa kansa sosai gurin zuwa duba lafiyarsa yanzu abinda yasa kikasani dan ciwon ya girmama ajikinsa ne dabazaki sani ba... lokacin da doctor ke mini bayanin yadda rayuwarsa zatakasance ni nake kuka amman shi ko dingon hawaye bai zubar ba "Allah ya sanya masa dauriya d'aukar kaddarar datasameshi acikin ganiyar kuruciyarsa. gashi babu uwa babu uba babu dangin mahaifi sai na uwa suma ba wasu masu yawa ba..... a kullun tsakanina da Habib kar na aure husein nasamu wani ko bayan ransa na aura haka ina jin son husein araina na daina sauraronsa nafi maida hankalina gurin kula da lfyrsa. tashin farkon abinda yazowa zuciyar Habib bai wuce yadda zamuyi da tarin dukiyar da muke da ba, saboda shi oready yasanyawa rayuwarsa yana daf da kabari , abu na farko da muka soma dashi muraba dukiyar mu gida uku kashi daya muyi taimako dashi zuwa kasashen duniya amman mu fara da kasar haihuwar mahaifinmu duk da bamusan asalin daga wani jahar ya fito ba amman muka zabi somawa da kasar kano..... alokacin idan ba ance maka Habib na dauke da cutar cance ba bazaka taba yarda ba, dan irin kulawar danake bashi da taimakon likita yasa cutar kin nunawa a jikinsa kamar farkon kamuwa da ciwon sai dai idan ciwon ya tashi ne zaka tausaya masa sammakon fita haiyacinsa dayake zai ta aman jini gudaji gudaji ni kuma haka zan shiga tashin hankali nayi ta kuka ina masa karatun alqurni me girma har zuwa sanda zai samu lafiya.. yaje kasashen duniya da dama da lalurar ciwon jikinsa sannan ya shirya tafiya Nigeria inda kwarai naso binsa kasar haihuwar mahaifinmu amman ya hanani dole tasa na hakura domin alokacin bana kuskuren sa'bawa umarninsa duk abinda yace haka za'a yi tashin farko daya isa Nigeria a jahar kano jirginsa ya sauka dan haka yasoma abinda ya kaishi ta fanni taimakawa marasa lafiya da marasa galihu da marayu. yaje state ya kai ashirin a yadda yasanar min daga karshe ya zo jahar lagos inda nan ya iskeka rai hannun Allah bakasan inda kanka yake ba ganin farko da Habib yayi maka yaji kashiga ransa ya dade sosai akanka yana kare maka kallo cike da tausayawa alokacin yace bai san sanda ya dinga zubar maka da hawaye ba gashi daganinka an ga mutun me kima da dattako sannan siffarka batayi kama da mutumin daya fito daga gidan banza ba, yasamu likinta kwakwalwar dake kula da kai domin son jin dalilin shigarka wannan halin anan likitan yake gaya masa "kasamu matsalar kwakwalwa momery dinka ce ta ta'bu wanda dole sai an fitar da kai kasar waje sannan zaka iya dawowa daidai idan anyi dace. gashi basu san kowa naka ba tunda aka kawoka babu wani wanda yazo naka take Habib yaji zai d'auki nauyinka amman yasa a sanar a kafafan yad'a labarai domin son binciko danginka. kusan kwanaki goma ana yad'a labarai da hotonka a halin dakake ciki amman ba asamu wanda yasan wani naka ba. "dan haka habib yasanya hannu da taimakon likita ya taho koria da kai inda kai tsaye hospital aka nufa da kai akashiga baka taimakon gaugauwa anan likitoci suka tabbatar mana da kayi lossing memory dinka wanda har ya wuce fahimtarsu amman may be idan ka hadu da abinda zuciyarka tafi bukatar arayuwa ko fuskar wanda zuciyarka take matsananci so zaka iya dawowa tunaninka.. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Dedicated To Hauwa A Usman Jiddar YA MUDHILL THE GIVER OF DISGRACE page 83 .........."duk da likitoci na iyakar kokarinsu akanka amman Habib yagaza hak'uri, gani yake kamar basu baka kulawa data dace , sati biyu tsakani ya shirya mana tafiya da kai zuwa wani hospital 'kwa'kwalwa dake k'asar india . ranar monday mukabar koria zuwa india inda kasoma karbar treatment daga k'wararrun likitici 'kwakwalwa, cikin wata uku ka warke garas. "Sai dai lokacin da kasamu lafiya sai ka dawo tamkar me 'kwakwalwa yara komai sai anyi maka gaba d'aya kulawarka ta dawo hannuna alokacin, haka Habib zai tasaka gaba yayita kuka ya dinga furta kalmar Alhamdullahi wato kowani bawa danasa kaddarar, gashi shi d'auke da cutar dake daf da kai shi kabari, kai kuma ga taka kaddarar ta juwewar 'kwakwalwa,ina son na dinga kiran ka da suna amman narasa da wani suna zan kiraka. dan haka na" cewa Habib mu samu sunan dazamu dinga kiranka dashi, dan shine farkon abinda zai saka ka dawowa aikata halayyan irinta cikakkun mutane. da fari Habib yaso mu dinga kiranka da sunansa acewarsa shi ba mazauni duniya bane, "watan wata rana zai tafi ya barni da kai, sunansa zai dinga d'ibe min kewarsa, nan take na tubure na nuna masa sam ban yarda ba wannan tsari ba ,ya canza maka wani suna babu abinda zai rabamu ciwo ai ba mutuwa bane sai ni nazo na mutu nabarshi a duniya ,shine da kansa ya zaba maka sunan Mahbub, a wani daren jumma'a muna zaune da habib byn na bashi ganinsa ya ya kira sunana" Shemah ...na d'ago ina dubansa alokacin kai idanunka na kanmu "ki rike Mahbub amana da gaskiya ina jinsa ajikina sosai ina jinsa tamkar wani jigo ne gareki ko ina raye da bayan raina ,idan mutun yayi wani alkhairi kansa yayiwa hakazalika akasin hk, sai kayi alkhairi ka manta agaba ka tsinci ribarsa, "ki dinga kallonsa amatsayin mutun me mahimmanci ga rayuwarki, irin irin zantuttuka Habib kenan gareni wad'an da suke maseefar kashe min jiki da narka min da zuciya har yasani zubda hawaye tausayinmu . "Aka sallamomu daga hospital muka dawo koria cike da tsantsar murna kasancewar kashiga ranmu sosai bayan kyakkyawar surar da Allah ya halicceka dashi, kai din wani hazikin mutun ne me kwarjini da kuzari hade da nutsuwar zuciya, alokacin na d'auki soyayyar duniya na d'aura maka tare da rike amanar da yayana yabani na kulawa da kai gaba d'aya na nemi son da na kewa Husein na rasa adalilin kasancewata tare da kai. "Anan koria ma lokaci zuwa lokaci kana zuwa ganin likita dan lokacin bama bacci sai kayita juye juye kana rike kanka kana ihu ,sannu ahankali ka dawo normal tamkar baka ta'ba samun matsala a kwakwalwar ka ba, in da muka cigaba da rayuwarmu har kasoma bin Habib office daga k'arshe ya d'auraka akan matsayinsa alokacin komai tare mukeyi duk inda kake muna tare wata irin shakuwa ce me k'arfi tashiga tsakaninmu wanda hakan yayi wa Habib mugun dadi dan jinka yake tamkar d'an'uwansa na jini karamcika da fara'arka da rik'on amanarka yasa Habib yi min sha'awar aurenka lokacin daya zo min da zance naso k'in amincewa lamarin, amman soyayyar danake maka taki barina kin amincewa . lokacin da mukayi aure Habib ya tattara duk wata kadarata ya damka maka ,har ma da wasu kadarori daga cikin nasa, ya d'aukaka acikin kasashen duniya duk wani abu da za'a yi da matsayinsa kai ke gudanar dashi duk wasu takardunsa dana wa ya canza suna zuwa sunanka. " alokacin da mukayi shekara d'aya da aure likita ya sake tabbatar mana Habib bazai wuce shekaru d'aya a duniya ba zai mutu hakan ya sake d'aga min hankali"nace idan rayuwarsa a hannunsa yake sai ya kasheshi " haka kace shekara daya data wuce bazai wuce shekara daya ba, yazo har ya dara hkn yanzu ma kazo da magana mutuwa duk maganarka bata wuce zance mutuwa, "kasani ma ko zaka rigashi mutuwa na dinga zakin doctor duk da lokacin gbdy a firgice nake daganin yanayinsa gaba d'aya komai masa ya sauya hatta tufafin sawarsa sun dawo farare bashi da abin yi sai neman istigifari da salatin annabi . "a lokacin da kai mukeyin komai gurin tattalin lafiyarsa koma nace kazama jigon komai domin duk abinda yaka mata nayi mishi ka maye gurbina, "gaba d'aya muka tattara al'amarinmu zuwa ga ubangaji wanda ba'a hanashi shine mai bayar da lafiya ga wanda yaso. "Allah bai rabani da d'an'wana ba har sai da muka rayu dashi na tsawon shekaru biyar sab'anin yadda likitoci suka sha gaya min. "mutuwar Habib ta girgiza zukatan mu ni da kai da sauran masoyanmu wanda gaba d'aya kusan rasa gane kaina kayi domin nima a sanadiyar haka na kamu da ciwon zuciya. "da taimakon Allah da taimakon ka naci gaba da rayuwa a duniya abu d'aya ke kwantar min da hankali a duk sanda na tuna Habib ya koma ga Allah yana me karatun alqurni me girma ana zarar ranshi amman sunan Allah yake ambato wannan abu shiyafi komai yi min dad'i arayuwata, har nasawa zuciyata danganar rashinsa atare dani. jinka tare dani ke d'ibe min kewar d'an'uwana danarasa sakamakon kulawar dakake bani, mutuwar Habib ta sake saka shakuwa mai k'arfi a tsakaninmu muka sake yarda da junanmu da zuciyoyimu cewar muna son juna da amana kuma zamu rayu k'ark'ashin inuwa d'aya muddin rai. " bayan wani lokaci kaima kayi suna ta kowani b'angare cikin k'asashen duniya ka gahurta har ma kaso kafin lokacin da Habib ke raye, "muyi zama na amana da soyayya a tsakanin mu wanda idan akace min wata rana zamu rabu zan k'aryata hakan sai dai duk wannan tsawon shekarun muna tare batare da wata matsala ba in ma har muna da matsalar arayuwar mu alokacin to bata wuce matsalar rashin haihuwa ba ...... "munyi zariyar asibiti munyi na gargajiya shiru dan haka muka sake rungumar junamu muka d'auki komai muka mikawa Allah. wanda ba'a sa shi kuma ba'a hanashi shine me bayarwa da hanawa ga wanda yaso d'an likitoci sun tabbatar muna da kowannen mu lafiyarsa lau, lokaci ne Allah bai kawo ba, shemah ta sauke naunauyen ajiyar zuciya lokacin datazo k'arshen labarin tare da tsura masa ido tana kuka me ta'ba zuciyan me sauraro,sannan tace "wannan shine tarihin rayuwata da kuma silar haduwarmu da kai. "kayi hak'uri koda baka sona kacigaba da rayuwa dani takarasa maganar tana me had'e hannunwan ta duka .. Ammi ta rungumeta ajikinta tana rarrashinta "kukan ya isa haka Shemah In sha Allahu ina me tabbatar miki zaki tabbata mallakinsa cikin inuwarsa har yanzu mijinki ne Taufeek da igiyar aurensa akanki. " Nasani Aunty ina jin tsoron karya ce bazai cigaba da zama dani ba "sannan meye matsayin wannan matar dayake ikirarin zai sake zuwa gurin mahaifinta akaro na biyu neman aurenta..... ? " ya tab'a aurenta ne suka rabu har yake tambayar ta cikin daya barta dashi..? "ni dai koma menene tsakaninsu Aunty ki taimaka yacigaba da rayuwa dani, Ammi tace "karkiji komai zai rayu tare daku "ita wannan da kika gani tsaye sunanta Salima itace asalin muradin ransa ,a duniya idan akwai abinda Taufeek yafi kauna da so bai wuce wannan bawar Allah dake tsaye a gabanki ba. soyayyarsu ta wuce na tsaya misalta miki, nan Ammi tashiga bawa shemah labarin Salema tundaga farko haduwarsu da Taufeeq har karshe da haihuwar d'iya macen datayi masa da yadda d'an cikinta ya aureta abu d'aya ne bata sanar mata ba shine batan su'ad shima dan kar kara masa dumuwa ne. wani irin kuka Shemah ta fashe dashi me tsuma zuciya "lallai ta cancanta yasota fiyye da komai a arayuwarsa "amman dan Allah ni dai sumin alfarmar cigaba da rayuwa dasu, na kasance a cikin inuwarsu, bazan shiga rayuwarsu ba burina nakasance tare da Taufeek araye, saboda bani da kowa a yanzu daya ragemin sai shi....... kuka take sosai har tabawa Salema tausayi ta isa gareta ta rungumeta suka rungume juna suna kuka. "ki bar kuka shemah zaki rayu da Taufeeq oredy ma taufeek naki ne" daman ni tuni na cire rai da rayuwa dashi ,zuciyata ta dade da hak'ura dashi kucigaba da rayuwarku kawaki kamar yadda kukayi a can baya nabar miki shi muddin rai.... shema ta rungumeta sosai "nagode nagode har bansa da wace kalma zan gode miki ba amman ki aureshi mu zauna tare.. shi kuwa Taufeek jin abinda Salima ta fad'a yasa komai ya tsaya masa tunani kala kala zuwar masa yake acikin zuciya har yaji gefen kansa yayi mugun sarawa "me salima take nufi da kalmar tabarwa shemah shi? abinda ma bazai ta'ba yiwuwa ba kenan yana raye tana raye yayi rayuwa dawata ba ita ba yayi mgnr cikin ranshi. daga can wani b'angare na zuciyarsa ke tambayarsa " anya ma kuwa zaka iya cigaba da rayuwa da shemah? "idan nace zan yacigaba da rayuwa da ita bazai iya yin adalci atsakaninta da Salima ba,domin kuwa Salimarsa dabance da sauran mata, bazai tab'a iya raba soyayyarta da wata ba ballantana a yanzu daya ji furuncinta me gauraye da tsagwaron kishi daga bakin Salima "wai ta barma Shema shi, kallo d'aya yayi mata yagane maganar ba daga zuciyar ta takeba iya baki ne kawai . tsawon lokacin ya d'auka tsaye yana kallonsu har sanda Doctor Rak yak'araso garesa ya dafa kafad'arsa yasoma masa magana cikin rad'a "ka zauna kasan baka gama wastsakewa ba tukun "kabi komai ahankali ta hakan ne kawai zamu samu sauk'in alamarin.. "Rak... Taufeeq yakira sunansa ahankali kamar yadda yasaba a tun farko wanda shine mutumin daya rad'a masa sunan tun a ganinyar kurciya. "kasa a sallameni ina buk'atar barin hospital d'in nan ayanzu gida nake buk'ata domin ina bukatar natsuwar zuciyar tunkaran mahaifin Salema ... ."an gama inji cewar minister lafiya wanda ya kamo hannunsa ya zaunar dashi akan gefen gado shi kuwa taufeeq da idanu kawai yake bin Salima dashi hankalinsa a matukar tashe gani yake tamkar ba Salimar sabace , me sonshi kalamanta sun tsaya masa arai matuka ya matsu ba'a zo an sallamesu ba .. misalin k'arfe takwas na daren ranar aka sallamo Prof Taufeek daga gadon asibiti, kai tsaye gidan Ammi sukayo dashi, akayi masa masauki a part d'in dake kallon na Ammi zaune yake abakin gadon ya nad'e hannu wansa duka a kirjinsa tare da d'aura kafarsa d'aya kan d'aya yana d'an girgizawa ahankali ahankali ya bala'in tsurawa Umman Su'ad kyakkyawa idanunsa batare da yace mata komai ba ,yayi shr yana nazarinta so yake ya gano gaskiya abinda ta fad'a a hospital "na ta dad'e da cire ran zasu sake rayuwa tabarwa shemah shi sucigaba da rayuwarsu, kallonta yacigaba dayi itama shi din take kallo har yanzu wannan sihirtaccen kyauwun nasa na nan babu inda yaje ta d'auke idanunta akansa cikin sanyi jiki take yiwa Ammi magana k'asa k'asa daga inda yake kacokan hankalinsa da natsuwarsa na kansu. " Amman baya jin abinda suke cewa atsakaninsu har sanda yaga ta juya ta bar d'akin cikin sauri da idanunsa yayiwa Ammi magana "ina zata? itama Ammi nuni tayi masa da ya kwantar da hankalinsa zata dawo, d'akin yacigaba da d'aukar shiru kusan minti goma har shemah tashigo d'akin hannunta rike da d'an karamin tire me d'auke da flask da kananan glass Cup's ta iso gabansa ta tsiyaya masa coffe cikin cup ta mika masa cike da sanyin jiki ya amsa ya kai bakinsa ita kuma ta zauna kusa dashi tana tambayar Ammi ina Umman Su'ad ." Aunty Umman Su'ad taje ? daidai ya kai cup din bakinsa da zumar shan coffee din Ammi taba ta amsa da" "ta wuce gidanta " Ai bai san sanda ya furzar da coffen din daya soma k'urb'a ba yana duban Ammi a matukar tsorace "ta wuce gidanta... ya sake maimaita abinda Ammi ta fad'a.... Ammi tace "eh ta wuce gidanta amman zata dawo gobe ,dan Allah ka natsu ka kwantar da hankalinka cikin satin nan da an kai eiman gidanta zamu shirya zuwa garinsu.. "Aunty.... kinji fa abinda tace tabawar shemah ni, "nafiki sanin wacece Salema nasan yadda nake cikin zuciyarta barina dazatayi ,shine babban tashin hankalina gara ina tare daita karta gudu tabarni kan wani dalilita "wannan kuma gaskiya ne inji cewar Madam Shema "ina ne gidan nata yaka mata muje yanzu ..? ya mik'e tsaye da kyar yana dafe daidai saitin kansa dayaji ya cigaba da sara masa wanda hakan yasa Ammi saurin mik'ewa tsaye suka nufo harabar gidan inda motacinsa ke jire ,escort dinsa naganinsa suka mimik'e tsaye tare da k'ok'ari bud'e masa gidan baya tare da Ammi suka shiga cikin hadaddiyar Land cranchis suka zauna . Madam Shema tashiga dayar motar tunda suka shiga motar yayi shiru yana tunani iri iri gaba d'aya ya kasa manta maganganunta, ita ta hak'ura dashi yaci gaba da rayuwa tare da matarsa wannan kalmar bai san amizanin dazai ajiyeta ba aciki zuciyarsa . gefe d'aya kuma Ammi magana take masa akan Shema cikin tsigar rarashi ya hakura yayiwa shema adalci yacigaba da zama daita har suka karya kwanar unguwar zance shemah take masa wanda shi kwata kwata bashi ne agabansa ba.. suna gama shigowa unguwar take ya gane d'aya daga cikin gidajen sirrinsa ne daya mallaka mata take zaune aciki, ajiyar zuciya ya sauke da karfi daidai sun iso k'ofar gidan bai tsaya jiran escort dinsa sun fito sub bude masa k'ofar motar ba ya fito ,sai bangaren k'ofar Ammi da take suka samu damar bud'ewa . tashiga gaba yana biye da ita ahankali har bakin k'ofar part din Umman su'ad inda yashige gaban Ammi yasoma knocking can yaji sauti muryarta tace "waye? "mu..mune suka had'a baki gurin fad'ar haka, yadda suka had'a bakin yasa bata tancace muryoyinsu ba, ta danyi shiru kamar minti biyu sannan ta bada umarnin shigowa. yasanya kai cikin parlour'n d'akin tana ganinsu tasha jinin jikinta tare da nuna musu kujera da hannunta suka zauna har Madam Shema Ammi "tace sai kuma kika ganmu daga sama? "shine ai fatan Allah yasa lafiya dai? "ina fa lafiya Taufeek ne ya matsa wallahi lallai sai munzo. shiru tayi tare da tsaida zuciyarta shigewarta cikin uwar d'akinta dan batasan abinda zatace ba yana ganin shigewarta , yabi bayanta gaba d'aya kallon d'akin yake koina a hargitse ga katuwar jakarta akan bed cike da rabin kaya ,ta isa inda kayanta ke zube tacigaba da d'aukarsu tana shiryawa cikin jakar. ya iso gareta ya d'aura hannunsa kan katuwar jakar "mekike shirin yi haka Salima? "ina zaki kike shirya kaya? "zan koma mahaifata tabashi amsa tana cigaba da d'ibar kayanta tana sawa cikin jakar. "a yaushe kenan zaki tafi ? "a yanzu "tabashi amsa atakaice.. shiru yayi na wasu mintuna sannan yace "kibar tafitar nan zuwa nan da byn daurin aure eiman ,ki bar komai anan yanzu kibini mu koma gidan Ammi har zuwa lokacin da zamu tafi tare.. "bazan iya ba ..."karka damu kanka akaina sannan karka tillasta kanka akan zuwa gurin d'angina, oredy nace na hak'ura da kai lni matar bariki ce agurinka, kana da mata a halin yanzu kayi hak'uri kacigaba da rayuwa da matarka tana sonka fiyye da son da nake maka... "karki sake kuskuren kira min kanki da matar bariki"kin kuwa san ma'anar matar bariki da kika kirawa kanki? "nasan kin dai fada ne amman bakisan ma'anarsa ba .... "ina tabbatar miki ke ba matar bariki bace ... "kadara ce me girma da kima a idanuna wace bazan iya bazatar da lamuranta ba "ke din kadarace da million kudi basu kai a fansheki dasu ba .. "ada can baya musu ko jayya bai ta'ba shiga tsakanina dake ba banason ayanzu da muka kara sanin ciwon kanmu muyi jayayya akan cigaban rayuwarmu" kiyi abinda nabaki umarni, ko da kin daina sona Salima ni har abada bazan ta'ba daina sonki ba saboda sonki ajinina yake , da soyayyarki akan halacin zuciyata ko kin fasa aurena ni bazan fasa aurinki ba "ta yaya kike tunanin zan iya barinki nacigaba da rayuwa da wata ? ya kamo tafin hannuta cikin nashi yana murzawa "muje yanzu agabanki na sauwake ma shemah aurena dake kanta tunda saboda ita kike k'ok'ari gujewa aurena..... yasoma tafiya da ita tayi saurin ja da baya "sakar min hannu ni ba saboda da ita bane kawai dai zuciyata zata fi samun natsuwa ne idan nabarku kucigaba da rayuwarku tare. labulen d'akin ya d'an d'aga ya kira Ammi tana shigowa ya nuna mata jakar kayanta "kalli kigani Aunty shirin guduwa take tabarni saboda ta daina sona kiyi mata bayanin "ita zuciyata take so ba Shemah ba, "meye amfanin soyayyar da mukayi da ita abaya matsawar bazamu kasance cikin inuwa d'aya ba? " idan tayi kuskuren barina wannan karon ba juyewar 'kwa'kwalwa ba mutuwa zanyi gaba d'aya yakarasa maganar kamar zaiyi kuka sannan yasaki hannunta ya koma ya jingina bayansa da bangon d'akin yana kallonta Ammi tasoma mata magana cikin sanyi murya da rarrashi domin fahimtar da ita illa rashin aurensa" yanzu fa ke ba yarinya bace karki manta d'iya gareki har kina shirin samun jika arayuwarki "me kike tunani akan yarinyarki da jikokinki? "me kike tunanin mutane zasu ce akansa dake kanki idan baku auri junanku ba? "Shema bata da matsala da dukkanin ala'mun, ta nuna zata iya zama daku bai kamata ki nuna kin aurensa akanta ba.. "matsawar kika gujewa aurensa kenan kinyi bak'inciki da sake dawowarsa cikin duniyar mu ke nan. "na d'auka kece mutun ta farko dazata soma bada gudumuwarta gurin aurenku dashi . "duk da nasan wannan maganar da kika fad'a nasan bata kai zuci ba, wallahi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba nasan bata kai zuciyarki ba domin kuwa har yanzu kina tattare da soyayyarsa kuma nasan bazaki iya barinsa ba, ni ma bazan bar wannan damar tayi tasiri ba muddin ina raye sai kin aureshi dole.. Ammi ta dad'e tana nuna mata faidar aurensu koda kuwa babu soyayya atsakaninsu ballantana da tsansar so atsakaninsu. tana kuka tace "shikenan Ammi na amince.. jin haka yasa ya sauke naunauyen ajiyar zuciya ,take suka ajiye maganar akan zuwa jibi zasu tafi kasar haihuwarta. Taufeeq yace "ki bar shirya kayan mu wuce gidan Ammi yanzu daga can sai mu wuce. "kuyi tafiyarku idan kun shirya kubiyo ta nan ku daukeni, "bazai yiwu ba d'an bazan iya barinki ke kad'ai anan ba. "Anan nayi rayuwa tsawon shekaru meyasa meni ? "ko kaga wani sauyi ne tattare dani? "wannan zance da ne, ke kinsan da muna tare bazan ta'ba yarda da hakan ba ,kiyi abinda nace kawai mu samu zaman lafiya "har yanzu yana nan da ikonsa babu abinda ya sauya a halaiyensa, ba d'an taso ba haka tabisu.. daren ranar kasa runtsawa tayi banda juyi babu abinda take akan gadon Ammi ,tunani kala kala ke zuwan mata zata koma kasarta "ko yaya iyayenta zasu kar'bi lamarinta ? zasu amince da lamarinta su amincewa aurenta da Taufeek a karo na biyu ko kuma har yanzu suna akan ra'ayinsu ? zuciyarta tace "wannan karon karki soma bujirewa umarnin iyayenki duk abinda suka zartar hakinki ne kiyi musu biyayya, domin rashin bin umarni iyaye babu abinda yake haifarwa face nadamar rayuwa.. yadda ta kasa runtsawa haka shima Prof bai runtsa ba sai dai shi kwana yayi yana gayawa Allah.. washegari byn an d'aura auren eiman Ammi tasa aka kira mata kanin mahaifinsu dazo daurin aure ,shi kadai yayi musu saura araye tayi masa zancen taufeek tunda daman can yasan da komai daya faru ya tabbatar mata babu matsala in Allah ya yarda dashi za'a yi tafiyar . daren ranar eiman ta tare a gidan mijinta dake omole estate cike da kewar su'ad, gidan ya tsaru sosai babu abinda babu Ammi da Dady sunyi k'ok'ari sosai d'an bakaramin kudi suka kashe ba Hajiya kaka da kuka tabaro gidan sakamakon tuno jikarta zeey. haka 'yan kai amarya suka watse aka bar amarya da kawayenta zaman jiran angwane. Allah sarki Ak yayinda abubuwa keta faruwa, shi yana can neman matarsa kamar zai yi hauka zuwa lokacin yayi baki ya rame yagama fita haiyansa baya zuwa office kullun yana kan titi daga wannan unguwar zuwa wancan unguwar har gurin gang dinta na da yaje yayiwa ore magiyar duniya da ganiya da su taimaka idan sun san inda take . agurin ore ne ma ya samu sausauci inda tace masa suna waya sai dai da privete number take kiranta dan haka kullun da zarar yashirya gurin ore yake fara zuwa yaji ko takira.. bayan kwana uku da misalin karfe 7:00 na safiyar ranar suka escort dinsa suka d'auki hanyar zuwa kasar Cotonou zasu jirasu a aiport, Dady Ammi Umman Su'ad da Taufeek minister Rak da k'anin mahaifinsu Ammi banda Shemah suka bi jirgi . 12 :00 daidai a k'asar Cotonou tayi musu batare da bata lokaci ba escort dinsa suka shiga bubude kofar motocin, suka shiga direbobin suka ja, lokacin da taga motacin sun karya kwanar unguwarsu taji bugun zuciyarta ya tsananta, "ta yaya zata fuskanci iyayenta ? "da wani ido zata dubesu bayan shekaru sama da ashirin datayi batare dasu ba ? har motocin suka ja suka tsaya a k'ofar tafkaken get din gidansu bata da kuzari , jikinta yayi mugun sanyi . ahankali mutanen dake cikin mototocin suka soma firfitowa d'aya bayan d'aya har suka gama fitowa banda ita dake zaune har lokacin abayan motar. Ammi ta sake lek'owa cikin motar "fito mana Salema kisanyawa zuciyarki natsuwa babu wani abinda zai faru sai alkhairi, takarasa maganar tare da kamo hannuta cikin nata, ta fito kafafunta dake rawa. idanunta ta d'ago ahankali ta tsurawa gidansu , tana kallon gidan ,tsarin ginin na nan kamar da can baya sai d'an karin kyale kyalen zamani da gidan yasamu wanda hakan ya nuna mata ahlin gidan suna nan kan samun abun duniya, koma tace arzikin yaci uban na da . me gadin gidan wani mutun ne daban ba wanda tasani ba ahankali take bin bayan Ammi dayake sauran mutane sunyi gaba har sun nemi iso zuwa cikin gidan bayan kamar minti biyu ta d'ago idanunta saka makon jin sautin muryar wanda ya fito bayan shigar me gadi, gama d'agowarta ke da wuya ta sauke idanunta akan k'aramin kaninta autansu Sulaiman ,wanda yanzu ya kara girma ko tace yazama babban mutun kamar a mafarki ya ganta ,mutuwar tsaye yayi agurin yana dubanta kana yashiga nuna ta" yaya salem............. kece ko kuwa idanuna ne ke min gizo? Dady ne ya bashi amsa da "itace me gidan na nan? kai kawai yashiga girgizawa sannan ya juya cikin sauri ya koma cikin gidan yana kiran sunan "mamma mamma mamma !!! "ga Salimarki mamma daga inda take zaune jikinta ya d'auki rawa duk tasan tabbas wata rana wannan ranar zatakasance.. Tashi take son yi daga inda take zaune amman ta kasa yunkurawa har sanda Ammi da Salima suka k'arasa shigowa had'ad'd'en parlour'n gidan tana zaune idanunta sanye da farin medical glass ta tsurawa k'ofar shigowar idanuta tana kallon d'iyarta data zama cikakkiyar mace. kallon kallo ne aka shiga yi tsakanin uwa da 'ya wasu hawaye ne shrrrrrr suka shiga bin kuncin Salima da ta k'asa cigaba da d'aga kafafunta, tsawon rayuwata bata tab'a jin farinciki irin na yau ba. sakamakon d'aura kwayar idanunta datayi akan mahaifiyarta, take anan duk wata ga'ba ta jikinta tashiga aiki fiyye da lokutan baya, yadda ta zuba mata ido tana kallonta tana zubda hawaye haka mamma ta zuba mata ido "mamma ta tsufa sai dai ba can ba wanda tasan tsabar jin dadi ne ya hana tsufanta bayyana. Mahaifiyar Salima tsaye ta zuba ma 'yarta ido tana tasbihi ga Allah daya dubeta da idon rahama ya amsa mata rok'on ta, Ya dawo mata da tilon 'yarta mafi soyuwa a gare ta lfy. zance zuci tashiga yi "Allah nagode ma daka dawo min da Salima cikin duniya ta naganta tun ban mutu ba, Salima k'araso gareni Salima inji dumin jikinki, "hmmmmm tabbas Salima jikina yana bani daman kobajima ko ba dad'e watan wata rana zaki dawo garemu. Duk zantuttukan nan da mahaifiyar Salima keyi a zuciyar ta take yin shi azahiri kuwa zuba ma gud'an jinin nata ido tayi babu ko kiftawa. salema dake tsaye tmkr an dasata ahankali sautin murya Ammi taji ta doki cikin kunnuwanta "ki k'arasa ga mahaifiyarki Salima taji dumin jikinki kiji nata yau ranar farinciki ce gareku gaba d'aya, ki god'ewa Allah da kika sameta araye cikin koshin lafiya. tasoma k'okarin d'aga kafafunta da Suka soma sagewa tana k'ok'ari zuwa ga mahaifiyarta wace zuwa lokacin ta yunkura da kyar ta tsaya bisa kafafunta tare da ware hannuwan ta duka ala'mun tazo gareta tak'arasa da hanzarinta tashige jikinta suka rungume juna. Salima na wani irin kuka me ta'ba zuciya babu abinda yafi iyaye dadi arayuwa barin ma uwa... ..."uwa dabance uwace kawai zata iya sanin radadin da ciwon ya'yanta, uwa jigon rayuwa itace komai itace jin dadin rayuwar ya'yanta babu kamar uwa a duniya . farinciki da bakinciki da zai same mutun uwa bazata tab'a gudunka ba wani irin sanyin dad'i ne ke ratsa zukatansu sosai Salima ke kuka mamma na shafa bayanta dan farin ciki yasa taka sa furta dai dai da kalmar d'aya. cikin muryar kuka Umman Su'ad tasoma magana "mamma ki yafe ni....... kiya femin abinda nayi nasan nayi kuskure abaya wanda bazan sake kwatanta abinda nayi ba tsawon minti goma suna rungume da juna sannan Umman Su'ad ta zare jikinta suka tsurawa juna idanun ahankali ta karya gwiwarta zata tsuguna gaban mahaifiyarta wanda sai lokacin mamma tayi mata magana cewar" "karki zauna a k'asa mana mamana "mamman kibarni haka ina babana yake ina son sake d'aura idanuna akansa ? "mahaifinki na nan salema yana d'ayan b'angare can ya koma da zama tun bayan barinki gida ,"ga Sulaiman can yayi bangarensa na sanan zuwa yanzu yasan da zuwanki takarasa maganar tare da duban inda Ammi ke tsaye tana dubansu" "bawar Allah sannuku da zuwa kiyi hak'uri dan Allah ga gurin ki zauna. kafin kace me tuni dawowar Salema ya isa kunnen yan'uwanta gaddafi da Yasif Ibrahim Sulaiman gaba d'aya sun zagayeta kowanensu na murnar dawowar ta .. can kuwa an yiwa su Dady masauki a b'angaren baki inda mahaifin Salema ya isa d'akin cike da matsanancin mamaki bak'in da akace yayi ahankali yashigo parlour'n bakinsa dauke da sallama "Assalamu Alaikum.... gaba d'ayansu suka amsa masa Taufeek dake zaune ya d'ago idanunsa domin sake kallon fuskar dattijon daya hanashi abinda ya so mallaka tun ganiyar kuruciya ,idanunwansu suka tsarke cikin juna tsawon rayuwarsa bai tab'a shiga tashin hankali da rudu irin na yau ba musamman tozali dayayi da mutumin dayayi sanadin rabashi da tilon d'iyarsa mafi soyuwa acikin ransa.... mutumin da ya aikata masa babban laifi da har ya koma ga mahalinsa bazai tab'a mantawa ba "mutumin da yayiwa diyarsa abu mafi muni da yankan kauna anan take jikin dattijo Alhaji Mahmud ya d'auki rawa shigowar Yusuf ce yasamu madogara , domin dafashi yayi sannan ya iya cigaba da tafiya har zuwa mazauninsa batare da ya iya cewa komai ba. tsawon minti goma da zamansa idanunsa na kan Tauffek yana kare masa kallo "ko da me ya sake zuwa masa? dan har lokacin bai san da zuwa Salima ba dan Sulaiman bai yarda ya sanar masa ba gudun abinda zai je ya dawo. Dady da kanin mahaifin Taufeek ne sukayi karfin halin gaisheshi ya amsa yana girgiza kai sannan Taufeek ya mike daga inda yake zaune yakaraso zuwa ga mahaifin Salema ya durk'usa har k'asa ya gaisheshi babu yabo babu fallasa ya amsa masa sannan "yace ina diyata Salima....? "wannan kalmar tasanyaya zuciyar Taufeek bai d'auka zai iya tambayar sa ita ba dan haka zuciyarsa na harbawa yace "tare muke tana cikin gida. naunayen ajiyar zuciya dattijon ya sauke daga bisani k'anin mahaifin Taufeek yasoma magana akan musababbin abinda ya kawosu da kuma abubuwan da suka faru lokacin da Salima tazo musu da zance ciki. shiru Alhaji Mahmud yayi yana sauraronsu "wato dai dole sai da aka cakud'a masa zuri da diyar gaba da fatiha ?" shi yanxu me zai ce wannan ma cikin kaddararsa ce babu yadda zayi bai isa hana hakan faruwa ba. numfasawa yayi kana yace "nima bayin kaina bane akan dukkanin abinda ya faru alokacin har da sharrin sihiri da aka dinga jifana dashi nan suka shiga jajantawa juna inda daga karshe suka nemi auren Salima gurinsa batare da wani b'ata lokaci ba ya amince da wannan auren a karo na biyu wanda take Dady yabada sadaki aka d'aura auren Salima da Taufeeq murna gurin Taufeek ba'a kama hannu yaro ji yake tamkar an tsundumashi a aljanna ne.. Salima na tare da mahaifiyarta taji wannan abun farinciki ,mahaifinta ya aminta da zabinta a karo na biyu har yasanya hannunsa cikin lamarin aurenta sabanin shekarun baya. Addu'a sosai mahaifin Salima yayi musu tareda zaman lafiya me d'orewa yasama rayuwar aurensu albarka. hayaniyar dataji yana tashi cikin gidan yasan ta mik'ewa daga kwance datake acikin d'akin, tunda tazo gidan wannan shine karo na farko dataji sautin hayaniyar mutane bila adadin irin hk ahankali take takowa har zuwa cikin parlour'n inda idanunta suka sauka akan mutane datafi buk'ata ganinsu acikin rayuwarta mahaifinta da mahaifiyarta. zaune gaban dattijon da tun zuwanta gidan ganinta dashi bai fi sau biyu ba shima a boye sakamakon kin yarda da kakarta tayi su hadu dashi....... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Dedicated To Hauwa A Usman Jiddar YA SAMI'U THE ALL HEARING page 84 ........gaba d'aynsu da mamaki suke binta da kallo banda Taufeeq da Alhaji Mahmud da basu san ko wacece tsaye a gabansu ba, illa tsabar kamar da dattijon yaga tayi masa da sirikinsa dake zaune agabansa. cike da buguwar zuciya Ammi tace "daman kina nan mamana muke ta nemanki? " babu inda bamu nemeki ba mamana ....takarasa maganar hawayen farincikin ganinta ya ciciko a kwarnin idanunta, "bata san irin son datake mata ba... "a da can baya ta d'auka maraicin rashin mahaifiyanta ne ya haddasawa zuciyarta kamuwa da matsanancin soyayyarta ,sai yanxu fahimci soyayyyar yarinyar daban, na mahaifinta daban ammi ta saka gefen hijab dinta ta goge hawayen daya soma biyo kuncinta. Su'ad ta narke fuska tamkar zatayi kuka itama dan tasan tabbas ammi zata shiga wani hali adalilin rashinta, tana kokarin isa inda ammi take, mamma tace "zo nan Su'adullahi karki yi kuka yau ranar farin ciki ce garemu gbdy ahankali tacigaba da takowa zuwa inda mamma take ta zauna tsakiyarsu ita da ammi tana jin wani irin sanyi dad'i ta kasa cigaba da kallon fuskar Ammi datayi mata zuru tana kallonta cike da matsanancin mamaki . shi kuwa Taufik tunda yaji furunci Ammi yasan itace d'iyar da yabar cikinta kuma ko ba'a gaya masa ba yasan jininsa ce, diyar salimarsa tunda suna fizgar kama daita. shi k'ansa Alhaji Mahmud kallon Su'ad yake tare da kallon Mamma, ganin Alhaji Mahmud na neman k'arin bayani akan Su'ad yasa Mamma taci gaba da magana tare da rik'o hannu su'ad cikin nata. " na boye maka ita ne saka makon wani dalili nawa, amman tunda k'arshen komai ya bayyana dole na bayyana maka, ita koda kuwa bata bayyana kanta ba. "wata daya daya gabata ina zaune Saifullahi yazo min da ita wai a tapa yaganta tana neman gidan nan, inda daga karshe yace min daman yasanta tun a Nigeria shine likinta dake kula da lafiyarta, lokacin data sanar min cewa ita d'in d'iyar salima ce, nashiga wani yanayi me cike da rudu da tashin hankali daga baya damuwar ta juye zuwa tsantsar farin cikin sanin halinka da nuna rashin kulawa da damuwarka a tun barin salima gidan nan, yasa nayi tunanin boyeta har zuwa wani lokaci. "na kaita masaukin danafi buk'atar ta zauna mun dad'e muna tantaunawa akan mahaifiyarta inda take sanar min da duk abinda ta yafaru da ita bayan barinta gida har zuwa auren d'an yayar mahaifinta datayi da mutuwar aurenta.... mamma takarasa maganr tare da yin shiru tana kallonsu daya bayan daya Ammi ta kasa boye farin cikinta ta matso su'ad sosai ta rungumeta tsam ajikinta tana godiya ga Allah gabadaya takasa boye tsantsar farin cikinta "mun yi kewarki mamana mun shiga tashin hankali rashinki ashe kina nan tare da kakarki kin manta damu ko kina nan kina jin dadinkiko ? "Allah sarki shiyasa Ummanki tace in kwantar da hankalina jikinta nabata kina hannun na gari "ashe gsky ta fad'a Allah mun gode maka daka kawo mana k'arshen wahalarmu ,kalli nan ta nuna mata inda prof Taufeeq ke zaune wannan shine mahaifinki wanda yayi silar zuwanki duniya "Taufeeq ga d'iyar cikinka. idanunta ta meida kansa tana kare masa kallo Sir mahbub " kenan hasashenta zai zama gskiya? "Sir mahbub shine mahaifinta , tasha kawar da zuciyar datake karyata hakan gareta ta yaya hkn zata kasance ? a she kasan cewarsa na nan zuwa ,wani irin kukan farinciki ne ya kufce mata wanda bata san sanda ta mike tsaye da kyar hade da dafe kasan mararta ta isa gabansa ta durkushe har kasa bisa gwiwowinta tana kuka ahankali ya d'aura hannunsa bisa kanta yana jin wani irin sanyi da farin cikin mara misaltuwa na kai kawo a gbdy ilahiri gangar jikinsa. "yau ga diyar da salimarsa ta haifa masa, diyar daya bari aciki ya tafi kasar spain, itace ta girma haka har tayi aure .. cikin muryar kuka su'ad tace" zan kiraka da baba ka amsa min ya mahaifina" tsawon rayuwata nayi kwad'ayin wada zan kira da haka narasa sai yau "babana ina sonka bazan ta'ba kinka ba duk da kayi sanadin zuwana duniya bata hanyar dabata dace ba ....... " nima ina tsananin sonki diyata tun kina ciki nake mutuwar sonki da kwad'ayin ganin zuwanki duniya, Allah be kaddaro faruwan hkn ba har sai munyi wasu shekaru kafin muga juna, ta riko hannwansa duka cikin nata tana kallon fuskarsa tabbas shine dai mahaifinta da mahaifiyarta ta nuna mata hotonsa kuma shine dai me gidan Abdulkabir, furta sunan ak da zuciyarta tayi yasa ta runtsa idanunta dan bata son kawowa zuciyarta shi . mutumin data so kamar rai da ajali amman ya barta akan macen daya ya sha gaya mata baya sonta a can baya.. tacigaba da kallon mahaifinta tana jin tsantsar soyayyarsa na ratsata tana son ubanta bata da kamarsa ,duk da kasancewarta yar gaba da fatiha amman dole za'a kirasa da sunan mahaifinta, wannan farincikin kad'ai ya isa takarasa rayuwar datayi saura cikin jin dade. " sun dade tana kuka shima prof kukan yake har salima "to yane zasuyi da kaddarar da gifta musu kowani bawa da silar zuwansa duniya sannan babu wanda ya isa ya gujewa kaddararsa. a tsanake ta mike ta karasa ga kakanta wanda yayi shiru yana kallonsu cike da matsanancin tausayawa "kayi hakuri ka yafewa iyayena abinda suka aikata maka arayuwarsu ,samuwata a duniya ,kadarrasu ce babu tsimi babu dabara dole sai hkn ta faru "amman dan Allah kayi hakuri kabarsu su auri junansu a karo na biyu ina bukatar sucigaba da rayuwa a inuwa d'aya koda ban kasance cikakkiyar d'iya ba ina buk'atarsu atare ina son ganinsu cikin inuwa d'aya ka ..taimakeni dan Allah kabarsu su auri juna.... takarasa fad'ar hk tana me had'e hannunwanta duka tana rokonsa tana kuka ... atsanake Alhaji mahmud ya kai hannunsa yakamota ta zauna gefensa yana murmushi irin nasu na manya cike da jin dadi kana yace "raguwar mata kawai dube yadda kike kuka dagani lusarin miji kike aure ,wannan kukan hk kamar zaki had'iyi zuciya cikin muryar kuka tace "please granpa ka ceci rayuwa iyayena suna bukatar junansu ... murmushi yayi dan yaga ala'mun bata fahimci komai daya faru ba yasa yasoma magana cikin wasa da dry "ai tuni wannan maganar ta dad'e da wucewa acikin zuciyata" ni kaina cike da muradin sake d'aura idanuna akan iyayenki dake kanki nakeyi a kullun ," kaddara kuma mutun bai isa ya kankarewa kansa faruwata ba, zance auren iyayenki kuma tuni iyayenki sun mallaki junansu matsayin ma'aurata . ta juyo da wani irin sauri zuciyarta na wani irin harbawa tana kallonsu atare suka gyad'a mata kai ala'mun hk ne "Alhamdullahi ta furta a k'asan ranta "Allah na gode maka daka nuna min wannan rana "a she wannan ranar zata zomin nan kusa ban sani ba ? ta isa ta rugume iyayenta daya bayan daya tana murna Ammi tasa aka kira minsters da Dady dasuke parlour'n bak'i suzo suga ikon Allah, ai kuwa sun sha mamaki ganin su'ad nan dai akayi ta farinciki da murnar faruwar hk daga karshe ammi ta nasarwa su'ad Ak bai saketa ba da aurensa akanta jikinta na rawa tace "Ammi ya sakeni fa alokacin har tambayarsa Zeey tayi yace duka sakin yayi min idan ma duhun daya tsinci kansa ciki ne yasashi manta ai akwai shida tabbacin sakina dayayi barinaje na kawo miki ta mik'e cikin sauri ammi tabi bayanta da kallon cikin jikinta yafito sai dai bakowa zai tabbatar da cike gareta ba, kasamcewar cikin zumbulelen hijab take bata fi minti goma ba ta sake fitowa rike da farar takarda bata bude ba ta mik'awa Ammi. Ammi ta numfasa kana tasoma bude farar takarda ta duba tana sakin murmushi tare da mikawa Dady shima dubawa yayi sannan ya mik'awa minster haka suka dinga pacing din takarda atsakaninsu har Prof Taufeek sai daya gani sannan Ammi ta janyo hannuta "zo ki zauna diyata da ala'mun tunda aka baki takadar fargaba bai barki kin budeta ba? "amshi ki duba ki gani mijinki bai sake ki ba har yanzu igiyoyin aurensa na kanki jikinta na kirma ta amsa abinda tagani ya kusan zautar da tunaninta "to me hkn yake nufi Abdul bai saketa ba ....? farinciki yakamata tayi ko akasin hk? tayiwa kanta tmbyr cike da matsanancin tsoro da tashin hankali wannan wace irin rana ce gareta me cike da tarin fariciki? sosai ta tsurawa takadar idanu babu komai rubuce illa farar takarda empty , parlour'n ya d'auki shiru zuwa wani lokaci kafin daga baya Alhaji mahmud yayi musu nasiha me ratsa jiki daya danganci rayuwa aure sannan yasanyawa rayuwar auren salima albarka tare da fatan zaman lafiya me dourewa a tsakaninta da mijinta .. bayan karramawa da mutunta ka da akayi musu ta fanin abinci na ban girma har da zaga dagin sukayi na kusa ,sannan suka d'auki hanyar komawa gida cike da matsanancin farinciki da zumar wani sati Prof taufeek zai dawo ya d'auke salima tun cikin jirgi ambasodor yace "kar agayawa Ak abarshi tukun har zuwa wani lokaci .. Daren ranar da Salima ta kwana gidan su sam ahalinta babu wanda ya runtsa yadda suka ga rana haka suka ga dare suna hiran yaushe gamo. da suka isa gida ma Dady ya sake jawa Ammi kunne sosai akan karta kuskura ta sanarwa AK inda su'ad take har sai ya kara shiga hankalinsa . ****** ranar kusan kwanan farinciki Prof taufeek yayi duk kulawar da shema ke masa bai masa ba, hankalinsa gbdy na gurin sahebar ransa, gidansa dake banana estate ya yanke shawarar nan salema zata Zauna ita kuma shema zata cigaba a 1 thousand 4 ,cikin satin yayi duk abinda yakamata akan tarewar salima. ranar lahadi yan'uwan salema suka dira agidan ammi ,an musu tarba ta musamman da mutunraka daga karshe sukaje sukaga inda salema zata zauna, iyayen salema sun nuna mata gata fiyye da tuninata ,duk da prof taufeek yace karsuyi wahalar kawo komai , amman sai da sukayi duk abinda sukasan anawa duk wata diya me kima da daraja agidan aurenta. umman su'ad ta tare a hadadden gidanta wanda yasha kayan alatun more rayuwar duniya ,ahankali take bin d'akin da kallo tana mamakin irin duniyar prof ya kashe kamar wasu auren saurayi da budurwa ta dade zaune tare da rafka uban tagumi cikin zullumi da rashin sani madafa, yadda take hango rawar kansa akanta kad'ai yake d'aga mata hankali domin abubuwa yake kmr wani sabon matashin ango, abu me mahinmmaci datake hangowa atattare dashi bai wuce tsagwaron kauna dayake mata ba, musamman soyayyarta datake hangowa a yanzu acikin kwayar idanunsa. yashigo d'akin bayan yayi wanka sanye cikin wata haddiyar jallabiya ruwan coffee colour yana baza kamshi me sanyi dadi ya jingina bynsa da jikin murfin k'ofar shigowa d'akin yana kallonta cikin hadadden shirinta dan sanye take cikin laulausar rigar bacci cike da matsanancin farinciki bakinsa ya kasa rufuwa yacigaba da kallonta "a yau bazei iya kwantata tarin murna da farinciki zuwan wannan ranar ba wannan lokacin, lokacine dayake cike da tsantsar nishadi da farinciki,tsawon lokaci yana tsaye agurin yana kallonta ,sihirtaccen kamshin turarenta na bugar masa da zuciya kafin ahankali yasoma takowa zuwa inda take itama ahankali ta taso suka rungume junansu suna murna kasancen ma'urata "cikin kunneta yayi mata rad'a "kina nan kamar yadda nasanki da wannan kamshi naki dake zautar dani," muje akwai tanadi me mahimmanci danayi mana daga yanzu mun shiga duniyar farinciki babu mu babu bak'inciki arayuwarmu . yasoma tafiya daita har suka k'arasa atare suka zauna a bakin gado tare da riko tafin hannuta wani irin lumshe idanu yayi domin shi kad'ai yasan irin farincikin daya tsincin kansa saboda zamowarta mallakinsa, kallonsa tayi tare da sakin laulausan murmushi domin tasan tunanin dayake bai wuce kasan cewarsu tare cikin inuwa daya ba. ta shafi gefen fuskarsa tare da bud'e bakinta tace "abban su'ad .. ya bude kyakkyawa idanunsa ya zuba mata yana kallonta batare da yace komai ba "muje muyi alwala muyi sallah domin godiya ga mahalinmu daya nuna mana zuwan wannan rana.. yayi murmushi "ranar da muka so ganinta tun ganinyar kurciya ba Allah bai yin ba sai yanzu" tashi muje d'an ala hakikanin gaskiya jina nake tamkar sabon matashi "kai abban su'ad kafa tsufa.. "tsufa fa kikace ai namiji baya tsufa most especial agurin macen dayake tsantsar so," duk wani kulawa da gatan da kika rasa a shekarun baya zan tabbatar dana baki shi a yau.. "ni dai babu ruwana ni yanzu na girma nabarwa yara ,yayi laulausar murmushinsa bayi suka shiga sukayi alwala suka fito rike da hannun juna kamar zasu hadiye junansu yana gaya mata kalamai masu sanyi bayan sun idar da sallah ta kasa motsi tana zaune akan sallaya tana dubansa dan oredy shi ya rigada ya mik'e tsaye har ya isa kan gado maganganunsa kunya suke bata hannunsa ya yafitota ala'mun tazo sun dad'e suna bawa junansu kulawa daga k'arshe suka sake shiga bayi domin yin wanka tsarki ranar baccin barawo kasa dcaukarsu yayi da zarar sun runtsa idanunsu da zumar yin bacci sai subud'e domin ganinsu suke kamar zasu nemi juna su rasa acikin kwanaki wata irin kulawa Prof taufeek ke bawa Umman su'ad wadan hkn ke sake tabbatar mata da taufeek dinta daban yake acikin mazajen duniya, har take da yakinin bakowani nmj ne ke wulakanta mace ba byn ya amshi budurcinta a waje, su kaddara ce haka kmr yadda nata kaddarar yakasance tare dashi. shema ta kawo mata ziyara inda ta bar gidan batare da tashiryawa hkn ba saboda ganin yadda taufeeq ke nuna kulawarsa akan umman su'ad. bayan tafiyar shemah umman su'ad ta hararesa tare da cewa "kai ko .. "menayi umman su'ad? "dan Allah meyasa kakeyin hk ? "Ko bakasan ka girma bane kai fa kaka ne yanzu? ya janyo hannunta ta fada jikinsa "gsky ne amman yazanyi kurciyata nake son gyarawa a soyayya babu wani zance tsufa yakarasa mgnr yana lumshe mata idanu ta mike ta nufi kitchen "bazan iya da rashin kunyarka ba Allah. "ya girgiza kai yacigaba da karanta jaridar daily trust yana murmushi wata irin soyayaya suka gudanar atsakaninsu, ji yake kmr yacinyeta duk inda tayi yana biye daita ko wajen aura tayya baya gajiya da ita kafin sati d'ayan da zai yi agurinta ya koma gurin shemah umman su'ad tagaji matuka, a cikon daren na bakwai suna lullube cikin bargo ya manneta ajikinsa gbdy ya hanata saka umman su'ad "tace kai wai menene haka...? "yanzu fa ka girma amman sai naji kamar karfi kak'ara, "amu'amularmu a lokacin baya baka wuce kayi sau biyu amman yanzu daya kamata karage malam shine kuzarinka ke sake karuwa..? murmushi yayi yana dubanta sannan yace "da menayi? "ai yanzu ne nake jina a d'an shila na, gani ga sahibar rayuwata, jina nake kamar matashi d'an 30yrs tayi murmushi ba ita tasamu kanta ba sai daya koma gurin shema wanda komawarsa bai sa ya barta ta huta ba, dan kiran safe daban na rana daban na dare daban shemah duk abinda zaiyi da idanun take binsa, abun ma baya damunta dan bai rageta da komai ba daman kuma a soyayya dole tasirin wata zai fi nawata ita dai burinta su kasance tare muddin rai. ************ har lokacin Ak bai hakura da neman su'ad gbdy yagama haukacewa tuburan ne kawai baiyi ba kowa yagansa sai ya tausaya masa, sanin inda su'ad take ne yasa Ammi da Dady sake janyosa cikin lamarinsu, sukayita rarrashisa da bashi baki tare da bashi shawarar ya koma bakin aikinsa dan ma musty na tsaye akan komai da abubuwan sun sake tabarbarewa. alokacin haushin kowa yake ji cikin zuciyarsa most especial iyayenta da sukayi buris da lamarinta suka sanyawa zuciyarsu salama babu abinda suke sai cin duniyarsu da tsinke. hakika idan kaga Ak bazaka ce wannan matashin mutumin bane me ji da kansa da izza tare da nuna iko da isa. yayi wani irin baki ya rame ga kasunba ya tara, yaki yin aski da kyar Dady yasamu ya shawo kansa akan zai koma bakin aikinsa. Ranar da zai koma Dady da kanshi ya tasa shi gaba zuwa gurin aski aka masa aski suka dawo gida amman duk da hk Bai jin zai cigaba da zuwa office alhalin bai san inda matarsa take ba. umman su'ad tayiwa Ammi magana akan yaka mata Abdul yasan inda su'ad take tunda har yanzu matsayin matarsa take "eh nima nayi tunanin haka amman dady'nsa yace "kar a sanar masa yanzu sai zuwa wani lokaci, dan ta haka ne zai sake sani mahimmancita a duk sanda ta dawo hannunsa. umman su'ad tayi murmushi "nidai dan Allah kuyi hkr kubashi matarsa ya daina jin haushinmu atare sukayi dry sannan umman su'ad ta katse kiran takira mahaifiyarta suka gaisa har su'ad din sun dade suna hira. tsaye yake a cikin tafkeken office dinsa wanda rabonshi da shigowa cikinsa tunda abin ya faru bai sake waiwaiyar komai nashi ba, yanzu da taimakon Ammi da Dady ne yasamu yazo gashi zuwan nasa bashida wani amfani ,tunda gashi ya kasa aiwatar da komai sai zariya yake acikin office din goye da hannunsa yana tunaninta ahankali ya waiwaiyo ya kalli hotonta da shine ya dauketa a koria "yace kingani ko hrt beat komai na rayuwata ya canza tunda kika tafi kika barni bana son jin dadi komai banason ayi min abinda zaisani naji dadi har nayi dariya saboda banason nayi dariya matukar bakece kika bani shi ba. " murmushinki fuskarki da komai naki kawai nake son gani duk inda zanje nemanki naje ki taimakawa rayuwar mijinki ki dawo gareshi .. "mijinki na cikin mawuyacin hali na rashinki . ya zagayo ya zauna tare da tsurawa system dinsa idanun yana cigaba da kallonta wanda hakan ya ke sake hargitsa masa kwakwalwa yashiga nemo sauran hotunanta . zuciyarsa na dokawa tashiga yi masa gezo tana masa murmushi yana nan zaune yana kallonta har sanda sectary dinsa yashigo ya ajiye masa coffee ya juya ya fita awuni uku suka shud'e yana zaune babu abinda yayi sai aikin tunaninta yaji motsin shigowa office din. ahankali ya bude mayatattun idanunsa da suke a runtse ya d'aurasu akan fuskar Musty yasoma kokarin k'arasowa inda Ak yake, tashi yayi daga zaune dayake ya dayo yana layi tamkar wani mashayi ya zauna akan doguwar kujerar gefenshi Musty ya zauna tun awa daya data wuce Ak suna tare da Musty ,musty ya kalleshi yace " haba abokina dan girman Allah ka saki ranka kalli yadda ka dawo a dan kwanaki da basu wuce wata daya ba? "Na san abu da ciwo amman daurewa zakayi wani irin kallo yayi masa me had'e da harara "ka saki jikinka dan Allah kayi lamurar gabanka akwai abubuwa dayawa agabanmu wanda dole sai da taimakonka komai zai tafi daidai dan girman Allah ka daina fito da damuwar ka a gane. Ak ya kalleshi ya girgiza kai "fito da damuwa yazama dole yanzu zaka had'a damuwata data iyayenta ? "Musty kalli yadda na damu akanta kalli yadda nabi na k'are akan su'ad banida lokacin kaina wallahi bana runtsawa yadda naga dare hk nake ganin rana. Musty yayi murmushin takaici sannan yace " kaima kadamu daita ne saboda Allah Allah kakeyi kaga danka dake jikinta "kadamu da su'ad saboda cikin jikinta, zance iyayenta a kullun bazan daina fad'a maka bakafisu damuwa daita ba kai kanka yazakaji idan karasa cikin jikinta? ya runtse mayatattun idanunsa yana jin zafin kalmar musty "wai meyasa musty bazai fahimce sa ba? "meyasa bazai gane zahirin damuwarsa akan matarsa ba? "shi yasan yana Allah Allah ya mallaki cikin jikinta amman wallahi yafi bukatarta akan duk abinda zata haifar masa, ita ya fara samu kafin yasamu cikin jikinta saboda idan tana kusa dashi shi kadai yasan irin farinciki dayake," yanzu bai san yadda zai misalta yadda yake ji ba sannan yace masa saboda cikin jikinta ya damu daita cikin da bai sani ba rayayye ne ko akasin hk? ahankali ya furta "musty ansani nayi hasarar sosai ,ina matukar son matata aka gurbata min tunani akantan" ina son su'ad ina sonta sosai ina kaunarta har bansan yadda zan misalta maka ba ina jinta acikin nama jikina ban san haka so yake ba sai a yanzu dana rasa abinda nake so da muradi . "kullun na tuna abubuwa da zeey tayi min alokacin baya sai naji wani iri daci ya tsaya min amakoshi ,tundaga lokacin dana waye gari banganta tare dani ba ban sake jin test din komai abakina ba why zaka dinga ganin ban damu daita "ka duba kaga yadda iyayenta ke rayuwarsu daya ne da yadda nike a rayuwata ayanzu? " musty bazan ce kwata kwata basu damu daita ba, amman wallahi basu kaini damuwa daita ba babu abinda su'ad tasani wanda ya danganci rayuwar duniya batasan komai ba saini dana koyar daita bata da exprence din komai sai wanda na koyar daita ,kai kanka sheidani akan irin rayuwar damuka gudanar a koria daita ,komai a natse take yin sa ga hakuri dayanayina koda kuwa bata so ,ya runtse mayatattun idanunsa sosai hkn ne yasa musty jin kwalla ya kawo a idanunsa yayi saurin meidawa dan kar ak ya lura da hakan. yayinda shi ak bai lura dashi ba yacigaba da magana " musty yaya zanyi da rayuwata? " nasan damuwar rashinta shi zai yi sanadin mutu... musty yayi saurin toshe masa baki "karkace haka dan Allah idan ka mutu ita kanta bazataji dadin rayuwar da babu kai acikinta, dan Allah kayi hakuri har na dawo daga tafiyar nan da zanyi kwana uku kacal zanyi na dawo duk yadda zaayi yi mu gano inda take zan bada gudumuwa ,"wannan tafiyar kai ya cancata kayita amman saboda yanayinka yasa na ajiye angoncina domin cigabanmu yakarasa mgnr cike da zolaya yana murmushi. "kai kasani da wani banzar angonci ,duk abinda zakuyi , bazai taba kai wanda nayi da matata ba, zuwan musty ya dan kwantar masa da hankali har yasamu karfin gwiwa aiwatar da wasu ayyukan dake zube agabansa.. ********* bayan kwana biyu yana zaune a cikin office dinsa, aiki yake yi but lokaci zuwa lokacin zai waigo ya kalli hotonta sannan yacigaba da abinda yake ,bayasamu kuzarin yin komai sai wani abu daya danganceta na kusa dashi ,itace karfin ikonsa a wannan lokacin. "a duk lokacin dazai d'aura kwayar idanunsa akan hotonta jinsayake tamkar rudanar taimako ce agaresa. ya tsayar da aikin dayake tare da shagala gurin kallon hotonta wanda wani lokacin suke birkita masa tunani ya dawo tamkar mahaukaci ahankali yacigaba da kallon hotonta yana tunani baya ,tare da abubuwan da zuka faru kafin ya mallaketa matsayin mata sai dai kalma daya ce tafi kowace irin kalma mahimmanci da tsaya masa cikin kwalkwarsa har yayi mata babban ma'ajiyi a k'asan zuciyarsa. bazai ta'ba manta wanda ba zai taba wannan kalmar ba "ina sonka abdulkabir .. ba yadda na iya dole na furta maka ina sonka batare da na shiryawa hkn ba, dan Allah kasoni ka aureni zan zamemaka tamkar baiwa agareka duk inda kaajiyeni zan zauna zan bi umarninka ,ka aureni kar narasa raina akanka ... ya runtse mayatattun idanunsa "ashe sha'war dayake daita ma karfin ikontace ,damar samuwarta ta gahurta ajikinsa tunda ya rasa matarsa ya nemi duk wata sha'awarsa ya rasa amman tun asafiyar yau daya farka daga mafarkinta ya tsinci kanshi cikin wani irin yanayi jikinsa yake bashi komai ya kusan zuwa karshe garesa, domin kuwa yasawa ransa bazai iya aikata komai da wata mace ba byn ita hawaye suka gangaro masa "su'ad na hakura zancigaba da rayuwata haka babu komai.... wayarsa ce ta katseshi daga tunanin daya lula k'ara uku yana ji sai daga can ak yasa hannu ya lalubo wayar ya d'auka ya kara a kunnen daga dayan bangaren musty dake saukowa daga matattakalar jirgi yace "ak kana ina? jin murya musty cikin yanayin farinciki shima ya tsinci kanshi ciki farinciki maramisaltuwa "ya'akayi ne musty ina office yanzu. "gobe ne yakama dawowata amman murna ya hanani zama bazan iya jin wannan abun farincikin na kasa gaya makaba .. "menene musty kasamo min inda su'ad take ne domin shi kadai abinda zanji yasanyani cikin farinciki? "tabbass nasan wanda yasan inda take yanzu hk ina airport kazo kasameni yanzu "gaya min wace kasa taje ko garin dataje tabarni ina tangaliliyar rayuwa? "kai dai kasameni yanxu a she an dade dasanin indatake akace aboye kar asanar ma ..ai baigama jin mezai fada ba ya mike a zabure yana kiran sunan musty, musty kuwa tuni ya katse kiran da gudun bala'i ak ya fito mataimakinsa ya biyosa abaya yana tambayarsa kafin kace me tuni escort dinsa da securities dinsa sun zagayeshi bai tsaya sauraronsu ba yashige mota yajata a guje suma suka biyo bayansa . A airport din ma hk ya dinga gudu gudu sauri sauri zuwa lokacin har musty ya siya musu tiket din shiga conotoun yana tsaye yana jiran karasowarsa ak na arba da musty kuwa ya kankameshi ajikisa " aboki banida kamarka , ka nuna min kai masoyi ne na hakika tun da ake wannan tashin hankali sai yanzu ak yaji hawayen farincikin sun zubo masa . musty rungumeshi a jikinsa saboda yana goge masa hawayen dayake dan baya son mutane su fuskancisu .. mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Dedicated To Hauwa A Usman Jiddar YA HAKAM THE MAKER OF IMMUTABLE JUDGEMENTS page 85 ........Ahankali Musty ya zaresa ajikinsa yana dubansa, yayi matukar mamakin irin ramar dayaga Ak din ya sakeyi koma yace ya k'ara lalacewa kamar wanda yayi jinya a d'an kwanakin dayayi bai sanyashi acikin idanunsa ba. " wani irin dad'in farin ciki ke d'awainiya da ruhinsa ya dinga jin kamar ya narke agurin saboda yadda yake ji ajikinsa, wasu hawayen murna yacigaba da zubarwa "me zaicewa Musty arayuwa? "Musty ya gama masa komai arayuwarsa tunda yasamo masa labarin inda bugun zuciyarsa take. ya dinga kallon fuskar Musty yana tsantsar murna a hankali kuma ya dinga murmushi yana hawaye duk atare Musty ya kalleshi yana murmushi, shima farin ciki yake damuwa abokinsa tazo k'arshe zai dawo tamkar yadda yasanshi ada. hannunsa yakamo suka nufi inda zasu shiga jirgi suna magana k'asa k'asa Musty yace "kayi addua friend Allah yasa ba'ayi dogon fushi da kai ba akan abubuwan da suka faru. "Addu'a kullun cikin yinta nake a tun sanda lamarin nan ya faru,in sha Allahu bazatayi fushi da mijinta ba, tasan mijinta na tsananin sonta,tasan da ina cikin haiyacina bazan yi abubuwan duk da akace nayi ba, "nasan zata min uziri bisa ga kyawawan halaiyenta yak'a rasa fadar haka yana cizan lip's dinsa na kasa shi kad'ai yasan yadda yake jin zuciyarsa akanta. Acikin jirgin ma kasa boye murnarsa yayi duk da wasi wasin da zuciyarsa ke yi,sai dai ya karfafa zuciyarsa da zai yi nasara akanta domin wani lokacin idan abubuwa suka daure masa, cikin sauki kuma zasu warware, Allah Allah ya dingayi jirgin ya sauka ya d'aura idanunsa akanta. A natse yake takowa daga matattakalar benen jirgin yana jin wani irin farinciki from know where yana ziyarar ilahirin jikinsa ,koda bai d'aura kwayar idanunsa akanta ba,amman ruhinsa ya samu salama ,saboda jinsa a kasar da bugun zuciyarsa take zaune ciki , ahankali suka soma fitowa daga cikin jirgin har suka karasa saukowa gaba d'aya . kai tsaye inda jerin motocin haya dake jire suka nufa batare da b'ata lokaci ba suka shiga motar direban yajasu. "tafiyar minti talatin ce takawo su unguwar, Ahankali ya fito daga cikin motar bayan direban yagama daidaita parking a k'ofar gidan. yayi shiru yana kallon yanayin tsarin ginin gidan ko ba'a gaya masa ba yasan gidan wani hamshakin me arziki ne, juyowa yayi yana tambayar direban daya kawosu "ka tabbatar da addrees d'in da muka baka kayi amfani dashi? cikin harshensa turancinsa da bai gama k'warewa ba yace "nan ne gidan Alhaji Mahmud tsohon minister al'qallar kasuwanci da gine gine ta kasar Cotonou ............ kai kawai Ak ya jinjina yacigaba kallon tsarin gidan,yayinda Musty ya juya yana sallamar direban "kana mamakin ganin tushen su'ad ko? cewan "Musty Ak yayi shiru yak'i cewa komai sai cizan lip's dinsa na kasa yake yi yana cigaba da kallon gidan ko shugaban k'asa albarka, Musty yaci gaba da magana "a wasu lokuta haka al'marin ubangiji yake ni kaina nayi mamaki ganin muhallinsu koda yake ai biri yayi kama da mutun dan yanayin Umman Su'ad d'in bai nuna daga gidan babu ta fito ba. "rayuwa ce tazo mata a haka tunda Musty yasoma magana baice masa komai ba shima Musty yasan bazai ce komai d'in ba a irin wannan yanayin . kai tsaye gurin securities din bakin get d'in suka nufa suka nemi ayi musu ison shiga cikin gidan cikin minti goma akabawa me gadi umarnin yashigo dasu. A hadadden parlour'n mamma akayi musu masauki cike da girmamawa da mutuntaka ta tar'besu sukayi saurin durkushewa k'asa gabanta suka kwashi gaisuwa dan ko ba'a gaya musu matsayinta agidan ba sun sa itace tsohuwar gidan sakamakon tsantsar kamanninta da Umman su'ad ,domin babu abinda yarabasu sai yanayin girma ,ta amsa gaisuwarsu tana faman tsokanarsu "duk sai naga fuskarku a k'asa acikinku waye angon nawa? Ak wanda har lokacin yake durkushe cikin tsantsar tsoro ko d'agowa ya kasayi a k'arshe ma ya sakeyin k'asa da kansa sosai cike da fargaba,sai dai zuciyarsa dake tsananin bugawa domin son ganin abincin ruhinsa. Gaba d'aya zuciyarsa tak'i samun sukuni da natsuwa babu abinda take muradin gani tamkar matarsa . Musty yayi murmushi sannan ya nuna mata Ak da yatsan hannusa "ga angon naki nan durkushe watakilla ya manta ba'a durkusawa mata ne. atare sukayi murmushi amman banda AK dake kalle kallen ta inda zaiga fitowar sahibarsa.. "lallai kam da ala'mun mantuwa yayi masha Allah da mijin nawa ,na iya zaben miji nagani na fad'a, kodayake nima ba baya ba gurin kyau,watakilla ma shima abinda ya hango kenan ko ango na?? "maza tashi ka zauna kaji kar kafafunka suyi maka ciwo, ka saki jikinka tamkar kana gida, dan naga ala'mun kamar ka tsorata da ganina suka sake yin wata dariyar suna dubansa. shi dai Ak still bai ce dasu komai ba baya ga shafan bayan keyarsa dayayi ala'mun jin kunya. Musty ya d'an saci kallonsa "wannan itace rana ta farko dayaga wannan tsigar tajin kunya atattare dashi ,sam shi mutun ne mara kunya mara jin tsoro me dakakkiyar zuciya akan komai. " lallai mamma tasamu darajar me girma da diyarta ta kasa samu agurin sirikin nata. Ahankali ma'aikatan gidan suka shiga kai kawo a tsakanin kitchen da cikin parlour'n ,an shirya dining table d'in dake can gefe guda nau'in abinci da abin sha ne iri iri wanda daman ka idar gidan kenan, basa yin abinci kala daya sannan basa yin abinci kad'an saboda basu rabo da baki. mik'ewa tsaye mamma tayi ahankali tare da cewa kuci abinci yanzu zan turo muku ita, Ak yayi saurin cewa" uhm dan Allah karki ce mata mune, Mamma ta dakata da tafiyar data soma tare da yin murmushi irin nasu na manya kana tace "saboda me? yayi raurau da idanu sannan ya marairaice muryar tamkar wani maraya " idan tasan nine may be bazata fito ba.............. ta d'aga masa hannu tare da cewa "karka damu zata fito sannan ta juya taci gaba da tafiya ta nufi b'angaren da su'ad d'in take. tunda mamma tabar gurin ya kasa samun sukuni da natsuwar zuciya ,zuciyarsa cike take fal da fargaba " bazai iya cin komai ba ahalin yanzu, duk da tarin yunwar dayake tare da ita har sai ya daura idanunsa akanta, ita kadai zuciyarsa ke buk'atar da kwad'ayin son gani. idar da sallarta kenan ta mik'e tsaye tana ninke pray mat mamma tashigo d'akin bakinta dauke da sallama ta amsa tana me fad'ad'a fara'arta tare da cewa "yar tsohuwar nan ba kya tsufa wallahi kullun sai k'ara kyau kike ta fadi hakan ne sakamakon shigar dake jikin tsohuwar doguwar riga ce har k'asa sai dai ta nad'e kanta da bakin mayafin jallabiyar, d'an tsufa mamma ta tsufa sai dai tsabar jin dadin datake samu daga ya'yanta ya hana tsufan bayyana. "kema kiyi adduar samun irin tsufana ko ma fiyye dana nawa, tsufa irin wannan yana da matukar wuyar samu a wannan lokacin amman idan mutun yana bukatar tsufansa yayi kyau abu na farko shine rike ibada tare da kiyaye hakokin ubangiji da yiwa miji da iyaye biyayya a ganiyar kuruciya shi ke sa tsufan mutun yayi kyau.. "kin idar da sallar ne ko kuwa Yanzu zakiyi? "na idar Mamma wani abun zan miki? "babu abinda zaki min muje parlour'n kinyi baki daga nigeria, a matuk'ar tsorace su'ad tace "nayi baki fa kikace mamma? mamma tace "eh " su'ad tayi shiru tana tunani bak'in da tayi dan gaba d'aya bata kawowa zuciyarta mijinta ne yazo gurinta ba, tunda tun zuwansu ammi jikinta yaba ya dade dasanin in datake ,zuwa ne dai bazai yi yaga halin datake ciki ba. ta tsurawa mamma ido jikinta a matukar sanyaye tace " dan Allah mamma ki gayan min su waye sukazo? "dan bakiji yadda zuciyata ta d'auki rawa ba.. a zuciyar mamma tace "dole jikinki ya sauya zuciyarki ta d'auki rawa, makusancin rayuwarki ne yazo gareki amman azahirance cewa tayi "muje kiga ko su waye, atare suka shigo parlour'n, tsoro taji sosai har gabanta yayi wani irin mugun fad'uwa da ganin mutanen da batayi especting ganinsu ba, a daidai wannan lokacin . aranta tace "gaskiya mamma ta shamaceni dayawa dan wallahi datasan shine yaxo bazata fito ba. sai dai ta wani bangaren take zuciyarta tashiga murna da oyoyon ganin burin ranta uban ya'yanta zuciyarta ce ta tsanata bugawa tsabar fargaba domin batasan dame yazo mata ba "Tsaye tayi aguri kamar wace aka dasata tsabar tashin hankali yayinda wasu hawayen murna da tashin hankali sukayi nasarar biyo fuskarta, tana k'ok'ari sharesu,abubuwa guda uku suka had'e mata alokaci d'aya, Ak ya tsura mata mayatattu idanunsa kyam yana kallonta kyawun data k'ara ya wuce yadda ya dinga kiyastawa aransa,sakamakon yanayin gidan dayaga tana rayuwa aciki. "komai ya canza atare da ita har yar k'iba tayi, me yiwuwa ko dan albarkan cikin jikinta ne yasa takara kyau na musamman ya fad'i haka aransa. ita kuwa su'ad gaba d'aya ta rikice tarasa halin datake ciki ,ahankali ta d'auke kanta daga garesu Musty ne yasoma magana yace "su'ad ki zauna mana kinyi tsaye shiru ga abokina yazo taka nas domin yabada hak'urin abinda ya faru sannan ayi sulhu da juna. mamma tace "jaira kuka me kikayi hk kmr wace aka aikowa da mutuwa byn murna yakamata kiyi? "In kuma kinfasa aura ne ni inso sai inbishi mutafi can muyi zaman mu ke kuma sai ki zauna da tsohu dan nakula kinfi sonshi, gaba d'aya akasa dariya, sannan ta bar falon domin basu guri. dan girma Allah su'ad ki tausaya ki zauna ba'a son mace me juna biyu na doguwar tsayuwa irin hk ,ki taimaka idan wani abu yasameki abokina zai shiga damuwa.. sai lokacin ta d'ago fararen ta kalli Musty amman Ak taki yarda su sake had'a idanu dashi cigaba da tsayuwarta tayi tare da goge hawayenta shi kuwa Ak ya kasa kwakwarar motsi agurin duk wani hali data tsinci kanta ciki a yanzu ya rigada ya gane yana jin tamkar yakarasa gareta ya durkusa bisa gwiwowinsa ya tausasa muryasa yabata hak'uri tare da kalmomi da zasu kwantar mata da hankali. Musty ya lura sosai da halin rudanin da zuciyar amininsa take ciki akan matarsa,sai dai ya share batare daya sake karanbanin furta wata kalmaba dan ya lura gbdy haushin amininsa ya shafeshi. ya mik'e tsaye tare da basu guri ko hakan zai natsar da zukatansu. yana fita Ak ya mik'e tsaye jiki a sanyaye ya k'araso gabanta yana girgiza mata kai alamar ta daina kuka dan har lokacin hawaye bai bar tsiyaya daga ciki kwarnin idanunta ba duk da bataso hakan takasance daita ba. matsota yayi sosai har suna iya jiyo hucin numfashin junansu da yadda bugun zuciyoyinsu ke tsananta bugawa. ahankali yasa hannunwasa duka ya kamo fuskarta yana kallon cikin kwayar idanunta masu matukar kyau da hargitsa masa lisafi sannan yasa harshensa yana d'auke mata hawayen dake tsiyaya batasan sanda wani sabon kuka ya kufce mata ba, ya rungumeta tsam tsam ajikinsa suka fashe da wani irin kuka ya zagaye kugunta da hannun wasa ,ahankali yakira sunan daya saba kiranta dashi. "heart beat... wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki na zallar shaukinsa da muradinsa amman batayi yunkurin amsawa ba. yasan bazata iya amsawa ba kasancewar halin da take ciki, dan haka a kasalance yacigaba da sarrafa labbansa sai dai wannan karon complete name dinta yakira "su'adullahi kiyi hak'uri kiyi hak'uri da abubuwan da suka faru abaya banida laifi ko sanin abubuwa dana dinga aikata miki. " kiyi hak'uri ba laifina bane wasu lokuta da dama wasu abubuwa suna faruwa da mutun iri iri har yazamoto duk inda mutun ya juya zaiji babu dadi ballantana ni da'aka asirce ta hanyar sihiri "tundaga ranar da alkadarin abun ya karye ajikina kullun na kan zauna nayi tunani wai ni aka tagayyarawa rayuwa aka meidani mijin tace amman nasan hakan ma gwadani Allah yayi domin yaga k'arfin imani na. " nagode wa Allah da Allah ya juyar da mugun nufin me shi kansa. yayi shiru hawaye naci gaba da tsiyaya har gadon bayanta take jin d'inga hawaye sa "hawaye...? hawaye Abdul ke zubar akanta? "wannan wace irin rana ce me cike da abubuwa fariciki gareta? "Abdul na kuka akan abubuwan dayayi mata wannan itace rana ta farko data ga hawayen jarumi kuma gwarzon mijinta "am really sorry heart beat i swear to almighty Allah i don't know exactly what's happened to my brain komai ya tsaya min a daidai wannan lokacin bansan me nake aikatawa ba. Amman "Alhamdullahi a kullun ina k'ara godiya ga Allah, da ban sakeki ba acikin wannan halin ,da bansa yadda rayuwata zata muzanta ba.. ina matsanacin sonki su'ad rasaki cikin duniyata daidai ne da rasa komai nawa "please forgive me and forget what happened.. Ta d'ago kansa ahankali suna fuskantar juna cike da muryar kuka tace "ka daina kuka please ta kasa cigaba da magana . Amman a zuciyarta cewa tayi " duniyar da babu kai acikinta abdul tamkar kurkuku ce nima ina sonka mijina har bansa yadda zan ajiye mizanin sonka ba, koda ka sakeni cikin wannan halin sakin baiyi ba ,domin kuwa zan cigaba da kasancewa a matsayin matarka ne, domin a wannan lokaci kai da wanda baya cikin hankalinsa daya kuke dan hukuncin abu d'aya za'a yi muku ballantana baka furta kalmar ba sannan baka rubuta ba. Ajiyar zuciya ta sauke muryarta ta fito ahankali gurin cewa "yanzu ina Zeey take kuma awani hali take? shiru yayi ya kasa cewa da ita komai a halin yanzu data ambaci sunanta ,babu abinda yake jin yafi tsana kuma yake bakanta ransa kamar zanceta ayanzu . Ya kasa hak'ura da abinda tayi masa na kaskancin da wulakanci. Shi bazan ce wata banzar Zeey yayi especting ji daga bakinta ba, yaso yaji tana furta masa yadda tayi kewarsa amman takare da tambayar sa abinda yafi tsana. "kamin magana please tana ina ..? " kayi hak'uri kayafe mata karkace zaka d'auki mataki akanta. "kamin mgn plz... nan ma shiru yayi mata ya kasa cewa komai idan ransa ya baci ko yasoma baci baya iya magana ko kad'an haka kusan minti goma suna haka sannan yasoma mata bayani irin cin amanar da Zeey tayi masa da makomar abinda ta girba yakarasa maganar da "bazan taba yafe mata cutar datamin ba har karshen rayuwata.. "ka yafe mata Abdul, Allah nason bayinsa masu yafiya, sannan duk abinda tayi saboda sonka ne , kaunarka ce silar faruwar haka,dan Allah kayi hakuri ka ya.... tun bata karasa ba yayi k'ok'ari hade bakinsu guri d'aya, tayi saurin kawar da fuskarta tana sauke naunauyen ajiyar zuciya. Ahankali ta juya masa baya tasoma tafiya ta nufi hanyar d'akinta bai tsaya wata wata ba yabiyo bayanta koda yashiga d'akin ya isketa tsaye tana fuskantar mirrow wanda hakan bai katangeta da hango kyakyawar fuskarsa ba. a matukar sanyaye ya k'araso gareta ya manneta da kirjinsa yana sakin numfashi ,yayi shiru yana kallonta ta cikin mirrow kanta ta sunkuyar yace "heart beat a tunanina rabuwar da tashiga tsakaninmu, mun shiga tashin hankalin rayuwa na rabuwa da kusancin da mukayi amman tunda na d'aura idanuna akanki na gane ni kad'ai ke cikin tashin hankali Rashinki kusa dani . "amman babu komai a hakan ma"naji dad'in ganin yadda naganki cikin koshi lafiya. Ahankali ya dinga busa mata iskar bakinsa yana mata wani irin kallo ta cikin mirrow tare da kai hanunsa bayanta yasoma k'ok'ari zuge zip d'in rigarta har yayi k'asa da zip d'in idanunsa na kanta wani irin ajiyar zuciya ta sauke da k'arfi tana runtse idanunta ahankali ya dinga shafa bayanta da bayan hanunsa zuciyarsa na harbawa ya d'auki wasu mintinoni yana mata tafiyar tsutsa abayanta sannan ya hadeta sosai da kirjinsa had'e da kai hannuwansa Duka daidai damtsen hannunta yana yawo da hannuwansa yana shashshafa mata sansar jikinta...... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE *AYSHA A BAGUDO* dedicated to hauwa A Usman jiddar YA' ADL THE JUST page 86 Ahankali ya had'e hanunwanta duka ya maida saman k'irjinta domin yasamu damar son aikata abinda yake buk'ata ,cikin sanyi jiki ya zarce da hannuwansa zuwa k'asan mararta sannan ya kai bakinsa gefen wuyanta yashiga shinshin wuyanta yana goggo mata gashin fuskarsa ,saurin d'auke numfashita tayi wanda hakan ya haddasawa d'an cikinta motsawa da sauri . yashiga juyawa ahankali ala'mun yana cikin koshin lafiya. shi kansa ajiyar zuciya ya sauke sai a lokacin yasamu natsuwar dayake bukata jin tudun cikinta dan duk yadda yaso yagani a dazu da suke falo bai samu damar hkn ba tsawon minti goma suna tsaye haka yana shafa cikinta tare da kissing every part of her ,gaba d'aya yanayi jikinta ya sauya ta kasa jurewa wannan salon dayake mata ta juyo da sauri ta fuskanceshi fuskokinsu ta hade guri d'aya hannunta daya saidai saitin zuciyarsa dake bugawa da k'arfi ,atare suka sauke naunayen ajiyar zuciya ta bala'in tsura masa fararen idanunta tana kallon kwayar idanunsa da suka gama kankacewa, shi din ma ita yake kallo yana jin wani abu na fixgarsa gareta. ahankali kafafunsu suka k'asa daukarsu, tsayuwa yasoma neman gagararsu,take jikinta ya d'auki kirrma, yasoma moving da ita har zuwa bakin gadon suka zauna ahankali still jikinta rawa rawa yake yi ya kafeta da mayatattun idanunsa "a duniya baya jin akwai abinda yake matsanancin so kmrta, idanunsa dake yawo ajikinta ya kara kashe mata sansar jiki ta dinga jin wani iri ajikinta wanda hkn yasa tashige jikinsa "tayi missing dinsa sosai har batasan yadda zata fasalta hakan ba. " wannan abun ya haddasawa jikinsa d'aukar kirma yasoma tsima take tunaninsa akan yasoma sauyawa yashinga kissing dinta tun daga wunyata har zuwa kan brast dinta bakinsa ya kai yana lasar skin dinta yana k'ok'ari rabata da rigar jikinta dan har ya balle bra dinta ta rike masa hannu "uhm Abdul... .. "please heart beat kibarni karki hanani ta'ba jikinki babu abinda zan miki iya abinda kikagani d'in nan bazan dara hakan ba. "ni dai kabari nasan bazaka tsaya iya yadda kace ba, "kema da ala'mun kina son na d'ara akan yadda nace ko? ta runtse idanunta batare da tace masa komai ba duk yadda yaso tabashi hadin kai yashiga duniyar daya fi kauna, taki yarda har aka kira sallar azahar suna manne da juna yana romancing dinta ,yaki barinta sai kusan la'asar sannan yasoma kokarin fitowa daga cikin d'akin yana gyara ma'ballin rigarsa yace "kishirya kayanki dan tare zamu wuce ." "ina kenan zamu wuce tare? ta tambayesa tana lumshe idanunta dan gaba d'aya ya dagula mata lisafi ilahirin gangar jikinta yagama mutuwa. ya d'an juyo ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallonta sannan yace "inda kika fi wayo dan bazan d'aga k'afata na barinki ba kafata k'afarki zan bar kasar nan. "yanzu ina fita zan sanarwa mamma ... "ni dai karka sanar mata plz dan ban shirya binka koina ba ina nan har zuwa wani lokaci. idan har zai fahimci zanceta so take ta zauna har sai ta haihu shi kuma abinda bazai yarda dashi ba kenan, kallonta yacigaba dayi sannan ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo hucin numfashin junansu. "karki min haka heart beat ki duba halin da zan shiga a sanadin rashinki, kusa dani," wallahi na horu iya horuwa a sanadin nisan da zuciyoyinmu sukayi please don't say no... "ki yarda ki amince min zaki bini mu tafi mucigaba da rayuwarmu. yadda yayi mgnr yana karyar da wuya da marairaicewa yasa tace "naji shikenan amman ba yau ba, yayi saurin kamo tafukan hannuta cikin nasa yana massaging dinsu ahankali ahankali yana cigaba da dubanta tare da jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin sansar jikinsa. ita kanta tashiga wani yanayi na zallar bukatuwa dashi , tako ina ajikinta shock takeji tsigar jikinta gaba d'aya sun mike tsaye a zahirance yake hango sansar bukatarsa atare daita ,sai dai da ala'mun ajin mata tayi masa . "bazai ki ba akan duk abinda zatayi saboda ta cancanci haka amman ta tausayawa rayuwarsa da halin dazai shiga. a sanyaye ya runtse mayatattun idanunsa sannan yace "sai yaushe kenan kike jin zaki koma dakinki? yakarasa fadar hk yana bude idanunsa fesss ya saukesu akanta yana dubanta tmkr zai cinyeta. . ta sauke ajiyar zuciya sakamakon hannunsa da kwayar idanunsa dake kai kawo a jikinta sannan tace "ko zuwa jibi "no jibi yayi min nisa kishirya kawai gobe shima sai ki san yadda zakiyi dani da gurin kwana ,dan bazai yiwu ina kallonki na kwana wani guri daban ba , ta ware idanunta sosai akanshi "yes hk nake nufi idan kin tanadar min masaukin kwana fine zamu iya cigaba da rayuwarmu ko acikin d'akin nan ne am care yakarasa mgnr tare da kashe mata idonsa daya, zuwa yanzu tasan halinsa tasan abinda zai iya aikatawa da wanda bazai iya ba, dan ba kunya garesa ba dan hk tashiga lallabashi ya barta "plz AK ni dai barni ni .... ya d'an zaro idanunsa waje yana dubanta cike da mamaki wanda hkn ya hanata karasa abinda taso fad'a ta tsura masa ido, shima kallonta yake yana cigaba da mamakinta dan bai ta'ba ji ta kiransa da hk ba sai dai abdul . sosai yaji dadi aransa sai ma yaji kmr tafi kowa iya kiran sunan "plz ki maimaita kirana da wannan sunan ina son na sake jinsa daga bakinki .. tayi murmushi wanda ya bayyana wushiryarta madadin tayi abinda ya bukata agurinta sai ta shigewa jikinsa tana dryrsa.. "kicigaba da kirana da AK nafi son jin sunan abakinki dan kinfi kowa iya kiran sunan, tashiga girgiza masa kai ala'mun bazata iya ba. "ina ai baki isa ba yarinya sai kin cigaba ,taki yarda da abinda yace shima yakii yarda har sanda kiran musty yashigo wayarsa ya rungumota jikinsa tare da d'aga wayar "dan Allah malam nagaji da shanyuwa har yanzu baka gama bayar da hakurin bane ? bangaren ak kuwa murmushi yayi tare da kai bakinsa yayi kising din idanunta sannan yace "ko zaka wuce ne ina ganin zuwa yanzu zaka samu tiket dan ni da matata zan wuce gashi km tace sai gobe zatabini "kai dai anyi dan iska wallahi yanzu abinda zakace min kenan ? na tsaida ayyukana da komai nawa har matata nabari akan taka matsalar shine zaka shuka min rashin mutuncinka dakasaba ko. "ai wallahi baka isa ba yadda nabaro matata hk kai ma sai ka baro taka idan tafiyar ma zamuyi sai dai mu tafi tare idan ma kwana zamuyi sai dai muyi tare mara mutunci kawai, km wlh ka fito yanzu lokacin sallah nata wuceka . ya katse kiran batare da ya tsaya jin abinda zai ce ba, dan yasan halinsa karsheta ya guma masa da wata bakar mgn sake shigewa jikinsa tayi tare da yin k'asa da muryarta "me yace maka? "yace dole sai mun tafi tare gashi ni kuma bazan iya barinki anan ba yakarasa fadar hk yana kising din bakinta faiza me aikin gidan ce tashigo d'akin tana mgn,ai tana ganinsu hk tayi saurin juyawa zare bakinsa yayi cikin nata suka bi bayanta da kallo ta juyo tana dubansa muryarta a shagwabe tace "kagani ko ? "me nagani ? "baka ga me aiki tashigo ba? " ni banga komai ba ya sake kusanto bakinta sosai ya cafki lip's dinta yana cigaba da tsotsa da kyar dai tasamu ta lallabashi"tace yaje yayi sallah ya dawo tukun su san abu yi . byn yayi sallah akayi masa iso zuwa ga alhaji Mahmud inda yayi musu adduar sosai da nasiha me ratsa jiki yace" idan ya tashi wucewa ya tafi da matarsa da zamanta bai da wani amfani , sosai ak yaji dadin furucin dattijon a zuciyarsa har yaji kima da darajar tsohon ya zarta yadda yake ji aransa. anan sukayi sallar magariba kasancewar jirginsu sai takwas din dare zai tashi a parlou ta samesu sun baje ana saving dinsu abincin dare amman shi ak kasa ci komai yayi saboda tunani yadda zaiyi mata dabara ya tafi daita cikin sauki batare da tashin hankali. byn musty yagama cika cikinsa ya tashi ya bar parlour'n. parlour'n ya saura daga ita sai shi ya kwanto jikinta tare da d'aura kansa a saman kafadarta "hrt beat tashi muje ki rakani takwas daidai jirginmu zai tashi gashi yanzu takwas saura wasu mintunoni batace masa komai taji ya sake matsota sosai"kinga har dare yayi konayi zamana ne mu kwana tare? tayi saurin girgiza masa kai ala'mun a'a dan tasan babu abinda kwanansa zai yi sai aikata abun kunya "ok muje ki rakani sai ku dawo tare da direba da wannan dabara yayi mata wayo da sunan rakiya aiport . sukayi sallama da mutanen gidan kmr kar su rabu ya dinga jinsu aransa tmkr ba yau ya fara ganinsu ba, yana rike da hannuta har cikin jirgi gbdy ranta a dagule yake dan babu halin yin mutsu ko acikin jirgin ma yana makale daita gurin window yayi mata mazauni tana cika tana batsewa shi dai aransa yace "kya yi kya gama ba dai mun taho ba har suka sauka batayi yunkurin ce masa komai ba, duk yadda ya dinga janta ajikinsa da yi mata hira taki kulashi kawai ya zarce da kamo hannuta cikin nasa yana wasa dashi yanawa yatsunta massaging ahankali ahankali yana cigaba da janta da hira. misalin karfe tara jirginsu ya sauka a Nigeria dan awa daya ne tsakanin conotoun da naija kai tsaye inda jerin motacinsa dake zaman jiran karasowarsu suka nufa take escout dinsa na hangosu suka shiga babbude musu murfin mota har lokacin hannun su'ad na cikin nasa yaki sakar mata hannu gidan baya suka shiga ,musty km yashiga motar baya. tun a hanya suka rabu da musty inda yayi wa nashi direban umarnin ya d'auki hanyar gidansa. ammi na zaune a parlour tana kallon labarai a tashar aljazira taji sallamar shigowarsu, kmr a mafarkin ta juyo da sauri ai kuwa muryar wad'anda tayi zato su din ne ta bude baki cike da matsanancin mamaki, zatayi mgn kenan ak yace "uhm ammi karki ce min komai plz .. "ba dai har da hadin bakinki na kasa samun inda matata take ba ko? " ai gashi Allah ya tausaya min na nemo abata da kaina ,daman kuma na furta hkn da kaina zan nemota. "abdul banson rainin hankali fa ,ke mamana xoki zauna kinji ki huta nasan kin kwaso gajiya dayawa.. "karki sake naga kin zauna wlh tafiya gidanmu zamuyi ,na biyo ta nan ne dan kawai kin ganta ki tabbatar da na gano abata, sannan mu kama gabanmu ,ammi tayi murmushin kana tace "kai dai Allah ya shiryeka kabar yarinyar mutane ta zauna ta d'an huta ka hana. "Allah ammi bazata zauna ba idan zaman zatayi sai dai nabata bayana ta zauna hrt beat muje kinji ko. "dan Allah abdul kabarni anan zuwa go....shiiiiii "kinsan Allah bazan barki anan ba tafiya zamuyi ni kad'ai nasan halin dana shiga a sanadin rashinki tana ji tana gani hk yasanyata gaba suka bar gidan ranta a dagule kmr zatayi kuka . gabatayi kawai tasoma tafiya dan tunda ya rantse bazai barta ba tasan bazai yi ba. suna isa harabar gidan da sauri ya isa ya bude mata gaban mota tashiga ta zauna sannan yazagaya yashiga ya zauna, tunda escort dinsa suka ga yashiga mota da kansa suka tabbatar da baya bukatarsu. har masu gadi sun bude musu get ta saka masa kuka.. "ni dai dan Allah karka kaini wannan gidan banaso.. ya kashe motar ya juyo yana kallonta "yanzu ina kikeso na kaiki?"ni kabarni agidan nan tunda ga bangarena can amman Allah bazani wancan gidan ba ..shiru yayi can kuma ya fito yana kiran adekule tare da bashi umarnin kulle get din kawai sannan ya bude mata mota tasanyo kafafunta waje ya matsota sosai "ko na taimaka miki ne? ta girgiza kai tayi gaba tasoma tafiya ya kamo hannunta har cikin bed room dinsu . suna shiga d'akin ya janyota ya rungumeta ajikinsa yana sauke numfashi byn ya rufe kofa ya matseta gam akirjinsa har ta saka kara mara sauti yaki sakinta yasa hannunsa kasan marata yana shafo cikin a halin yanzu babu kadarar dayake so da bukatar mallaka kmr cikin jikinta tsawon minti goma sannan ya barta ya nufi part din ammi tana zaune inda ya barta yashige kitchen ruwan zafi ya jona da kanshi ya bude foodflask yana duba abinda suka dafa farar shinkafa yagani wace taji lawashi da karas dayan kular ya bude farfesun miyar nama rago yagani yasamo karamar kula ya zuba tana nan zaune ya fito Ya wuceta. bayansa tabi dan ganin abinda zaiyi da abinci ganin part dinsa ya nufa yasa ta dawo mazauninta tana murmushi. yashigo yasameta a zaune ya ajiye abinci tare da matsota "muje kiyi wanka kici abinci dan lura tunda mukaje Cotonou banga kin sanyawa cikinki komai ba . "ni ni kabarni ance maka nayi datti ne ni babu wanka da zanyi... "ok ki ci abinci to nima bari naje nayi wanka rabona da wanka tun safe ,nasoma jin babu dadi ajikina baiji abinda tace ba yashige bathroom. ta zauna jugun tana mamakin halinsa babu wanda yabari kaifi daya ne shi indai yace sai an yi abu to yaxama dole ayisa domin asamu zaman lfy. gashi bata son dawowa nigeria adaidai wannan lokacin har sai ta haihu amman sai daya dawo daita dan dole. kusan sai daya kwashe sama da awa daya a bayi sannan ya fito jikinsa babu kaya sai dai kugunsa na daure da towel ga gashin kirjinsa a waje tana gani wanda kullun zuciyarta ke hasko mata su acikin tunaninta yaxo kusa daita ya xauna "oh my goodness God ba dai har yanzu baki sanyawa cikin komai ba?ahankali ya dubi agogon dake d'akin karfe goma ta dade da wucewa kalli hrt beat kigani kusan awani goma kenan banga kinsayawa cikinki komai ba "Allah kuwa bazanci tunda ka yaudareni ka tahodani bashiryawa hkn ba , horon yunwa zanyiwa kaina nasan shine kawai abinda zan maka kaji haushi .. ya dubeta yayi murmushi iya lebansa sannan ya hawo kan gadon inda take zaune ya kamo tafin hannuta "karki min hk tabbas idan kika ki cin komai zanji haushi har ma tunani zai iya canzawa akanki saboda kina son ganin bayana da ahlina.. dan hk kici abinci kawai ko bby nah yasamu damar yin bouncing sosai, ta zame hannunta "na koshi.. wayyo Allah ji yayi kmr ya d'aura hannunsa bisa kansa ya kurma ihu ya tsura mata mayatattu idanunsa sosai yana kallonta har gabanta yasoma dokawa. "su'adullahi kici abinci wallahi idan kikayi sanadin wani tangarta yasamu d'ana ko 'yata bazan yarda zan shuka miki rashin mutuncin da bakiyi tsamaninsa daga gareni Ba yana gama fadar hk ,ya mike yabar gurin yana goge jikinsa da karamin towel batare da ya sake cewa komai ba. ganin yanayinsa yasa babu shiri ta d'auki plet ta dibi abinci tasoma tsakura ahankali tana ci tana satar kallonsa, babu laifi taci abincin dan daman yunwar take ji so kawai tayi ta musguna masa yaji haushi ,tsaye yake yana shirya kansa yana hango yadda bata damu da lafiyarta dake tattare da cikin jikinta ba. ciki fari atunaninsa duk wanda yasamu zakaga d'auki da ririta abinda zai haifa ,amman ban daita ko ada acan baya shine ya damu da rashin samun cikin dabatayi ba, sai yayi mgn tace tafi shi son haihuwa ga zance ga magana ,koda yagama shirinsa har tayi bacci ahankali yasoma kokarin rabata da kayan jikinta har yarabata da komai ya dauketa cak sai bayi ya tsundumata acikn bathtube jinta cikin ruwa yasa ta bude idanunta a gigice zata saka ihu yayi saurin hade bakinsu yashiga tsotsa yana kallon cikin fararen idanunta yana lumshe idanu hannuwansa duka bisa kirjinta yana murza nipples dinta yana lumshe mayattun idanunsa still bakinsu na had'e shi da kansa ya sabeta soso da sabulu yana goga mata sabulu yana romancing jikinta most especial kirjinta daya sake cikowa bam km atsaye ahankali ya dinga murzata da sabulu yana sake rud'a mata jiki da salon wasaninsa masu tsayawa arai, har yagama sabeta tsab wani irin zazzafan romancing yake aika mata tun tana basarwa har tasoma meida masa martani ahankali ya sake had'e bakinsu ya manne da jikinsa tare da shafa mararta zuwa kasanta ahankali yayi kasa da finger's dinsa yasoma fingering dinta wani irin numfashi take fitarwa ahankali finger's dinsa na cikin jikinta while hannunsa daya na kan brest dinta yana aikin murzawa cike da salonsa me birkita kwal'kwaluwa. wani irin gurnani take hade da nishi washhhhh ashhhhh uhmmm gbdy tarasa inda zata saka kanta ahankali ya jinginar daita gefen bathtub yasa hannunwasa duka ya dago kasanta ya zira mata harshensa cikin kasanta yashiga sucking dinta ahankali take moving din jikinta tare da dago masa tana lumshe fararen idanunta da suka gama canza launi jikinta ke wani irin kirmmm kmr yadda nashi keyi babu abinda kasanta keyi sai fidda ruwan dadi shi kuma yana aikin zira mata harshensa yana tsotsa kasanta yana lasa, sai daya tsotseta tas tare da ruda mata jiki sannan ahankali ya soma kokarin zira joystic dinsa, ya zira ya cire ya sake meidawa har yashigeta taja numfashi da karfi ta sauke tana lumshe ido ahankali ya dinga binta yana kiran sunanta "hrt beat.... uhm .."i you enjoying? "sosai ina jin dadi wayyohhh ashhhhh uhmmmmm shi kawai take ta fad'a tana lumshe masa ido ahankali ahankali ya dinga cinta yana hhhhhhhhhh ashhhhhhh can yasoma yi cikin zafin nama.. wayyohhly "gently plz ina bai saurareta ba dan gbdy ya manta yanayin datake ciki ,gani zaiyi mata aika aika yasa ta kai bakinta daidai saitin kunnensa "abdul takira sunansa "uhmmm hrt ya amsa mata da kyar " "kaini d'aki plz bayana ya ai bai gama jin abinda zata fad'a ba yayi saurin zare joystic dinsa ya d'auko cak ita da cikinta basu da nauyi bai direta a koina ba sai tsakiyar gadonsu ,bakinsa ya cikin kanneta ya zira harshensa cikin yana tsotsa yana sake kashe mata jiki "I you ok? "should I continue? ta lumshe masa ido kawai dan batasan me zatace masa ba ."kiyi hkr kibari muyi kinga kin kwana biyu bakiyi ba saboda lfyr baby rashin yi zai iya haifar mana da wata matsalar ko kina son muyi lossing din bby'nmu ne? ta girgiza masa ala'mun aa "ok zoki hau kaina ahankali zanbiki.. kwanciya yayi flat sannan yace "ta hau kansa ,hk kuwa tayi cikin sanyi jiki ta tsuguno tare da meida hannunwanta duka baya ta tokare sannan da kanta ta dinga zira joystick dinsa cikin jikinta ba dan tana jin dadi ba, shi dai shi da ala'mun dadi yake ji sosai wajen ten minti yana zira mata sandar girma amman bashi da ala'mun zaiyi realizing yasa ahankali tacire joystick din daga jikinta ta koma ta jingina bayanta da abun gadon tana fidda numfashi da kyar ta runtse idanunta ,gyara mata zama yayi ya meidaita rigingine ya sake shigarta wannan karon ma ahankali ahankali ya dinga binta "ta d'aure ta cije amman lokacin dazai fitar da spam dinsa ta kasa daurewa sai hawaye ya balle mata sabod da sauri sauri ya dinga shigarta ita kad'ai kasan abinda ta dinga ji alokacin sama sama tasoma numfashi tana kiran sunansa "abdul bayana marata zasu tsinke plz ka barni bazan iya ba, saboda marata ta soma kullewa wallahi idan kacigaba mutuwa zanyi takarasa fadar hk tana sheshekar kuka... batare da bata lokaci ba ya tsaya da abinda yake duk da ya kusan kawowa amman dole tasa ya hakura jikinsa na tsuma ya janyota jikinsa ya rungumeta yana shafa sumar kanta zuwa bayanta "shhiiii ya isa am so sorry hrt plz ki daure nasamu nayi realize "Allah bazan sake miki yadda zakiji zafi ba... ita dai taki cewa komai sai ajiyar zuciya datake ga wani irin radadin azabar zafi datake ji a bayanta ahankali ya d'auketa zuwa bayi cikin minti goma suka fito tana rungume ajikinsa yana mata sannu ya kwantar daita shima ya hawo gadon ya kwanta abayanta ya lullubesu da bargo me taushi ya matso daita sosai har bayanta na haduwa da kirjinsa yasakalo hannuwansa duka yazagaye cikinta dashi yana mustu mutsu ajikinta yayinda har lokacin joystic dinsa a mike take tana tsiyayar da ruwan dadi cikin minti 15 bacci yayi awon gaba daita. shi kan kasa bacci yayi sai juyi da mulmula yake akan gado dafe da mararsa yana shafa joystick dinsa very slowly tare da mammatse kafafu har garin Allah yawaye bai runtsa ba. da asuba data tashi sallah bata ganshi ba har ta idar da sallah takoma ta kwanta bai shigo ba har bacci ya sake d'aukarta sai da gari yayi haske sannan sai gashi har yayi wankansa tsab ya shirya ya hawo kan gadon datake kwance ta mike, zaune tana dubansa fuskata d'auke da tmbyoyi iri iri shima ita din yake kallo kmr zai cinyeta tana son tmbyrsa inda yaje ,amman takasa aiwatar da hkn sai gaishe shi datayi, sosai yagano ma'anar wannan kallon datake masa ya dan kamo hannuta yayi murmushi kadan "kin tashi lfy ykk ya bby'na jiya naso aikatawa bby'na laifi ko? tarasa amsar da, zata bashi kawai tashige jikinsa. ya taimaka tayi wanka sannan ta shirya cikin doguwar rigar wace agurin ammi yaje ya amso har take tsokanar abinda yasa ya kwana agidan baya yace bazai kwana ba, ko minti goma baiyi da shiga d'akin yaji knoking koda ya bude kofar hannutu yagane tsaye da basket din abinci, bai tsaya tmbyrta ba ya amsa ya juya ciki, tare sukaci sukayi nar sannan sukayi kwanciyarsa tana jikinsa duk wuni ranar yana ririta da salonsa ranar babu inda yaje hk ma gbdy wayoyinsa akashe suke acewarsa baya son damuwa . akalla sai da ak yayi sama da sati daya bai fita koina ba yana gida tare da su'ad yana bata kulawa, bai sake matsata akan neman hakinsa ba , sai dai ya d'an yi romancing dinta sama sama ya rage zafi ,acikin satin ya kira wani company dake shirya kayan d'aki tare da tsaftacce muhalli NEXUS company limited gabadaya kayan part din aka fiddasu aka sake tsara part, babu abinda bai zuba mata ba ,a cewarsa wad'ancan da kudin ammi akayisu, wannan kuma da kudin aljihunsa zaiyi mata dan ta cancanci komai, hk acikin sati yayi mata order dankara dankarar motacinta sabbin fitowa guda biyar different colours masu shegen kyau da tsada . sannan duk abinda yasan zai faranta ranta shi yakeyi kwata kwata baya kaunar abinda zai 'bata mata rai har ya kai ga sata yin tagumi ko tunani ,yanzu hankalinsa zai tashi, ya shiga tmbyrta ,ko wani guri na mata ciwo ne ko tana tunanin mamma ne "karki damu duk byn wata zan dinga Kai ki, ki ganta haka zai ta gaya mata kalamai masu sanyi ta tsigar kwantar da kai. tana kwance a saman makeken gadonta tana tunanin abubuwan alkhairin da garzon mijinta yayi mata acikin satin take, bata ta'ba tunanin rayuwarta zatakasance kmr haka agidansa ba tuba da yanayin yadda soyayyarsu ta faro , ta d'auka bauta da gallazawa zata sha a hannunsa a she alfahari zatayi da aurensa taji yakaraso yashige jikinta tare da rungumeta tsam tsam yana mai marairaice mata ajiki kmr zai kuka "hrt beat ki ceci rayuwata hakurina ya kusan karewa gashi bana son na matsa miki nafison duk abinda zanyi, nayi kina cin moon shine samun natsuwata, idan kika hanani komai zai iya faruwa dani, ta daura hannuta bisa sumar kanshi tana yamutsawa ahankali wanda hkn ke sake kashe masa jiki, yasoma romancing dinta tmkr mayunwacin zaki gbdy duk sun fita hanyacinsu , gyara mata kwanciya yayi aka gadon ya rankwafo saman kanta suka lula duniyar ma'aurata sai da gurjeta son rashinta amman ahankali yabita sannan ya barta da kyar take janyo numfashi ,"tarasa dalilin da sex ke mata wahala yanxu ba kamar watannin baya yanzu dayayi sex daita ji tayi tmkr yana zunguro abinda ke cikinta ne. shi kansa yasan ya d'an wahalar daita duk da duka karfinsa yayi amfani dashi ba rungumota jikinsa yana shafa bayanta ga tunda cikinta yanaji ajikinsa har motsin bby, bakinsa ya kai daidai kunnenta yasoma yi mata mgn cikin rad'a "kinji yadda bby'nmu ke kick ko saboda yakara samun kuzari? tayi lamo ajikinsa ta kasa amsa masa sai numfashi datake saukewa ahankali ahankali yacigaba " yanzu hk da ala'mun yana bukatar karin kuzari ko zan kara ko sau biyu ne shigewa tayi jikinsa tare da rungume shi tana rera masa kukan da bashi da mara dana shagwa'ba "haba abdul kasheni kake son yi? "yanxu fa bakamar da bane wallahi bakasan yadda na dinga jin radadi a kasana ba ni dai kabarni hk plz har zuwa wani lokaci murmushi yayi sosai ya sumar kanta data baje abayanta . "gsky yanzu kinzama lazy abinda masu ciki da kansu suke kawo kansu ayi dan su samu saukin agurin haihuwa, "babuwani Allah naki wanan wayo ai idan nabiye maka zan haihu lokacin haihuwata bai yi ba, dare yayi sosai amman ta kasa runtsawa duk bacci take bukata tayi ko zaki saukin ciwon da mararta keyi gashi mararta sai tsanata murd'a mata take yi abu kmr wasa har ta kai ga mikewa zaune tana rike da kasan cikinta tana yarfe hannunta daya tun tana iya daurewa har tasoma kiran "wayyohhhly Allah abdul cikina marata mutuwa zanyi plz ka tashi zan mutu cikin bacci ya dinga jin sautin kukanta, ya farka afirgice yana dubanta atsorace ya matso gareta yashiga tmbayrt "menene ina ke miki ciwo tashi tashi muje hospital. "bazan iya tashi ba mutuwa zanyi.. ya zaro idanuwa waje zuciyarsa na kokawa yayi saurin kunna wutar lantarki ai abinda yagani ne yasashi sakin gigitaccen kuka yana furta" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikena na kashe kaina... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE *AYSHA A BAGUDO* dedicated to hauwa A Usman jiddar YA KHABIR THE AWARE page 87 ........jini yagani ajikin farar rigar baccinta dif 'kwal'kwaluwarsa ta d'auke wuta ,kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa ,nan take d'akin ya fara yawo dashi tmkr zai fad'i ,zuciyarsa kuwa tamkr zata fito waje saboda tsabar tashin hankali daya tsinci kanshi,ita kuwa sai runtse idanunta take tana murkususun ciwo ganin halin datake ciki ne yasa komai yashiga dawo masa .. "meyasa nayi abinda nayi? "Meyasa why why gashi zan rasa bby'na akaron banza " "oh my goodness God have mercy on me "kar kasa narasa abinda ke cikin yarinyar nan, da kyar yasamu yakaraso jikin gadon datake zaune ya zame k'asa tare da dafe kansa wanda yake barazanar faduwa . sautin muryarta ce ya an karar dashi daga duniyar tashin hankali dayake ciki. "abdul cikina ka taimakeni zan mutu, mararta ce tayi wani irin murd'awa wanda hkn yasa ta saki razananniyar k'ara... ai bai san sanda yayi wata irin zabura ya mike tsaye bisa kafafunsa jikinsa na kirrma ya tattarota jikinsa ya rungumeta tsam yana kuka "am really sorry hrt wallahi bansa zaki shiga cikin wannan halin ba ,kiyafe ni matata babu abinda zai sameki samabatu kawai ya dinga xubawa sannan yayi hanyar waje daita ,ita kuwa da kyar take janyo numfashi tana fitarwa. sauri sauri gudu gudu da hk ya fito daga cikin part dinsa yana k'wallawa direbansa kira "adekule adekule where are you? securities dake tsaye suna shawagi akan duty din'su daya daga cikinsu yayi saurin juyawa ya isa d'akin kule ya tasoshi cikin magagin bacci yatashi cikin sauri security yagaya masa kiran boss. afirgice yasoma kokarin isa inda ak da zuwa lokacin har ya sanya su'ad cikin mota . yashiga cikin motar yana kokarin tayarwa kule ya iso "sir dan Allah ka fito na tukaka "kaci kutumar ubanka dana fito bacci na kawoka kayi ko aiki ..? "kajira dawowata yana gama fad'ar hk ya fige motar aguje, dan tuni securities sun dade da bude masa get. fitarsa ke da wuya ammi da dady suka fito sakamakon jin sautin muryarsa cikin dare kai tsaye gurin securities suka nufa suna tmbyrsu batare da bata lokaci ba suka gaya musu iya Abind idanunsu yagane musu ai take hankslinsu ya tashi . suka shiga neman number sa tana ringin baa d'auka. gudu ya dinga shararawa akan titi da taimako Allah ya iso hospitar dinsu, cikin sauri aka turo gadon marasa lfy aka daurata aka nufi dakin doctor daita aka . da gudu gudu aka shiga dakin likita daita domin a samu a ceto lafiyarta da bby'n cikinta likitoci suka rufa akanta domin bata taimakon gaugauwa da binciken abinda ya haddasa masa blinding da kyar likitoci suka samu nasarar tsaida jini sannan suka d'aura mata drip. shi kuwa yana tsaye bakin kofar d'akin kuka yake kamar karamin yaro yana dayasanin abinda ya aikata ganin fitowar likitici yasa d'an tsagajta kukansa ya nufi gurinsa da sauri doctor yace shi xuwa office dinsa ya biyosa cikin hanzari yana shigowa doctor yace "zauna . "kaine mijinta? da sauri ya d'aga kai "eh ya akayi doctor ta mutu ne? doctor yace "aa bata mutu ba tasamu jijiga ne eclamisia sakamakon jinita dayayi mummanar hawa ya'akayi kabari hkn ya faru? "alhamdullahi tunda bata mutu ba. doctor yace "yanzu dai mun shawo kan matsalar ta hanyar zuba mata magani cikin drip saboda bby'n cikinta ya gicce mata ciki idan Allah ya taimaka zai koma daidai "idan bai koma ba zuwa safiya sai dai ayi mata cs aciro abinda ke cikin ak ya sauke wata zazzafar ajiyar zuciya game da share gumi dayake ta faman tsatsafo masa a goshi kai kace wanda ya hadiyi kunama sannan yace "doctor ko zan iya ganinta yanzu? "why not kana iya ganinta ya mike ya fito yashiga . d'akin datake kwance ya kwance take tana bacci numfashinta na fita ahankali wasu hawaye suka zubo masa " i love you so much my beatiful wife i din mean to hurt you like this it's mistske. kusan minti talatin ya d'auka sannan ya koma gida domin tahowa da ammi wad'an ya iske suna zariya sun kasa tsaye sun kasa zaune su kad'ai suka san tashin hankali da suke ciki saboda sun kira numbersa yafi sau ba adadi hatta asibinsu sun kira ance bai je ba suna ganinsa suka nufosa suna rige rigen tmbyrsa " abdul ina su'ad? "me ya faru daita suka shiga jera masa tmbyoyi, take yashiga gaya musu bayani doctor, tare suka juya suka koma asibitin. washegari tana bude idanunta dashi idanunta suka soma cin karo yana zaune agabanta akan kujera ya dukar da kansa ajikin karfen gadon hanunta na cikin nasa yana murzawa ahankali ko ba'a gaya mata ba tasan kuka yake yi saboda sound din yadda take jin murysrsa yana furta kalmar "i love you hrt i don't want to loose you "ahankali ta kai hannuta ta shafa cikin jikinta ,yana nan tmkr yadda yake "alhamdullahi ta furta akasan zuciyarta dan tasan basu rasa bynsu ba sannan tasoma motsi wanda hkn yasa ak yayi saurin dagowa, kawataccen murmushinta ta sakar masa wanda yasashi yin driya shima da kuka a had'e yana kallonta "am sorry hrt ki yafemin ta d'aura hannunta abakinsa ala'mun yayi shiru .. gbdy takasa mgn dan ko tace zatayi magana muryarta bazata fito ba shi kuwa wani irin farinciki ya tsinci kanshi ciki ya dinga jin kmr ana sake wura masa wutar kaunarta ne azuciyarsa, ya zaunar daita tana fuskantarshi ya dora hannunsa akan fuskarta yana shafawa tare da tsurawa kyakkyawan fuskarta idanu yana kallonta ,cikin dare daya ta zabge ta rame karamin tiren silve na wanke baki ya d'auko ya taimaka ya wanke mata baki yaje ajiye sannan ya dawo ya had'a mata ruwan tea me kauri ya dinga bata . da dadre musty yaxo tare da eiman domin duba jikinta cikin ikon Allah tasamu lfy domin ta daina zubda jinin datake ak yayi matukar murna har da hawayen dadi ,kullun anan ak yake kwana tare daita dan koyaje gida bazai iya runtsawa ba, ummanta da prof taufeek har ma da daman shema sunzo dubiya. kwanansu biyu asibiti aka basu sallama gurin doctor ya kara da bayani akan ak ya dan daga mata kafa kad'an gurin auretayya saboda lafiyar bby idan ba hk zai iya rasa abinda ke cikinta maganganun likita tsab suka dinga shiga kunne ammi duk da ba da ita yake ba. koda suka dawo gida part din ammi aka wuce daita bisa ga umarnin dady da ammi, tundaga lokacin da su'ad ta fito daga asibiti take baya baya dashi batason ke'bewarsu guri daya amman kuma ta wani fanni tana tausaya masa saboda yanayinsa tana jin tsoro kar ya jefa kansa cikin wani hali . a wani yammaci tana kwance akan 3seater cikin parlour'n ammi sanye cikin doguwar rigar baka, tuni ta rigada tayi nisa cikin kogon tunani halin da mijinta zai tsinci kansa na nisanta junansu dasuka samu, yashigo falon yayi tsaye ya tsura mata idanuwa yana kallonta sannan ya zauna daidai saitin fuskarta yana kiran "hrt beat " ahankali ta d'ago fararen idanunta suka dubi juna su'ad ta saki wata yar ajiyar zuciya ,ta dawo daga duniyar tunanin data dade da lulawa ya dafa kafafarta "meyasa kika cika yawon tunani bayan kinsa yanayin da kike ciki ,ba a son me juna biyu tana yawon zurfafa tunani ples ki daina bana bukatar hk. ta kalleshi tana murmushi "taso mu koma part dinmu wallahi bana jin dadin zamana ni kad'ai batare da kina kusa dani ba, yakai hannunsa ya d'agota ta fad'a kirjinsa tana murmushi jin takun tawowa yasa tayi saurin barin jikinsa tsayuwar minti biyu suna jiran suka ko waye, gani babu wanda yayi kokarin shigowa yasoma tafiya daita yana rungume daita ajikinsa yana rad'a mata zantuttukansa masu sanyi kicibis sukayi da ammi dake kokarin shigowa parlour'n suka ja baya cike da matsanancin kunya su'ad ta boye abayansa. ammi ta wurgawa ak wata harara hade da cewa "ina zuwa kuma? ak yasanya hannusa yana tsotsa keyarsa alamun rashin gsky atare dashi "ammi gyara min shimfid'a zatayi "ammi ta sake watsa masa wata hararar "banason rainin hankalinka daka saba yiwa mutane gyara shimfid'ar ne bazaka iya da kanka ba. "wai me yasa abdul baka da tausayi ne hk ? yayi murmushin yake dan ya lura kmr ammi bata fuskanci inda maganarsa ya dosa ba ,dan hk ya kamo hannun su'ad cikin nasa "zo muje kinji hrt dina kyale ammi batason ki dinga aiki byn wannan aikin zai sa ki dinga jinki garass . ammi tace "maza ki zauna muddin bazakaje Kayi gyaran da kanka ba ko kasa wani daga cikin ma'aikatan gidan nan su maka sai dai ka hakura" ina dalilin wannan jaraba hk mace da ciki baxa'a barta ta huta ba.. "sai kajawo mana yawon zuwa asibiti ,wallahi ni dai babu ruwana idan kayi sanadin rasa abinda ke cikinta, wata irin kunya ce takama su'ad kmr kasa ta tsage tashige ciki ak yayi murmushi yace "shikenan ammi tunda kin hanata amman fa ba abinda kike tunani bane.. ya fice daga parlour'n ammi da su'ad suka koma cikin parlour suka zauna nan ammi take nunawa su'ad had'arin abinda suke kokarin aikatawa.. duk tsawon wunin ranar ak sai wani shashshare su'ad yakeyi yana wani d'aure mata fuska wai shi a dole fushi yake daita domin aganinsa itama din batason kasancewa dashi shi yasa take baya baya dahi. tashigo parlour'n yana zaune rike da remut a hannunsa yana sauya tashoshi dake cikin receiver ya d'an saci kallonta yana ganin zasu had'a ido yayi saurin yanye idanunsa hkn ya bala'in bata dry. sautin dariyarta ya tsinkayo acikin kwalkwaluwarsa yasanyashi yayi saurin dubanta ba shiri ya sauke numfashi yana kallonta "dry me kike min? cikin yanayi na d'aure fuska yake mata mgn hkn yakara bata dry, amman sai tayi saurin sanya hannunta ta toshe bakinta ya taso daga gurin dayake ya nufota tare da riko hannunta ya matse da karfi yace "me kika gani ajikina kike dry? su'ad taji radadin matse mata yatsu dayayi ta saki wata siririyar k'ara mara sauti tace"wash Allah kayi hakuri bazan kuma ba "sai kin fada min sannan zan kyaleki . "wayyo Allah ammi zai karya mini hannu ki kawo agaji.. ya sakar mata hannu yana hararata ta fad'a kan kujera tana rike da hannuta. "nima zan rama ne " yace "hb yarinya ai sai dai ki rame tashi ki kawo min driks in sha "bazan iya d'akowa ba. ya kalleta yana dry hade da cewa "ke dai raguwa ce wallahi cikinki bawani girma yayi ba amman sai shegen son jiki tashi plz ki d'auko min .. ta marairaice murya "da gaske nake bazan iya tashi ba hannuna ciwo yake min. "da gaske kike ko wasa ? ta d'aga masa kanta batare da tace masa komai ba. ai bai san sanda ya taso daga gurin dayake zaune ba yayi durkuso agaban kujerar datake kwance ya rungume hannunwansa game da xuba mata mayatattu idanunsa "tashi muje hospital. suad ta ware idanuwa tana dubansa tace "ai sun daina ya langwabe kai "ban yarda ba ki tashi muje kawai, tayi murmushi "daman fa tsokana ne. "ki daina min irin wannan tsokanar ta hanyar wasa da lfyarki domin kina daga min hankali, kin ko san irin son da nake miki acikin zuciyata? da ina da halin ko k'uda bazan bari ya sauka akanki ba i love you so much hrt itama ta mayar masa da matani "me too" tana fad'ar hk ta yunkura ta tashi ta nufi kitchen ,yabi bayanta da kallo shi kam akowani lokaci ya kan tmbyi kansa wai wani irin so yake mata. cikin wannan lokacin zangaga ya meida hankali akan sabon ginin gidansa dake sun shine estate domin nan yake bukatar suci gaba da rayuwa da sanyi idanunsa tunda taki na green hill. ******* bangaren zeey kuwa tana barin gida gurin boka na kan dutse ta nufa inda ta isa tsirara haihuwar uwarta aguje tayi samansa yana ganinta ya haukace da wata irin mahaukaciya dry daya sa gbdy ilahiri gurin amsawa "hhhhhhh lananiya ga karshen irinku nan marasa imani irinmu, ya tashi daga zaunen dayake ya kamo hannuta zuwa bayan dutse inda yake ajiyar mahaukata irinta, domin had'awa manyan attajirai asirin neman duniya.. akwai musamman manya yan tsiyasa da kusoshin gwanati da manya attajiran dayake masu aiki, wani aikin kuma dole yana bukatar mahaukatan irin su zeey da zasu dinga saduwa dasu domin neman duniyarsu . wasu ma daga cikinsu basu mahaukatan akeyi su samu d'aki daya acikin gidansu su ajiyeta kawai su dinga luwadi daita ko saduwa daita ya danganta da yanayin tsarin da boka yabawa mutun, mahaukata agurin sunfi guda dari biyu kowace na yawo tsirara haihuwar iyayensu .. ... yayinda har wannan lokacin akil na tsare agurin ma'aika ya rame sosai Duk zuwan da yan'uwansa sukayi akan lamarin basu bada belling sa ba sai da musty yaxo yace kotu zasu amman ak ya hanashi"yace barshi kawai yaji da cutar jikinsa "akan wani dalili zasuyi shari'a dashi byn ga katuwar me laifi can tabi duniya itama na yafe mata darajar allah . akil ya fito daga gidan yari sai dai ya fito ne da burin sai shima ya yad'awa matan duniya cutar jikinsa a cewarsa bazai mutu shi kad'ai ba sannan da ba nemanta mata yayi ba, yanzu zai nemi mata da tushe.sati biyu da fitowarsa yasoma neman mata idan ya kwanta da mace byn yayi realize sai yaki tashi ajikinta har sai ya d'auki lokaci sannan yatashi, wanda wannan kwanciyar kebawa cututuka dayawa damar shiga cikin jikin dan'adam.. haka ya dinga yaran mutane da manya mata yana kwana dasu wasu ya biyasu wasu ya hana idan kikayi mgn ya fito da miki da tsirancinki ya nuna miki dole kiyi shiru.. a wata rana asabar ya fito daga gidansu da niyyar yaje yasha sigari daga nan ya wuce yawon iskanshi, yakarasa wata majalisa dake gaba da gidansu kad'an yace "abashi sigari me sigari ya miko masa kwali London ya amsa ya zari guda daya ya kunna yasoma zuka yana busar da hayaki, suka ji sautin harbe harbe a she plice ne suka biyo barayi. kowa yasoma gudun ceton rai shima garin gudu bisa sautsayi wani police yayi harbe yasameshi agefen cik take ko shurawa bai yi ba agurin, yace "ga garinku. hk aka tattara gawarsa byn police sunbi barayin akayi gida dashi. washegari wuraren karfe takwas aka kaishi makwancinsa..... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA HALIM THE CLEMENT page 88 ......zaune ak yake akan kujerar kushin me zaman mutun 3, system ce akan cinyarsa yana operating dinta cikin iyawa da k'warewa, sanye yake cikin wasu hadd'aun fararen kaya, riga da wando ne na bacci me budadd'en gaba wanda ya bayyana halitar kirjinsa tare kwantace gashin dake kwance a kirjinsa. wayarsa ta d'auki karar sauti yana jin wayar tana kara ammam yayi buris daita har wayar tagaji da ring ta katse baiyi yunkurin d'aukar kiran ba . aka sake kiran wayar a karo na biyar kenan yaja dogon tsaki yana me furzar da iska ta bakinsa sannan ya d'auki wayar yana duba screen din wayar sunan wanda yagani yana yawo a screen din wayar yasanyashi sake jan tsaki ,akaro na biyu sannan ya d'auka "ya'akayi ne malik kana kiran mutane adaidai wannan lokacin saboda bakasan darajar iyali ba? malik yayi murmushi sannan yace " yi hakuri masu iyali ,muma dai Inshaallahu muna kan hanya "daman nakira ne na gaya maka zance rasuwar akil ,amman bansan cewar na wuce limit ba. "aiki banza kawai malam ai bazaka san ka wuce k'aida ba ,tunda har yanzu kana nan kana yawon tazubar atiti, kowa yayi hankalin da natsuwar daya ajiye iyali ,amman kai har yau shashanci kasanya gaba sannan dan zaka gaya min rasuwar wannan tantirin shine kake min irin wannan kiran? "to be your first &last dazaka sake min irin wannan kiran adaidai wannan lokacin , "for God sake ma ina ruwana da mutuwar akil ,ai irin wannan mutuwar wulakacin da yayi shine daidai da me rayuwa irin nashi . "a yadda ak yake maganar cikin zafin rai yasa malik ya fuskanci kmr yasan da zance rasuwar, amman saboda wulakancin dayayi masa a yanzu ,yasa yayi decide ya k'ara masa wani haushi dan hk yace" ok da ala'mun ma kaji zance rasuwar yanzu zuwa yaushe zamuje gaisuwa kenan ? ak yayi shiru kawai yana tunani ,gbdy yarasa amsar da zai bashi wace zatayi daidai da tamyar da yayi masa ,jin Shirun yayi yawa yasa malik sake cewa ko zamu je gobe ne? "Malik.......ak yakira sunansa a harzuke, malik ya amsa da" uhm ina jinka yana kunshe dry , dan yasan zuwa wannan lokacin yagama kaisa karshe ,ak ya sake kiran sunansa har sau uku sannan yace "meye damuwarka dani ne malik da har zaka nemi shiga rayuwata akan rasuwar akil? "idan fa ka matsamin dayawa zan iya cewa zanci kutumar ubanka........ yana gama fad'ar hk ya katse kiran yakira musty ,musty na d'auka ya hau shi da bala'i kmr shine malik har da cewa "wallahi kagaya wancan jakin abokin naka idan ya kuma kirana akan zance akil zan sa a d'aure min shi ," banda hakuri babu abinda musty ke bashi da kyar yasamu ya shawo kansa ya hakura. su'ad wace ta dade da shigo cikin parlour'n da turtsetsen cikinta daya soma girma, ta tsaya abakin kofar tun soma wayarsa tana dubansa ahankali , kmr ance ya waigo inda take tsaye idanunsa suka sauka akanta ta mugun tsaresa da fararen idanunta tana kallonsa. ganinta yasa gbdy ya nemi bacin ransa ya rasa , ajiye system dinsa yayi akan kujera ya mike tsaye ya nufi gurinta yayi tsuguno agabanta tare da riko tafukan hannayenta yana murza yan yatsun hannunta ahankali muryarsa a kasalance yace "love you bbynah ya fad'i hk yana me shafo cikinta yana jin tsantsar farinciki "ya bby nah yake? ta kirkiro murmushin dole tare da yi masa fari da idanu take yaji tamkar ya sume agurin ya mike tsaye yana dubanta ita din ma shi take kallo ahankali ta kai d'an yatsanta tana shafa lab'bansa kusan minti goma tana shafa lip's dinsa batare da tace masa komai ba duk da mgn take son yi masa akan wayar dataji yagama a yanzu ,amman tana jin tsoro abinda zai mata. " tarasa wani irin halintar mutun ne abdul dinta, ya fiyye zafin zuciya da saurin fushi akan komai kwanakin baya taji ya furta ya yafewa akil abinda yayi masa. atunaninta mutuwarsa a yanzu zaiji babu dadi aransa ,matsawar yafiyar dayayi masa da gaske ne yakamata ace yaje gaisuwar mutuwarsa. ahankali tasanyawa jikinta jarumta tare da karfin halin soma mgn ta hanyar somawa da kiran sunansa "abdul... " rungumeta tsam yayi ajikinsa amadadin ya amsa mata. "da hankalinka da tunaninka kana muslimi ka rinka biyewa sharrin zuciya dana sheid'an ," haba mijina ka daina wannan akidar d'aukar zafi irin hk abinda yarigada ya wuce abar shi a ya wuce,bafa zaka taba kankare faruwa hkn ba acikin kaddararka.. "ya abdul... yayi saurin d'agowa tare da waigowa bayansa yaga ko eiman ce takirasa da hakan ,sai dai bai ga kowa ba hkn ya tabbatar masa da ita din ce takirasa da hkn "ya abdul meye matsayina agurinka? ak ya rausayar da k'ansa sannan yasoma mgn ahankali "bazan iya misalta matsayinki ba agurina, sai dai nasan kin zarta komai azuciyata" kece komai na, kece duniyar abdulkabir kece rayuwarsa, "rayuwar da babu ke acikinta is nothing "kin taka matsayi iri iri acikin zuciyata har bansa abinda, zance ba.. " to ina son dan Allah da girman matsayina gareka kayi hakuri komai ya wuce acikin zuciyarka ,ka shirya kuje ta'aziyar akil idan kayi hkn zanji dadi sosai . ak yayi murmushi yana dubanta ita da cikin jikinta " angama uwar gidana a duniya da lahira zanyi yadda kikace . Allah ya jikan muslimai gbdy yasa idan tamu mutuwar tazo mucika da kyau da imani .. "ameen nagode sosai mijina Allah yabarni da kai muddin rai "yace ameen tare da kissing din cikinta . hannunsa ta riko zuwa bedroom dinsu taja shi suka lula wata duniyar me cike da gardi da sikarin dadi. rungume take ajikinsa tana aikin sarrafa shi ta yadda zaiji dadi sosai, a zuciyarsa yana me k'ara sakankancewa su'ad dinsa ta bance acikin tarin mata ,su'ad ita ce kalar macen data dace dashi, ya sake sakin sanyayiyar ajiyar xuciya ya kai hannunsa yana shafa tsakiyar bayanta . washegari su'ad na tashi daga bacci brush kad'ai tasamu tayi ta nufi kitchen dan tasamar musu abinda zasuci ak kuma ya nufi bathroom yayi wanka yayi sallah yana gama sallah shima kitchen yabiyota dan ya taimaka mata dan tunda cikinta ya tsufa dashi akeyin komai agidan, tunda ta hana a d'aukar mata me aiki acewarta bazata d'auki me aiki ba tun yanzu sai nan gaba. tana cikin fere dankali yakaraso ya tsaya abayanta ya riko hannuta dake rike da wuka ta waigo ahankali tana masa murmushi "no karbashi na kusan gamawa "ya girgiza kai "aikin me nakeyi da zan zauna ina kallo kina aiki? tayi tsadadden murmushinta dake kara mata kyau tare da kai bakinta kan lip's dinsa ta tsotsa sannan suka cigaba da aikin, har datagama, sai data kammala table sannan ta nufi bathroom tayo wanka ta shirya tsaf cikin kananan kaya riga da wando, dan cikinta baya hanata sanya duk kayan dataga dama ,tayi kyau sosai sai baza kamshi take tana isa dining ak dake zaune zaman jiranta ya tsura mata mayatattun idanunsa yana kallon yadda take tafiya komai nata a natse takeyinsa sam bata da rawar Kai, ahankali taja kujera xata zauna "no no kin mata ga gurin zamanki yayi mata nuni da kan cinyarsa? tayi murmushi ta zauna kan cinyarsa tana shafa fuskarsa sai da suka gama lashe lashe da tande tande sannan fa suka fara cin abinci tana bashi yana bata har suka koshi . ak yakarasa sabon gidansa dake sun shine estate har ma sun tare mutane nata zuwa tayasu murna. mahaifan su'ad sun zo dubata lokacin da umman su'ad taganta zubawa su'ad ido tayi tana kallon yadda tasauya dan tunda ta dawo basu zo gidan ba sai da ammi ta matsa musu tukun . ahankali ta dinga kallon irin dukiyar da ak ya kashewa diyarta, su'ad kuwa sai murna take bata kitchen bata parlour, tana kokarin had'o musu ababen motsa baki. ko nauyin cikin jikinta bataji ak ya fito ya gaisa dasu a dakile yace "shi zai fita dan har lokacin bai daina jin haushinsu ba. ko Allah yasanya alkhairi da suke masa bai tsaya amsawa ba yayi gaba. "shi gbdy yarasa meyasa baya sonsu hatta d'an burbushin son dayakewa sir mahbub ya kau a yanzu dayasan shine asalin uncle dinsa ne kuma uban da yayi silar zuwan Matarsa duniya .. yana fita umman su'ad tace "su'ad ki zauna ki huta mufa akoshenmu muke ,mu xo muga inda kike da tabbatar da lafiyarki. su'ad tayi murmushi "haba umma meye nayi doctor ma yace na dinga motsa jikina sosai, can tayi k!asa da muryarta sosai ta yadda babanta baxai ji abinda zata fada ba "ummanah Allah Allah nake na haifi cikin jikina nabaku kusamu masu debe muku kewa a gida .. umma ta jinjina kai tare da duban inda mahaifinta yake zaune dan shima burinsa kenan ta haifa masa ya'ya, bata sawa ranta samun kyautar daga garesu ba saboda tasan yadda AK yake bazai ta'ba yarda da hkn ba ,dan hk ma bazata wahalar da ranta gurin sanyawa ranta ba. da zasu tafi taji kmr karsu tafi su barta dan taji dadin kasancewa tare da iyayenta sosai, kwana biyu tsakani ammi taxo ta iske ak yana zaune a parlour tayi sallama yana ganinta yayi saurin tashi ya tarota hkn yayi daidai da shigowar su'ad cikin parlour'n ta nufi ammi ta rungumeta tana murna ganinta "wayyo Allah amminah nifa yar gata ce gaba da baya shekaranjiya su abba da umma sukaxo yau kuma ga ammina .. "ammi ki zauna ta nufi hanyar kitchen da d'an saurinta ammi tabita da kallo ganin yadda tayi bala'in kyau tamkr ata'bata jini ya fito ga cikin jikinta yayi mata dass kmr an kife kwarya tazama wata abar sha'awa ,ak ya gaishe da ammi ta amsa cikin sakin fuska su'ad ta karrama ammi da abun mots baki har sai da ammi tace abarta hk ya isa ba xama taxoyi ba taxo ne ta dubasu . ammi bata wani jima ba tace zata wuce suka rakota har harabar gidan inda take cewa ak "kai yakamata fa su'ad ta dawo gida haihuwa hkn saboda haihuwar fari ce i think cikinta yashiga wata takwas da doriya? ak najin hk take yayi kicin kicin da rai sannan yace "eh lisafinki hk ne sai dai babu inda zata ammi nifa bana ra'ayin zuwa wanka jegon nan da'ake wani zuwa kwata kwata baya cikin tsarina.. ran ammi yasoma 'bace ta dubi su'ad dake tsaye tana dubansu tace "ke karki soma yarda da wannan tsarin nasa cutarki zai yi, ki hadva kayanki wani sati zanzo na tafi dake .. su'ad tayi saurin cewa 'to ammi ko ma nabiki ne yanzu mu wuce, AK ya watsa mata harara tare da cewa "babu fa inda zaki malama dakike wani saurin amsawa ," ammi muje na sauke ki dan Allah , nifa yanzu abun a tausayamin ne zamanta kusadani shine kwanciyar hankalina idan kuma kin matsa lallai sai takoma gida sai dai mu tattaro mu dawo gabadaya . "da wannan dabarar yasamu yaje ya kai ammi ya dawo ya iske su'ad zaune tana shan Fruit , bayanta ya zagayo tare da d'aura kansa a kafafarta yana goga mata sumar kanshi "sannu da zuwa har ka dawo? yace "uhm "yanzu ni ba abun tausayi bane da kike kokarin barina 'yar kulawar ma danake samu tayi rauni ko ,"to abarmin ke ko kallon fuskarki na dingayi. su'ad tayi murmushi tace "abdul kenan babu hakuri "amman ai kasan ina iyakar kokarina akanka ko ? "yanzu me kake so ka fad'a min ko goyo ne zan goyaka i promise you . yayi dry yace "dawani karfi zaki goyani? "da karfina mana ya kwashe da wata dry yace" ai ko ina hawa bayanki zaki fara nakudar dole "kija min maseefa ina zaman zamana, ta lagwabe ajikinsa yana wasa da jelar kitson kanta. lokacin da cikin su'ad yacika wata tara yayi wani irin girma na ban mamaki kowa yaganta sai yayi mata sannu zama da kyar tashi da kyar ,shi kansa AK daya hanata komawa gidan ammi a takure yake dan yayi bala'i tausaya mata gani Yadda ta kunbura dan EDD dinta ya cika har ya wuce,amman haihuwa shiru ammi ta sake yiwa ak zance "abdul ka kawo yarinyar na ta haihu a gida saboda kai daita duk baku da exprence akan haihuwa ,kar haihuwar tazo mata cikin dare kurasa yadda zakuyi dan komai zai iya faruwa azo ana da'ansani zantukkan ammi suka sanyaya masa jiki ,gashi baya son rasa matarsa wannan tunanin yasa yaji hankalinsa ya tashi matuka dan hk ya tattarata yayi gidan ammi daita tunda ta koma gidan ammi kullun yana gidan safe da yamma har ammi tace "ya tattaro kayansa kawai ya dawo shima hb wani irin jaraba ne da tsohon ciki baza'a bar yarinya ya huta ba a dinga na nukurkusanta kenan . yana jin zantuttuka ammi kuma yasan sarai abinda take nufi, amman ya make tunda shi yasan bawani abu yake mata ba daya wuce kulawa, shi kansa tausayi take bashi a halin datake ciki gbdy ma jiyayi sha'awarsa ta tsaya cak, hkn ya tabbatar masa da ita din yake so bawani abu nata ba. ranar wata al'hamis su'ad ta tashi da ciwon nakuda kafin akaita hospital har ta haihu agida ,ta haifi 'yan'biyu mace da nmj ,santalelen yaronta kamar ubansa sak tmkr yayi kaki, da santaleliyar yarinyarta kamarta sak ,kuma duk suna cikin koshin lfy ita da bby's," fad'ar murna gun ak da ammi da umman su'ad har ma da dagin tmkr bata baki baki ne. bakin ak yaki rufuwa saboda tsananin murna da farinciki rana suna bby's sukaci sunan dady da ammi baraka da Adam ake kiran nmj da farhan macen kuma da ihsan, bakaramin 'barnar kudi ak yayi ba a wannan haihuwar da aka masa. dan hatta ma'aikatansa sai da suka san me gidansu yana cikin farinciki dan har karin albashi yayi musu, hk ma umman su'ad da danginta sunyi kokari matuka ,madam ma shemah ba'a barta abaya wajen nuna bajinta, yan biyu sun sha Kyauta agurin jamar gari . su'ad tacigaba da zama wankan jego tare da ammi, tana samun kulawa sosai dan wani lokacin idan yaran sun tashi cikin dare su'ad na tashi ,itama ammi ke tashi su'ad nabawa daya nono ita kuma ammi zata had'awa daya madara dan nono uwar bazai ishesu ba. su'ad na tare da ammi har byn arbain, sai da sukayi wata uku sannan suka fara shirin komawa, ammi tasamar mata mai aiki domin kula da yaran. ******** yau tsayin wata uku kenan da rasa zeey dakayi ,mafi yawa daga cikin yan'uwa sun taya mama jimamin abinda ya faru wasu kuma Allah ya kara suke mata ,acewarsu kyakyayi koma kan mashekiya ne ya faru da zeey ,ita dai mama a kowani lokaci ta tuna da tilon diyarta sai ta zubda hawaye hkn yasa duk idanunta sun gama kod'ewa tarasa wazata tunkara da matsalarta, domin a nemo mata diyarta ko babu komai takasance tare daita, yafi batasan inda take ba. yanxu hk duk abun duniya yabi ya dameta kallo daya zakayiwa mama kasan tana cikin tashin hankali . shekaran twins daya da rabi su'ad ta sake haihuwa tasu d'a namiji aka sanya masa emran ko wannan haihuwar bakaramin murna ak yayi ba. *bayan shekara hudu* duk inda mutun ya kai ga tunanin su'ad zatakasance ta wuce gurin ,ta had'u takoina zuciyarta na tsaye kyam akan kaunar mijinta da yaranta guda uku da allah ya albarkace da samu. tabangaren ak ma sosai yake jin dadin zama daita saboda yadda take tsantsar kulawa dashi, saboda tana bashi farinciki sosai basu da matsala idan ma akwai matsalar bata wuce guri daya ba,guri daya kuwa shine bai wuce yadda take runtse idanunta ta murzawa zuciyarsa rashin tausayi ba akan baro masa yara datake agidan ummanta ba ,a duk sanda zata sai ta baro daya daga cikisu ko ihsan ko farhan, wanda hkn ke maseefar 'bata masa rai . kuma yasha gaya mata baya son yaransa nayi nisa dashi , akwai sanda taje yini gidan ta dawo babu ihsan ,ko zama bai bari tayi ba gbdy ya hanata sukuni, ya dinga zuba mata ruwan bala'i "yace takoma taje ta d'auko masa yarinyarsa tabashi hkrin duniya yaki . ta dinga tunanin yadda zata koma ta amso yarinyar. ganin bata da niyyar komawa ya mike a harzuke yana huci yace "kinsa Allah wallahi bazaki zauna cikin gidan nan ba sai kin koma ki zo min da yarinyata idan ba hk abakacin aurenki , hk tanaji tana gani tasa direbanta ya meidaita ta d'auko yarinyar akasamu zaman lfy . ko gidan ammi baya yarda akaisu kwana sai yini kuma tasan dan duk kar suje gurin mahaifiyarta ne, Amman ta danni zuciyarta dan a zauna lfy ,acikin wannan lokacin sulaiman kanin salema ya bude campany buga atamfofi duk wata atamfa dazakaje conotoun dominta zaka samu a S. M .Y wanda sanadin hk zamansa yafi karfi a Nigeria har yayi aure anan lagos . yan biyu dinta sunyi wayo sosai kmr ba 3years ba magana abakinsu kmr me ,duk abinda akayi agidan babansu na dawo zasu gaya masa wata rana, tazo gidansu gaida ummanta kmr yadda tasaba xuwa lokaci zuwa lokaci ,dazata wuce tabar twin's da suyiwa grama dinsu hutu dan tun last week suka samu hutun school, kuma tun lokacin suka dameta zasu gurin grama da granfa "tace suje su tmbyi babansu idan yabarsu shikenan. AK ya amince suje sai da kwana biyu yace suyi su dawo, zuwan nasu bawai yaso hkn bane kawai dai babu yadda zayi ne. yanzu dazata barsu bakaramin dadi sukaji ba sunata murna da tsalle tsalle ita kanta umman murna take da kasancewarsu har waje tarakata tana mata nasihohi akan zaman aure masu ratsa zuciya . washegari hayaniyar farhan da ihsan ne suka tashi prof daga bacci sai faman tsalle tsalle suke acikin parlour'n dole tasanya ya fito suna ganinsa suka ruga aguje suna rige rige suka makaleshi suna murna ganinsa, hk yayi da shigowar umma cikin falon tace "halan nan kun matsa dan tsohon mijina ko? prof yayi murmushi yana shafa kan yaran yace "yanzu waye babba acikinku? kowanensu yayi saurin cewa "ni ne granpa" prof ya km yin murmushi yace "to shikenan gbdynku duk manya ne tunda babu wanda ya girmi wani yaran sukayita tsalle murna Umman su'ad tace "gafa table can yagama kammalauwa kada kabiye ma wadan nan yaran. prof yace "ai gamu nan zuwa da yammanshi aka kawo mahmud dan gidan sulaiman nan fa gidan ya sake hargitsewa da guje guje umma ta dinga kafkaf da yaran ak, dan kar suji ciwo ga yaran da shegen kiriniyar tsiya, tafison yadda sukaxo lfy su koma lfy batare da wani abu ya ta'ba lfyr jikinsu ba. bayan kwana biyu AK yaga ba'a dawo masa da yaransa ba, kuma daman ya aiyana aransa ba'za'a dawo dasu on-time ba kmr yadda yace suyi kwana biyu su dawo, dan hk daga office kai tsaye gidan umman su'ad ya wuce. Sallama yayi fuskarsa a d'aure kmr wanda aka aikowa da sakon mutuwa sannan yakarasa shigowa cikin parlour'n ,umma dake tsaye cikin kitchen tana kamawa me aikinta aikin daya danganci na me gidan ne kasancewar a gurinta yake . tsai tayi da ranta tare da cire hannuta cikin aikin ta amsa sallamarsa ta fito daga cikin kitchen din tana dubansa ranta a sake. ya ja ya tsaya yana gaisheta muryarsa adake yaransa najin sautin muryasa suka fito da sauri suna murnar ganinsa. ihsan tazo da gudu ta rumgumeshi tana cewa" Dady'na oyoyo "kaima kazo gidan grama ne?tayi mgn cikin muryarta na yara. Zuciyarsa tayi sanyi kad'an saboda ganin fuskar kyakkyawar diyarsa mafi soyuwa cikin ranshi, ya d'aura hannushisa bisa kanta yana shafawa had'e da lumshe mayatattun idanunsa farhan shima ya yakaraso jikinsa shima suka makaleshi , sanye farhan yake cikin farar singlet da gajeren wando irin na kananun yara . Umma wace taji wani iri ajikinta sbd jin kunyar sirikin nata tace "ga gurin zama ka zauna Man ta fadi hk tana Me nuna masa kan kujera , girgiza kanshi yayi alamun a'a tare da cewa " Kai farhan ina kayanku suke nazo wucewa daku ne.... ? take yaran suka d'auke wuta suka sauya walwalarsu ta d'auke dan suna matukar jin dadin zaman gidan, dan grama dinsu na kula dasu sosai Duk abinda suke so shi take musu . farhan ne yasoma mgn "Dady pls kabarmu muna enjoy din zama da grama.. ya kamo hannu yaron kmr zaiyi mgn sai km ya fasa ya maida idanunshi kan umma "ina kayansu zan wuce dasu. ? "ban gane zaka wuce dasu ba? yace "Uhm wuce zanyi dasu yanzu yana tsotsa keya da key mota " "kan wani Dalili kenan dazaka wuce dasu? "yaran da nike kallo suna sanyaya min rai da debe min kewar uwarsu? ya had'e fuska sosai sannan yace "Dalili kena. suna matsayin ya'yana shiyasa zan d'auke su...... a fusace umma tace "Nafa lura da kai abdulkabir so kake kashiga tsakanina da jikokin dake sanyaya min rai.. " kiyi hkr umma nima ina bukatarsu kusa dani ne banason suyi nisa dani.... "Kajimin wulakanci da rainin hankali to cinye ya'yan akace maka zanyi " AI ka d'aga min kafa tunda hutu kawai zasuyi a meidosu.. "ni dai Kiyi hkr Amman ni umma banga abin nuna fushi anan ba ,yaran nan ya'yana ne km nima ina bukatarsu kusa dani bance cinyesu zakiyi ba kawai bazan iya nisa dasu bane har zuwa lokacin da kuke tunani yakarasa mgnr yana Jan hannuwansu duka zuwa waje batare da tsaya an saka musu kaya ba ya bar umman su'ad tana Ta faman zuba sababin fada har da kuka.. Su'ad na kitchen tana kokarin kammala abincin dare ta fito da sauri sakamakon jiyo sautin muryarsu ,a parlour suka ci karo, kallonsu take cike da mamaki muryarta a sanyaye tace" ya km naganka dasu ? "na d'auka zuwa ganinsu kaje Yi dakace zaka biya gidan. "A'a naje d'aukosu ne ya fadi hk adake sbd bayason Jan mgn ya zauna yana sunce tie dinsa. Ta gyara tsayuwart" naga duka fa yau kwanansu uku ne ni da nike son suyi kmr sati biyu sunyi rabin hutunsu kenan "shiiiiiii banson long talk naji bazan ba na d'auko ya'yana ai mgn tak'are kma ma kwana nace suyi da kike wani zance sati 2? Shiru tayi Dan bata son zance yayi tsayi atsakaninsu amman maganar gsky bataji dadin abinda yayi ba. Downloaded from https://novels.com.ng/novel/sai-ka-aureni-dole byn fitar AK fad'a sosai umman tayi zance har gurin kaninta sulaiman da wasu daga cikin aminnanta, aiko sukace bai isa yarabata da jikokinta ba,zasu sameshi saboda ba'a yin hk ,suka shirya akan washegari zasu sameshi agida kasancewar week end ce su'ad ta tar'bsu cike da farinciki tare da mamakin ganinsu dan tun randa suka kawota gidan basu sake tako kafarsu gidan ba . yayinda ta bangarensu su kuma suna son zuwa gidan kodan mutuncin su'ad Amman gane yanayin halaiyen mijinta da bayason zariya agidansa yasa suka tsare kafafunsu daga gidan. bawani abinci suka ci ba sun dai sha drinks shima ba me yawa ba sannan suka ce gurin mijinta suka zo suna son ganinsa . su'ad Tace" to tare da mikewa tsaye gabanta na fad'uwa addua tashigayi acikin ranta Allah yasa lfy koda tashiga d'akin jikinta a matukar sanyaye yake, kallo daya yayi mata yagane tana cikin damuwa ya tsaida abinda yake akan computer ya tsura mata mayatattun idanunshi har takaraso gareshi idanunshi na kanta. da hannusa yayi mata nuni da saman cinyarsa bata zauna ba taja Ta tsaya tana kallonsa hannuta yasa ya janyota tare da Yi mata kyakkyawan maxauni akan cinyoyinsa yana Kai bakinsa yayi kissing din wuyanta wanda hkn ya haddasa mata jin mutuwar jiki . Ta fad'a jikinsa gbdy tana sauke numfashin da ajiyar zuciya atare kana muryarta cike da tausasawa tace "muna da baki fa, sai dai sunce min gurinka suka zo. hannuwansa ya zagaye kugunta dashi yana aikamata da wani salo wanda ke sake dilmiyar daita cikin tafkin kaunarsa ,ya kai bakinsa cikin kunneta yace "su waye..? yakarasa mgnr yana hura mata iska bakinsa cikin kunnenta tashige jikinsa sosai tana sakin kara mara sauti "wayyohhly son so kana kashmin jiki.. "AI gara nakashemiki jiki nifa ba isata kike Yi ba duk sanda zan d'aura idanuna akanki ji nake kmr ...ta kai hanunta ta toshe masa baki "Kayi control kawayen ummana ne suke son ganinka ," lfy suke son gani ya fad'i hk Duk da jikinsa yabashi akwai wata a kasa. Ta gurgiza masa kanta alamun bata sani ba "OK Bari naje na dawo ya Mike tare daita " jirani na dawo. "no Muje dai tare kawai hankalina atashe yake da ganin yanayinsu tunda basaba zuwa sukayi ba, tare suka jera har cikin aparlour Suna mane da juna tmkr zasu shigewa juna tsabar nunawa juna kulawa daf da zasu Karasa gurinsu su'ad tayi Saurin zame jikinta anashi wanda shi ba hk yaso ba suna zaune inda tabarsu ta sake yi musu sanu . AK yakaraso Gurinsu yana gaishesu sannan ya zauna suka amsa byn kmr minti goma daya daga cikinsu tasoma mgn kmr hk "daman mun xo ne akan zance zuwa d'auko yara dakayi jiya wanda akace sunje Hutu ne gurin kakarsu kmr yadda muka samu labarin sai kuma kaje har gida ka d'auko su har da rashin mutunci...... su'ad tayi saurin zaro ido waje tana dubansa da mutane dake zaune agurin jikinta har yake akan abinda taji sunce. ak yace " Uhm uhm nifa babu wani rashin mutunci danayi mgnr Kai yara Hutu ga uwarsu nan zaune yaushe mukayi dake Hutu zasu? ni dai kince min zasuyi kwana biyu, naga har sun yi kwana 3 ba'a yi tunanin dawo min dasu ba, naso na d'aurewa hkn gudun abinda zai faru, daga baya naji bazan iya ba ina bukatar yarana a kusa dani shine naje na taho da abina . "gata nan tunda aka haifesu basu taba zuwa ko gidanmu sun kwana ba, sbd bazan iya bacci ya'yana na wani guri daban suna bacci ba ,amman saboda za'a iya min wata fasara yasa nake barinsu . daya daga cikin kawayen umma tace "Amman dai kasa ba'ayin hk sannan jikokin diyar Mace azuciyar iyaye mata suke . ya gyara zamansa sosai yayi balace tare da tsaresu da mayatattun idanunsa byn yayi fiki fiki dasu sannan yace "na tambayeku yaran nan na waye...? On-exepecting suka ji ya jeho musu tmbyr suka had'a baki gurin cewa "naka " su'ad tayi saurin take masa kafa alamun kar ya sake cewa komai, Amman yayi da dai duniya kmr baisan da zamanta gurin ba yace" well nagodewa Allah dayasa kuka San cewa nawa ne km bazan iya rayuwa babu su ba that's why naje na d'auko abina. " Duk da Hk gsky abinda kayi bai kamata ba ita Data d'auki yarta tabaka kuke zaune fa, "batace zata kasa rayuwa ba sai kai da Hutu kawai zasuyi dawo? "to ai Ni taimakawa diyarta nayi na aureta dan ko na bar mata ita babu abinda zata iya mata... inna lillahi wa ina ilahi raji'un su'ad tashiga ambata acikin xuciyarta ranta yayi mugu mugun baci akan abinda yayi , cikin marairace murya ta durkusa har kasa tashiga bawa kawayen mahaifiyarta hkr tare da ta'bo hanunsa "kabasu hakuri dan Allah ..... AK da ke zaune hankalinsa a kwance yaki bada hkr Dan shi bai ga wani aibun abinda yayi ba ,dan hk babu hakurin da zai bada. jiki a sanyaye suka bar gidan suna zaginsa tare da cewa gsky salema batayi sa'ar suruki ba. Yaro kwata kwata bashi da ta ido har farfajiyar gidan su'ad takaisu tana sake basu hakuri har tabasu kudin mota amman kememe sukaki amsa. Hk Ta dawo ciki parlour'n Tana gama shigowa cikin parlour Ta rufeshi da ruwan maseefa ta inda take shiga bata nan take fita ba ya frzgota ta fado kanshi yasanya hannuwansa duka ya zagaye kungunta yana kai bakinsa cikin kunneta" am sorry for i did " kema kinsa yaran nan sune rayuwata wlh bazan iya zama gida babu su ba, ki duba yadda ammi takai ga kaunarsu Amman na hanasu zuwa gidan su kwana sai dai muje tare mu dawo tare . Ta fixge jikinta daga gareshi da iyakacin karfinta tana huci "shine aka ce dakaje d'aukosu kayiwa mahaifiyata rashin mutuncin.? "Ki fahimcene ummul ihsan ba rashin mutunci nayiwa umma ba nayi abinda ya dace ne ,Dan nasamu na d'aukosu, taja tsaki tana juya afusace ta Haye step biyu biyu ta dinga taka step da kuka takarasa d'akinta "wani irin bahagon miji take aure ? "ta yaya zan cigaba da rayuwa da mijin da bai ganin mutuncin iyayenta? tayiwa kanta tmbyr ajere tana zubda hawaye. "ina wallahi bazan yarda ba kuma bazan d'auki wannan salon iskanci ba sai dai idan rabu da juna zamuyi muyi, amman wlh bazan d'auki a raina min iyaye ba, ta dade tana zagaye d'akin tana kuka tana tunanin matakin dauka. Can dare sai ga wayar uncle sulaiman yakira wayar AK ,shima tmby daya AK yayi masa wanda yakashe masa Jiki "ya'yan nan na waye? Yaba shi amsa da "ya'yanka ne" " tunda Kasan hk ai shikenan ,nema ake a dinga nisanta ni da yarana,alhalin hkn ba me yuwa bane "naga kaima kana da ya'ya idan yara kanana take so baga yaron gurinka ba kabasu man idan yin hk abu ne me sauki , dayake uncle sulaiman namiji sai ya fahimci AK har da ce masa "yayi hkr narasa meyasa aunty ta d'aura ranta akan yaran? Ak ya daga kafadunsa tkmr yana kallonsa daga karshe sukayi sallama da juna.. Daren ranar kwana akayi rigima tsakanin su'ad da ak Ta zauna akan rashin kunya AK yaje yayiwa mahaifiyarta har gida km agabanta yasake maimaitawa kawayen mahaifiyarta "abban farhan kabani mamaki wlh uwata fa kayiwa wannan rashi mutunci ko bakasanta bai dace ba" kuma har da cewa taimakawa kayi ka aureni. " To nagode da taimako Allah ya biya , yanzu ka sawake min na kama gabana sbd na lura baka kaunar halakar mahaifiyata da yarana shine dalilin dayasa baka barinsu zuwa naku gidan Dan kasan manufar abinda ke cin ranka, ya kai hannu zai ta'bata ta buge masa hannu da sauri tana sake zuba masa masefar "wlh yau sai ka saketa bana auren ai nice daman nace ina sonka ko to yanxu kuma nace banayi kasakeni.. Murmushin takaici yayi yana kallonta sannan ya tsare gida sosai muryarsa a raunane yace Ki natsu malama Ki dawo cikin hankalinki da natsuwar "Ki daina kawo wannan banzar shirmen naki "Dan aurena dake mutu karaba.. "wallahi azim baka isa ba sai kabani takardata kuma a yanzu idan kuma kana bukatar natsuwa da bukatar cigaba da zama Dani sai munje gurin ummata kabata hakuri. "bansan me mahaifiya tayi maka ba ka tsani halakarta da ya'yana "bari kaji in gaya maka duk yadda take uwatace baka isa ka goge hkn ba, kuma da bata zamo silar zuwana duniya ba ,da ba mu auri juna ba, ballanatana har ka dinga yiwa mutane takama da wasu ya'ya ...ina dalili kai ban raina naka iyayen ba ka dinga raina min nawa. "wallahi zan d'auki komai a zamana da kai amman banda wulakanta min iyaye ,sune komai na duk duniya banida kamarsu, tunda tasoma mgn bai ce mata komai ba yacigaba da sauraronta har sanda yaji tace "katashi muje kabata hkr ,matukar kana bukatar cigaba da rayuwa dani . yayi shiru ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kallon yadda take motsa karamin bakinta sannan yace "a yaushe kenan zamu je nabata hakuri n? yayi mata tmbyr yana dage mata girasa daya ala'mun he's not care.. . "a yanzu kuwa zamuje idan ba hk ba zamuyi tashin hankali da kai acikin gi.... wata irin fixga yayi mata cikin wani irin shauki sai gata a saman cinyarsa ta baje ajikinsa tana zare ido "uhm ina jiran tashin hankali," ce miki akayi ina jin tsoron tashin hankali ne ko me? "nifa banga aibun abinda nayi ba ya'yan nawa ne meye acikin nace bana bukatar suyi nisa dani meye damuwarki ? ta fashe da kuka "ai bazakaga aibun abinda kayi ba tunda kafiye son kanka dayawa byn sanda nake shan wahalar haihuwarsa bakas..yayi saurin had'e bakinsu guri daya yashiga tsotsa hannuwansa duka zagaye da kungunta yana kallon cikin kwayar idanunta ta lumshe fararen idanunta saboda wani irin yanayi data tsinci kanta ciki . yasoma yawo da hannunsa a sansar jikinta tana matukar son abinda yake mata amman bakinciki dake cin ranta ,ya hanata barin abinda take ji din yayi tasiri tasoma mutsu mutsu kwatar kanta daga garesa amman ta kasa dan bakaramin riko yayi mata ba. kayan dake sanye ajikinta yasoma kokarin cirewa suka shiga kokuwa da juna aiko ya bar cire kayan ya zamo pent dinta kasa yasoma kokarin shigarta ita kuma tana mutsu mutsu da kyar tasamu ta fixge bakinta cikin nasa "kabari abban farhan bana so abinda kake min.."kabarni bana cikin moon din yi komai a halin yanzu .. yayi mata banza tmkr badashi take mgn ba har yagama shigarta gbdy ita kuma tacigaba da kokarin kwatar kanta ganin tana son nuna masa karfi ne, yasa shi sakar mata gbdy karfinsa yaga yadda zatayi .,wanda hkn yasa tasaki kara me sauti sosai domin tayar da yaransu dake bacci dan tasan yana jin motsinsu zai barta. yayi saurin cewa " ke meye hk? "akwai yara fa "ai kasan da yaran a gidan kake kokarin yin abinda bai dace ba. "nine nake abinda bai dace ba ? ya tsayar da abinda yake yana aika mata da wani irin tare da murmushin mugunta. Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA AZIM THE GRAND page 89 a shagwa'be ta d'aga masa kai tana me lumshe fararen idanunta. "ai ko yarinya karyarki tasha karya "ai babu abinda yafi dacewa sama da wannan abinda kikaji ina miki "laifi nayi kinga dole na nemi masalaha da sanyi idanuna, kuma nasan babu inda zanyi saurin shawo kanki dashi sai ta wannan hanyar... yanakarasa fad'ar hk yacigaba da shan shaninsa , yana zuba ihun dadi, iita kuma sai faman kuka take "karabu dani abdul banason abinda kake min ,dame kake son naji? da wulakanta min uwa dakayi ko da wannan muguntar? duk maganganunta nashiga kunnuwansa amman ina yaki barinta ya dinga murzata son ranshi, sai daya tabbatar data murzu iya murzuwa sannan ya sarara mata, bayan komai ya natsa atsakaninsu ya barta ya mike tsaye yana kallonta yana girgiza kai ya janyo towel ajikin kofar bayi ya d'aura ya nufi cikin bathroom . ita kuwa a matukar fusace ta sauko daga kan gad'on tana jan tsaki tare da tattara kayanta tabar d'akin tana banko masa kofar tana sake jan wani dogon tsaki. ya fito da sauri daga cikin bayin yabi bayanta yana kiranta" ummul ihsan ni kikewa yiwa tsaki akan hakina? tayi masa bazan taki juyowa tacigaba da tafiyarta cikin sarsarfa tabiyo bynta abinka ga karfafan nmj taku daya biyu zuwa uku yayi sai gashi daf daita har yana kokarin cafkota ta goce da sauri tayi d'akinta aguje tana shiga ta banko kofar tasanya key, ta tsaya tana sauke numfashi sama sama. tsayawa yayi yana kallon kofar yana murmushi mugunta aransa yace "kya yi fushinki ki gama, amman bazan yarda da zaman yarana a hannun wasu ba, suma idan yara suke so su haifi nasu period ya dawo d'akinsa yashige bathroom domin tsarkake jikinsa .. su'ad ta d'auki fushi me tsanani da ak akan abinda yayiwa mahaifiyarta, dan gbdy ta tattarasa ta watsar dashi . "tsakaninta dashi ido ne kawai sai sannu da zuwa idan ya dawo daga aiki shima tanayi saboda idanun yaranta da me aikinta, idan kuwa basanan ko kallon arziki bai isheta ba, sai km abinda ya danganci abinci tanayi kodan yaranta, aikin gida ne dai bilki ce keyi ,idan kaji motsinta to ita da yaranta ne zakajisu ,a lokacin tunani iri iri suka dinga zuwa mata ,da dinga godewa allah da samuwarsu gareta ,dan sun zame mata sanyi idaniya ,suke debe mata kewar mahaifinsu data kauracewa, shima ak tattarata yayi ya shareta yacigaba da tsabgoginsa,amman daya ga shine zai cutu yayi sorronder ya zubda makaman yakinsa yasoma neman hanyar shiri daita inda yasameta a d'akinta a wata safiyar juma , zaune ta rungume da d'anta. yasami guri zauna gefen gadon yakamo tafin hannuta cikin sana yana massaging ahankali ta runtse idanunwata kad'an hawaye suka zu'bo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa, shima runtse idanunsa yayi na minti biyu sannan yasoma mgn cike da sanyin murya "ummul ihsan ...... yakira sunanta yana matse hannunta cikin nashi"kiyi hkr plz akan abinda nayi .. ta bude bakinta da kyar hawaye nabin kuncinta tace "na hakura amman wallahi sai kaje kabawa ummata hakuri tunda ba daga sama na fad'o ba. "kai samun ya'yan kayi daga sama ita ko sai data sha gwagwamayar rayuwa kafin tasameni da zaka dinga wulakatamin ita, yayi ta bata hakuri ita kuma ta rantse sai yaje ya bawa mahaifiyarta hakuri sannan komai zai wuce.. "shikenan naji zanje nabata hakuri, amman plz ki d'an sakin ranki banajin dad'in yadda nake ganinki , rashin walwalarki tasoma haifar min da damuwa da nida yarana. "aranta tace kai kajiyo da matsalarka, amman wannan karon i mean it sai na karyar wanan kudirin naka sai na sauke girman kan dake damunka,gajiya yayi da zaman shiru ya tashi ya wuce office. washegari gidan shiru kasancewar week end ce gashi yaran sun tafi islamiyya ,emran ne kawai ne agida tare da mamansa tana a d'akinta zaune tana wasa da kafafun emran yashigo d'akin kallo daya tayi masa ta d'auke idanunta ta meida kan yaronta dake babbaka mata dry, ahankali yakaraso gareta ya tsura mata mayatattu idanunsa emran naganinsa ya mike yana murmushi tare cewa "dady" "ya'akayi d'an dady kana lafiya ? yayi mgnr yana shafa sumar k'ansa sannan ya janyo karamar kujera stool ya zauna yana fuskantarta kana ya sauko da emra "jeka gurin bilki kayi wasanka. "inje bilki dady? "eh je kayi wasa kaji yarona. emran yasoma tafiya yana waigensu yana dry tare da d'agawa musu hannu har ya fice daga cikin d'akin wanda hkn yabawa ak matsowa sosai kusa daita ya kamo hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana kokarin su had'a idanu amman taki dagowa. ganin yana kara motsawa jikinta yasa ta d'ago kwayar idanunta ta watsa masa wani irin kallo wanda yasashi jin hantar ciknsa kad'awa "he couldn't believe wai yau su'ad dinsa ke treating dinsa haka. fixge hannunta tayi cikin zafin rai tare mik'ewa tsaye dan barin d'akin ya fincikota ta fad'do jikinsa tana kokarin mik'ewa ya matseta gam akirjinsa tare da kokarin had'e bakinsu. datse hakoranta tayi ta barshi da fama da tsotsan lip's dinta,bai damu ba hk yacigaba da sarrafata ,batare da ya sausauta rikon da yayi mata ba, ganin bazata samu kufce masa cikin sauki ba, yasa ta bud'e bakinta tare da zira masa harshensa tana jujjuyawa had'e da goga jikinta inda taji ala'mun joystick dinsa, wani irin numfashi yaja tare da sausauta rikon da yayi mata yana kokarin cusa hannunsa cikin rigarta. sai databari ya sakankance sannan ta ingizashi ta mike tsaye tare da tattara miyon bakinta ta tsirta "Allah ya tsareni da tarayya da nmj da bai san darajar iyayena ba, ba baki nayi maka ba amman kaima ka haihu, in ana raye kuma zakayi surukai zakaji abinda iyayena sukaji. zaro idanu ak yayi da sauri yana mugun mamakinta yana kallonta yasan su'ad na da tsiwa amman wani sa'in hallayenta na bala'in rikita masa lissafi, yana shirin bud baki yayi mgn tace "bar zaro ido sannan karkace min komai har gwara ummata da abbana kaddarar soyayarsu ce tayi silar samar dani ba wai halaiyensu bane. "kai fa abdulkabir zaman daduro kayi da arniyya yarinyar da ba digon sonta azuciyarka sai zallar sha'awarta, Abdul barikin dakayi ba kaddarar rayuwarka bace, kai ka siyawa kanka , dan a lokacin da kace ayi maka aure babu me hanawa, amman sai ka zabi bin kadangarun bariki sabanin iyayena da hanasu auren juna yaja musu fad'awa halaka, daman kuma *annabi SAW ya fad'a in mumini yazo yace yana son erku to a bashi in ba haka ba kuwa barna zata auku a doron kasa* saboda haka ni nan abdul aka samu ta wannan hanya, ban ganin aibun iyayena kuma bazan bari kai ka wulakanta ko tozartasu ba, koda nake ba yar halak ba nasan darajar abina.. "ni yar gaba da fatiha ce tabbas amman nayi maka abubuwa dayawa wanda diyar da aka haifa ta hanyar aure ta kasa yi ma, sanadina kasamu lafiya dabaka ta'ba tunanin samunta ba nabaka farinciki ,baka yaran da kake tunkaho akansu, "me ya saura da kake bukata da ban maka ba ,nasoka kmr nayi hauka amman karasa abinda zaka min sai tozarta min mahaifiyar datayi silar zuwana duniya "kaje kawai bana bukatar sake ganinka tana karasa mgnr tashige bathroom tabarsa nan tsaye jiki a sanyaye . "to shi meye yayi daga d'auko yaransa sai abun zai zame masa maseefa har da gori? yana nan tsaye yana tunani mafutar yadda zai shawo kanta, hayaniyarsu farhan da emran ce ta kaure a parlour'n wanda hkn yake ta tabbatar masa da dawowarsu daga islamiyya yayi saurin fitowa daga d'akin ya iske emran da farhan suna dambe gbdy sun had'a uwar gumi emran naganinsa yakara volume din kukansa "dady kace emran yabani game dina inji cewar farhan. "a'a nawa ne dady" "dady karya yake ga nashi can ya lalata yana d'akin " a sanyaye ak ya karaso garesu ya d'auki emran ya rungumeshi aka kafad'arsa yana rarrashi yana shafa kan farhan "kukan ya isa hk ai kaninka kabar masa yayi wasa dashi anjima idan nafita zan siyo maka wani kaji babana kuje acire muku uniform cikin hk bakil tashigo parlour'n ta gaisheshi ya amsa" muje ku cire uniform taja hannunsu sukayi d'akinsu shi kuma ya nufi nashi d'akin tare da emran akan gado ya ajiye shi yanacigaba da wasa . ya janyo system dinsa yasoma dudduba sakoni da'aka turo masa zuciyarsa cike da matsanancin mamaki su'ad, can kmr minti goma tsakani ya sake jiyo sautin kukan ihsan yayi saurin mikewa yana ture system din gabansa tun daga saman step yace "waye yake damar min uwa yana karasa saukowa da sauri "dady farhan ne ya hanani rike remut kuma nice da rikewa yau "karya takeyi dady yau ba ranar kowa bace shima yakarasa mgnr yana kuka. runtse idanunsa yayi na wasu dakiku sannan ya budesu tare da yafito ihsan da hannunsa "zo nan mamana ta karasa da gudu gudu tashige jikinsa tana kuka ya d'auketa yana duban farhan daya hade rai "kai kowa baka bari ba.. oya kawo min remut din nan yakaraso ransa a had'e ya mika masa ya koma yasamu guri can nesa dasu ya zauna. ak ya canza tasha zuwa caton "oya kowa ya kalli wannan banason na sake jin motsin bakin kowa daga cikinku cikin haka aunty din school dinsu tazo me d'aukarsu lesson a gida "that's gud this is time for lesson not for wching Film's ok? aunty tayi murmushi tana kamo hannu ihsan da ak ya sauketa tare da cewa "gud afternoon sir. "afternoon yace mata atakaice sannan ya juya ya haura samansa aunty tajasu zuwa lesson room domin gabatar da abinda ya kawota. cikin kwankin kullun kulle kofarta take ,gbdy bata bukatar kusancinta dashi tana dai zaune ne kawai zuwa wa'adin data diba masa a zuciyarta, idan ya kai kansa ga ummanta yabata hakuri zata hakuri tacigaba da zama dashi idan yaki kuwa ita tasan matakin dazata d'auka akai. dan har lokacin jira take taji daga ummanta dan tasan dayaje babu yadda za'a bazata gaya mata bangaren ak kuwa sharewa yayi da zance zuwa wani ban hakuri ganinsa shi me yayi da zai wani je bayar da hakuri. sai dai gabdya a kwanakin atakure yake hakuri kawai yake yana d'aurewa yanayinsa, yau dai ya k'asa rike kansa ya shiga wanka yayi brush ya fito ya goge jikinsa yabi ilahirin sansar jikinsa da turaren sanan ya sanya wata haddiyar rigar bacci me budad'd'en gaba wanda ya bayyana halitar kirjinsa kai tsaye d'akin yaransa yashiga ya dubasu duk sunyi bacci ban da emaran dake d'aki tare da mamansa yayi musu kissi agoshi sannan ya fito ya nufi dakinta. yana d'aura hannunsa yana adduar Allah yasa d'akin a bude yake cikin ikon Allah yana murd'awa kofar ta bude sanyayiyar ajiyar zuciya ya sauke ya tura kofar . can ya hangota kwance akan gadon ta kudindine guri daya ta rufe jikinta da blanket iya fuskarta ce kawai abude, ahankali yakarasa ya haura saman gadon tare da yaye bargon data rufa dashi . ya tsura mata mayatattu idanunsa yana kare mata kallo sanye take cikin rigar bacci puply colour iya cinyarta tayi masa kyau sosai har bai san sanda ya hadiyi yawu ba ahankali yasoma shashafata yana shafa kirjinta zuwa dukiyar fulaninta ahankali ya janyota ya manneta da kirjinsa yana sakin naunayen ajiyar zuciya, kishing dinta yasoma yi yana murza brest dinta dake tsaye kyam dan bazakace ta ta'ba cewar shayar da yara uku ba. ahankali ya rabata rigar jikinta yasoma shafa cikinta zuwa kasan mararta har ya xira fingers dinsa cikin kasanta yayinda hannunsa daya ke kan kirjinta . cikin bacci taji kmr ana romacing dinta had'e da fingering dinta ta dinga jin wani yanayi ajikinta tasoma mika sannan ahankali ta bude idanunata sukayi 4eyes dashi, take ta tsinci kanta ciki wani yanayi na zallar shaukinsa dan kasanta har ya fara diga, but tuno wulakacin dayayiwa ummanta yasa ta tattaro karfinta ta ingizashi "wai meye hk ne abdul zaka wani xo ka takura mutun yana baccinsa? "gsy ni banason irin hk " ya kai hannunsa ya d'agota ta fad'a kirjinsa ya rungumeta yana shinshina jikinta "plz hrt beat karki min hk wallahi a matukar matse nake " da sauri ta sake turesa tana huci "karka sake tabani dan bana bukatar sake yin wani abu makamanci hk da kai kowa ya tsaya matsayinsa plz. .ta koma ta kwanta daga ita sai pent dayayi saura ajikinta tana karkad'a masa bombom dinta wanda ya sake bijiro masa da sha'awarta . tsayawa yayi kawai yana kallonta yana mamakinta kafin daga bisani ya kai hannunsa zai taba bombom dinta ta buge masa hannu "wai yaya ne da jaraba hk "nace banyi ko dole ne ince dai sai mutun yana ra'ayi tukun zaiyi to nace ban ra'ayi a kyaleni man ,idan kuma ka matsu ne ai k'asan idan kadangarun barikin daka saba mu'amula dasu suke kaje kasamesu plz banson damuwa . "baki da hankali ina ganin wani abu ya fara yawo cikin kwalkwaluwarki "wai kina ma cikin hankalinki kuwa hakina nazo dominsa amman kike gaya maganar banza ? "wani haki kenan gareka dakazo nema anan ? "kasani babu wani haki da kake dashi anan dan haka malam ka sauraramin na sha iskan duniya banason damuwa takoma tayi kwanciyarta, ya sake kokarin janyota jikinsa ta mike a zabure tana saki wata razananniyar k'ara da tasa emran tashi afirgice daga bacci yana kuka. "kagani ko ai yanzu ka tashi ka kama gabanka dan abinda kaxo dominsa ba bayarwa zanyi ba, ta mike byn ta janyo zani ta d'aura ta duro daga kan gadon tana hararasa ta isa gadon emran ta d'auki yaranta ta sa akafad'a tana jijgashi "ki ajiye shi idan yayi bacci kizo muyi magana .. tayi masa bazan tacigaba da tsayuwa tana jijiga emran tasowa yayi yana kokarin amsar yaron daga hannunta da kyar tasakar masa emran ya lalla'ba ya kwantar da yaron . yana gama juyowa taji yayi sama daita da iyakacin karfinsa ya makata kan gado "yace dan kinga ina raga miki shine iskancin zai yi yawa ,yasoma kokarin hawa saman gadon ,ta mike tsaye da sauri ya meidaita yana sakar mata nauyinsa kokuwa suka shiga yi ,sam taki yarda ta bashi had'in kai daga karshe ta sake saukowa daga kan bed tana huci Kai tsaye d'akinsu farhan tashiga ta d'auko su ta dawo dasu d'akinta shima emran ta meidoshi a matukar atsorace yake binta da kallon tsoro daga karshe dole ya hakura ya bar dakin yana huci da jan dogon tsaki, ta kwanta tare da rungume yarnta. washegarin ranar ta kira bilki me aikinta d'akinta ta bata sako cikin karamar jaka ta kaiwa ore domim kawar da hankalinta akan sha'anin gidanta sannan tace" mata daga nan takoma gidansu saboda zatayi wata yar karamar tafiya but bazata dade ba, idan ta dawo zata nemata ,ta bata 15k tare da wasu tarkacenta bilki tayita godiya tana murna taje ta had'a kayanta ta wuce. tana ganin fitarta ta window d'akinta ta saki labulen tasoma tattara duk abinda tasan nata ne ta had'esu guri daya kayan sawarta ta zubasu cikin akwatinanta yana zaune shi da yaransa duka uku a parlour'n emran kwance ajikinsa farhan da ihsan sakale a wuyansa, ta dinga janyo akwatin daya bayan daya tana fitowa dasu yaran naganin suka fara tsalle tsallen murna a tunaninsu unguwa zata dasu har tagama fitowa da akwatinta yana zaune har zuwa lokacin jaridar daily trust ce a hanunsa yana karantawa,amman hankalinsa da natsuwarsa gabadaya kacukan basa kan karatu dayake ,suna can tunanin abinda take kokarin aikawata rayuwarsu, sai dai tsabar nuna isa da mallaka yasa shi basarwa kmr baisan abinda take shirin yi ba. ta gabansa taxo ta wuce ta kira daya daga cikin security yabiyo bayanta tana bashi umarni ya d'auki kayan, ya kai mata bayan motarta, batare da bata lokaci ba sunday yasoma d'auka har ya kwashe duka ,tasanya hijabinta ta rataye karamar jaka wad'an da kananun abubuwa amfaninta ne ciki sannan tasoma kokarin barin parlour'n yaran sukayi gurinta da sauri farhan yace " momy zanbiki ita ma ihsan tace "momy ina zaki ?"zanbi ki tafi damu. emran da maganarsa batayi karfi ba kmr tasu shima "momy an biki ita kad'ai ta fahimci abinda yaron yacez tayi musu banza tasoma tafiya suka biyo bayanta wani irin tutukin haushi me gyaraye da bakinciki ubansu ne yaciki tsokar dake makale akirjinta tajiyo afusace da niyyar tsaidasu ,ashe sunyi kusa daita sosai aiko juyowan nan dazatayi ta ingizasu baya a rashinsani suka baya sai gasu sun zube akan tayis bakinsu ya buge, agigice suka tashi rike da baki gbdy suka rud'e garin neman d'auki sukayi karo da junansu ,wani irin razananniyar kara suka sake saka sakayo gurin ubansu aguje wanda shima oready ya rigada ya mike a fusace ya tarosu jikinsa yana kallonta cike da tsansar fushi a fusace yace "kina hauka ne? "akan wani dalili naki mara tushe zaki kashe min yara to yanzu me kike kokarin shirin aikatawata ? "duk abinda zuciyarka tayi kokarin fahimatar da kai ,shi nake kokarin aikatawa ,ka rike yaranka domin idan suka yi kokarin zuwa gareni zan musu muguntar gayyar data fi wannan, ta juya tayi taku daya zuwa biyu yace "dakata hert beat ki... da sauri ta juyo "karka sake kirana da wannan bazan sunan, dan ni ba bagun zuciyarka bace, "kana ikirarin kana sona kana sona alhalin basona kakeyi ba tunda baka son iyayena, "meye amfanin wannan soyayyar taka gareni? "abdulkabir soyayyarka gareni zallar karya ce ba soyayyar gsky ba, iyaye iyaye ne duk da yadda suke ballantana me iyayena sukayi maka? "ka fad'i min abinda suka maka ka d'auki , tsanar duniya ka d'aura masu most especial ummata? yayi shr yana kallon yadda take zubar da hawaye tana motsa labbanta ahankali tana zaro mgn , yasoma kokarin karasawa gareta rungume da eimaran a kafad'arsa farhan da ihsan na makale dashi "kar ka soma karasowa gareni dan baka da abinda zakace min ahalin yanzu, takama dai kakeyi da yaran da baka samesu ba sai adalilin iyayena , a yau nima zanbar maka gidanka zuwa ga nawa iyayen domin nasan zafinsu da darajarsu duk duniya banida kmr su kaje ka rike ya'yanka ta sake juya.. muryarsa a kasalance yace "karki sake kafafunki su karasa bakin kofa nan ballantana har su Kai ga farfajiyar gidan nan, idan ba hk ba aba.. a matukar fusace tace "idan ba hk sai me zai faru? "idan nakarasa me zai faru abdulkabir ? "kagaya min abinda zai faru, ba taka kofa nan ba gidan ma gbdy zan bar maka, k'ar k'ari kace zaka tsinke igiyoyin aureka akaina "ina tabbatar maka ahalin yanzu a shirye nake da rabuwa da kai saboda ni kaina na tsani zama da mutumin da bai san kima da darajar mutane ba.. "mutumin da bai san damuwar kowa ba sai nashi mutumin da bai son kowa sai son kanshi." abdulkabir kafiye son kanka dayawa wallahil azim kaji na rantse bazan sake rayuwar aure da kai ba sai ka taka da kafafunka kaje gurin iyayena kabasu hakuri abinda kayi, takarasa fad'ar hk ta juya batare da ta sake cewa komai ba. ya mayar da numfashi da janyo da kyar yace "su'ad karki tafi koina matsawar na isa dake. ta amshe da "baka isa ba dan kayi kad'an ka hanani wannan tafiyar ,da zaka taimaka rayuwata da ka sauwake min gbdy na huta da wannan auren naka. "karki tafi su'ad da sunan yaji ni ba mijin tace bane , bansa yadda ake bikon mace ba..... su'ad a fusace tabar cikin falon domin tana da yakinin muddin tacigaba da tsayuwa acikin falon komai zai iya faru tsakaninsu ga yara agurin abinda tafi tsana kenan arayuwarta dan ma Allah ya taimaketa yaran kanane. yana tsaye yaji tashin motarta yayi saurin runtse idanunsa zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu, tsayuwa ce tasoma neman gagararsa dan har yasoma ganin juwa daga tsayen dayake ahankali yasoma jan kafafunsa ya dawo kan kujera ya zauna gbdy yaran sukayo gurinsa suna kukan tafiyar uwarsu, janyosu yayi ya kwantar dasu ajikinsa suna cigaba kuka ,gbdy yarasa abinda ke damun Zuciyarsa "bai taba tunanin zata iya barinsa akan wannan karamar matsala ba. tafiyar minti talatin ce takawota banana estate a bakin babban get din gidan tayi parking tare da yin hon me gadi na ganin itace yayi saurin bude mata get ta sanya hancin motarta hawaye nabin kuncinta, kai tsaye gurin da'aka tana domin parking din motoci ta nufa tayi parking ta fito tare da bawa me gadi umarni shigo mata da akwatinanta sannan tasanya kai xuwa cikin gidan tana shiga parlour'n suka had'a da baba hauwa me aikin ummanta zata fito "a'a hjy barka da zuwa kece da tsakar rana hk sannu da zuwa ina kika baro mana ya.. ai ganin hawayen dake bin kuncinta yasa baba hauwa saurin yin shiru can kuma taga yinka janye da akwati tayi saurin ja da baya tana adduar Allah yasa dai lfy.. karasawa su'ad tayi ciki batare da tacewa baba hauwa komai ba. ita kuma baba hauwa tayi bayanta da sauri yinka na shigo da akwati parlour'n ita kuma tana shigar dashi d'akin umman su'ad sai datagama shigo dasu sannan ta baro d'akin tana tunanin abinda yasata kuka irin hk. umman su'ad na fitowa daga cikin bayi taga su'ad zaune agefen gadonta tana hawaye, take gabanta yashiga dukan uku uku da hanzari takaraso gareta tana tmbayarta "ke lafiyar waye ya mutu kike kuka hk? wani matsanancin kuka ya sake kwace mata hakan yasa hankalin umma ya sake kololuwar tashi ,jikinta yasoma rawa rawa "wai me faruwa dake ne ki gaya min tun kafin damuwar wannan tashin hankali dake tattare dake ya bugar min da zuciya. "cikin wata irin muryar tace"babu komai "bangane babu komai ko abdul din sakinki yayi ne? cikin kidima umman su'ad tayi mata tbmyr idanunta na kan akwatin kayanta dake jere gefe guda. "da sakina yayi dana jin dadi. sanyayyiyar ajiyar zuciya umman su'ad ta sauke jin ba sakinta yayi ba sannan tace. "kul kar na sake jin kin ambaci wannan kalmar, da Allah ke fushi da duk macen data furtashi ga mijin aurenta, mailaku rahma na tsinewa duk matar data bukaci saki daga mijinta, kada ki kasance daya daga cikin irin wad'an matan. "ni mahaifiyarki ce danayi silar zuwanki duniya nice mutun ta farko da yakamata ki gaya matsalarki but ni din ma bance ki gaya matsalar data shiga tsakaninki da mijinki ba. "su'ad kiyi hkr kowace mace dakika gani hakuri take agidan mijinta, sannan babu macen dazatace bata da matsala ko ta'bon da nmji ,bazan so ki kashe aurenki kizo mu zauna guri daya ba. muryarta cike da matsanancin kuka tace "Allah bazan iya cigaba da zama da mutumin da bai san darajar iyayena ba.. take umma ta fahimci inda zanceta ya dosa "karki ce min akan abinda ya faru last week kikayo yaji.? su'ad ta d'aga kanta ala'mun eh, umma tayi shiru tana dubanta duk da matakin data d'auka ya sanyaya ranta ,amman bata so ya jin datayo ba ,saboda gudun abinda zai faru gaba ,"wannan zuciyarta ta mijinta komai zai iyayi. hawaye suka ciciko idanunta tayi saurin meidasu dan kar su'ad tagani hankalinta ya sake tashi. ganin yadda hankalinta yake a tashe yasa umma kyaleta tacigaba da kukanta har zuciyarta tayi sanyi , rarashinta tayi sosai byn tayi shiru tace. "yanzu ina kika baro yaran? "suna gurinsa " "bari naje na kawo miki abinci amman bai kamata ki baro yaranki ba sunyi kanana dayawa uwa kad'ai ce tasan yadda zata kula da ya'yanta ,da ko karamin ki riko takarasa mgnr tana ficewa daga d'akin . kasa cin abinci da umman takawo mata tayi illa kashe wayarta datayi tasamu guri tayi kwanciyarta a saman gado, sai lokacin tunani barin yaranta datayi yazo mata datasani ta taho da ko karamin d'anta ne. kusan awa biyu da tafiyarta yana nan zaune agurin bai san abinda yakamata yayi ba har yaran sukayi bacci ajikinsa. ahankali ya mike ya kaisu bayan motarsa wanda hkn yasa suka farka daga bacci dan daman bawani dadewa sukeyi a bacci, yana kokarin shiga mota escort dinsa suka taso da sauri , d'aga musu hannu yayi ala'mun suyi zamansu sannan yashiga motar yabar gidan. kai tsaye gidan musty ya nufa tun a mota yakirasa "yace gashi nan zuwa yana isowa kofar gidan yakirashi ,can kmr minti biyu musty ya fito rungume da diyarsa fadela ya mika masa hannu suka gaisa "lafiyar nagan kayi wani sukusuku dai kai? "ina fa lafiya wannan shagwababbiyar yarinyar ce ke nan caja min kwakwalluwa da daru. ya fito daga cikin motar tare da yaransa suka shiga cikin gidan. a parlour baki suka zauna byn yasanarwa eiman da xuwansu, eiman tashigo parlour'n sanye cikin bakar doguwar riga har k'asa hannunta rike da tire tana murmushi ta karaso ta ajiye akan center tabble idanunta na sauka akan yaran tace "kai kai marahabun da manya baki yau ya'yana ne agidan..? sannuku da zuwa ,"zo nan mamana yanaga duk ranki a'bace me yasameki a baki takoma hannun yarinyar tare da zama gefen mijinta tana sake fad'ad'a murmushinta sannan tace "yaya ina wuni ya su'ad take? "tana lfy ya amsa mata atakai ta mike tsaye byn sun gaisa ta amshi emran ta sanya yaran gaba sukayi ciki domin basu guri sun zanta. byan fitar eiman musty ya gyara zama "uhm abokina ina sauraronka me ya had'aka gimbiyar taka ? "ak ya zayyano masa abinda ya faru tun last week zuwa yau din nan shiru musty yayi ya k'asa cewa komai ya tsura masa ido dan lamarin ak yafi karfinsa "gsaky aboki baka kyauta ba "maza tashi muje biko tun abun bai girmama ba. "kabarta kawai friend yanzu haushina take ji ko muje ma ba sauraranmu zatayi ba mubari zuwa wani sati ,zuciyarsa kuwa fad'ar hk yayi ba dan yana jin zai je wani biko ba. nan suka cigaba da tautauna yadda lamarin zai kasance da zai tafi eima tace yabarsu farhan tunda hutu ake ranshi bai so ba amman babu yadda ya iya hk yabarsu ya wuce . koda prof taufeek ya dawo umman su'ad ta sanar dashi abinda ya faru "yace su'ad tayi daidai hk ake son d'a me kishin iyayensa wannan mataki data d'auka zai sa shi mijin yagane iyayenta na da mutunci agurinta ,dan haka bazan takuramata ba, idan taji tana iya cigaba da zama dashi fine, babu ruwana idan kuma bazata iya ba ni me tsaya mata ne ta amshi yanacinta agurinsa . "bai dace kace hk ba kodan darajar aunty. "shi abinda yayi ya dace ? "idan bai duba darajarki na sirikarsa data bashi auren diyarta har da yara guda uku tsakani, yakamata ya duba darajata amatsayana na kanin mahaifiyarsa . "idan shi akayiwa tashi uwar zai ji dadi? umman su'ad ta bud'e bakinta kennan zata sake yin mgn ya d'aura hannunsa akan bakinta "banason na sake jin komai daga bakinki ki xuba idanu kmr yadda nima zanyi "shikena idan ka gama abinci ya kammala "bar zancen abincin nan ki matso kusa dani akwai abu me mahimmanci danazo muki dashi.. ta hararesa" kai haba yallabai wai bakasan ka tsufa ba "wani tsufa ki matso bakisani ba ko adduarmu ta kar'bu muyi d'an kanmu yau kinga shikenan mun huta da... "dan Allah kayi shiru kar wani kunne yajika "haihuwa yanzu gotai gotai dani, ina haihuwa diyata na haihuwa" haba yanzu fa mun Tsufa da wata haihuwa, duk abinda zan haifa nabarwa su'ad," bazan iya da wannan kayan kunyar ba "kece kike ganin kmr mun tsufa da haihuwa. "ina gani fa yar yarinya karama zan bari asamomin na aure abata tayita haihuwa tunda keda shemah har yanxu shiru "wallahi ni nama fijin shemah adduar danake mata kenan kullun ko guda daya ne Allah yabata tasamu abokin shawara.. musty yaji shiru shiru ak bai sake masa zance zuwa gurin su'ad ba, ya same shi zaune acikin office dinsa yana operating system "aboki najika shiru baka sake yi min zance ummul ihsan ba alhalin nasan abin yana damunka.? "wallahi kamar kasani lamarin na mugun ta'ba min zuciya banyi expecting hrt beat zata iya sharewa da lamarina ba, duk ba ma shareni datayi yafi damuna ba kamar yadda iyayenta sukayi burus dani ko zaman daduro nake da diyarsu ai yakamata su nemi ni.. "kai da kake da mata baka nemesu ba ta yaya kake tunani sun nemaka? kawai malam kaajiye girman kai muje yanzu ayi maslaha ka ba kowa na gidansu hakuri a wuce gurin musty yakarasa mgnr yana kwashewa da dry. a cikin mota ma fad'a musty yake masa akan ya canza hali dan wannan halin nasa baiyi ba.. "ka kasa fahimatata ne kawai bakasan yadda nake ji in dawo gida banga yarana ba most especial ihsan yarinyar ta ba'lain shiga raina "hakuri zakayi kamar yadda kowa yake yi, dole ka d'auke zuciyarka akansu, kasancewa jikokin diya mace a zuciyar iyaye suke ballanata wad'an nan jikoki daban suke agurinsu duba ga mahaifiyarsu ita kad'ai ce agurin iyayenta. "sannan ka dinga respecting iyayenta aboki a maganganunka babu respect ciki "yanzu irin abinda kakewa mahaifiyar yarinyar nan, idan nawa ammi zakaji dadi? "ka yi tinani kagani dan Allah daga yau komai ya wuce katayata kyautatawa iyayenta kmr yadda take wa ammi. har suka kusan karaso unguwar fad'a musty ke masa shi kuma yayi shr kmar da gaske d'aukar nasihar yake. cikin kankani lokaci suka iso unguwarsu , agaban makeken get din gidan sukaja birki tare da yin hon me gadi dake zaune yaji karar hon ya mike da sauri ya isa jikin hujin karamin get din gidan yana dubawa wad'an daya Gani ne yasashi fitowa batare da ya bude get ba ,ya isa jikin motar yana me rankwafowa ala'mun girmamawa . musty yayi kasa da glass din motar , yinka ya sake risinawa "sannuku da zuwa. "ykk yinka ya aiki inji cewar musty. "lafiya sir" "yinka bude mana get mushigo " yinka yayi shiru yana tunanin abinda zai fad'a musu har sai da musty ya sake maimaita abinda yace ,sannan yinka ya dawo cikin haiyacinsa yace "dan Allah kuyi hkr small madam tace idan kukazo kar na sake mabarku ku shigo. matukar firgice musty da ak suka kalli juna hankalin ak yayi maseefar tashi da jin hk take jikinsa yasoma tsuma a harzuke "yace kunci kutumar ubanku kai da small madam din wawa kawai ,jibeshi katun banza kawai ya wani 'bare baki yana mgana kmr jaki dan allah malam bude mana get mushigo kafin nafito na tattaka agurin "kasan kuwa ko ni waye dakake isar min da wannan banza sakon "cool down fried ka natsu ka dawo hankalinka "kabari mubi komai ahankali "akan aikinsa yake abinda aka gaya masa shi ya aiwatar "kai yinka jeka kace mata tayi baki ne. . yinka ya juya da sauri yayi cikin gidan, cikin mintina da basu wuce biyar ba, sai gashi ya dawo cikin sauri "wai tace baza ta samu damar fitowa ba, jin hk yasa zuciyar ak tsananta bugawa da sauri sauri, musty ya dan juyo ya saci kallon inda yake zaune akallon da yake masa zuciyarsa kmr zata basa kirjinsa ta fito . sannan ya juyo ga yinka dake tsaye cikin tashin hankali "koma kace mata musty ne yake son ganinta . "sir dan allah kuyi hkr wallahi tace kar na sake dawo mata da any excuse idan na dawo abakacin aikina. ak yayi saurin juyar da kanshi gefe , yashiga kokuwa da numfashinsa dake barazanar d'aukewa, ji yake kmr ya fita ya shako wuyan yinka yayita dukansa har sai yaga baya numfashi. jiki a sanyaye musty yace "ok yi tafiyarka, muje kawai Allah ya kyauta duk kai janyo wannan matsalar , "matsalar uwar me najayo daga kar'bo ya'yana sai abu yazama masefa kar Allah yasa ta bada izinin ganinta tacigaba da zama a gidansu har mahdi ya bayyana aikin banza kawai ,so take ta meidani mijin tace abinda bazai yiwu ba kenan yaja tsaki yana furzar da iska me zafi. tuki kawai yake yana tunani "shi su'ad zata wulakanta saboda taga yana haukan sonta "aiko zai nuna mata iyakarta ,ba dai takamarta son dayake mata ba, zai fizge dan iskan sonta ya hutawa rayuwarsa .... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH YA GHAFUR THE ALL FORGIVING page 90 🔚🔚🔚🔚🔚 ....... motar ta d'auki shiru kowanensu da abinda yake tunani acikin zuciyarsa, musty na tsananin mamakin halaiyan abokinsa na rashin da'a "to ko dan an haifeshi cikin turawa ne ya girma cikinsu yasa yake da ikidar rashin girmama mutane matukar ba iyayensa ba.? "shi gbdy lamarinsa na d'aure masa kai bai ta'ba ganin bahagon mutun irinsa ba ,komai cikin zafin rai . shi kuwa ak ji yake kmr ana diga masa ruwan dalma ne a cikin zuciyarsa ,wani irin tuttukin bakinciki ne ke tasomasa from know where yana mamaye ilahirin sansar jikinsa ,a yanxu dayake zaune kokarin cireta daga cikin zuciyarsa yake amman zuciyarsa taki aminta da haka, dan duk inda ya motsa yana jinta acikin tsokar dake makale akirjinsa tana tafiya da bugun zuciyarsa, har suka iso gidan ak bai daina tunanita ba. tun daga harabar gidan yasoma jiyo sautin kukan fitinanun yaransa ,da hanzarisa yashigo parlour'n farhan ne ke jibgar emran kmr Allah ya aikosa akan ball, shi kuma emran sai ihu yake tsallarawa tamkar ana zaran ransa, da sauri ak yakarasa yashiga tsakaninsu tare da kwace ball din da suke kokarin kashe kansu akai ya d'auki emran ,a daidai lokacin da eiman ta fito parlour'n wace fitowarta kenan daga wanka ko kimtsa kanta bata tsaya yi ba ta zira hajibi saboda hayaniyarsu, tsayawa kawai tayi dafe da goshinta ganin uwar gumi da suka had'a duk da sanyi AC parlour'n aranta tace "yaran nan ba dai fitina ba, ita kanta tunda sukazo gidan tarasa sukuni ga barna, da jarabar fad'a barin ma kar farhan yaji labari ,duk yafisu jarabar maseefa da zuciya, gsky uwarsu na kokari . muryarsa a kasalance yace "haba babana meyasa kake cin zalin kanika ?"kai fa big brother ne daga yau kar na sake ganin kayi fad'a da emran ko ihsan, kuka farhan ya fashe dashi tare da cewa "ni ba big brother bane sai dai ko emran. gbdy suka kwashe da dry har eiman shi kuwa ak haushin dake tattare dashi bai barsa ya dara ba yace " shikenan tun da bakason zama big brother babu ruwana da kai, mamana ita tazama big sis ko? da sauri ihsan tashiga girgiza masa kai "allah nima dady banason big sis ni sunana baraka.. wata dryr suka sakeyi sannan suka nemi gurin zama daga musty har ak byn mkr minti talatin eiman tagama shirya dining taxo tagayawa musty "aboki muje muci abinci table ya kammala "kaje kaci kawai babu muhalin abinci acikina, ya karasa fadar hk yana runtse mayatattun idanunsa "dan girman allah ka sausautawa kanka abdul ya fad'a mgnr muryarta a sanyaye "karkayi abinda zaka dawo kana dakasani "wannan fad'an rashin gsky kake kokarin yi. ak ya bude mayatattun idanunsa ya xuba masa "eh man fad'an rashin gsky kakeyi ya zaka daketa sannan ka hanata kuka "musty... ak ya kira sunansa a sayaye "ina jinka "stop tell me all this nonsense. "ni ne nake gaya maka nonsense akan ina fad'a maka gsky to kajira ranar da zan sake maka mgn akan matarka "better yace atakaice sannan ya mike tsaye ransa a bace yana kiran sunan eiman "ke eiman ta fito da sauri "gani yaya "had'o min kayan yaran nan "lfy yaya zaka wuce dasu na d'auka sai sun gama hutu damu? "uhm da nayi tunanin hk amman yanzu na fasa. jikinta a sanyaye ta juya takoma ciki tana tunanin abinda ke damunsa duk kwanakin hk take ganinsa "yanzu dan wannan mganr dana maka shine zaka tafi dasu wai meyasa kake irin hk ne ? "dakata dan Allah malam nace maka akan maganar daka min ne ? "dan Allah karka k'ara min damuwa akan wancce nake ciki . eiman ta sake dawo parlour'n hannunta janye da karamar turolly dinsu, ya tasa yaransa gaba suka bar gidan batare da yayi musu sallama . eiman takaraso kusa da musty da d'an hanzarinta "honey lfy naga yanayin yaya hk? "ina fa lfy tun last week suka samu sa'bani da matarsa nan yashiga koro mata komai daya faru, "ni dai nayi iya bakin kokarina akan lamarin amman abun ya cutura dan itama su'ad din ta hau dokin fushi yakarasa maganar yana soma cin abinci shiru tayi tan tunani "to ko shiyasa take neman layinta shiru . ? tunda ya koma gida ya k'asa zaune ya k'asa tsaye acikin d'akinsa, ya kai gwaro ya kai mari babu abinda ke cin zuciyarsa kmr irin wulakacin da su'ad tayi masa , ranar baiyi isashen bacci ba, ga tsananin ciwon abinda tayi masa ga kuma jarabar kewarta daya addabi ruhinsa,juyi kawai yake akan gado rungume da yaransa ,gbdy tunani yashigayi akan lamarinsa daita , wanda har yake neman tarwatsa masa kwalkwaluwa "wai har shi zata sa a wulakanka ta hanyar kin bada izinin shigowarsa gidansu .. ? "me yasa bazan iya barin rayuwata ba kmr yadda ta bukata ? ya fad'a yana kallon cilling d'akin da mayattun idanunsa wad'an da suka gama kad'awa suka soye tsabar baccin dake cinkinsu . "kana sonta shine dalilin dayasa ka k'asa rabuwa daita" "ina sonta amman bashi zai sa nabarta tayi yadda tagadama ni nake aurenta baita take aurena ba, yaran da ake tashin hankali akansu ya'yana ne why da za'a takurani akansu ya tambayar kansa yana cinza lip's dinsa can ahankali ya motsa labbansa "oh my God.. Allah narokeka ka ciremin son yarinyar nan araina," ka mantar dani lamarinta duk abinda ya dangancita ,kasanya min hakurin rashinta har karfe biyun dare ak na kwance yakasa runtsawa gbdy ki burbushin bacci yaki zuwan masa, wani tunani yazo masa ya yunkura ya tashi ya sauko daga gadonsa ya gyarawa yaransa kwanciya yashiga bathroom ya d'auro alwala yazo ya tayar da sallah nafilfili ya dinga jerawa wanda bazai ce ga adadin wanda yayi ba daga karshe bacci ya d'aukeshi anan inda ya idar da sallah. washegari tun gurin kula da yara yasoma raina kansa da kyar yasamu yayi musu wanka yashiryasu ya kwashesu sukaje gidan abinci sukaci daga nan ya kaisu shopping sannan suka dawo gida, ya k'asa barinsu yaje aiki gashi gbdy sun hargitsa gidan da kayan ciye ciyen daya siyo musu hk wuni ranar zurr yayisa a bautar yaya har dayasani d'auko su yayi daga gidan eiman. dare yayi tunanin uwarsu ya addabi ruhinsa duk yadda yaso yakiceta abun ya tura dan hk ya yarda ya sallama tagama da zuciyarsa, daga safiya har daren duniya a kiran layinta yake karewa amman bai shiga yanxu haka kiran layinta yake akaro na sau ba adadi amman kalma daya ake gaya masa is not respond ya dafe goshinsa dayan hannunsa na saman ruwan cikinsa ahankali ya zamo daga kan kujerar dayake zaune, yaransa gbdy suka zagayeshi suna kuka "dady momy'nmu "ka kai mu gurin momy gbdy abun duniya ya taru yayi masa yawa ya janyosu ya rungumesu gbdy ajikinsa, duk ta inda ya juya babu dadi acikin kwanaki goman da bar gidansa, komai ya tsaya masa cak hatta iskar duniya daya yake shaka baya jinta yadda yake bukata kallo daya zaka masa kasan yana cikin damuwa da tashin hankali . tuni yasoma nadamar abinda ya aikata ,banci hk da yanzu yana tare da matarsa uwar ya'yansa me son farincikinsa, daya yanzu suna tare ko suna hira ko suna kwance acikin bargo daya, ya matse pillow dake rungume akirjinsa "i love you my beautiful wife plz come back to me don't live me, i can't do without you "yanzu na gane sai dake zan iya cigaba da rayuwa amman zuciyarsa na kwabarsa kar yayi saurin zuwa zata dawo da kanta idan tagama fushinta . ammi bata tashi jin abinda ya faru ba sai da lamarin ya kara girmama, dan kimani wata biyu kenan ak bai taka inda su'ad take ba da sunan biko ,haka itama tabangarenta babu wanda yayi kokarin nemansa. eiman tasanarwa ammi dan musty yayi rantsuwar bazai sake tuntu'brsa da zance ba matsawar ba shine yayi masa ba ,ammi nagama jin abinda yayi ,take ta rufeshi da fad'a, ta inda take shiga bata nan take fito ba, "ta yaya zaka hana yara zuwa gurin kakaninsu ? "ni kaina ina bukatar yaran nan su dinga zuwanmana ko da week end amman kabi ka kanai naye komai ,kmr kai kad'ai kayi silar zuwansu duniya ,ai wallahi mamana tayi maseefar birgeni, ya dinga bawa ammi hakuri cause har gurin dady "yace babu ruwansa kuma baihje ko nan da can ba, kar ma wanda ya sake zuwa masa matukar akan zancesa ne, da kyar yasamu ya shawo kan ammi ta amince zata je masa, dan itama cewa tayi bazata je masa bikon matarsa ba ,idan yagaji da zama hk, yaje ya dawo daita da kansa . tare dashi da ammi da yaran gbdy sukaje bawa Umman su'ad hakuri .suka shigo parlour'n da sallama anan suka iske umman su'ad tare da su'ad zaune a parlour'n suna hira tana cin farar k'asa tayi wani irin mugun fari kmr ka ta'bata jini ya fito, sai dai ta d'an rame kad'an, kallo daya yayi mata ya fahimci tana d'auke da shigar cikinsa , dan duk lokacin da kaganta da farar k'asa,to ciki gareta da zarar ta haihu kuma shikenan . cike da girmamawa su'ad ta risina ta gaida ammi tana me Mikewa tsaye yaranta suka isa gareta suka rungumeta gbdynsu suna murnar ganinta ak yabita da wani irin mayataccen kallo har ammi tasoma mgn akan abinda ya kawosu hankalinsa bai jikinsa, tunda ya d'aura idanunsa akanta ya nemi natsuwarsa ya rasa,sai da ammi ta take masa sannan ya dawo haiyacinsa kana ya sunkuyar da kanshi kasa yasoma bawa umma hakuri tare da tabbacin bazai sake maimaita abinda ya faru, bawar Allah ita kam daman bata kulluce shi aranta ba, tuni ta share da abinda ya faru ,da zasu wuce ammi tace ya bar yaran gurin uwarsu suji duminta, bashiri ya barsu dan gudun kar wani sabon tashin hankali ya faru. Umman su'ad tace "a'a aunty ku barshi yaje da yaransa karki matsa masa "ai wallahi bai isa ba haifarsa mukayi bashine ya haifemu ba kuma ko abar masa yaran me zai iya yi musu,"dubi yadda yaran nan suka dawo, idan kuma kin hana abarsu kenan kema baki hakura da abinda ya faru ba , wannan mgnr tasa umman su'ad yin shiru da bakinta . ammi mike tana yi mata sallama , ak ya rufa mata baya ya shiga mota itama tashiga ta zauna direba yajasu suka bar gidan. kai tsaye gidan'su ammi suka zarce , d'akin ammi suka wuce ya nemi guri ya zauna yana fidda numfashi shi kad'ai yasan yadda yake jin zuciyarsa alokacin daya daura idanunsa akanta ji yayi kmr ya tashi ya rungumeta ajikinsa. dubansa ammi tayi a kaikaice sannan tace "ko zaka koma ne ka d'auko ya'yanka, naga duk kayi wani iri? " wani irin harababben son yayane hk? "inda Allah bai baka yaran ba yaya zakayi? "hakuri ammi zanyi nasan Allah bai bani amman yanzu danasan dadinsu bana kaunar abinda zai nisanta ni dasu ,duk da wallahi ba akansu bane kikagani haka. "kai kasani wallahi idan kasake jajjabowa kanka wata maseefar babu ruwana sai dai takare akanka, bazan sake zuwa maka bikon mata wannan shine na farko da karshe "ammi kiyi hkr Inshaallahu babu abinda zai sake faruwa atsakaninmu, naga kun gama komai but banji kunyi mgnr yaushe zata dawo .. "ok shima nice zan maka yakin dawowarta ? ya d'age mata girasa yana kashe mata idonsa daya yana murmushin. "aiko zaka zauna hka bata dawo gareka ba. "dan ammi nah karki min hk pl ..ki taimaka kikarasa ladanki ki dawo min daita da kanki nasan kina mata mgn zata dawo plz. "abinda kuwa bazanyi ba kenan ka ajiye girman kai kaje ka rarraso abarka shine magana, idan kace girman kai zakayi wallahi babu hanu kaga dai yadda dadynka yaki zuwa. "naji zanje " karmakaje ruwanka nagama me wuyar ,sannan shima taufeek ka shirya idan ya dawo kaje kabashi hakuri idan kagadama.. tana karasa fadar hk tayi gaba abinta, ya runtse mayatattun idanunsa yana sauraron zuciyarsa dake bugawa akan matarsa gbdy yayi sorronder sai yadda tayi dashi . bayan zuwansu ammi da kwana uku prof taufeek ya dawo daga tafiyar dayayi zuwa Thailand shi da madam shema inda ya barota zata wuce koria. umma ta tarbeshi cike da matsanancin kulawa sannan ta amshi jakar daya shigo daita xuwa d'akinsa ta had'a masa ruwan wanka sannan tabashir yayi wanka. byn kmr minti talatin ta sake dawo wa tana daga labulen d'akin ta hangoshi zaune akan gado sanye da jallabiya coffe colour ,da alamun har yayi wanka takarasa shiga cikin d'akin da sauri ta ajiye tiren data shigo dashi tasoma tsiyaya masa coffee cikin cup dan tasan shi zai fara bukata, ta mika masa ya dubeta kafin ya amsa yana murmushi yace "nagode sannu da kokari sannan ya amsa ya kur'bi coffee yayi masa kur'ba uku ya mika mata ta ajiye "abinci fa? "sai zuwa anjima ganin hk yasa , ta fara masa magana cikin laulausar lafazi "yakamata zuwa yanzu ace yarinyar nan takoma d'akinta duba ga yanayin yaron ,yashiga damuwa dayawa akoda yaushe hakuri shine jigon komai a rayuwar duniya . "duk naji bayaninki yabaki hakuri? "eh yabani kuma da ala'mun yayi nadama " "yabaki hakuri yayi nadama kin hakura, duk bashi ba saboda ni ban hakura ba ,sai ya tako da kansa yabani hakuri ai yatace dana yi silar zuwan duniya ba a caca na cuyota ba, sannan kai tsaye baza meida masa ita batare sun fuskanci juna ba ,sabod yin hkn akwai hatsari . "kai dai kace kana goyon bayan diyarka ne kawai "duk abinda zakice daidai ne muddin akan wannan matsalar ce, tayi murmushi tana kokarin bude masa kular abinci.. bayan kwana biyu da dawowar taufeek ak ya shirya domin bawa sirinkisa hakuri, bakinsa d'auke da sallama ya isa parlour'n da aka yi masa izinin shigaz prof na zaune yana shan coffe gefe guda kuma farhan da ihsan ne zaune suna zuba masa surutu ya amsa masa sallama yaran naganinsa suka kwasa aguje sukayi gurinsa suna murna "granpa dadynmu yazo ..." ya d'auki ihsan ya rungumeta, ahankali yakarasa ya durkusa har kasa "ya gida... yayi shiru ya kasa karasa saboda bai san da wani suna zai kirasa ba matsayin me gidansa ko surikinsa ko kuwa babansa, yana wanan tunani zuciyarsa tayi saurin furta "ya gida dady ?karo na farko daya kira wani da wannan sunan bayan mahaifinsa cikin fara'a prof ya amsa "a a son kaine yau agidanmu? sunkuyar da kansa yayi k'asa ala'mun jin kunya da rashin gsky yana tsosa keyarsa byn yace "eh wallahi dady nine "prof yayi murmushi saboda yasan abinda ke tafe dashi arana kuwa cewa yayi " yaga uwar bari . shiru ya ratsa parlour bakajin motsin komai sai na hayaniyar ihsan da farhan da suke guje guje basu gurin kankansu barsu gurin ubansa, can dady ya d'ago ya tsura masa ido sannan yace "son ina fatan dai lfy ko akwai abinda kake bukata daga gareni? ak shafa keyarsa ya cikin yanayin kunya sannan ya fara magana "uhm dady nace ba. sai kuma yayi shiru "relaxe my son kwantar da hankalinka ka min bayani ta yadda zan fahimce ina sauraronka "da kyar yasanyawa zuciyarsa natsuwa dan gbdy yagama daburcewa agaban sirikin nasa dan wani kwarjin na musamman yayi masa, duk wata rashin kunyarsa ya nemata yarasa ahalin dayake yanxu agabansa yana jin kmr k'asa ta tsage yashige tsabar kunya, kusan minti goma sannan ya fara magana atsanake "daman dady nazo ne nabaka hakuri akan abinda ya faru wallahi nayi nadama dan Allah kabawa su'ad hakuri har ummanta a sake bata hakuri ina bukatar matata ta dawo gareni yakarasa mgnr cikin yanayi na damuwa yana goge hawaye . prof ya sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ya fara magana "hakika abdul ka aikata kuskure babba laifi wanda nima sai da raina yabaci sosai amman babu komai komai ya wuce ka daina kuka Inshaallahu matarka zata dawo gareka wani irin dadi yaji ya mamaye zuciyarsa ya rungume yaransa yana jin dumin uwarsu atare dasu hatta sihirtaccen kamshi jikinta yana jiyowa daga jikinsu . bangaren su'ad ce dai sai ahankali dan ta hau dokin naki, anyi yin duniya daita ta komai taki ,babu wanda bai yi mata mgn ba amman tace "sam bata koma gidan abdulkabir ya sawake mata kawai, zaman da sukayi abaya Allah yasanya masa albarka ,rabuwarsu kuma Allah yasa hk shine mafi alkhari lokacin da musty yaje masa da zance hankalinsa yayi mugu mugun tashi saboda bai ta'ba expecting din zata iya hakura dashi ba. prof taufeek yayi kiranta zuwa parlour'n sa nasiha me ratsa jiki yayi da kwantar da hankali "kiyi hkr ki koma d'akinki ,duk wani mutunci d'iya mace bai wuce tana zaune d'akin mijinta ba,"mijikin yayi nadamar abinda yayi "ni kaina na sheida nadamarsa,ni mahaifinki ne ina baki umarni idan mijinki yazo gareki kiyi hkr ki rungume aurenki kuka take sosai lokacin daya mahaifinta yasoma magana har ya dasa aya hawaye bai bar zubo mata "ya ta iya da rayuwarta akansu ne take wannan fushin gashi gbdynsu sun sallama sun hakura dole itama tayi hakuri ta rungume kadddaran mijin da Allah ya had'ata dashi .. ya shirya da kansa zuwa bikon matarsa dan duk wannan abinda ya faru basu had'u da junansu ba tun ganin dayayi mata lokacin da sukaje tare da ammi bata sake kuskuren had'uwarsu ba ,ko yaje gidan ganin yaransa bata yarda suga juna har yagama abinda ya kawosa ya wuce . tana jin sautin hayaniyarsa da yaransa a a harabar gidan tayi saurin shigewa d'akinta daga inda take tana jin duk wainar da suke toyawa kusan awa daya yana tare dasu har ya mike zai wuce saboda rasa yadda zai yi yaganta ammaan yaji bazai iya tafiya ba batare da ya sanyata acikin idanunsa ba, ihsan ya tmby dan tafi farhan wayo "mamana ina momy'nminku take? "momy'n mu ta fad'i hk tana me kamo hannusa" muje na kai ka d'akinta zaune ya sameta abakin gado ta tallafi fuskarta da hannayenta duka gabansa ya bada wani sauti dam... da hanzarinsa ya karasa isa gurin datake zaune ta bala'in d'auke kanta kmr batasan da tsayuwarsa ba ya juyo yana kallon fuskar kyakkyawar diyarsa ,yarinyar a zuciarsa take bai sani ba kodan tafi kama da uwarta ne akan sauran yaran ,ya ja numfashi ahankali ya sauke ya tsugunan agaban yarinya "mamana jiki cigaba da wasanki kinji gani nan zuwa.. yarinyar tayi murmshi daya bayyana hakoronta da basu gama kwari ba tayi hanyar fita tana tsalle tsalle. ya juyo gareta yana kare mata kallo tayi wani azababben kyau wanda bai san yadda zai misaltawa masu karatu ba ,aransa yace "bata damu da nisantar juna da mukayi , ya dad'e akanta yana kallonta sannan ya bude bakinsa da kyar ya kira sunanta "hrt beat " tayi shiru batare da tace masa komai ba ya kuma maimata kiran sunanta nan bata tanka masa ba,hankalinsa ya sake kololuwar tashi tsam su'ad ta mike daga gurin datake zaune dan kusancinsu yayi yawa kuma tasan halinsa da wannan kusancin yake cin duk wata nasara akanta, tayi taku daya biyu zuwa uku taja ta tsaya game da juya masa baya. ak ya tsaya bayanta yana yi mata magana ahankali tamkar yana yi mata rad'a. "hrt beat kada kice zaki juya min baya ,dame kike son naji, da zuciyata koda me? ya birkitota gabansa gami da ware mata hannuwansa duka "kizo gareni dan Allah rayuwata bazata ta'ba kasancewa daidai ba sai dake ,tacigaba da kallonsa batare da ta motsa koda dan yatsan kafarta ba. ya kuma langwabe kai "haba hrt beat kizo na rungumeki konaji sanyi acikin kokon raina, zuciyata tana matukar yi min kuna rashinki bari na durkusa bis gwiwowina plz am very sorry for what I did wad'an kalaman nasa sunyi matukar ratsa zuciyarta hkn yasanya takowa tmkr wacce k'wai ya fashewa aciki ta fad'a kirjinsa tana kuka. ya mayar da hannunwasa duka ya rungumeta tsam akirjinsa tmkr wani zai kwace masa ita, wata doguwar ajiyar zuciya yayi. "ko ke fa? baki ji yadda nake jin wani sanyi yana ratsa min zuciya ba" ya dago fuskarta yana share mata hawaye. "ya isa kuka banason yawon kuka kina min hasarar hawayenki " kuka take sosai ,ta wani narke ajikinsa ta jima rungume a kirjinsa tana kuka da kyar yasamu ta daina kukan. "meyasa kayi kokarin son rabumu abdul ?ka daina wa ummata wani kallon dabashine ba, ka tayani mutunta mahaifiyata ina sonta sosai, ban had'a soyayyarta da kowa ba. murmushi yayi yana cizan lip's dinsa na kasa "am sorry baza mu ta'ba rabuwa ba soyayyarki acikin jinina take, mu rigada mun zama hanta da jini kinga ko raba hanta da jini zai yi wuya ko? "ki daina damuwa akoda yaushe kina manne acikin zuciyata abinda ya faru yaridaga ya wuce "ina jin babu dadi araina a duk sanda na tuna yadda suka samar min mata ta hanyar da bai dace ba. "a tunani ina tayaki bakincikin hk ne wanda bansa cikin rudanin rayuwa nake kokarin jefa kaina ba. "na tuba bazan sake ba hrt beat.. ta d'ago tayi masa wani irin kallo me d'auke da alamomin tmby shima kallon kwayar idanunta yake sai dai nashi kallon dayake mata ya bala'in kashe mata sansar jiki. "hrt beat "yakira sunanta cikin raunanniyar murya. "kiyi hkr dan girman allah kiyafemin bazan sake aikata makamancin abinda nayi ba komai ya wuce banason ki sanya damuwar abinda ya faru karki sake tada hankalinki domin banason wani abu ya samar min bbyna plz ki manta komai ya sake rungumeta tsam ajikinsa yashiga bata hot kiss ta koina, sannan ya shafa kasan mararta yana murmushi "hert beat ciki gareki fa duk wannan fushin dakike kina d'auke da cikina.. tashige jikinsa "ni banida komai kazo kenan takarasa mgnr tana sake shigewa jikinsa wanda hkn yasoma canza masa tunani da kyar yace "Allah ciki ne dake amman idan baki yarda ba zaki haifewa umma bby's agidanta matsawar baki koma gidana ba kmr karsu rabu da juna . sati daya tsakani su'ad ta tattara da yaranta suka koma gida inda suka sake balle wata sabuwar soyayya atsakaninsu . sun cigaba da zaman lfy a cikin wannan lokacin ta yarda kuma ta amincewa zuciyarta tana d'auke da wani sabon cikin kmr yadda uban gayya ya fad'a . kwance tashi babu wuya agurin allah ta hafo yaranta guda biyu duk mata ranar suna yara sukaci sunan mahaifiyar zeey baserat da salimat mahaifiyarta . wannan haihuwar ma bakaramin kudi ak ya kashe ba ammi da kanta tasamesa akan yabawa salima ihsan amman fur yaki yarda "ammi bazan iya kyautar d'a sukunta guda ba ,duk runtsi duk wuya muna tare nafi bukatar muyi rayuwa tare ,mutuwa ce kad'ai zatasanyani rabuwa dasu . sa dinga zuwa musu lokaci zuwa lokaci ban hana ba ..ba'a rufe shekara ba su'ad ta sake haihuwa diya mace yarinya tace sunan Aysha sai abun ya kasance duk bayan shekara da wasu watanni su'ad sai ta haihuwa wanda yanxu yaranta takwas rass a duniya adam baraka emran salima baserat aysha mahmud sai auta taufeek rayuwarsu abun sha'awa ta kowani bangare suna kulawa da junansu tare da gudun bacin ranan junansu idan kaga su'ad tmkr ba ita ke da yara takwas a duniya ba. kullun kurciyarta sake fitowa take gashi tazama big madam, dan ak ya mallaka mata companies dinsa guda biyar ,sai dai bai yarda da zuwanta office ba ,duk abinda ake samu tabangaren riba tasane dashi . ********** bayan shekara bakwai abubuwa dayawa sun faru na farincikin da akasin hk, musty da eiman sun k'ara haihuwa yanxu suna da yaransu hudu ,malik ma yayi aure ya auri diyar kanwar mahaifinsa . haka ma ganiya da ore har ma da onye tuni sunyi aurensu har ya'ya . ta bangaren ak da sirikansa komai normal dan yadda yake musu biyaya abun ba'a magana, wanda hkn ke maseefae yiwa su'ad dadi ,yakasance duk weekend din duniya idan yaran basa gidan umma su'ad ,to suna gidan ammi hatta shi k'ansa akai akai yake kaiwa sirikan nasa ziyara. a yau ne aka wayi gari dandazon mutane ke bukatar ganin boka shugaban aljanun kan dutse amman shiru mutane sukayi ta zuwa suna wuce ,yayinda wasu dayawa daga cikin masu naci suka ki tafiya ala dole sai sun ganshi ,nan kuwa boka yana d'akin turin tsafinsa yaje saduwa da saniyarsa dake bashi karfin sihiri Allah ya nufi karyewar alkadarinsa, tayi hajijiya dashi ta rafkeshi da kasa inda bayansa ya karye ya kasa cetan ransa ,dan sake tumurmushe shi saniyar tayi daga karshe takama gabanta kwanan sa 4 yana jan gindi d'akin sannan wutar tsafinsa da'ake yayyafawa kitsen jikin mutane takama da wuta , wanda hkn yayi nasarar konewar boka warin daya isa masu zaman jiransa ne da yaransa ,yasa babban yaron yashiga cikin kogon ai a guje ya fito yana ihu ganin yadda halitar boka ta dawo gbdy naman jikinsa ta zangwanye hk jama'a suka dinga shiga suna dubawa mutane sai ihu suke suna kuka ganin yadda halitar boka takoma kafin kece me tuni zance ya baza gari bincike da yaronsa ya dinga acikin duwatsu ya gano ma'ajiyaer boka. dadazon matane yagani bila adadi da yaransu sun zama tmkr kwarongal suna cilla kafafunsu, dayawansu matan aure ne da da yan'mata wadan suka zo neman duniya idan yaga kinyi masa shikenan bake bakoma gidanku, sai bangaren mahaukata suma gasu nan bila adadi aka fito dasu . "abuka ga hauka suna ganinsu a waje suka shiga kwasa da gudu cikin rashin sa'a Zeey dake daya daga cikinsu ta kwasa aguje tayi hanyar titi . tazo tsallakawa tsallaka tankin mai tayi awon gaba daita sai gata tayi sama ta dawo k'asa aikuwa kanta ya bugi kasa sai ga kwalkwaluwarta akan titi ko shura batayi ba agurin hk yan jarida da gidan radio suka shiga watsa labarai da tumi tuminsa,da kyar mahaifiyarta dake kallon TV taganeta ,ranar mama kwana tayi kuka byn sunje an d'auko gawarta. ********* rayuwar ak da su'ad tazama abar kwantace, saboda yadda suke gudanar da rayuwar aurensu, duk abinda yake so shi takeyi masa ,bata ketare iyakar inda yabakunci ganinta, tasan yadda take bi da mijinta domin su zauna lfy, dakace mata daya zasuyi koyi da irin halaiyen su'ad, da'an samu zaman lfy acikin gidajensu. ak zaune cikin parlour'na yana karatun alqurni su'ad takaraso cikin shigar kayan bacci wata yar fingiling riga ce wacce bata wuce iya cinyarta ba, gata da sharara bata da banbanci da abin Tatar koko, yana kai aya ya shafa addua ya mayar da alQuran gurin da yake ajiyewa ya zagayo ta bayan su'ad ya rungumeta tsam ajikinsa yana kissing dinta yan shakar kamshin turarenta me hargitsa masa kwalkwaluwa tayi lamo ajikinsa tana sauke numfashin sama sama ahankali yake rad'a mata mgn acikin kunne. "me kika tanadar min a daren yau dan gbdy a hannu nake ? tayi murmushi had'e da kai hannuta tana shafa gefen fuskarsa "ok nagane nufinki ya d'auketa cak bai direta akoina ba sai a d'akin baccinsu ya kwantar daita yasoma romacing dinta yana bata hut kiss akoina ajikinta ahankali ya kwanta ta bayanta yana zare yar yololuwar rigar bacci datake sanye dashi ,nonuwanta dake tsaye suka baya bai tsaya zare pent dinta ba yasoma shafa mararta xuwa saman pent ahankali yacigaba da shafa mararta sannan muryarsa ta fito a sarke "ina bukatar sabon bby hrt, ina matukar son naga kin tara min ya'ya "ko planing kikeyi naji har yanzu shiru? "a'a Allah ne dai bai kawo ba me zai kaini yin planing tunda mijina nasona kuma yana son abinda zan haifar masa? " banki duk shekara na haifa maka bby ba... "nagode hrt ina sonki dayawa ya had'e bakinsa yasoma tsotsa kmr yasami sweet hannunsa nata karkashinta yazagaye kugunta yana mammatsa mata jiki while dayan hannunsa na saman mararta yana shafawa ahankali ya tura finger's dinsa cikin pent dinta batare daya zame ba ya xira yatsunsa yasoma fingering dinta yana tsotsar bakinta ahankali yayi sama da hannunsa kan kirjinta ya fara shafa kirjinta ita kuma hannunta na kan joystick dinsa tana murzawa very slowly ahankali suka fara fita hanyacinsu wata irin mika tayi tashige cikin jikinsa, ya kamkameta yana kising duk inda yaci karo dashi, gbdy jikimsu rawa yake yayinda brest dinta duka ke cikin hannunsa yana aikin murzawa yana lailayawa har lokacin joystick dinsa na hannunta tana murzawa ahankali kafin daga bisani ya ware kafafunta ya luma joystick dinsa ciki.. .. *alhamdullahi alhamdullahi karshen labarin sai ka aureni dole kenan ku biyoni acikin sabon litafina inda Allah ya yarda* Mmn sudais ce Download more from https://novels.com.ng/novels