Kuskuren Baya Episode 1-8 – Aysha A Bagudo

Kuskuren Baya

??????KUSKUREN BAYA     ??????????

URL: https://novels.com.ng/kuskuren-baya

Author: Aysha A Bagudo

Editor's Rating:
4

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng/

*In the name of Allah the most gracious the most merciful*

?️01

Zara-zaran yatsun hannunta   wanda suke sanye  da zobina masu matukar  kyan gaske da d’aukar hankali  ,idona ya soma  hangowa sanadiyyar motsa hannun da take tana   juya stearing   tana  ɗan kad’asu lokaci-lokaci saboda   wak’ar dake tashi a cikin Motar, tare da fitar sautin siriryar muryarta me dadin saurara.
       ‘I don’t care who you are, where you from what you did as long as you love me’. sautin  dake tashi kenan a cikin motar na Back Street Boys wanda take marming  kamar ita tayi shi.
      yayinda a hankali take  motsa  lips  dinta  kamar batason motsasu,  gefe guda   kuma  zuciyarta ke bugawa da matsanancin karfin gaske  wanda  ta rasa dalili faruwar haka  tun safe  ta tsinci kanta cikin tsanani faduwar gaba ..

Shiru motar baka jin sautin komai sai na qarar sautin wakar dake tashi a hankali  ta ɗauki hanyar  TANWER HOSPITAL  dake Ikeja in side  …

Kyakkyawar yarinya ce ajikin farko siririya mara kiba  mai  kyakkyawar  fuska  dake ɗauke da  siririn hancin   Kamar an zana mata shi ,mai dara daran idanu dake zagaye da gashin ido da gira , ba’a iya   ganin  kwayar idannunta  saboda Black sunglass dake sanye a face dinta ita ba fara bace haka Kuma ba za’a kirata da baka ba chocolate colour  ce me kyan gaske kamar ita tayi kanta  dan  rashin kibarta  qara mata  kyau yayi adalilin dukiyar fulaninta dake cike bam da qirjinta ,yanayin fatar jikinta kawai  zaka kalla kasan daga  irin gidan  data fito dan  asalin kamala  ta ya’yan masu arziki sun zauna mata ajiki babu karya ,kayan jikinta kuwa tun daga kan  rigar jikinta takalminta handbag   har zuwa kan  agogon dake d’aure a tsintsiyar hannunta tsadaddun gaske ne  ..

Lokaci guda sautin Motar ya sauya ‘Cardi! Cardi!……wooo Leave a bitch alone….’ da sauri ta dannah receive batare data kallah wanda ke calling d’in nata ba.

“Tan Baby”. Da sauri jin me kiran nata yasa ta kalla inda wayar ke ajiye tare da yatsina fuskarta sannan ta kai hannu ta ɗauki  bluetooth ta manna  a kunneta ta cigaba da tuki batare da tayi magana ba .
        “Kina ina? “Ya tambaya cikin low voice kamar yana ganinta.
        Tabe ‘yan kananun lips d’inta tayi tana yatsina fuska sannan tace “Why?”. Ta tambaya cike da jin haushin tambayar daya mata tana  kara tsura ma wayar  ido , ya sauke ajiyar zuciya kamar yana kallonta.
  
Batare data ankara ba steary d’in hannunta ya kubce  mata sai ji tayi Motar ta yi wani irin juyi , kasa  controlling d’in steary din tayi take motar tayi kan wani matashi wanda yake shirin tsallakawa. “Move aside move aside!”. Abunda take iya nanatawa kenan tuni  glasses din dake manne da idannunta ya cire batare data ankare ba.
        Idannunta ya firfito waje shima ita yake kallo  yana kokarin janyewa yana daga mata hannu alamun ta kauce cikin rashin sa’a saida ta dan goge shi sannan ta tafi ta bugi wani gini dake gefe.
     
“Innalillahi!”. Kalmar daya furta kenan yana kallonta   wacce tuni kanta ya bugu da steary din  tare da samun makwanci akai.
         da sauri yayi kanta ya bude murfin dake gefenta. “Baiwar Allah baiwar Allah! Ya fada cikin rude’wa ganin jinin dake diga daga goshinta tana kallonshi tana lumshe ido alamun tana so ta mishi magana, amma ina tuni idannunta suka rufe ta kasa aiwatar da komai , tunda yake bai taba ganin  macen data mishi kyau ba irin ta, kallonta kawai yake baya ko kifta idanunshi  yana jin zallar bacin rai na ratsashi “ko tunanin me take da har take  ƙoƙarin ganganci da rayuwata da tashi rayuwar ?  a hankali ya ja tsaki yana furzar da iska mai zafi  .
        “Hello! Hello!! Hello Tan!!! Talk to me baby me yasa kikai shiru? Are you alright?”. Duk na cikin wayar ke wannan surutan kyakywan matashin dake tsugune  gefenta ne yaji wadan nan tambayoyin bai bada amsa ba inda  yasa hannu ya shiga kiciniyar cire seat belt  din dake zagaye a jikinta dan a samu a bata taimakon gaggawa.

YOU’LL ALSO LIKE

“Bawan Allah kasanta ne?”. ‘Daya daga cikin jama’ar da suke tsaye a gun ya tambayeshi.
       Girgiza kai kawai yayi yana ƙoƙarin taimaka mata har  yayi nasarar ciro ta da taimakon wasu daga cikin   mutanen dake tsaye a gun  suka sata a keke naphep dan ta samu taimakon gaggawa sun so ya bisu  akaita asibiti  amma yaki  sai ma  ciro wayarta da da yayi, ya basu koda za’a kirata. ya rufe mata motar , ya bude jakarta domin saka  key din motar a cikin nan idanunshi suka ci karo da ID card d’inta  batare da bata lokaci ba yayiwa mutane bayani “da alamun malamar  likitanci  ce ya mika musu jakar   sannan ya ɗauke kyawawan idanunshi akanta ya saukesu akan wrist watch  din dake daure a tsintsiyar hannunsa it was 9:00 pm  dot  tsaki ya ja  sannan ya  kama gabansa  saboda kiran gaggawa daya samu  ya shiga motarsa jikinsa a matukar sanyaye  yana mamaki yadda mutane suke careles da rayuwarsu tana tuki tana waya ya sake jan tsaki  ..

Kai tsaye asibiti dake rubuce ajikin ID card d’inta  suka nufa daita batare da bata lokaci ba likitoci suka  soma bata taimakon gaugauwa mafi yawan mutane dake tsaye akanta abokan aikinta ne waɗan da ke karkashinta  rike da faranti silver wanda malaman lafiya ke amfani dashi bayan an gama bata kulawa duk suka watse   suka barta dan ta samu huta.

Tafita kaɗan yayi ya karaso  gidansa  dake magodo estate  yayi hon a bakin tangamemen get din gidan mai gadi ya bude masa get da sauri ya sanya hancin motarsa  kai tsaye inda aka tanada domin ajiye motoci ya nufa yayi parking ya kashe motar ya fito ,fitowarsa ke wuya kananan yaransa suka shiga kawo masa gaisuwa hannu kawai yake daga musu yana tafiya batare daya tsaya ba ,  a babban parloun’nsa  ya iske abokan aikinsa kuma manya aminansa  suna zaune  zaman jiransa   ,kallo ɗaya yayi musu ya dauke kanshi ya  shiga d’akinsa wanda ya tsaru matuka kamar irin dakunan ya’yan  turawa ,kana kallon d’akin kasan  mammalakinsa mutun ne mai natsuwa , dan komai a tsare yake sannan duk abun  amfaninsa na ajiye a mazauninsa very neat, haka zalika gadonsa a gyare yake  da had’ad’d’en zanin gado mai matukar kyau da ɗaukar ido , kamshi turare jikinsa dana airfreshner ne haɗe da sanyi ac ke wa duk wanda ya shiga dakin tarba na musamman ,
komai nashi a tsabtace yake kasancewarsa mai tsananin tsafta baya son duk inda zai shiga yaji wari sannan baya son shaƙar wani abu sabanin kamshi duk cikin ya’yan dakinsu ya kere kowa agurin  tsafta haɗe da kamala da natsuwa uwa uba kyau , domin shine ya tattara asalin kyawun iyayensa  yana karasa shiga bedroom dinsa ya cire rigar  dake sanye ajikinsa yana kallon inda motar yarinyar ya goge shi ya kai hannu ya shafa haɗe da furta “ashhhhhhh  sannan  ya shiga bayi yana jan farin towel, lumshe idanunshi yayi saboda shi kanshi bayin ya tsaru  iya tsaruwa ko’ina a bushe tamkar wani bil’adama baya amfani dashi  tsayawa fadar tsaruwansa ma  bata lokaci ne .

Ruwa ya sakarwa  jikinsa yana mai lumshe kyawawan idanunshi waɗan da suka wadatu da zara zaran gashi gira dana ido , a hankali zuciyarsa ke samun natsuwa saboda ruwan dake sauka a sansar jikinsa ,yayinda  gefe guda kuma zuciyarsa na tariyo masa shirinsu na gobe  ,duk sanda zasu fita aiki sai ya tsinci kanshi cikin tsananin farinciki saboda nasarar da yake samu ,bai taba shirya aiki batare daya samu nasara ba ,duk runtsi duk wuya duk gumurzu da za’a yi  haka zai yi nasara tare da aminansa ,wani kyakkyawan murmushi ne ya subuce masa wanda shi kansa yasan na nasarar da yake samu ne a rayuwarsa ,cikin kankanin lokaci ya gama wanka ya fito yana goge sansar  jikinsa da karamin whit towel dake rike a hannunsa ,
shiryawa yayi cikin wasu kananan kaya marasa nauyi  black niker da blsck shirt  ,ya feshe ilahirin jikinsa da turare  sannan ya  fito   zuwa inda abokansa suke  ..

Tsaye    yayi a tsakiyar parlou’nsa   yana binsu  da kallo ɗaya baya ,su jabir kamil Jibril Anas    zaune zaman jiransa sai kananun yaransa dake tsaye cike da girmamawa   agbako , eku remo , yar aduwa  ,magnet  scorpion  suna ganinsa duk suka gyara  idanunsu na kanshi kafin daga baya   ya soma magana a natse kamar koda yaushe, muryara   na da  matukar sanyi da dadin sauraro  haka  yanayinsa ,sai dai shi din *JAGUWA*  ne agurin aikinsa kamar yadda aminansa ke faɗa masa  wanda asalin kwazonsa ne  yasa aminansa suka bashi wannan sunan…..

A hankali ya k’arasa inda system dinsa  yake  akan table din dake zagaye da ma’ajiyar abun shansa danginsa win da sauransu duk wani launin abun sha zaka iske shi agurin sai dai not alcohol  ,hannuwansa duka ya  zuba  cikin aljihun short nicker , idanunshi na kan system  ya cire hannunsa daya ya  kunna  system yana duba wasu mahimman bayanai  daya danganci aikinsu na gobe ..

Sosai mutanen  dake zaune a parlou’n  suka maida hankalinsu  garesa suna sauraron bayaninsa “magnet  jaguwa ya kira sunan daya daga cikinsu  yayinda   kwayar idanunsa still  ke kan system “ka kula sosai ta bangaren da kafi  karfi akai bangaren katse wutar lantarki cikin sauki na sanka da shegen wayo kamar ni nan  yayi maganar yana nuna qirjinsa dake murd’e tamkar dan dambe  , “na ji dadin yadda kasamo mana  duk wani motsinsa da lokacin da yake dawowa  gida da dai komai nashi, na jinjina maka matuka daka san  komai nashi  cikin kwana ɗaya tal  “. ya k’arasa maganar yana nuna shi da  yatsan hannunsa daya  ,daidai lokacin da magnet  ya buɗe bakinsa  ” godiya nake boss  , wannan duk mai sauki ne ai duk cikin alfarmar zama tare da kai ne , wannan mutumin yana da yarinya kwaya daya , a yanzu kafin nazo na samo mana wannan labari yana matukar sonta tamkar ransa, akanta  zamu iya samu duk abinda muke bukata daga garesa  .

   shiru jaguwa yayi yana sauraron magnet kafin a hankali ya sauke naunauyen ajiyar zuciya da karfin gaske yana mai kai hannunsa daidai satin qirjinsa yana shafawa yana lunshe sexy eyes dinsa  “okay wannan ma wata dama ce sannan ya tsaida idanunshi akan eku remo  “kai   akwai dakarun dake tsaye a bayan gidansa wanda kaine zakayi aikin da zanu samu damar shiga gidan   ta  kofar  baya   “Yes boss karka ji komai komai zai tafi yadda  zakaji dadi  , ya  gyada kai ya kalli agbako tun kafin jaguwa yayi magana yayi saurin cewa   ” datse na’urorin dake aiki a gidan mai sauki ne boss , nan ya shiga basu umarni  matakin  da kowanensu  zai taka  “ku kula sosai karku bar inda na umarceku   sai da izinina kowa ya tsaya akan aikinsa ,  jabir yace “amman akwai tsaro mai karfi  agidan  fiyye da tunaninmu “babu abinda zai faru ku kwantar da hankalinku  muddin ina tare daku zaku tsira numfashi suka sauke atare  , sannan ya rufe system dinsa ya nufi kofar  fita ta baya  zuwa  haraban gidan  hannunsa daya soke cikin aljihunsa  duk suka mike yaransa suka kama gabansu  jabir  anas  Jibril da kamil   suka biyo  bayan jaguwa  suna cigaba da tautaunawa har suka karaso gurin shakatawa jaguwa ya tsaya yana duban Anas  “Anas na sanka da shegen son mata  dan.. “babu abinda zai faru  ya katseshi  ta hanyar fadar haka idanuna akan aiki ne ,bazan d’ana ba ya k’arasa maganar yana murmushi “gara da ka tuna masa dan sai yayi mana shirmen nasa daya saba  inji cewar jabir , Anas  ya kai hannu ya doki kafadar jabir  “banason wulakanci me kuka maida ni ? “Shikenna ni kowa na wucewa  kowanensu ya juya ya nufi motarsu suka bar  jaguwa  yana tunani  fuskar yarinyar d’azu ne ya shiga had’uwa “ko a wani hali take ya furta a kasan ransa tsaki ya dinga yi saboda haushi dan ya san saboda soyayya ta samu  wannan accident din a hankali ya runtse idanunsa yana juyawa ya koma part dinsa ya kwanta flat akan gado ko cikakken minti  goma bai ba yaji ana kwankwasa kofar dakin “come in ya fada cikin muryarsa mai sanyi da kuzari , turo kofar dakin aka yi , ya ɗan bude idanunshi zahra ya gani  tsaye fuskarta  dauke da mmurmushi sanye take  cikin gren  shirt da black trouser  ,zahra ya faɗa jikinsa a sanyaye da sauri ta faɗa jikinsa tayi hugging dinsa cikin rawar kai tace “missed you so much baby hannu yasa yayi hugging d’inta shima yace “me yasa kike biyo dare kin duba lokaci kuwa ?murmushi tayi tace “akanka babu abinda bazai yi ba hatta iyayena zan iya barinsu akanka ta karasa maganar tana kamo lip’s dinsa “amman ki dinga kirana kafin kizo ya fada a takaice “shiiiiiiiiiii ta katseshi tana cire kayan jikinta cikin sauri cikin rawar kai ta soma kisses tana cire masa kaya har tayi nasarar rabashi da komai nashi  duk yadda yayi daita ta barshi taki tana tabo masa guraren data sannan san da zarar ta taɓa zai hau network ta zira joystic cikin bakinta ta soma sucking dinsa cikin wani irin yanayi tana tsotsa hujin joystic dinsa tana had’iye miyo kusan minti shabiyar tana fama aikin tsotsan kan joystic dinsa tana laylaya dick dinsa har yayi realise a bakinta bata cire bakinta ba sai data tabbatar da ya samu gamsuwa a daidai lokacin da wayarsa ya fara ringing tureta yayi kadan daga jikinta ya dauki waya ganin number Abbas  yana dubawa ganin mai kiran yayi saurin manna wayar a kunneshi jikinsa a sanyaye yace ” yaya barka  da warhaka ,baka  yi bacci  Abbas
?”ina shirin yi kenan nace na kiraka naji muryarka  dan bazan iya bacci batare dana ji muryarka ba  ?murmushi jaguwa yayi kadan yace “i love you Abbas kana sona dayawa “dole na soka fiyye da komai yayana ya karasa maganar kamar zai yi kuka i know you love me so much nima haka kaje ka kwanta bai jira abinda zai ce ba kashe wayar saboda abinda zahra take masa a qirjinshi tana shafawa zuwa mararsa Kallonta yayi itama ta kalleshi cikin shagwa’ba “baby second round a fusace ya ja tsaki ya dauki towel ya nufi bayi yayi wanka ya fito tana nan tsirara  kamar yadda ya barta ransa a bace yace “me nene haka “zaman me kike yi har yanzu ?
Tasowa tayi ta matso kusa dashi tashiga yawo da hannunta ajikinsa  “nasan wannan dadin daka ji bai isheka ba me yasa bazakayi sex daita ba ina matukar bukatarka a fusace ya tureta ajikinsa ta faɗa kan gado “ki saurareni ki tashi ki kama gabanki tun dare bai yi miki ba ya k’arasa maganar yana nuna mata hanyar fita sanin halinsa yasa tasa kayanta dan zai mata dukan mutuwa duk kasancewarta buduwarsa da sukayi tsawon shekaru tare daita ,ficewa tayi daga dakin ranta a bace “stupid ya karasa maganar yana kwanciya akan gadonsa a hankali bacci ya daukeshi  ..

tanwer ta  dan  dade tana  bacci  kafin ta d’anyi juyi tare da d’an ciza lebenta. “Ashhh!”. Ta furta a hankali tare da kai hannayenta duka biyu zuwa kan nata saboda zafin da take ji tana d’an ciza lebenta.
          A hankali ta bud’e manyan idannunta wadanda ke kallon saitin sama,  ta soma bin d’akin da kallo wanda bandage dake nannade a goshinta da da’kin ya tabbatar mata inda take,  nan take ta soma ganin flashback din abubuwan da suka faru da ita  da sauri ta tashi zaune.

“Washhh!”.
      Ta furta da karfi saboda zafin da taji  gun,  Runtse idannunta tayi saboda azabar da take ji a kanta saboda buguwar da tayi da steary din.

mahaifiyarta da mahaifinta ne  suka shigo  dakin cike da matsanancin tashin hankali  ganinta zaune yasa dukkaninsu suka shiga sauke ajiyar zuciya haɗe da karasowa inda take suka sakata a tsakiyar su  suna binta da kallo yayinda mahaifiyarta ke shafa fuskarta.

“Tan Tanweer! Meya faru are you alright? Garin yaya? I told you  ki dunga driving da kula a hankali but no you don’t want to heed me to ga irin ta nan yanzu me….”.
       “Zainab!”. Ya Kira sunanta yana kallonta cike da kulawa. Jin yadda ya kira sunanta yasa ta koma ta gyara zamanta batare da ta kara cewa komai ba sai kallon Tanweer da tayi ta sakar mata murmushi.

“Baki ji me Doctor yace ba?”. Ya Kuma mata magana, tabe bakinta tayi alamun bata ji dadin maganar tasa ba.

Tanweer na zaune tana saurarsu sai dai tunaninta na kan kyakyawan matashin da idannunta suka nuna mata a wanin da suka gabata , tayi nisa sosai cikin tunaninsa , runtse idannunta tayi inda take ganin abun kamar yanzu yake faruwa pink lips dinsa da sajensa fuskarshi yafi komai burgeta, yadda yake motsasu lokacin da Motar ta nufesa.

“To Alhaji inban ji lafiyarta ba nawa zanji? Dan bakasan yadda naji bane yau walh karka manta ita kadai Allah ya bamu we are bond to be worried when any uninvited events happens to her, what if we loose her?”. Ta tambaya cike da damuwa kamar zatai kuka.
          “No!”. Ya fada tare da jan numfashi  Kallonsa take da dara-daran idannunta masu kyan gaske dan banda girma daya soma zuwa mata komai nasu iri d’aya ne da Tanweer, harta so ma tafi Tanweer din kyau.

“Nasha fada miki ki daina irin wannan maganganun dan basu da wani amfani, kibar ma Allah komai babu abunda zai faru da Babynmu Insha Allahu together we will take care of her”. Ya karasa maganar tare da murmushi kan fuskarsa ya riko hannunta duka yana motsa su cikin nasa.
       Lumshe idannunta tayi, hakan ya bashi damar shafar kumatunta ,Bud’e idannunta tayi da sauri tuna d’iyarsu nagun suka sakar ma juna murmushi me sauti.
         Kallon Tanweer sukai wacce tayi nisa a duniyar tunani sosai kamar bata gun. ” Tan Hye Tan!”. Momynta ta fad’a lokacin data riko yatsun hannunta.

A tsorace ta dawo daga duniyar tunanin nata saboda tsoro daya shigeta kar ace ta kad’e handsome din nan.

Hawayene suka soma sauka kan kuncinta wanda hakan yasa Dady saurin tashi tsaye daga kan kujerar da yake zaune. “What! Meyasa babyna take kuka? Innalillahi wa’inna ilahir raji’un!”. Cike da damuwa yake maganar.
            “Tanweer meyasa kike zubda da hawaye? Mekike rasa?”. Momy ta jero nata tambayoyin.

Sauka daga kan bed d’in Tanweer tayi da sauri tana share hawayenta taja takalminta data gani a gefe ta saka. Tana shirin fita Momynta ta sha gabanta.
            “Momy please, dan Allah kibarni in duba wannan saurayin na kade’shi”. Abunda take fada tana nanatawa kenan, da kyar suka lallabata ta koma ta zauna. “But Momy Da…”.

“Salamu Alaikum”. Sallamar Dr.Mansur suka ji kamar daga sama, daga kai tayi da sauri ta kalleshi.
         “Doctor ina mutumin dana kad’e?”. Ta tambaya tare da tsura mishi ido. Kallon  ministet alhaji Abubakar dake zaune yana kallonsa yayi ya maida dubansa kan Tanweer wacce tayi narai-narai da idanu tana kallonshi, ya fada’d’a murmushinsa.
           “Alhamdulillah Alhaji, yanzu zaku iya tafiya da Dr.Surayyah dan jikin nata da sauki sai magunguna da zaku kar….”.

“Doctor!”. Ta Kuma kiran sunansa wannan karon fuskarta ba walwala sam.

” Tan Baby, why not you forget about all this things bakiyi hiting kowa ba, ke kadai aka kawo hospital and you are the only one that got injured so kiyi hakuri calm down my baby”. Momy tafada tana dan matsa hannunta cike da kulawa.
           “But Mo…”.
“No But Tanweer, maman ki gaskiya ta fada ba wanda kika buge and karki manta kece mai wannan  asibiti  a matsayinki  na Youngiyi karkiyi  spoiling dinshi da irin wadan nan abubuwan kinji”. Mahaifinta ya k’arasa yana mata murmushi.

Yatsina  face dinta tayi nan ta soma tunanin ko gamo tayi dan ita da gasken-gaske taga lokacin da tayi hitting dinsa, sai dai Kuma su duka bazasu mata karyaba.
       “Oh my first day is terrible”. Ta fada lokacin data koma da baya ta kwanta kan bed din tare da rike kanta.
         “But you did well, dan hospital d’in nan sai maganar ki ake kinyi matuk’ar bamu mamaki you know so much about your work gaskiya Allah dai ya taimaka ya k’aro mana irin ku a wannan k’asar tamu”. Dr. Mansur ya fada cike da fara’a.

“Wow that’s good! Dole muje gida ayi celebrating d’in wannan ranar”. Alh.Abubakar ya fada cike da jin dad’in kalaman dr.Mansur.
        “But Dady nayi accident fa”.
“So what? We will still celebrate this day tunda you are safe Alhamdulillah.

Nan Dr.Mansur yayi rubuce-rubucensa ya basu sukai sallama, kiran Nurse yayi ta karba dan karbo musu drugs din kafin su shirya. Cikin kankanin lokaci suka bar hospital suka nufi gidansu.

Duk yadda minister yaso ayi celebrating tanweer taki hasalima zamanta tayi a daki akan stool tana kallon window batare da tasan me take tunani ba ji tayi an taba a firgice ta juyo ta kalli bayanta Ibrahim ta gani tsaye ……

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

    WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*
          

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

READ MORE AT

https://novels.com.ng/

?️02

A firgice ta juyo  Ibrahim ta  gani tsaye a bayanta yana sakar  mata  murmushi, ta yatsina  face d’inta  tana kauda kanta gefe ,tsaye yayi yana kallonta gabansa na wani irin  fad’uwa, musamman daya tuna shine  dalilin accident din da tayi.
     Cike da sanyin jiki ya k’ara matsowa daf da ita ya rage tsawonsa har tana iya jin karar bugun zuciyarsa da hucin numfashinsa  a gefenta, runtse idannunta tayi ta juyo zata mishi magana karaf idanunsu  ya tsarke cikin juna  har saida hancinsu ya  da’n gogi  juna.

Tsura ma juna idanu sukai kafin daga baya  tayi ko’karin da’uke kanta shima yaso yin hakan sai dai nan suka buge kasancewar  guda sukai da fuskokinsu. “Ouch!”. Ta furta a hankali cikin Jin zafi ta kai hannunta kan bandage din dake zagaye a kanta.

“So…sor…sorry!”. Ya fada lokacin daya d’ago tare da d’aga hannunsa idannunsa a runtse kamar ciwon a kanshi yake haka yaji, ware idannunta tayi tana kallon yadda duk yabi ya rud’e yake bata hakuri tuni gwiwowinsa suka sake yin  mazauni a gabanta .
          “I.B!”. Ta Kira sunansa cikin sassanyar muryarta  kamar yadda ta saba kiransa, lokaci guda ya d’ago rinannun idannunsa yana kallonta itama shi take kallo cike da tsananin tausayawa.

“Tan I am really really sorry for causing you so much troubles on your special day”. Ya fada yana kallonta cike da kulawa da nuna lallai yana nufin abunda yake furta mata har ransa.

Lumshe idannunta tayi ta bud’e ” Hey is not your fault kawai haka Allah ya tsara karka yi blaming d’in kanka”. Ta fad’a tare da kauda kanta dan ko kada’n batason ganin irin wannan yanayin nasa dan yana karya mata zuciya sosai.
        “Yes of course I am to blamed for everything inda bankira ba this wouldn’t have happened but nayi diverting attention di’nki I am ver…”.
         “Oh my god I.B!”ta fada cike da bacin rai idannunta rufe.

“I am s…”.
        “I know you are Kuma nayi accepting kaima kayi hakuri”. Ta faɗa lokacin data tashi tsaye tana binsa da kallo shima tashi yayi suka kalla juna murmushi ya sakar mata. Da sauri ta da’uke kanta tare da shooking d’in kanta  da murmushi me sauti.
         Jin sautin murmushinta yasa shima ya fad’ad’a nasa murmushi. Taku tayi zuwa bakin window d’in shima cikin sauri yabi sahunta, yasa hannunsa biyu ya zagayeta dasu ya mannata a  jikinsa, Runtse idannunsa  yayi yana jin wani irin feelings d’inta, sam baisan  ya rasa ta a rayuwarsa.

Bangaren Tanweer kuwa  ajiyar zuciya ta sauke tare da runtse idannunta, tana matuk’ar tausaya ma d’an uwan nata irin son da yake mata tun bata san soba, ta rasa mai yasa har yau bata jin sonshi cikin ranta baya ga na ‘yan uwanta   duk da tasan yana masifar sonta da rawar jiki a Duk abunda ya shafi lamarinta amma ta kasa sakin jiki dashi gashi shi  kusan bai da aiki saina rungumarta a ko yaushe  hakan baya sata taji irin abunda take jin  friends dinta na bata labari sai dai kawai ta biye masa, Sun jima a tsaye yana rungume da ita inda sabo ta saba da wannan hug din nasa wanda iya abunda yake iya samu  kenan agunta  bayan shi ba wani.

“Salamu Alai… ae!”.
      Momy tafad’a lokacin data turo kofa yanayin data gansu yasa tayi saurin kokarin komawa tare da jan ko’far da sauri Tanweer ta zame  jikinta daga rik’on da Ibrahim ya mata wanda shima tuni kunya ta gama rufe shi.
      “Please Momy wait!”. Ta fada lokacin data dan taka da sauri zuwa bakin ko’far tana kallon Momynta wacce ke kallonta cike ta tambayoyi ganin yadda take kamar tana Jin tsoron yin magana,  sun dauki mins a tsaye a haka tana jujjuya ka’farta ta rasa meyasa take jin tsoron yin magana akansa  duk da she don’t know him.

YOU’LL ALSO LIKE

“Tanweer I am waiting!”. Momy ta fada lokacin data kalla Ibrahim wanda shima ya kasa kunne yake sauraran jin abunda ke zuciyar Masoyiyar tasa, wanda daga shi har Momy suna mamakin yadda take hesitating yin tambayar bayan she is not the type to.

“Ahm Momy!”. Ta fada tana wasa da dan igiyar gaban shirt dinta.
        “Oh Tan! Tunda baki da abun cewa I will have to leave inada abunyi”. Momy ta fada lokacin data juya da sauri Tanweer ta riko hannunta. “Please Mom!”. Ta fada tana tabe lips d’inta cike da shagwaba kamar Wata ‘yar karamar yarinya.

          Yanayin yadda tayi har saida yaba Ibrahim dariya me sauti wanda bai tsamanin fitowarshi ba sai gashi ya fito, d’an kallonshi Tanweer tayi ta maida dubanta ga Momy wacce ke murmushi, ganin yadda Tanweer ta juyo a fusace yasa tayi saurin rufe bakinta da hannunta.

“Momy!”. Ta Kuma kiran sunanta.
       “Yes my angel!”. Ta amsa itama cikin yanayin Tanweer d’in cikin zolaya d’an buga kaga Tanweer tayi a fusace tasa kai ta gefen Momy tafita tana bubbuga ka’farta.
       Kallon juna Momy sukai da Ibrahim inda Momy tabi bayanta da sauri tana kiran sunanta shima jujjuyawa yayi daga bisani yabi bayansu.

Tanweer na fita falon Dadynta ta nufa Kai tsaye . Ko sallama batai ba ta danna Kai, hango shi tayi zaune da system gabansa da alama akwai abunda yake important a wannan lokacin musamman Jin ana niyyar kiran Sallar Magrib amma bai tafi masallaci ba.
        “Dady! Dady!! Dady!!!”. Cike da shagwaba take kiran sunan yana amsawa ba tare da ya waigo inda take ba tama kanta mazauni gefe, Ganin bai kalleta ba yasa ta fashe mishi da kuka.
         Jin hakan ba k’aramun d’aga masa hankali tayi ba ajiye komai yayi ya nufi inda take zaune. “Innalillahi wa’inna ilahir raji’un! Yanzu Babyna ce take kuka? Please tell me waya taba mun ke? Waya sa hawayenki me tsada tsiyaya ki fadamun Ko  wayeshi a fad’in duniya!”. Ya karasa maganar cike da zafi, dan inda abunda ya tsana a duniya to bai wuce hawayen Tanweer ba.

Shigowar su Momyne ya katse mushi abunda yake fad’i nan ya maida fad’an kansa, Tanweer har lokacin tana ji yana musu fad’a bata tanka ba sai da tayi me isarta tukunna ta d’ago. “Dady please I…inaso…”. Sai Kuma tayi shiru tare da sunkui da kanta k’asa.
 
Da sauri Dady ya koma inda take zaune. “Me kike so? Ki fadamun komeye shi a kawo miki!”. Ya fada yana hararar su Momy dake tsaye gefe guda.
         Girgiza kai Tanweer tayi da kyar ta bude ‘yan kananun lips d’inta. “Dama wanda na kad’e akace ban kad’e ba inason ganin shi nasan lafiyarsa”. Ta fada cikin sanyin murya wanda ita kanta batasan tana da shiba, tarasa meyasa tunda tadawo hospital ta kasa nutsuwa ta kasa cire kyawawan idannunsa daga zuciyarta.

“Tanweer yaron nan bashi ya kawo ki hospital ba, hasalima bai biyo suba ta Ina za’a nemosa Ko a sama wanda ya sansa?”. Ya jero mata tambayoyi wanda yasa bugun zuciyarsa k’ara gudu saboda tsoron ace bazata k’ara ganinsa ba.
        “But I am worried”. Ta furta hakan kamar zatai kuka.
         “Please Baby karki damu kanki kan wani wanda baki sani ba talakan banza da wofi he does not deserve your worries especially your tears my Tan”. Ibrahim ne ya jero mata wadan nan kalaman ganin duk tabi ta damu tuna yadda koda ya shiga da’kinta ta jima bata sanda shigar shiba, ya tabbatar tausayi kawai ke damunta ba wani abuba, sai dai sam baiga abunda zaisa ta damu kan wani talaka ba.

Nan suma mahaifinta sukaita lallashinta wannan daren da kyar ta iya cin abinci ta koma da’kinta Ko hira batai dasu ba, haka shima Ibrahim ganin mutuniyar tasa ba face tun wuri ya kama hanyarsa ya bar gidan,  juyi kawai take akan makeken gadonta  idan ta runtse idanunta babu abinda take gani sai kyakkyawar fuskarsa mai ɗauke da kamala da natsuwa da alamun ya karantu yadda ya kamata saboda yasan mahimmancin dan adam, kafin ta gama fita haiyacinta taga yadda ya rude akanta Sai dai tayi mamakin da akace ba dashi aka kawota hospital ba, wani irin bugawa qirjinta yake da matsanancin karfi ,ta sake  runtse idanunta gam   bata son ganin komai sai shi mikewa tayi ta janyo system d’inta ta shiga yanar gizo.

Misali karfe daya saura
Kwance  minister yake    akan  makeken  gadonsa kirar  itly   yana lumlumshe  idanun alamun jin bacci yayinda    matarsa hajiya zainab ke kwance a gefensa , dif  yaga  wuta   ya ɗauke yayinda  duk wata na’ura  dake aiki a d’akin ya tsaya  cak ya daina aiki  gidan ya ɗauki  shiru, shiru yayi yana mamakin d’aukewa wuta abinda bai taɓa faruwa ba kenan tun kafin ya zamo minister har zuwa lokaci daya zamo minister gidansa bai taba rashin wuta ba ,yana cikin wannan mamakin
ya dinga jin  motsin durowar mutane  da yake dakinsa ta bangaren baya yake kuma daf da katangar gidan  , ya yunkura  ya  mike  zaune daga kwance da yake yana ƙoƙarin saukowa daga kan gadon hajiya Zainab tayi saurin  riko hannunsa cikin nata, a she idanunta biyu  jikinta na rawa tace “ina zaka ? “zan leka window ne  ina jin kamar motsin mutane , “ba kamar kana jin motsin mutane  bane, mutane ne da gaske Allah dai  yasa ba yan fashi bane  ?

“Yan fashi ya maimaita abinda tace  cike da mamaki ?ta gyada masa kai kawai batare da ta sake cewa wani abu ba
“Ki kwantar da hankalinki gidan nan akwai tsaro mai tsanani  bana tunanin akwai  damar da zai  kawo yan fashi gidan nan   , Ki tsaya  anan ina zuwa ya  karasa saukowa daga saman gadon qirjinsa na bugawa da matsanancin karfi ,da sauri  ta sauko ta biyo bayansa  ,a hankali  ya qarasa bakin window  dakinsa ya  tsaya yana kallon haraban gidan inda  idanunshi ya hango masa wasu mutane sanye da bakaken kaya fuskarsu rufe da face marks  kowanensu rike da bindiga mutun ɗaya daga cikinsu yana ƙoƙarin katse wutar data bawa haraban gidan zuwa gurin securitys da wasu bangaren ,  juyowa yayi da sauri hankalinsa a matukar tashe suka ci karo da hajiya zainab dake tsaye a bayansa  “,wayyo Allah yarinyata ta furta haɗe  da yi hanyar fita, yayi saurin kamota jikinsa  ya rungumeta  dan yasan halinta da mugun tsoro  “,dan Allah ki natsu ya zaunar daita ya dauki wayarsa yana ƙoƙarin kiran  number’s din  police bai ga samunsu ba yaji an   banko kofar  dakinsa da karfin gaske  wiki  wiki sukayi da idanu ,kamil  ya  harske dakin da wata ƙatuwar fitila mai mugun haske zaka ɗauka wutan lantarki ce jabir ya  saita kan Alhaji Abubakar da bakin  bindiga yayinda Anas   ya saita kan hajiya zainab” move  to the parlou’n  ya furta yana tasa keyarsu , babu mutsu suka runtse idanunsu gam saboda tsabar tsoro  a babban  parlou’n  gidan suka iske jaguwa zaune akan kujera mai zaman mutun ɗaya ya daura ƙafarsa daya  kan daya yana girgizawa  hankalinsa a kwance tamkar  shine mai gidan,  tun kafin su karaso inda yake zaune Jibril yasa bakin bindiga zai dagi keyarsu jaguwa ya dakatar dashi da hannunsa durkushewa ministar da hajiya Zainab sukayi bisa gwiwowinsu tare da kife kansu a kasa  suna rawar jiki sai dai gabadaya  hankalinsu naga kofar dakin tanweer.

Securitys  dake on duty suka taso  ganin wutan gidan ya dauke gabadaya suna tafiya da tochligt  a hannunsu  suna mamaki yadda wutan gidan ya dauke gabadaya ,suna gama karasowa gurin mahadar wutan  suka ji anyi kansu da bakin  bindiga take suka d’aga hannuwansu sama “ku durkusa bama son ganin fuskokiku babu shiri suka yi sujjada …

a hankali jaguwa  dake zaune ya dubi Anas yana masa alama da hannunsa  take ya fahimci abinda yake nufi dan haka  ya soma motsa lip’s d’insa ” kayi kokarin   kira police ko ?
da sauri hajiya zainab tayi sigil tace “,a’a..bamu kira police ba tayi maganar tana kallon mijinta ” well wannan ba damuwarmu  bane nasan kunsan abinda ya kawomu adaidai wannan lokacin, muna bukatar   bayyanansu  a gabanmu yanzu yanzu bama bukatar bata lokaci”minister ya da’n d’ago ya  kalli jaguwa lura da yayi shine ogansu yace “wallahi babu kudi a gidan nan  shiru jaguwa yayi yana kallonsa  batare daya  sake yin magana ba sai Anas ne yace “babu kudi kace ? minister ya gyada masa kai yana marairaicewa “seach everywhere ka fito min da duk abinda ke cikin gidan nan take Anas da wasu mutun biyu  cikin yaran jaguwa  suka shiga duduba dakunan dake parlou’n     hakan  yasa minister yayi saurin cewa  “, kuyi hakuri karku taɓa min lafiyar iyalina  nasan kudi ne ya kawoku  zan baku duk abinda kuke so muddin zaku barmu nida iyalinna ,gyaran murya jaguwa yayi take suka dawo inda yake  jikin minister na rawa ya nufi dakin da yake ajiyar kudinsa  Anas na biye dashi ghana most go uku suka fito dashi na kudi wani irin tsawa jaguwa ya bugawa minister” lallai ka cika mahainci wanda bai san darajar mahalincinsa ba   ,kace babu pepa a gidan nan ? a rikice yace kayi hakuri wannan tsawar yasa tanwer dake kwance a d’akinta tana bacci ta farka a kidime ta zauna akan gadonta  kafin daga baya ta  sauko ta tsaya a bakin kofar dakin tana leke  hannuwanta duka tasa ta rufe idanunta jikinta na wani irin rawa saboda ganin bindigu dan parlou’n da haske sam bazakace ba wuta bane   “anas …..

Jaguwa ya kira sunansa “Yesssss   boss d’auko min wacan yarinyar dake lekenmu  ya nuna kofar d’akin da hannunsa kai tsaye ya nufi d’akin , tana ganinsa ta saka wata razananniyar ƙara haɗe da mannewa ajikin bangon d’akin Anas ya karawa   tochligt din dake rike a hannunsa haske  tare da  tsura mata ido yana kallon kyakkyawar fuskarta mai tsananin kyau da ɗaukar hankali  kafin daga baya ya kai hannu zai damkota ta buge masa hannu tana kuka “don’t don’t ever touch me ta faɗa tana sake mannewa da bango duk yadda anas yaso ya fito daita taki yarda sai buge masa hannu take, ya sake kai hannunsa a zuciye yaji an rike tsintsiyar hannunsa ya juyo a hankali idanunsa ya sauka akan jaguwa “boss gardama take  ko na dauketa da wuta ? girgiza masa kai yayi  “kasan bana son haka  “angama boss ya mika masa hannu dan amsar tochligt din hannunsa babu mutsu ya mika masa,  da hannu jaguwa  ya nuna masa kofar fita  kana ya haske mata fuska da tochligt…
Dam qirjinsa yayi wata irin bugawa da matsanancin karfi sakamakon ganin fuskarta ..

Duk ilahirin   jikinta rawa yake ,  sai dai hakan bai  hanata d’ago kyawawan  Idanunta  dan ganin mutumin dake tsaye agabanta ba wanda taji an kira da boss , take idanunsu ya tsarke cikin juna duk da face marks din dake fuskarsa hakan bai hanata ganin kwayar idanunsa mai zagaye da zara zaran gashi ido ba,  runtse  idanunta tayi tana nuna masa hanyar fita da hannunta  murmushi ne ya bayyana akan labbansa cikin natsuwa ya kara taku biyu  zuwa inda take makale da bango ……DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng/

?️03

Matsawa tayi  gefe da sauri  jikinta  na wani irin  kyarma  yanayin bugun zuciyarta  bai saisaita ba ,  yanayin tsoratanta kuwa ya  wuce  tunanin mai karatu da kyar take fitar da numfashi qirjinta na kasa da sama   ,murmushi ne ya sake  bayyana  akan kyakkyawar fuskarsa  mai cike da annuri  , cike da natsuwa da  jin kai  da izza  ya  matsota  kamar  zai shige  jikinta batare daya sani ba ,  haka nan  ya  tsinci kanshi da kai hannunsa  ya d’ago ha’barta  ya tsura fuskarta   kwayar  idanunshi masu matukar kyau da haske  cikin nata  yana kallon kyakkywawar  fuskarta da kwayar idanunta   har jikinsu  na gugan juna,  wani  irin kamshi ne na musamman  ke tashi a sansar jikinsa tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare  , hakan yasa ta kasa kawar  da idannunta daga nasa  …

Sosai ya tsura mata   kyawawan  idanunshi  yana kallon fuskarta, tunda yake rayuwa   bai taɓa ganin  halittar data masa kyau ba tamkar hallitar dake tsaye a gabansa , tun daga kan  tsiraran  lips d’inta, dara daran idannunta, hancinta komai nata ya tsaru  ga ‘yan yatsunta zara-zara  da take nuna masa  hanya fita  dashi , gaba d’ayabaya ya soma fita  hayyacinsa ban da kallon  halittarta jikinta   babu  abinda yake ,a hankali  idannunsa  suka sauka akan saman qirjinta  dake cike bam  da dukiyar fulanin masu matukar kyau da haske  a zahiri yake hango  rabin nonuwanta  da suka bulluko waje  sakamakon  rigar baccin dake sanye ajikinta masu matukar kyau  ne da budaden wuya dan rigar ta zamo zuwa kafad’anta kamar up shoder   ” ya Salam !’. ya furta a kasan  makoshi yana lumshe sexy eye’s dinsa   , a hankali bugun zuciyarsa  ya karu  tare da k’ara ware idannunsa akanta sannan ya kara matsota ya cire hannunsa dake rike da ha’barta  ya cire hanky mai shegen  kyau da kamshi  daga  aljihun wandonsa ya kai fuskarta ya soma goge mata fuska dake kwararar da ruwan hawayen daya rasa dalilin zubarsu, kuma har lokacin idanunshi na kan dukiyar fulaninta  ya kasa daukesu duk da abinda yake son yi kenan amman ya kasa,   rigar   baccin  dake  jikinta sun  mata maseefar kyau bayan bayyanar da surar jikinta da suka yi   .

A tsanake tanweer ta fahimci inda yake kallo ajikinta ya d’ago idanunshi   ido cikin  ido suke kallon juna  a hankali ya soma ko’karin matsawa daga gefenta saboda ganin irin mugun kallon da take binshi da shi mai ɗauke da zargi iri iri , cikin rashin sa’a itama tana ko’karin da’uke kanta dan  gani take kamar tab’ata zaiyi,     
Hannunsa  ya tab’i qirjinta   batare da yayi niyyar aikata  hakan ba sai dan ƙoƙarin saisaita kanshi , cike da takaici da zafin nama tattare da bakinciki  tanweer ta da’ukeshi da wani gigitaccen marin da bai san sanda yayi mutuwar tsaye  agurin ba rike  da gefen fuskarshi   yana kallonta  cike da tsananin mamaki   lokaci daya  ranshi yayi mugun baci ,take  zuciyar shi ta shiga bugawa da sauri sauri  wani duhu ne ya gilma cikin kwayar idanunshi yana jin  wani tuttukin bakincikin   da takaici  mai tattare da “bacin rai..

  “What?!”. Anas dake tsaye a bakin  k’ofa  jin saukar marin yasa ya lek’o da sauri abunda idanunsa suka gane masa ne  yasa ya karasa shigowa dakin   a daidai lokacin da tanwer ke magana cikin siriryar muryarta “How dare a desperado like you touch me! Waye kai dame kake tak’ama har  da zaka taba’ni da wannan kazamamm han….”.
          
“Barta!”  Jaguwa ya fad’a da karfi jijiyoyin kanshi na mikewa  haɗe da tare hannun Anas wanda sai lokacin ta lura  da isowarsa gurin  . “Amma bo…”nace ka fita!” wannan lokacin sound d’inshi da k’arfin gaske ya fito wanda dukkansu sai da suka tsorata bama ita da tayi marin  ba , ganin yanayinsa yasa Anas saurin fitowa  ya bar da’kin  tare da ja musu ko’far ransa a bace “lallai kin dibo ruwan dafa kanki Anas ya furta yana sauke numfashi …

Da baya jaguwa  yayi taku biyu ya zauna a gefen bed d’inta batare daya sake furta komai ba  gaba d’aya jikinta wani irin kada’wa yake saboda tsabar tsoro da fargabar abinda zai mata a yanzu, dan a kallon da take masa take hango tashin hankali iri iri attare dashi wanda  da wuya ya barta  haka batare daya ɗauki wani  mataki akanta ba ,dan haka ta yanke shawarar barin dakin tun kafin ya mike yasa bindiga ya harbeta , ta juya hankalinta  a  matukar tashe tun kafin tayi  hanzari  barin dakin taji  sautin murmushinsa a bayanta , tayi saurin juyawa tana kallonsa a rud’e , a hankali sautin murmushin ya sake hawa yana k’ara sound yana zamewa daga saman gadon zuwa  kasan tayis yayi kyakkywan  mazauni a k’asa yana murmushin mugunta wanda duk sanda yayi haka mutun ya kuka da kanshi .
         

Mamakinsa ne ya kama Tanweer  dan  ta gama tsorata dashi  gaba daya   zufa ne ke tsatsafo mata  tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta , banda hadiyar yawun wahala a mak’ogoronta daya gama bushewa babu abunda take tana k’ara binshi da manyan idannunta.

“Meke damun Boss?” Jabir dake tsaye gaban minister  da bindiga ya tambaya yana kallon Anas wanda ke cizan lip’s  d’insa  yana murmushi da girgiza kai “tambayarka fa nayi malam kamin shiru meke faruwa da boss?  ” Jabir ya sake  fad’a yana kallon Anas wanda yanzu sautin dariyarsa ke fita da dan karfi a dalilin dariyar da jaguwa yake wanda shi yasan karshen dariyar bala’in ne ga yarinyar .
           “Mtsw, wai kai me yasa kake haka ne?” wannan yawa ne fa”.
  Girgiza kai Anas yayi. “Ko na fad’a maka abinda ke faruwa a dakin  yanzu ba ganewa  komai zaka yi  ba so inaga ka bari in mun ware gida kaji komai”ya karashe maganar tare da koma jikin kofar ya k’ara kasa kunnensa jin muryar Jaguwa shiru tamkar babu wasu halitta acikin d’akin yasa ya dawo yana dariyar mugunta  .

“Dan girman Allah karku taba’mana yarinya kome kuke so ku ɗauka minister  yayi magana a firgice daga inda yake durkushe …”. gyara bindigar jabir yayi da sauri  jin karar bindiga   a saman kanshi  yasa yayi shiru jikinsa banda b’ari ba abinda yake saboda tsoron abinda zai  faru da Tanweer d’insa.

  Haj zainab  ta dan d’ago ta kalli  yan aikinta da’aka samu nasarar fito dasu daga dakunan su , sannan ta kalli sauran yan fashin dake tsaye kamar dakarun lahira rike da bindigu suna huci  tasan jira kawai suke abasu umarnin harbin suyi kaca kaca da gidan  , fuskarta cike da hawaye idanunta sun kada sunyi jazir tunda Allah ya halicceta bata taɓa ido biyu da yan fashi ba sai yau ganin zasu hada ido da jabir tayi saurin sunkuyar da kanta  kasa  ta shiga karanto duk   addu’ar data zo bakinta da niyyar  Allah ya kubutar da   tilo diyarta daga sharrin su ,  a hankali take  furta kalmar  innalillahi  wa inna ilaihi rajiun tana sake dukar da  kanta a kan tiles hawaye na gangaro mata  ..

Tashi yayi a hankali daga inda yake tare da haɗe rai tamkar wanda aka aikowa da mala’ikan mutuwa sam bazakace shine mutumin da ya gama murmushin   ba , ya  soma taku  yana nufo  saitin da take tsaye , ganin yana yowa gunta yasa ta soma ja da baya, hakan bai hana Jaguwa cigaba da takowa ba   itama bata fasa yin baya ba har sai da taci karo da  bangon taja wani irin numfashi me nuni da  tsananin tsoro ta sauke  tare da waro idannunta  waje  tana kallonsa a tsorace .
       
Yana gama karasowa gurinta   ya haɗeta  da jikinsa wani irin zirrrrrrrrr yaji a  gabadaya ilahirin jikinsa  mai kama shocking  , saurin runtse idannunta tayi  bakinta da jikinta na wani irin  rawa sai yanzu nadamar abinda ta aikata ya shigeta, tsoro da matsanancin firgici jaguwa  ya hango a tare daita  bai yi mamaki ba dan yasan dole yanayinsa ya tsoratar daita  muryarta na rawa tace  “K…ka…kayi hakuri dan Allah karka min komai  karka yi rapping dina ta k’arasa maganar   cike da tsoro “.

Shiru yayi yana kallon  yadda take motsa ‘yan tsiraran  lips dinta masu matukar sha’awa  Kallonta kawai jaguwa yake yana tunanin abinda zai mata wanda zai sa ya hucen abinda tayi masa ba zai iya yafe marin daya sha  ba  “Please let me go…”ta sake  magana cikin yanayin tsoro…

    Murmushin mugunta yayi me sauti wanda hakan yasa tayi saurin kamkame jikinta guri  d’aya, taku daya  yayi ya janye hannunsa d’aya daya tokare a  jikin bangon yana cigaba da murmusawa, ganin haka yasa tayi yunk’urin barin  gun  bata kai ga taku d’aya ba ya fixgota da karfin gaske ya maidaita jikin  bangon ya kafeta da idanunshi , ta rufe idonta a  matukar tsorace musamman ganin yadda ya d’ago hannu kamar zai sauke mata  mare.

Har lokacin  mamakinta yake  da ganin irin courage d’inta da har ta iya d’aga hannu ta mareshi. “You dare slapped Jaguwa?”. Ya faɗa  yana kallonta cikin low voice d’insa me dad’in saurara wanda ita kanta Tanweer saida ta kasa jurewa ta bud’e idannunta “zanso naga courage d’inki fiyye da  hakan saboda kece Mace ta farko bayan mahaifiyata data taɓa lafiyar fuskarta,  ke hatta acikin jinsin maza ba’a samu wanda  ya tab’a koda shafa fuskata ba bare  Mari  sai ke, yayi maganar yana nunata da yatsansa  “tabbas kina da courage and I must see to it and I must congratulates for it well done……
Ya k’arasa maganar yana ko’karin kai lips d’insa Kan  nata, da sauri ta d’auke kanta gefe, murmushi Jaguwa ya Kuma yi  me sauti ,nasan abinda kika tsana a yanzu bai wuce taɓa lafiyar jikinki ko  rapping dinki  ba saboda shine kalmar da tafi daga miki hankali da ganina  banta rapping din diyar kowa ba, ban taba muamula da diyar kowa ba batare da amincewarta ba sai dai  lallai zan aikata hakan dake…….
ya   tsaya yana Kallonta na wasu seconni sannan ya furzar da iska mai zafi “zan aikata son raina dake sai  nayi kaca kaca dake ta yadda bazaki sake moruwa ba bare ki mari mutun kamar ni yana gama fadar haka     ya fincikota yayi  falon yayi wurgi daita a tsakiyar parlou’n sannan yayi taku daya biyu ya zauna a mazaunin ta durkushe  a gigice  tana kallon iyayenta ta kasan idanunta   kafin daga baya ta karaso kusa da momynta  ” umarnin  juyawa  jaguwa ya bawasu Anas   take suka bi umarninsa ,ya maida idanunshi a kanta “minti goma na baki ki shiga ki d’aura min  lafiyayyen  abinci  tun a gidan uwarki da ubanki zan soma baki  pushiment kafin nayi mai gabadaya dake , kin tashi tayi tana sake makalewa ajikin mahaifiyarta wani  irin razananniyar tsawa ya buga mata  “ki tashi kiyi abinda na sakaki kafin nasa a tarwatsa kwakwaluwar wannan ya nuna minister  dake durkushe  “tashi tanwer kiyi  masa   abinda ya bukata Hannunta ta shiga girgizawa momy  alamun baza iya  ba, gani tayi Anas ya juyo a fusace  yayi kan mahaifinta da bindiga “ka  tsaya zanyi dan Allah karka  kashe min  abbana  zanyi komai  duk abinda kuka ce zanyi  ta mike jikinta na rawa  tayi hanyar kitchen tana waiwayen bayanta runtse idanu jaguwa yayi zuciyarsa na zafi ..

mintuna kaɗan  ta dawo hannuta  ɗauke  da tire Wanda ta jera plet din abinci  tana ƙoƙarin ajiyewa jabir ya ɗauki ruwan daya sa daya daga cikin masu aikin gidan ta kawo musu shi kuwa jaguwa cikin wani irin salon mugunta yasa ƙafarsa daya    ya daki kasan tiren  tun kafin ta k’arasa ajiyewa  take tiren abincin yayi sama ya  zube  ajikinta, kwanuka suka tarwatse duk jikinta ya ɓaci da jollof din macaroni  gabad’aya su jabir suka juyo dan daman basu juya duka ba suna bukatar ganin abinda ke faruwa   , cike da izza yake kallonta  itama kallonsa take kamar zatayi kuka  ,dariya taso bashi saboda yadda tayi da fuskarta  sai dai yayi kokarin had’iye dariya dake neman kufce masa , muryarsa a kasanlance ya soma magana ” babu abinda zanyi da wannan banzar  abincin na gidanku, nayi haka ne dan na wahalar dake sannan wannan ne lafiyayyen abinci ?”irin wannan abincin uwarki take dafawa ubanki ? yayi maganar kamar ba daga bakinsa ya fito ba wallahi wallahi sai kinyi da kinsanin marina a rayuwarki    ya dinga zazzaga mata balai gaba-daya ta rikice sai lokacin iyayenta suka fahimci abinda ya faru a dakin , Anas ya tsaya kawai yana kallon  jaguwa dake maseefa abinda bai taɓa ganin yayi ba a tun tasowarsu  wannan shine karo na farko  cike da kuzari ya mike ya damki bayan wuyanta ya nufi hanyar fita daita,   nan iyayenta suka shiga bashi hakuri gang d’insa   suka soma shirin fita still Jaguwa na rik’e da wuyan tanwer  “Please dan Allah kubar muna ‘yarmu  karku kashe min ita bani da kowa sai ……”.
   
“Shhhh! yayi saurin katsesu  tare da cewa “tare da ita zamu tafi idan kuka yi kuskuren sheidawa   police  tabbas zaku  rasa d’iyarku har abada ” Jaguwa ya   fad’a tare da fusgar Tanweer  wacce tunda suka fito idonta ke rufe saboda tashin hankali, jin da tayi zai tafi da ita yasa ta bud’e idannunta ta soma ko’karin gudu, cak Jaguwa ya d’agata ya da’ura a saman  kafad’arsa  tana ihu tana  kiran  suna iyayenta tana    dukan bayansa sai dai   bai direta a ko ina ba sai a cikin motarsa, pito jabir yayi da bakinsa duk suka hallara suka shiga motocinsu   suka ja da k’arfin gaske ..

Hajiya zainab najin  barinsu gidan ta soma buga kanta da kujera  tana ihu tana kuka “shikenna sun tafi min da yarinya  minister ya mike ya nufi dakinsa ya dauko  wayarsa ya soma zagaye parlou’n yana neman number police ta mike a firgice ta fixge wayar tayi jifa dashi ” idan ka kirasu zasu kashe min yata shikenna na saura  bani da kowa ta karasa maganar tana zaman dirshan a kasa tana dukan cinyarta , ya karaso gareta ya dafa kafad’arta “ki kwantar da hankalinki dole sai hukuma tashiga cikin wannan matsalar babu abinda zasu yi sun fadi haka ne saboda su tsoratarmu yana gama fadar haka   ya mike ya sake  ɗaukar wayarsa ya kira  number police cikin Sa’a bugu daya dpo ya  ɗauka ko cikkake minti goma ba’a yi da tafiyar su jaguwa  ba police suka karaso har da Ibrahim daya amsa Kiran minister sun so subi bayansu Hajiya zainab ta hanasu tana tabbatar musu da abinda yan fashi suka sheida mata “wannan ba wani abun damuwa bane zamu san abin yi ina Camera gidan take ta haka zamu samu sauƙin bincike kai tsaye minister yayi hanyar waje dasu yayinda Ibrahim yayi mutuwar tsaye qirjinsa na wani irin mahaukacin bugu ,nan  police suka shiga bincike gidan sai dai babu wata hanya dasu jaguwa suka bari domin ganosu sun bata komai jinjina kai dpo yayi “wadan nan  yan fashi sun san abinda suke sannan sun kware matuka a gurin taaddanci sai dai  duk da haka zamu san abun yi suka suka ci-gaba da zagaye gidan inda suka dinga cin karo da polisawan dake tsare da gidan a kwance da alamun wani abu aka shaka  masu  …..

Wani irin gudu motocinsu ke yi a saman titi kamar zasu  tashi sama yayinda  Tanweer take  wani irin kuka  a jikin Jaguwa har da cizonsa sai dai ko gezai bai yi ba  ganin ta damesa yasa yayi mata mugun   bugu a kafad’a    nan take ta  sulale ajikinsa ta sume kamar matacciya bata k’ara sanin inda kanta yake ba har suka iso gidansa ,Jabir  yayi ko’karin da’ukarta zuwa ciki Jaguwa yayi saurin  dakatar dashi ta hanyar  buga masa muguwar tsawa ya zaga da kansa ya d’auketa a sabata a  kafad’arsa zuwa cikin gidan.

“Meke damunsa ? me yasa ya daukota?”Jabir ya tambaya Anas dake tsaye kusa dashi yana ƙoƙarin cire face marks din fuskarshi  “Uhm nifa Ina tsoron kar dauko wannan yarinyar ya samu a matsala fa yar Minister ce…  “Shhhh! duk Ku  yi shiru boss yasan me yake ba abunda zai faru” Anas Ya basu amsa yana cire Safar hannunsa   duk suka kalli juna  da sauran da  kusan a tsorace suke sannan  suka nufi wani bangare na gida da jakunkunsn kudi  ..

Kai tsaye d’akinsa ya wuce da ita direct ya k’arasa da ita bakin makeken gadonsa ya shimfid’eta kamar wata baby yana ko’k’arin d’agowa idannunsa suka Kuma fad’awa kan ‘yan nonuwanta da rigar baccinta ta janye zuwa gefe guda har yana iya    ganin kan nipples dinta dake tsaye cikakku gwanin burgewa.
   Wani irin yawu ya had’iya Kamar wanda aka taba yayi saurin   mik’ewa yana mai  runtse idannunsa na second biyu sannan ya  bud’esu  ya sake  k’ura mata ido , yarinya ta had’u sosai ya furta hakan a kasan ransa , girgiza kansa yayi ya shiga bathroom dinsa dake manne da d’akin ya dibo ruwa a cikin roba ya dawo ya zauna kusa daita  ya  shiga shafa mata ruwan a fuskarta zuwa qirjinta ,a hankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta cigaba da sauke numfashi da kyar ,fuskarta tayi jazir saboda kukan  data yi, gashin kanta ya kwanto gefen fuskarta ,sauko da kyakkyawan idanushi ya yi  akan cinyoyinta dake waje a dalilin rashin sakowar rigar baccin sosai , Kallonta yake  har sanda ta takure jikinta  guri daya  tana turo masa  karamin bakinta  ya kai hannunsa ya ja blanket dake gefe  ya rufe mata jiki  yana furzar da  iska mai zafi  daga bakinsa  .
  
sanyin A/c d’in dakin yaji yayi yawa ya d’au remote ya rage  maimakon ya fita sai ya tsinci kanshi da zama kan side chair dinshi me laushi da kyau, fuskarshi na fuskantarta  har wani lumshe ido yake     yana  cigaba  da kallonta  kwance a takure yayinda numfashinta ke sauka a hankali  ya jima zaune daga bisani ya kashe light d’in da’kin  sai hasken corridor dake haskata ,cike da jarumta ya soma cire kayan jikinsa  ya nufi bayin ya tsaya yana sakarwa  jikinsa ruwa  bai dade ba ya fito ya sauya kaya ya fita daga dakin zuwa wani dakin dake kallon wanda take kwance ya kulle kansa daman kuma ka’ida ne duk sanda yayi operation Sai yayi wannan wanka tare da kebe kanshi .. .

Washegari

A hankali  ta soma motsa idanunta da mika  har ta  farka tana buɗe idanunta kadan kadan , ganin inda take yasa ta karasa bude idanunta da sauri, tana kallon  dakin data tsinci kanta , babu abinda babu na more rayuwar duniya ,ga wani sihirtaccen kamshi na musamman dake tashi mai haɗe da sanyi ac  lokaci daya zuciyarta tayi wani irin bugawa da karfin gaske runtse idanunta tayi saboda motsin taɓa kofar dakin data ji anyi dan bata son ganin fuskar mutumin daya dauko daga gidan iyayenta ,  tsawa taji an buga mata  “ke dan ubanki zaman me kike yi fito min a daki cike da razana ta bude idanunta wanda ta gani tsaye a gabanta ne yasa ta zaro idanuwanta waje  cike da mamaki , yana tsaye a gabanta rike da gefen kugunsa ya haɗe gira sama data kasa idanunta ta murza domin tabbatarwa kanta mafarki ne ko kuwa a zahiri  shi take gani a gabanta  …

DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng

?️04

Ganin tabbas mutumin da idanunta suke kwad’ayin sake had’uwa dashi ne a gabanta, yasa ta mike tsaye tana fad’ad’a fuskarta da murmushin da ita kanta bata san dalili yinsa ba , ta tsaya a gefensa bata damu da yanayin yadda ya daure fuskarsa ba ta kamo hannunsa ɗaya cikin nata ta shiga murzawa ,a hankali ya ɗan waiga inda take tsaye yana sauke wani wahalallen numfashi tare da ƙoƙarin zare hannunsa cikin nata, tayi saurin matse hannunsa wanda d’uminsa ya soma ratsata ,kafin daga baya ta dawo gabansa ta tsaya suna fuskantar juna ,ta kamo dayan hannunsa ta rike tana kallonsa shima tsura mata kwayar idanuwanshi yayi fuskarsa a haɗe tamkar hadari yana kallon yadda sumar kanta ya hargitse, kasa yayo da idanunshi suka sauka akan pinky lips dinta kana ya lumshe idanunsa sannan ya zare hannuwansa ya juya zai bar d’akin zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, tayi saurin shan gabansa tana murmushi har fararen hakoranta suka bayyana cikin siririyar muryarta mai daɗin sauraro da jan hankali tace “kana kallona like baka gane ni ba ko ?

ya furzar da iska yana kawar da kanshi gefe dan Kallonta nasa shi jin wani irin kasala gashi har lokacin sanye take da kayan bacci , ta kai hannuwanta duka
ta kamo fuskarsa zuwa gareta ta sanya kwayar idanunta cikin nashi tace “please don’t tell me baka gane ni ba nice wacce na kusan bigeka koma nace na ….
yadda ya kafeta da sexy eye’s d’insa ko kiftawa ba yayi yasa ta kasa k’arasa maganarta ,yanayin yadda take makale ajikinsa yasa zuciyarsa jin wani abu akanta, wani irin sanyi ya dinga ji a sansar jikinsa kamar ana masa wanka da ruwan sanyi , ta sake shige masa tana son ya tunata “idan ba zaka tuna ni ba ka fada min how did I end up here with you? How?!”. Nan ma shiru yayi mata ya kasa bata amsa ta d’aga idanunta sama alamun tunani can ta dawo dasu gareshi tace” ko ka sake taimaka min ne a karo na biyu ?” still shiru yayi mata zuciyarsa na harbawa da karfi “please help me dan Allah ka da’ukeni daga gun wadan nan robbers d’in ?”tsura mishi ido tayi cike da muryarta kamar zatai kuka ta bud’e k’ananun lips d’inta. “Please ka mun magana dan Allah”ta karasa maganar tana zura yatsun hannunta cikin kunnenshi , da sauri ya janyo wani dogon numfashi ya sauke har lokacin bai iya bata amsar tambayoyinta ba saboda bashi da abinda zai ce mata ,idanunshi ya ɗan lumshe tare da matsawa daga jikinta da yake jin kamar ana tsira masa allura kasancewarsa matashi kuma mai karfin sha’awa , sai dai duk da wannan karfin sha’awar nashi ba kowani duri yake iya ci ba ,ita kanta abinda yake cin zuciyarsa kenan ya azabtar daita da baiwar da Allah yayi masa sai dai a daren jiya yaji bazai iya aiwatar da nufinshi akanta ba tausayin mahaifiyarta ne ya d’arsu a zuciyarsa yadda yaga hankalinta ya tashi a lokacin da zai bar gidan daita ,bugu da kari shi kansa yasan illar abinda zuciyarsa taso aikata daita.

a hankali yaja tsaki tare da sake dubanta sannan ya had’iye wani wahalallen yawu gata dai da gani yarinya ce da bazata wuce shekara sha tara a duniya ba amman komai yaji ajikinta , ba komai yafi daga masa hankali ba kamar dukiyar fulaninta dake tsaye suna nema rikitashi da neman zautar dashi gata yar siririya amman duk taku daya sai qirjinta ya motsa ,cike da natsuwa ya raba gefenta zai wuce yana magana can kasan makoshi “me zaki ci ? “bana bukatar komai “Well it seems like baki buk’atar komai bye then”. Ya wuce abinsa batare daya sake furta komai ba .

lumshe idanunta tayi da sauri saboda kamshin turarensa daya sake kaiwa hancinta ziyara wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta sauke tare da bud’e manyan idannunta, ganin ya kusan kai bakin k’ofa yasa ta tab’e kyawawan ‘yan lips d’inta tare da d’an cizawa da fararen hakoranta, ta tsurawa bayansa ido qirjinta na wani irin bugu, bata daina kallonsa ba har ya ‘bacewa ganinta sake runtse idanunta tayi tana jin wani abu ajikinta wanda bata tab’a jin irin sa ba game da wani d’a namiji a rayuwarta, shiru tayi tana mai haɗe yatsun hannunta guri daya ta tsakesu , take kwakwaluwarta ta shiga tunanin kalmar daya faɗa mata a lokacin daya shigo dakin “dan ubanki zaman me kike yi ? ki fitar min daga d’aki a tsawace yayi maganar ,ta yaya aka yi ya kawota gidansa ita da take hannun d’an fashi ? ta ɗan zauna a gefen gadon tana zurfafa tunaninta “why did he spoked to me in that manner why? Why zaimun magana cikin tsawa da hargagi haka why? Why?!”a hankali take tambayar kanta kasancewar bata da amsa tambayar yasa ta koma ta nad’e agun cike da damuwa dan ta fara tsorata , babu abinda zuciyarta bata saka mata akanshi ba.

Main parlour’n din gidan ya nufa anan ya tarar da Anas zaune shi kadai yana danna waya ganinsa yasa ya d’ago yana kallonsa tare da sakar masa murmushin gefen baki ,zama yayi akan doguwar kujerar dake kusa dashi yana sauke numfashi “jaguwa!”. Anas ya kira sunansa a tsanake yana kallonsa ya ɗan tsura masa ido yana kallonsa batare daya amsa masa ba ,bai damu da rashin amsawarsa ba dan idan da sabo ya saba da halinsa ya cigaba da magana “me yasa ka d’auko yarinyar mutane batare da kayi tunanin abinda zai biyo baya ba duk da nasan kana da dalilin d’aukota ?”ko zaka iya faɗa min dalilin da yasa ka d’aukota ? yayi masa tambayar ajere yana mai sake tsura masa ido “babu wani dalili ya fada a takaice yana sauke numfashi da kyar “karka faɗa min haka jaguwa kasan yadda muka taso babu boye boye a tsakaninmu ka sanni kasan halina nima haka nasanka na san halinka nasan kana da dalilin d’auko yarinyar nan ba wai dan marin data maka ba Anas ya ɗan yi shiru yana mai zuba masa ido domin bashi damar fadar albarkacin bakinsa .

“naji zafin marin data min fiyye da komai yayi maganar yana furzar da iska mai zafi “nima naji zafi fiyye da kai data mara,amman da ajiyarta da zamuyi mai zai hana ka ɗauki fansan marin data maka idan kuma bazaka iya ba ka bani ita yanzu na gama maka daita Jaguwa yaja tsaki kana yace “matsalata da kai kenan son mata Allah yasa kar ….”dan Allah karka min baki, maganar bakinka bata da kyau ,yanzu dai ya zamuyi daita? “a gaskiya na daukota da niyyar aiwatar da abubuwa dayawa akanta cikin muzgunarwa da zan mata har da kusantarta sai dai zuwa yanzu zuciyata tayi sanyi, ina ganin zan sa amaidaita kawai “better ! domin ajiyarta babu abinda zai mana mu da kullum yan oya oya ne ,yanzu haka akwai aikin daya taso sannan wannan mutumin daya kawo aikin gidan minster ya iso “jaguwa bai ce komai ba ya mike shima Anas ya mike suka fito tare zuwa bangaren da makamansu suke anan ya iske sauran abokan halkallarsa da yaransa ,yaransa na ganin shigowarsa suka sake gyaran tsayuwa suna sara masa zama yayi yana duban jakar kudaden da suka shigo dashi daren jiya ,yayinda agbako ya fice da sauri domin kawo masa abun ruwan zafi bai dade ba ya dawo hannunsa rike da cup din coffe ya ajiye akan ƙaramin table din dake gabansa sannan jaguwa ya soma magana a natse tamkar wanda akayiwa dole ” eku remo “. “yesssss boss!”. jaguwa ya gyara zama yana nuna masa babbar jakar ghana most go “ka buɗe wannan jakar muga adadin abinda yake ciki “, babu mutsu eku remo ya mike ya soma fito da bandirbandir din daloli masu yawa wanda baza’a iya fadar adadin su ba ,”ka raba su kashe biyar duk ku ɗauki kashi day day eku remo ya fad’ad’a fuskarshi da murmushin jin dadi ,ya cigaba da firfito da kudi yayi su kashi kashi kamar yadda jaguwa ya bukata sannan ya umarci kowanensu ya ɗauki nashi kason , bayan kowannensu ya dauka suka kama gabansu dan bawa aminan gurin kamar koda yaushe idan sun yi operation .

a hankali ya dube abokan nasa “kamar ya kuka ga za’a sallami wancan mutumin dashi ? “a kamanta a bashi abinda ya dace inji cewar kamil “okay ka kasa abinda ke cikin wannan babbar jakar sai a bashi kashi biyu “an gama nan take kamil da Anas suka raba kudi , jaguwa ya mike tsaye hannunsa rike da cup Wanda ke dauke da ruwan coffer ya kurbi kaɗan “wannan jakar ku raba kudin ciki kashi biyar sauran kudin akai su inda aka saba kaiwa ya k’arasa maganar muryarsa a raunane “Jubi ya kira sunan Jibril da yake haka yake kiransa dashi ” ka biyoni da kason Alhaji tahir .

A tsanake yake d’aga kafafunsa Jibril na biye dashi a baya suka nufi bangaren da’aka wa Alhaji tahir masauki ,kofa biyu suka shige sannan ya sadashi da bangaren da alhaji tahir yake zaune jiran karasowarsa ya shigo makaken parlou’n da jikin bangon yake manne da tangamemen hoton mahaifansa da mahaifiyarsa sai wanda suka yi gaba-daya yan gidansu sunyi matukar kyau sosai ,Alhaji tahir na ganin jaguwa ya ɗan fad’ad’a fuskarsa da murmushi haɗe da dan mikewa yana mikawa jaguwa hannu shima Jaguwa ya mika masa hannu suka gaisa a mutunce sannan ya mikawa jubi hannun bayan sun gaisa jubi ya ajiye jakar daya shigo dashi a gefen Alhaji tahir sannan ya samu guri ya zauna tare da yin shiru, jaguwa ya kalli Alhaji tahir batare daya yi magana ba sai Alhaji tahir ne yayi magana yana murmushin “kasona kenan “ya karasa magana yana buɗe kajar da jubi ya ajiye ? ta’be baki jaguwa yayi tare da cewa “eh a takaice, dariya Alhaji tahir yayi yana jinjina kai cikin rawar murya yace “aiki yayi kyau sai dai naji labarin ance kun wuce da tanwer ? ” ya gyada masa kai kawai , “me yasa kuka d’aukota bayan bamuyi haka da kai ba duk da naji yaranka sunce marinka tayi ?kayi hakuri dan Allah kasan yara irinsu akwai tsaurin ido dan Allah ka taimaka ka maidaita “ko na baka ita ku wuce tare ne yanzu ?!”. yayi masa tambayar yana aika masa da kallon kasan ido saurin girgiza masa kai yayi “Wa?! ka rufa min asiri yanzu haka a matukar tsorace nake saboda jami’an tsaron dake kan aiki ni dai duk runtsi duk wuya karka ambaceni, Kuma kayi ko’k’arin maida Tanweer dan tana da importance sosai agurina, inada plans me kyau a kan yarinyar Alh.Tahir ya k’arasa maganar yana murmushi saboda tuna shirinsa akanta da dukiyar mahaifinta. “Bansan plans d’inka a kanta ba amma sai na kammala tawa buk’atar intakaice maka sai nayi ra’ayi zan maidata” Jaguwa yayi maganar cike da isa sannan a dake yana girgiza k’afarsa daya . Alh.Tahir ya had’iye wani wahalallen yawu sanin waye Jaguwa yasan bai isa yaja dashi ba. “To naji amma komai zaifaru a rufe sunana dan Allah”. Jin zancen Alh.Tahir yasa jaguwa murmushin gefen baki irin nasu na marasa mutunci da tsoro. “Hmm, dole kuwa inda alam yayi bolo ka shiga ciki dan informer yafi kowa laifi a cikin halkallar bare ma babu abinda zai faru kaje kawai Alhaji tahir”. bai dade ba ya wuce “kaga mutumin nan da shegen wayo inji cewar jubi “shi baya son a saka shi cikin matsala amman ya iya son kudi nifa ya bani mamaki ban ɗauka zai zo da wuri amsar kasonshi ba “manta dashi kawai ya d’auki wayarsa ya kira agbako cikin kankanin lokaci ya bayyana a gabansa ” kaje ka ɗauki kudi a ma’ajiyi ka siyowa yarinyar nan kayan ka hado da hijab da abinci ya amsa da “angama boss sannan ya juya da sauri , agbako bai fi minti talatin ba ya dawo hannunsa rike da fararen laidodi guda biyu ya ajiye a gefen Jaguwa sannan ya juya har ya fara tafiya ya dawo “boss mutanen daka saba rabawa tallafi duk safiya sun hallara fa , kai Jaguwa ya gyada masa yace “ka bada umarnin buɗe musu get agbako ya sake juyawa adaidai lokacin da Jaguwa ya mike daga zaunen da yake yana kallon jubi “muje na sallami mutane nan ,atare ya suka fito inda suka iske mutane unguwar har ma da makwaftan unguwar tsaye suna jiran fitowarsa tanwer dake zaune a dakin kamar an tsinkareta ta mike ta tsaye a bakin window ta kai hannunta ta ɗan zuge labule nan idanunta ya sauka akan jaguwa tsaye yana rabawa mutane kudi har sanda daya gama ya juya ya nufi wani ɓangare tana tsaye ,lumshe idanunta tayi sannan ta dawo ta zauna qirjinta na bugawa da matsanancin karfi “wannan mutumin na da tsananin kirki da tausayi , irin mijin da nake muradin mallaka ne a rayuwata , “ina ma zai soni ? tayiwa kanta tambayar tana kallon celling d’akin yayinda take zuciyarta ta bata amsa da” ai naki ….”yes is mine and me alone ta furta tana murmushi haɗe da gyara suman kanta ..

tana nan zaune tana tunani ya shigo d’akin hannunsa rike da white lailon’s guda biyu ya cilla mata daya a saman cinyarta ya d’ago a mutukar tsorace ta zuba masa ido gabanta na faduwa tana kallonsa ya karasa gaban mirrow ya ajiye laidar abinci ya juya har zai fita , sai Kuma ya tsaya batare daya juyo ba,” ki ci abinci ki canza kaya, i don’t want to see you like ….ya katse maganar da cewa “nan da mintuna talatin zan sa a maidake gidanku”. yana gama fadar haka yasa kai zai karasa ficewa daga dakin yaji sautin muryarta da duk sanda tayi magana yake kashe masa sansar jiki saboda zakinta da Kuma yadda sautin ke fita”No I am not leaving here, har sai ka faɗa min dalilin daya sa na dawo hannunka daga hannun yan fashi, and if you are the robber man daya d’aukoni daga gidan iyayena ina son sani?

wani irin juyowa yayi da sauri yana Kallonta, ta wani langwa’bar da kai cike da shagwaba tana turo masa ƙaramin bakinta yayinda kwayar idanunta ke kansa ,bai taɓa jin tsoro da firgicin wani yasan aikin da yake ba sai yau , bai gama fargaba da tunani ba ya sake jin sautin muryarta “Look! I have falling for you since the time I have set my eyes on you, naji ka kwanta min a rai, zuciyata ,tunanina da idanuna suna masifar kwad’ayin sake ganinka sai gashi cikin sauki Allah ya sake had’amu”. Kallonta yake tunda ta fara magana harta k’arasa itama shi take kallo.

Murmushi tayi mishi me d’an sauti. “Don’t worry a yanzu bana buk’atar sanin dalilin kasancewata
tare da kai a nan ta k’arasa maganar cikin sanyin muryarta mai kashe sansar jiki .

A hankali ta soma takowa jikinta na kadawa a hankali har ta karaso inda yake ta tsaya tana busa mai nunfashin bakinta ido cikin ido suke kallon juna “ko zan iya ce..cewa ka aureni?!”. tayi maganar cikin rawar murya?. “I want to always be with you, ina son ka aureni mu zauna inuwa daya da kai”. Ta sake matsoshi kamar zata shige jikinsa duk maganganun da take yana jinta sannan babu wanda ya d’aga masa hankali kamar kalmar ya aureta “dan Allah ka aureni ina son kasancewa tare da kai ,ni ni kaina bansan dalili ba amman ina bukatar kasancewa da kai”. Ta karasa maganar kamar zatayi kuka ta tallafo fuskarsa da duka hannuwanta “dan Allah ka fahimceni believe me zan kasance tare da kai a kowani hali dan Allah accept my love”.

Ya fixge hannunsa dake rike cikin nata yana mata wani irin kallo da yasa kayan cikinta kad’awa sannan muryarsa a kausashe yace “kina hauka ne?!”. yayi maganar a fusace jikinsa na rawa “ko kina shaye shaye ne daki zaki kawo min rainin hankali ? “Oh my goodness god! na d’aukowa kaina maseefa ya fadi hk a kasan ranshi “kaga nima fa ba wai sonka nake ba kawai dai akwai wasu …..”.
“Shut up!! I said shut up!!! or else I will get you lost in second are you insane ? How dare you utter such words to a man wanda ma baki sani ba!”. Ta bude baki zata sake magana “ki min shiru bana son jin sound dinki gaba daya,” me yasa ku mata baku da hankali da tunani?”ya karasa maganar yana huci, da sauri tad’an ja da baya “Kinsan menene aure kuwa da kike cewa na aureki ? Ina da tabbacin da kinsan ciwon kanki da baki fadi wannan maganar ba ,”yaushe kika sani?! yaushe kika fara ganina arayuwarki da har zuciyarki ta karanto miki hauka akaina ? me yasa kikayi tunanin aurena? kinsan ko ni waye da har kina matsayin mace zaki proposing dina kan Aure bama ni Namiji na furta ba sai ke, ina kunya? Ina mutumci?!”zuwa wannan lokacin a fusace yake wadan nan zantukan. Girgiza kanta tayi alamun a’a kamar zatai kuka ta bud’e ‘yan k’ananun lips d’inta tace “I don’t care nasan ko kai waye, what I know kawai ina son ka au….
Tasss tasa tasss taji saukan yatsunsa a kuncinta hagu da dama take wani juya ya ɗauke tayi baya luuuuuuuu zata fadi yayi saurin tarota da hannunwansa duka zuciyarsa na bugawa ita kuwa runtse idanunta tayi saboda rad’ad’in marin data sha ,
gabadaya ta sadakar da bazata sake jin maganar komai ba saboda dummmmm din da taji kunnuwanta suka yi, a hankali ta bude dara daran idanunta ta tsura masa kusan minti goma suna tsaye a haka suna kallon juna ganin zata bata masa lokaci ya tsaida ita bisa kafafunta ya finciketa ajikinsa ,nuna ta yayi da babban yatsansa yana mata gargadi da kwayar idanunshi yayinda zuciyarsu tayi mummunar bugawa a tare, kasa tsayuwa tayi akan kafafunta ta zube kasa dafe da kuncinta ..

juyawa a matukar fusace ya bar d’akin zuwa dayan bangaresa ya shiga ziriya a falon yana kai kawo “zuciyarsa ta dinga raya masa ya amincewa aurenta ko dan ya musguna mata ya koya mata hankali yayinda wata zuciyar take ce masa ” kai da baka son aure yanzu karka sake ka yarda ka aureta ya bawa kanshi amsa “ina bazan aureta ba a daren yau din nan zan sa a maidaita gidansu, taje can ta k’arata” yana cikin wannan tunanin wayarsa ta soma ringing ya ciro wayar daga cikin aljihun wandonsa yana dubawa ganin sunan zahra yana yawo a screen din wayar yasa shi jan dogon tsaki , yaki daukar kiran ya kashe tare da ajiye wayar akan mirrow dinsa ya shiga bathroom wanka yayi shap shap ya fito, ya sauya kawa zuwa manya kaya farin yadi vol mai matukar kyau da tsada ya karasa inda jerin takalmansa suke ya dauki takalmin mai yanayin cover shoe Wanda bayansa ke bude ya feshe ilahirin jikinsa da turaruka masu dadin kamshi da tsayawa arai ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya karasa inda motorsa ferary take Parke ya shiga ya bar gidan ..

A hankali yake tuki yana tunanin zantuttukan yarinyar har ya karaso unguwarsu yayi parking a kofar gidan daya ginawa mahaifiyarsa jamar dake zaune a unguwar suna ganin motarsa suka mike domin kawo gaisuwa ya fito a natse suka gaisa cike da natsuwa tare da kwanciyar hankali ya shiga gidansu a hankali kannenshi suka shiga farincikin ganinsa haniyarsu ce tasa hajiyarsa fitowa domin jin sautinsu suna kiran sunansa ta fito , ganinshi tayi tsaf kamar koda yaushe cikin natsuwa da kamala taji dadin ganinsa sai dai ta hade rai saboda kusan sati biyu kenan bata sanya shi a cikin kwayar idanunta ba, fuskarsa ta dauke da murmushin yace “Hajiya ina yini ? Cikin rashin walwala tace “um lafiya sai yau kaga damar zuwa ? “Kiyi hakuri duk cikin kwanankin nan ban zauna bane tunda na dawo sai faman zirga zirga muke yi akan wani aiki daya tasanyomu gaba dasu jabir “shine har ka ɗauki tsawon sati biyu duk yan’uwanka sun damu da rashin ganinka “nasan zaku ji babu dadi rashin zuwana sai dai ayi min hakuri saboda yanayin aikina ai muna waya da sadiq akai akai “ya fada min sai dai ai zuwan naka na da mahimmancin “koda yake ko babu yanayin aiki zaka iya dauke kafafunka saboda maganar aure da nake yawon maka “yayi murmushin yana Kallonta cike da matsanamcin soyayyarta yana matukar kaunarta ita da yan’uwansa numfasawa yayi sannsn yace” wallahi ba haka bane Hajiya shifa aure lokaci ne “,nafi ka sanin lokaci ne amman shi kanshi niyya yana da matukar tasiri idan kuma sai na mutu zakayi shikenna sai ka faɗa min na hakura “kiyi hakuri inshallah nan kusa zan kokarta “gara ka kokarta dan ga sadiq nan yana son yin aure amman yace dole sai ka fara yi ,dogon numfashin ya sauke sannan yace “shikenan zan san abun yi'”Allah yayi jagora nan suka shiga hira da zai tafi ya bawa kannenshi kudi yace su sayi duk abinda suke so bai yi musu tsaraba ba mahaifiyarsa ma kudi masu yawa ya bata hajiya tace “haba bazan amshi kudin nan ba yaushe kayi mana sako “ki amsa hajiya da bani da shi bazan muku ba “haka ne Allah ya kareka da kariyarsa ya albarkacin da zuri’a masu albarka “shine abinda nafi bukata daga gareki adduarki tana da matukar tasiri a rayuwata kuma ina gani cigaba ,a cigaba da yi min addu’a”Allah yayi maka albarka ya baka abinda kake so duniya da lahira ya kare min kai, yayi murmushin jin dadi sai bayan la’asar sannan yayi mata sallama ya fito inda jamar unguwar suka yi masa caaaa kudi ya raba musu sannan ya wuce

DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng

?️05

Cikin  natsuwa  yake murza kan     
Stearing   motarsa  zuciyarsa  cike fal  da  matsanancin  farinciki  baro mahaifiyarsa  da  kannensa  cikin farinciki  mai  tsanani  da  yayi, a nan duniya  bashi  da  burin daya wuce sanya  ahlinsa  cikin  farinciki , numfashi  ya  janyo  ya fesar  yana ɗan  dukan  kan stearing “zan dangwama  ina  baki  farincikin da kika rasa ammina  har sai kin gaji , inshallahu   zan  ɗauke  miki kewar komai ,zan mallaka miki duk wani dadi   dake  cikin duniyar nan   ke da yan’uwana  lafiyarku   farincikinku  jin  dadin rayuwa  zan yi kokari  ……
   Kiran  Anas  da ya shigo wayarsa ne ya  katse masa zancen zuci da yake ,  ya  sauke naunauyen  ajiyar zuciya sannan   ya  kai idanunshi  kan wayar a natse  ya kai hannunsa ɗaya ya  ɗauki  bluetooth  dinsa ya manna a kunnen ya dannan wayar  take muryar Anas ta doki dodon kunnenshi   “kana  Ina  munzo gida mai  gadi  yace baka nan ? Iskar ya furzar sannan yace  “naje ganin ammina  ne   gani   akan hanyar dawowa   ku  bani  minti  goma zan karaso  “okay  sai  ka karaso muna jiranka ..
Ya cire bluetooth din ya ajiye a mazauninsa  ya cigaba  da tuki yana sake lulawa  zance  zuci har zuciyarsa ta  shiga  hasko  masa yarinyar daya baro a gidansa  dogon tsaki yaja saboda  tuno kalmar ta gareshi kalmar da yaki jininta kuma take bashi haushi ….

Jaguwa  zaune  cikin d’akin daya tanada  domin  tautauna bayanai masu  mahimmanci  akan aikinsa  ,gabansa laptop dinshi ne ,yana faman operating  yana sauraron  bayanan  jubi  inda yake bayani akan alhaji tanko gote wanda ya kasance shararraren dan kasuwa wanda   duniya tasan da zamansa sannan ya tara tarin  dukiya bilaadadin  anan  gida nigeria da kasashen  ketari  ,ya mallaki qadarori da dama  da companies a kowace jaha dake ƙasar nigeria ” bincikenmu  ya nuna mana mutumin  baya zaman gidansa  da daddare sai da rana  bayan  haka  akwai  tsaro mai tsanani tun  daga bakin get  doping  estate  har  zuwa cikin gidansa ta kowani bangare  dakarunsa  zagaye suke  da gidan  bayan boyayyun  camerori dake lugu  da sako na gidansa, me zai hana  mu hakura da wannan taget din  muyi  facing din wani  yayi shiru hade da numfasawa  sannan ya cigaba da magana “jaguwa a ganina mu hakura da wannan aiki  kawai ko me kuka ce yan’uwa ?  ya  fadi haka yana kallon  sauran yan’uwansa dake zaune suna sauraronsa , duk suka gyara  “gaskiya mu hakura tun da tsaro yayi yawa  inji cewar kamil  ,Anas ya numfasa yace  ” kuna nufin bazamu yi nasara ba akan aikin da muka ɗauki tsawon lokaci muna jiran aiwatar dashi ? a qalla wannan shine karo na hudu da muke rusa budget din aiki akan Alhaji tanko gote  gaskiya a ganina bai kamata muyi wasa da damarmu ba kawai mu fara shirin aiwatar dashi kuma a cikin satin nan “dan Allah malam ka natsu kayi nazari akan operation din nan    jabir ya katse masa hanzari  ta hanyar fadar haka”the best solution mu hakura tunda jubi da kamil suka nuna abar shi , kai koni nayi supporting dinsu mu hakura kawai muyi facing din wani aiki ……

    Sai lokacin Jaguwa ya d’ago kyawawan idanunshi masu matukar kyau jere da gashin ido  ya tsura musu yana  kallonsu daya bayan daya sai daya ɗauki tsawon minti biyar yana kallonsu  sannan ya mike  tsaye yana rufe  laptop d’insa  ya soma magana a tsanake kamar ba wannan shararraren tantirin daya addabi manya kusoshin gwanati  da manya attajirai ba  “duk naji bayaninku daya bayan daya amman kusani wannan aikina ne jiya ba yau ba , da  muna saka tsoro a zukatanmu da bamu kawo wannan matsayin ba  , matsayin ƙasar nan take bulayin neman Jaguwa ido rufe, burin duk wani dan sanda mai matsayi ya samu nasarar gano inda muke ,ko’ina acikin kasar nan magana ɗaya ne ana son ganin wanene wannan mutumin daya addabi kasa da kasa  gidajen radio dana  tv , news paper ko’ina magana ɗaya ne   amman har yau basu yi nasarar gano mu ba abinda zai faru yanzu shine ni da kaina zan tunkari tanko gote ya karasa maganar a fusace yana dukan table din dake tsakiyar su jabir  sannan ya juya musu baya rugume da hannunwansa duka  …..

Duk suka zaro ido a frigice  suna dubansa  gaba-daya jikinsu yayi mugun sanyi  da jin furucinsa   Anas ya mike ya karasa inda yake ya tsaya a gabansa “kalle ni Jaguwa ya d’ago kyawawan idanunshi ya zuba masa batare da yace uffan ba  “bazan barka ka tafi kai ɗaya ba ko kowa yaki binka ni zan bika amman me zai hana mu hakura nima jikina yayi sanyi  bamu taba samun saɓanin ra’ayi akan halqallarmu ba sai yau me zai hana mu hakura kawai  ….
  “Kawai abar aiki saboda tsoro ko me ? yayi masa tambayar yana tsareshi da kyawawan  idanunshi ,a hankali Anas ya gyada masa kai “ba saboda tsoro bane “saboda me ye faɗa min Ina jinka ? “me yasa ni ban karaya ba ku zaku karaya ? “me yasa ni bangujewa aikin ba ku zaku guje masa ? wannan karon a tsawace yayi maganar yana dubansu ransa a matukar  bace “daman mun tsara haka ne dan wata  rana zamu sakawa zukantanmu tsoron aiwatar da qudirinmu ? dukkaninsu suka gyada kai alamun a’a  suna dubansa da mamakin karfin halinsa “mun san duk abinda ka faɗa gaskiya amman …. “listing  yayi saurin daga musu hannu ” banason jin komai  zanje  Kuma ni kadai zan aiwatar da komai zan nuna muku kwarewata ta wuce yadda suka tsamamnin …..

Duk wannan maganar  dake yake yinta cikin isa da izza da rashin kuruciya  yake yinta ,dan kallo ɗaya zaka masa ka fahimci  ya mallaki hankalin  kansa sannan yasan meye rayuwa babu alamun kuruciya atare dashi , ya sake kallonsu daya bayan daya “ku fito ku faɗa min cewar  matsorata ne , ” a she ku din kananan yan iska ne iskancinku bai taka kara ya karye ba kuka hau matsayin da masu dakakkiyar zuciya suke hawa …
“A she akwai abinda zaku ji tsoro bayan kuna dani kuna tare dani ? Zan fita ni kadai raina nayi gaba da gaba da tanko gote ya karasa maganar a tsawace cike da fushi jikin Anas ya dinga  kyarma ya shiga rarrashinsa dan yasan halinsa abu kankani ke bata masa rai har yayi nasarar dagula nasu lissafi yana gama maganar bai tsaya ya saurari rarrashin da Anas yake masa  ya fice daga d’akin kallon juna suka shiga yi kamil ne yayi karfin hali yin magana “yanzu ya zamuyi da alamun ya hau dokin nakin daya saba ? “Ku bar  shi tukunna  zuwa anjima  mu gani zan san yadda zanyi na shawo kansa, ni kaina  na hakura duk abinda mutun ɗaya mutun biyu har uku sukayi magana akanshi mafi alkhairi a hakura dashi    inji cewar Anas a hankali suka cigaba da tautaunawa ..

Kai tsaye special room d’insa    dake  kallon wanda tanweer take ciki ya shiga  ya zare rigar jikinsa ya saura daga shi sai vest fari da dogon wando ,ya ɓalle agogon dimond din dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye akan mirrow dinsa tare da wayoyinsa  ya dauki remut ya kara karfin ac  ,ya karasa inda karamin  fridge  dinsa yake ya ɗauki kwalban win  mai sanyi ya ɓalle   ya kafa a bakinsa  bai ajiye ba sai daya sha rabi sannan ajiye yana sauke numfashi sannan ya   kwanta  ruf da ciki  akan bed yana tunani yadda zai tunkari gidan  tanko gote a safiyar gobe ,kusan minti goma yana kwance sannan ya yunkura ya  mike tsaye  zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, sai dai sosai  yake jin jarumta a sansar jikinsa  sam bai ji wani karaya ba ko sarewa ko jin rashin nasara , kallon dakin yayi sosai kwakwaluwarsa ke sake  lulawa duniyar  tunani akan lamarin, motsin da yaji a bayansa shi ya sanya shi  saurin juyowa , ganin Anas ne ya dauke kansa , zama tayi a bakin gado  a lokacin da Anas ya karaso ya zauna kusa dashi tare da kamo hannunsa ya daura cikin tafin hannunsa “kayi hakuri abokina kuma aminina “da’akayi me kenan kake bani hakuri ? yayi masa tambayar yana furzar da iska mai zafi  tare da fixge hannunsa cikin nashi “ni dai kayi hakuri naga ka ɗauki zafi “akan me zan ɗauki zafi ya sake  katse shi yana haɗe  hannuwansa guri daya “ni babu wani zafi dana ɗauka aiki ne babu fashi gobe ko jibi zan aiwatar dashi akan idanunku zanje na dawo ya karasa maganar yana murnushin gefen baki alamun nasara yake ji ajikinsa  “ka fahimceni abokina “dan me zan  fahimceka akan
mutumin da babu Allah a ranshi?  kuke jin tsoron tunkarasa …..
“nasani amman ka tsaya mu shiryawa tunkararsa  tukunan irin su Alhaji tanko ba’a tukaransu haka nan dole sai anyi shiri na musamman  “listing anas akan wannan mutumin  bazan  taba fahimtarka ba, batu akan tsara tunkurarsa an wuce gurin sai dai kuma wani aikin  “shikenan shikenan ni zan bi … , kar ku bini ko kunce zaku bini ma  bazan  lamunta ba ,ya karasa maganar cikin fushi , Anas ya sauke ajiyar zuciya “shikenan Allah ya baka Sa’a “ameen ya fada yana mik’ewa  haɗe da shiga bathorrom ….


**********

Da misalin karfe  shida na yamma  ya shigo dakin kwance akan gado  ya hangota  ta kamkame jikinta guri ɗaya  kuma har lokacin bata sauya kaya  ba ,   idanunshi ya kai kan  mirrow inda ya ajiye mata  take way din  daya kawo mata tun safe  yana nan  kamar yadda  ya ajiye ,
da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake   har ya karaso
ya bude laidar babu    abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba  “ya Allah!” ya furta a kasan makoshinsa  “wannan wace irin  yarinya ce for god sake ?  da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana  ?
ya karaso bakin gadon  ya duko daidai fuskarta   ya zuba mata sexy eye’s d’insa  yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin  kai hannunsa dan ya tasheta a hankali  ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa  yayi saurin riketa  ya zauna a bakin gadon ,ita  kuwa  jinta ajikin mutun yasa ta ɗan  bude  idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta  akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda  wani irin zafin da  yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira  ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba  da towel ya  fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k’arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta “,ya rabbi me yasa na daukota” yayi maganar a kasan ran shi ? a  hankali ta sake ware   idanunta da kyar akanshi  tana motsa karamin bakinta  yayinda sautin kukanta ke  tashi kasa kasa , gadon ya hau ya  zauna yana mai jin tsananin  tausayinta ,
zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa  ya kwantar daita a saman cinyarsa,  ya matse towel  a cikin ruwa  ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda  hannunsa  ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba  amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar  jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai  a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa  tare da turawa a  jikinta yana   goge mata jiki  still hannunsa na rawa ,ya dade yana  goge mata sansar   jiki  zuwa lafaffen  cikinta  dake  shafe  tamkar ba’a taba saka musu komai  ba ,a hankali  rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin   idanunshi dake lunshe  jin da yayi towel din hannunsa  ya  dauki zafi  ,ya buɗe idanunshi  aiko yaci karo da abinda yafi komai  gigitashi ya sura qirjinta  ido .
idanunta na  lumshe ta wani lafe masa a jiki  tana sauke numfashi  a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon  tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin  kyauwunsu  ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali  na neman zautar dashi   ga kan nipples dinta dake  cure guri wanda  da gani  zasu yi dadin tsotsa  ,yayinda kamshin turaren jikinta  mai cike da wasu sakonni suka dinga  kaiwa   zuciyarsa  farmaki ,haka nan  yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad’aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata
, wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake  bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya  kasa ɗauke idanunshi  akansu  yay  bala’in  kura musu ido take  tsigar jikinsa suka dinga  mike  tsaye   yana jin idan bai  dan murza kan nipples  dinta ba  zai iya  mutuwa   ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai  ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta  wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba  ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali  yana amincewa shawarar da  zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye’s d’insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta “wayyohlly Allah bana so….. stop  plz”yadda take maganar kamar ma  k’ara rud’ashi take gaba d’aya hankalinsa ya k’ara tashi  sansar jikinsa sai  kad’awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa   yana shafa  brest d’inta “bansan yadda akayi na tabasu  ba  na tsinci kaina da taba baiwar da  Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa  ya fada  , yana jin kamar ya cafki lip’s d’inta ya ji  yaya  teast din bakinta yake ,  a  hankali yake cigaba da murza kan nipples d’inta   da hannunsa daya har yayi nasarar  kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d’inta “ka bari plz I don’t like it” ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya  fixgo magana kamar zai yi kuka  ” zan bari “zan bari kawai yake iya furta   sai dai  kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda  wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d’inta .. …

DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng

?️ 6

Jin kusacinsu  tare  yasa  ya  qara  fita haiyacinsa  gbdy  ya kasa zare  fuskarshi daga tsakiyar  dukiyar fulaninta , a natse  cike da sanyin jiki  ya cigaba da  shafata  yana lumshe idanunshi , gbdy  yanayinsa  ya gama canzawa ,zuciyarta ke  bugawa da  karfin  gaske tana kokarin  son dakatar dashi  sai  dai ta kasa aiwatar  da komai  dan haka  ta  runtse  idanunta gam   jikinta na kyarma kamar  mazari  saboda rashin  sabo da  wasanin da yake mata  bugu da qari  zazzaɓin daya rufeta “me yasa yake wasanni da jikina  bayan ya tabbatar  min da ni din ba kowa bace  bashi da muradina a wanin da suka  gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi  har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima   ya kasa barinta  ,yana jin tamkr su tabbata   a yanayin da suke “a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu’amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai  babu abinda Allah bai mata ba  , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d’aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta  maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa  ,ganin yaki barinta yana kokarin d’aura lips dinsa akan nipple’s dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta  yasa ta bud’e baki da kyar “dan  allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin  kamar na mutu bazan iyan jurar  abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance  a cikin raya sunan ma’aiki kake yi ,dan Allah ka barni  ta k’arasa maganar tana  fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta  duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka  mike  numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da  wani irin sound.

Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta   ,ta d’aura hannunta saman kanshi ta cusa  cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne  “kayi shiru zan so mu kasance ma’aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye  dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba…
shiru yayi  ya kasa  magana sannan ya kasa   zare  kanshi  daga tsakiyar qirjinta sai faman   sauke numfashi yake  zuciyarsa na wani irin  dokawa da sauri  ,cike da sanyin jiki  ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi  ,  sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta  suna shakar numfashin juna   hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci  jin teast din miyon  bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi,  soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke   yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda  kunyarta data masa diran makiya  , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga   lumshe idanunta  tana sauke numfashi  dan  haka   ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata   dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba,  jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar  daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta  ya gyara mata kwanciya ya lullube mata  jiki  da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko  fuskarta gefe ,  sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance   ” bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka  zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah  yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan   ji take kamar  ita dashi ma’aurata ne ina ma su  kasance ma’aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had’ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah  idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu’ar   a kasan ranta   …

Jiki a mace ya mike ya fita daga bangaren zuwa dayan bangarensa  jikinsa na sake kwad’aituwa daita ,tsayawa yayi a tsakiyar dakin yana bin jikinsa da kallo duk yanayin jikinsa ya sauya , tsaki ya ja yana mai tsananin jin kunyar abinda ya aikata,  tabbas wannan mafi munin abu kunyar daya  aikata “shi da mata ke kawowa hari kamar zasu cinyesa  yau shine ya ……..
Iska ya furzar daga bakinsa ya kai hannun  ya shafa sumar kanshi yana ciza gefen lips dinsa kasa , wani tunani ne  yazo masa har lokacin fa bata sanyawa cikin komai ba , ya karasa gaban madaidaicin table din da yake ajiye mahiman abubuwansa ,   ya ɗauki daya daga cikin wayoyinsa ya soma neman daya daga cikin yaransa  Kira daya ya dauka yana furta “boss…….
katse shi yayi yana  bashi umarnin siyo  masa  abinci  tare da ruwan  zafi yana gama fadar hk ya  katse kiran ya shiga bathorrom domin tsarkake jikinsa  .

Bangaren mahaifiyar tanweer kuwa tunda aka tafi da tilon diyarta take cikin tashin hankali  taki ci taki sha taki wanka ta dawo kamar wata zautacciya mahaifin tanweer ne zaune a gefen ta rike da hannunta daya yana rarrashinta  “dan Allah zainab kiyi hakuri  kida’n sa wani abu a cikin ki dan Allah”. ya fada yana kallon hajiya zainab wacce ke zaune kamar wacce bata da rai a tattare da ita, duk tayi wani iri  kamar wacce ta jima cikin wahala ta zabge a cikin kwana  ɗaya  ganinta hakan bak’aramun da’gama Alh.Abubakar hankali yake yiba”Yanzu Zainab kina ganin abunda kike  yana da kyau kenan ?  “nasan irin zafin da kike ji nima ina jin fiyye da naki sai dai idan kika bari wani abu ya sameki baki min adalci ba ,babu diyata a kusa dani ke kuma kinki kwantar da hankalinki ,ki kwantar da hankalinki dan Allah  yanzu haka  ana kan binciken gano inda suke ita kanta  tanweer   idan ta   dawo  ta taddake a wannan yanayin  kinsan she will not feel   bad,  what  if something happened to you me kike so na fada ma ‘yarmu Tanweer?”tana jinsa duk waɗan nan zantukan amma sam taki tanka mishi.

Kallonta yayi cike da jin  wani irin matsanancin damuwa, tunda yake a rayuwarsa basu tab’a fuskantar irin wannan tashin hankalin ba , wayarsa ce ta soma sowa alamun kira ya shigo, jikinsa na rawa haka hannunsa ya tashi daga gefen gadon ya tura hannu ya shiga laluben wayarsa, lokaci guda ya ciro yasa ta a kunne. “Waalkassalam”ya fada da alama daga can bangaren an mai sallama.
“Owk gani nan gangarowa k’asa yanzu” Yana fad’a ya kashe wayar ya maida cikin aljihu. “Anganta?!”hajiya zainab  ta mai tambayar tare da d’ago idannunta wadanda sukai rau-rau kamar na wacce ta jima tana jinya.
Wannan shine iya abunda take iya fad’a tun a lokacin da aka fita da Tanweer bata iya cewa kowa komai, haka duk wanda yazo jaje ‘yan uwa da abokan arziki bata iya saurarsu  kusan ma  bata gane mutane saboda tsananin tashin hankali da take ciki.

Girgiza mata Kai yayi alamun a’a  “Ki jira naje na  dawo Insha Allahu za’a ganta zainab, amma dan Allah ki daure kisa wani abu a cikin ki  plz”ya karashe maganar cikin rarrashi yana kallon kwayar idonta.

   Dauke idannunta tayi  wad’an da suka cika taf da ruwan  hawaye. “Dan Allah kutaimaka ku dawo mun da ‘yata Tanweer, please ka taimaka mun dan Allah Alhaji nasan ba abunda yafi k’arfinka kune governatin na…”.
“Shhhhh! Nace kiyi shiru za’a ganta ki kara hakuri yanzu kiyi ko’kari kici abincin da’aka kawo  kan ya huce plz, I will be back soon”. Yana rufe baki ya fice yana k’ada Kai cike da takaicin abunda yake faruwa dasu.
Bin kulolin da Salamatu ta shigo ta ajiye mata d’azu na abinci tayi, tana Jin yunwar sai dai bazata iya ciba a yanzu inba ganin tillon ‘yar’ta tayi ba.

Suna zaune a babban falon Alh.Abubakar ya shiga da sauri wanda hakan yasa dukkansu tashi ciki hanzari, k’arasawa yayi inda suke tsaye cikin hanzari ya soma mika musu hannu  cikin sauri suke gaisuwa  fuskarshi ba yabo babu fallasa ya koma ya zauna tare da musu alamu da hannunsa da su zauna.
“Tuntuni nake sa idon ganin ku Inspector ina fatan  ansama wani information kan yarinyar nan?”. Yayi tambayar yana kallon Inspector hassan wanda kansa ke kallon k’asa batare da ya dago yace komai ba.
Ganin haka yasa Alh.Abubakar dan tsuke fuska tare da gyara zamansa kamar zai tashi , ya cigaba da fad’in. “Lafiya Inspector naga kunyi shiru dukkanku don’t tell me ba wani improvement”ya k’arasa maganar fuskarsa cike da damuwa q’irjinsa na wani irin bugu kamar zai fita ba k’aramun dauriya yake ba yana jin rad’ad’in rashin tilon ‘yar tasa, tabbas ya fahimci shirun nasu ba alkairi bane d’an runtse idannunsa yayi inda ya soma tsinkayar maganar Inspector.

“I am very sorry sir, gabad’aya investigation d’inmu  ya  nuna an bugar da wasu daga cikin ma’aikatan  dake aiki a cikin gidan  kafin a samu nasarar  shigowa gashi duk wata na’ura da CCTV Footage an datse kamar yadda muka sheida maka a tun farko da…”.

“Dakata Inspector! Ni damuwa ta a yanzu ‘yata dan haka ina rok’onku dan Allah ku hanzarta nemo min yarinyata kafin su cutar min daita, How comes za’ace ansace ‘yata tilo a wannan k’asar da nake da babban matsayi? ya zama dole a binciko   ta  cikin kankanin lokaci, taya muna  ba da tsaro ga al’umma  ace gunmu da iyalanmu  babu?” Alh. Abubakar ke jero wad’an nan tambayoyi wad’anda kana  saurara  zaka fahimci  ‘bacin  rai da damuwa  a   tattare  dashi  , Inspector  kansa shi da  SP sun tsorata da yanayinsa, d’ago jajayen idannunsa yayi wad’anda da ba ja bane amma yanzu sun rikid’e zuwa ja ya kallesu.
“Zan k’ara baka second chance wajen nemo mun farin cikina, zan kira minister da commissioner of police na sanar dasu if you fail this time I will make sure to disqualify you from all duties dan hakan zai nuna baka iya aikin ka ba sam”ya karasa maganar lokacin daya tashi.

“Insha Allahu we will do our best bazan taba kasa yin aikina ba ka…”.
“Inspector kuje kawai, banson jin promises just fulfill your duties kawai, As you all know bazan iya rayuwa ba muddin wani abu ya sameta I need to act quickly yarinyata karamace tayi kankanta da kasancewa a hannun waɗan mutanen, she can’t be around such people I won’t let her stay long in there Insha Allahu goodbye and good luck for  all Inspector”. Yana gama  fad’in haka bai sauraresu ba ya sa kai ya barsu .

Kallon  juna  su kai cike da damuwa “muje” Inspector ya musu magana suka wuce dukansu ukun cikin hanzari Ko drink din da lokacin aka shigo musu dashi basu iya tsayawa sun sha ba .

“I.B why?”.
Nazifi yayi tambayar yana kallon Ibrahim wanda yake cike da matsanancin damuwa duk   jikinsa yayi zafi rau saboda zazzabi , tunda aka d’auke Tanweer yake kwance yana fama da zazzabi sosai.
“Amma kasan abunda kake ma kanka ba zaisa aga yarinyar nan bako?”. Ya Kuma fad’a yana kallon Ibarahim wanda idonsa ke runtse wasu hawaye masu d’umi ke faman bin k’uncin sa yana tsananin son Tanweer.
“I thought you are strong police officer but a yanzu ganin yanayin ka got me thinking otherwise why? Abune da yakamata ace ka bishi da k’arfin ka like a real man haunt them like lion that you are but…ya Rabbi”. Ya fada tare da kad’a kansa.

Shigowar Mahaifiyarsa Haj.bassera ne ya katse Nazifi dake zaune gefensa da Kayan gwaje-gawajensa na hospital kasancewarsa likita kwarare. “Yaci abincin kuwa?”. Ta tambaya lokacin data k’arasa shigowa idonta na kan Ibrahim.
Gigirza mata kai Nazifi yayi. “A’a Umma har yanzu dai yaki infact yaki mun magana tunda na shigo”. Cike da damuwa ummansa ta  girgiza kanta
“Haka yake ae tunda abun nan ya faru yak’i magana yaki cin abinci gaba daya, lamarin dai sai addu’a kawai” ta k’arasa maganar lokacin data kai hannunta jikinsa runtse ido yayi, yanzu ba zafi jikin normal sai dai damuwar ta abincin. “Umma Ki cigaba da bashi abincin may be zai ci, ni zan koma gun aiki”. Ya fada lokacin da yake had’a shirginsa.

“Owk a dawo Lafiya Allah Ubangiji ya tsare”. Ta fada tare da mai murmushi.
“Ameen Umma bye”. Ya fada lokacin daya dau suitcase din nashi ya fita ya barta zaune tana cigaba da k’okarin yadda  Ibrahim zai yarda yaci abinci tare da kwantar masa da hankali .
Yana fita babban falo ya tunkara jin muryar Abban Ibrahim a falon da alama waya yake, da sallama ya shiga cikin falon. Kallonsa Alh.Tahir yayi tare da saurin magana. ” can I call you later?”. Ya fada cikin sauri tare da ajiye wayar yana kallon Nazifi.
“Abb…”.
“Muje muje waje Nazifi we need to talk “. Alh.Tahir Ya fada lokacin da yayi gaba nazifi na binsa a baya cike da matsanancin damuwa. “Yauwa a nan zamu iya magana”. Alh.Tahir yayi maganar yana kallon fuskar nazifi wacce ke nuna damuwa.
“Haba Nazifi, Me yasa kake damun kanka bayan na fad’a maka so nake kawai ka keeping dinshi na d’an day’s har na samu abunda nake kallo ya yu…”. “Amma Abba me kake nema wanda zaisa kasa nayi ta kashe ma Ibrahim jiki da samai zazzabi haka bayan kafi kowa sanin yanzu ne yake buk’atar jarumtarsa wajen nemo Tan….”.
“Dakata Nazifi!”. Alh. Tahir ya fad’a cikin b’acin rai tare da d’aga mishi hannu.

“Who is Ibrahim to you? In tambayeka ma”. Yayi maganar cikin bacin rai. Cikin girmamawa Nazifi yayi k’asa da kansa.
“Tambayarka nake!”. Ya fad’a da d’an k’arfi saboda damuwa.
“Abokina ne”. Ya bashi amsa batare da ya kallesa ba. “Good naji dad’i da kasan wannan, so stay within your limits kaima you are like a son to me karkayi abunda zai b’ata zumuncina da kai da iyayen ka, I know
What is good and bad for Ibrahim karka damu bazan cutar da d’ana ba shi kad’ai gareni nima kamar yadda Tanweer take gun iyayen ta na tabbatar babu abunda zai sameta she will be back kaji?”ya karasa maganar cikin sanyin murya .
“To Abba, ni zan tafi aiki”. Ya fad’a lokacin daya d’au hanya.
“Owk sai ka dawo my son god bless you for me zaka ji alert kaji ko”. “To”. Abunda Nazifi Ya fada kenan ya fice cike da mamakin halin Alh.Tahir ya rasa dalilinsa na sa d’ansa a wannan halin gaba d’aya da harara Alh.Tahir yabi bayan Nazifi daga bisani ya koma cikin gida abunsa ya cigaba da wayarsa …

***
ba’a dauki  cikakken minti shabiyar   ba  eku  ya  karaso yana knwoking din kofar a daidai lokacin daya fito daga bathroom kugunsa daure da towel ya amsa da” Yes yana  dakatar dashi sai daya goge jikinsa ya karasa jikin wordrobe dinsa ya zaro jallabiya  milk colour  design  mai shegen kyau da santsi ya zira ajikinsa ya fesa turare mai sanyin kanshi  sannan  ya karaso bakin kofar ya bude ,ya  amshi farar  laida  da flaks din dake rike a hanun eku ya sallameahi ya murd’a kofar dakin da take  ya  shiga bakinsa ɗauke da sallama ,tana tsaye a   lokacin sanye   da daya daga cikin  dogayen rugunan da yasa aka siyo mata, kallo daya yayi mata ya dauke kanshi daga gareta  saboda wani irin abu daya ji ya tsinkari ilahirin jikinsa mai kama da sukar allura   , ya karasa shigowa  tamkar  bashi ne   ya dawo mata  tamkar  bawa ba a dazu ko wani mayunwacin zaki ,ya balain hade ransa kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa tun daya shigo hankalinta da idanunta tatare da natsuwarta suka koma  kansa ta kasa dauke idanunta akanshi  ina ma zai aureta ….
tayi kewar iyayenta sosai sai dai bata son rabuwa dashi, tuna sauran awani kadan ya rage ya sadata da gidansu kamar yadda yace  yasa hankalinta ya sake tashi  “why will you disturb yourself over him? Uhm! kika sani ko yana da mata shiyasa yaki amincewa dake, why bother your mind? Why?!”.  zuciyarta ta jiho mata wannan tmbyr take idanunta yayi raurau ya cicciko da ruwan hawaye , sosai take kallonsa tana jin wani irin sonshi nabin lugu da sako na gangar jikinta  ,ta bala’in kafeshi da  idanunta , ya ɗan dago ya kalli inda take batare da yayi magana ba ya ajiye flaks da laidar hannunsa “menene kuma kika  wani tsareni da idanu?  yayi maganar cikin rashin damuwa “a ranta tace kaji da munafurci kana wani ciccin magani like he is not the person that try to…”. Da sauri ta katse tunanin. ” ga abincin nan ki tabbatar da kin ci nan da awa biyu zaki koma hannun iyayenki ta yatsin fuska tana turo masa karamin bakinta cike da shagwa’ba tace “ni ni babu abinda zanci sannan babu inda zani, I won’t go anywhere I will stay here!”.
niyyar fita yake Jin abinda tace yasa  dole ya dawo ya zauna wanda zuwa  lokacin itama ta zauna a gefen gado tana fuskantarshi ya kafeta da kyawawan idanunshi yana kallonta a tsanake, bata fuska tayi tace “meye na wani tsareni da ido kamar zaka cinyeni kana tunanin maidani batare da nasan matsayina ba, ni dole sai ka fada min matsayina kafin! Are you marrying me or not?!”.
“ba ke kike da wannan ikon ba ganin damana ne ko akasin haka yayi maganar a dake yana mikewa  ya karasa ya dauko cup da spoon  ya dauraye wannan tsarin na cikin tsarinsa da  dokokinsa tun bai san zai taka matsayin da yake a yanzu ba ,ya dawo inda take tamkar an dasata ya hada mata coffer ya tsiyaya zuma a ciki ya juya ya  mika mata “ki sha karki ‘bata min lokaci dan lokacin sallah ya karato dole ta Kai hannu ta amsa  saboda  yadda ya  hade rai ta soma kurba kadan kadan tana kallonsa , ya janyo farar laida ya buɗe ya ciro takeway ya buɗe ya janyo karamar stood gabanta ya ajiye tayi murmushin karfin hali tace ” laila kamar wata matarka gsky i will love to be tha…”. “shut up I don’t want hear ….
Sai kuma yayi shiru ya kasa karasa maganar  “ki daina kusanta kanki dani zaki sa zuciyarki cikin rudani  da wahala  dan I can’t be that person”.

shiru ne ya biyo baya kafin daga baya yaja numfashi ya  cigaba da motsa lip’s dinsa  “ina ke ina ni  ? “da kinsan koni waye na tabbatar da ba zaki yi kwadayin kasancewa dani ba har kiyi muradin son zamowa mata agareni , nasan kyawuna ne ya rudeki ko ?”.

tayi saurin hadiye ruwan shayin data kurba tana girgiza masa kai  “no just like that I fa…”.
“Shiii! karki bata bakinki duk abinda zaki fada bazan taɓa yarda ba dan dubunki sun fada Kuma ta nan yake bi  ya fita ta nan ya nuna kunnenshi ,  ta narkar da fuska kamar zata yi kuka ” ka fahimceni dan Allah give me chance to sho…”. “nace bamu dace ba sam! Let’s this be the first and last” ya kasara mgnr yana tsura mata idanunsa dake bugar mata da zuciya”Anyway daga yau basai kin Kuma ganina ba”.
yayi mgnr  a fusace “ki ci abinci kawai , girgiza masa  kai tayi “ka kwantar da hankalinka wallahi da zuciya daya nake son zama abokiyar rayuwarka ,zan zauna da Kai tsakani da Allah, baxan damu da wani abu naka ba idan kuma kana da mata ne yasa kaki   amincewa dani ka fada min bazan so na shiga tsakanin ma’aurata ba? “.  ta karasa maganar kmr zatayi kuka cike da hassala ya katseta  “just eat!

yana zaune ta soma tsakuran abinci kamar bata son ci  har sanda aka soma Kiran  sallah  magrib ,ya  mike tsam ya shiga bayin dake manne da dakin bai wani dauki lokaci ba ya sake bayyana a parlour a kallon da yayi mata ya fahimci gbdy attention dinta yana garesa “ki tabbatar da kin cinye abincin da shirin barin gidan  nan  kafin na dawo daga masallaci”. ya  fita daga d’akin yana taku cikin isa da izza kamar wani jinin sarauta tabi bayansa da kallo har ya bacewa idanunta “ya rabbi Allah ! You alone knows that I am not attracted to him for his handsome face, haka kawai  na tsinci kaina Allah ka kawo min ɗauki ya fahimceni before is too late”.   ta lumshe idanunta wasu siraran hawaye suka gangaro mata  yana fita ta saki spoon din hannunta  ..

Kai  tsaye matsallaci ya nufa da kafafunsa yana tafiya kamar baya son taka kasa yayinda mutane unguwan suke gaisheshi cike da girkamawa yana amsa musu a mutunce  lokacin daya karaso cikin matsallacin tuni sawun gaba dana biyu ya cika bai ji dadin haka ba  yabi sawu na uku cike da ladabi ga ubangijinsa yake tada kabbara  bashi ya fito daga massalacin ba  sai da akayi isha’i yana fitowa daga masallaci Kai tsaye gida ya dawo ya sameta kwance cikin bargo  idanunta a lumshe “ke ki tashi muje kou gabanta ne yayi mummunar faduwa  har ga Allah tana son komawa gida  ga iyayenta dan tasan suna can cikin tashin hankali most especially mum  dinta sai dai  bata son barinsa dan tasan ba lallai ta sake had’uwa dashi ba kamar yadda ya furta , akwana  daya datayi dashi ta fahimci shi din mutukin kirki ne wanda samun irinsu ke da wuya “ki tashi muje there is no time to waste”.
tana jinsa tayi shiru ta sake  lafewa  haɗe da kamkame jikinta ….

DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*

READ MORE AT

https://novels.com.ng

?️07

……Kusa daita ya ɗan duka  yana  kallonta ,a hankali yaji ta kamo yatsun  hannunsa cikin nata tana murzawa bai san sanda   ya  zauna a gefenta yana sauke numfashi tare  da tankwashe ƙafarsa  ɗaya yayinda d’ayar kafar ke kan tayis yana jijigawa , matso da kanta tayi ta d’aura  a saman  cinyarsa, idanunta a lumshe take jin yadda idanunshi ke yawo a fuskarta ,motsa hannunsa yayi da niyyar zarewa daga cikin nata saboda yanayinsa daya ji yana sauyawa, ta bud’e idanunta  tar akanshi Ido cikin ido suke kallon juna lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud’esu akanta ya mik’e  dan baya son kusancinsu tare “me yasa baki jin magana ?”

  cikin sanyi murya tace ” me nayi maka ?” tana janyo hannusa ya rankwafo jikinta bakinsa ya sauka a daidai kunnenta hucin numfashinsa  yasa ta runtse idanunta da sauri.  “Ki tashi muje na maidake gidan ku” yayi mgnr yana sakin numfashi haɗe da ciza gefen kunnenta  ta saki qara mara sauti tana jin wani iri a gabad’aya ilahirin  jikinta .”No! bance maka bazan tafi gida  ba but atleast na…..
“Shiii!”. ya katseta ta hanyar d’aura yatsansa a kan lip’s d’inta,  shiru sukayi gbdy zuciyarsu na bugawa da karfi  “ka hanzarta maida yarinyar nan  tun bata zame maka kaska ba’. zuciyarsa ta faɗa masa haka, mik’ewa ya sake yi  yana kamo hannunta “Ke! tashi muje Karki bata min lokaci “. banza tayi masa tana  yatsina fuska “bana son Ki sake min mutsu  akan komai ” yayi maganar yana matse yatsun  hannunta cikin nashi yana ko’k’arin sauko dai ta, Cikin rashin sani ta fad’o jikinsa tare dan sakin  k’ara  “Ahm!”. Idannunta rufe, yadda ta runtse su yasa ya k’ura mata idanunsa masu matukar  kyan gaske, dan kanne d’aya idon tayi ta bud’e sai tayi saurin mayarwa  ta rufe hakan ya bashi murmushin da  bai shirya yiba me sauti jin haka yasa  tayi saurin bud’e idannunta akansa.

Murmushin  ya k’ara mishi kyau sosai kamar kar ya daina  , d’an k’ara ware idanunta tayi tana kallonsa wanda har lokacin fuskarsa na d’auke da murmushin. Ko’k’arin gyara tsayuwarta ya soma yi , Tanweer kuwa da sauri ta kai ma bakinsa cafka tamai peck a lips d’insa , ware idannunsa yayi sosai  yana kallonta cike da mamaki  ‘Do want to kill me wannan yarinya’. Ya furta a ransa Tan kuwa murmushi take masa, sake kai mai Cafka tayi a karo na biyu sai dai wannan karon taji ya bude ‘yan lip’s dinsa inda ya soma kokarin kissing d’inta,ya  cafko laulausan harshenta cikin nasa kamshi sweet taji mai kamshi lemun ,ware idannunta tayi ganin kallon da yake mata yasa tayi saurin runtse idanunta jikinta na dan rawa saboda wannan shine karo na farko a rayuwa  data yi  kokarin shan bakin wani nmj .

Tsura mata idanunshi yayi tare da d’an murmushi, yana jin yadda take jujjuya harshenta da sweet din dake  cikin bakinsa take zuciyarsa ta dasa masa  ayar tambaya akanta. ‘anya kuwa yarinyar nan  cikakkiyar buduwar ce ? anya kuwa ba watsatsiba ce take neman kawowa zuciyarsa farmaki? to idan itace kai meye ?Me ye marabinka daita? ” wata killa ma ta fika tunda bata aikata abinda kake …….
Kasa k’arasa zancen zucin nasa yayi saboda yadda take bin kunnensa da lallausan yatsunta tuni ya kasa jure abinda take masa a hankali ya cafko harshenta yana tsotsa a tare suka shanye sweet din sai ji sukayi sweet din ya kare aiko ta saka masa kukan shagwa’ba. “Wayo! Why?”
Tsura mata ido yayi yana kallonta tare da d’an janyewa, Tanweer banda tab’e baki ba abunda take tana kallonsa. “Ba…ka..kaine ka shanye sweet din byn bai isheni ba”. Tayi maganar a shagwab’e kamar zatai kuka. ‘bata face  yayi wannan karon ba alamun wasa  yanzu a fuskarsa. “okay tashi muje idan ma dubunsu kike so zan miki guzurinsa ta sauko tana gama saukowa ta rungumeshi a jikinta “i love you Mr.No Name!” I will miss you no name   tsintar kanshi yayi da kasa rabata da jikinsa “Just one day with you but ina jinka tamkar kar mu rabu, is it necessary sai mun rabu?”. bakinsa ya kai cikin kunneta yana busa mata  hucin  numfashinsa, lumshe ido tayi “ka barni zuwa gobe plz ban gaji da kasancewa tare da kai ba”ta furta cikin sanyin murya kamar zatai kuka, dan ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta. “ta kowani bangare mahaifinki ya baza mataken tsoro ya damu sosai da rashinki me yasa zaki so zama dani fiye da iyayenki why?”
yay  mata tambayar tare da ko’karin kaucewa.

“I know zasu damu sosai hatta I.B ma zai damu da rashina mutumin da muryata kadai idan bai ji ba a rana  babban tashin hankaline gareshi “
take qirjinsa ya buga zuciyarsa ta shiga rawa  shiru yayi yana ƙoƙarin ‘ban’bareta a jikinsa idan bai manta ba shine mutumin da suke waya daita a wancan ranar da tayi accindent “wannan kuma damuwarki ce yayi maganar cike da rashin damuwa , murmushin karfin hali tayi wanda yafi kuka ciwo “mutum mai dakakkiyar zuciya kamarka bai dace ya damu da lamuran mutane ba sai dai acikin kwayar idanunka kadai za’a iya hango tarin tausayi mutane bila’adadin”. “Ki daina wasa da zuciyarki da tunaninki  muje kawai”. Yayi yunkurin sake  bambareta a jikinsa ,sake   manne masa tayi tana gyara tsayuwarta a jikinsa gabansa na bugawa da matsanancin karfi yayi nasarar  zareta a jikinsa suna fuskantar juna ” ki daina bata mana lokaci saboda hakan babu abinda zai janyo sai tarin damuwa dan bazan taɓa sonki ba kuma ki daina sona dan soyayyata babu amfanin da zata miki , sannan daga yau ki sawa ranki  bazaki sake ganin ko mai kama dani ba, kiyi rayuwarki  tare da wanda kika fara zai fiyye miki , ni ba irin  mutumin da zaki yi rayuwa dashi bane”

gabanta ya dinga dokawa da karfin gaske jikinta ya kama rawa bakinta ya kasa furta komai a dalilin  maganarsa  dake  bugar mata da zuciya ,  riko tsintsiya hannuta yayi, yana gaba tana d’aga kafafunta da kyar tana kallon bayansa yayinda wani duhu mai haɗe da juya ya gilma cikin kwayar  idanunta daidai tsikiyar d’aki yaji jikinta ya sake tana kokarin yin baya ya juyo idanunsa ya sauka akanta gbdy yanayinta ya sauya ta dafe daidai goshinta da hannunta daya  cak ya tsaya a lokacin da take  kokarin zubewa kasa yayi saurin tarota jikinsa hankalinsa a matukar tashe gabadaya ya rungumeta , ita kuwa cike da bakinciki take fidda numfashi kusan minti biyar suna tsaye tana rungume ajikinsa tuni hawaye ya wanke  fuskarta, cike da tashin hankali take motsa lip’s dinta ” muje ka maidani gida kawai   thanks for all the helps tun daga ranar farko da muka hadu har zuwa yantoni daga hannun yan fashi”. magana take jikinta na rawa take yanayin jikinta ya sauya daga  dumin zuwa  zazzaɓi mai  zafi, cikin tsoron da bai san yana dashi ba ya matseta gam  ajikinsa yana fidda numfashi tare da lumshe idanunshi,  “ki dawo daidai sai na maidake” ni muje kawai ina son ganin  iyayena, i really want to see them”. ta k’arasa maganar tana shirin zubar da hawaye jin numfashinta na kokarin tsayawa ya fara  tafiya  daita cikin sanyin jiki ,ya kwantar daita a gefen gado a hankali  hannunsa daya dafe da byn  kanta, yayinda d’ayan hannun ke   tsarke cikin  nata  ya rankwafo jikinta  “ki natsu plz qirjinta na dokawa tace “dan Allah say you love me ka fad’a min  dan Allah koda itace zata zamo kalmar da zanje karshe daga bakinka ina son ji …
cike da matsanancin fargaba yace “dan Allah ki bar zancen nan babu wata soyayya a gabana, soyayyata ga kowace mace bata da  wani  amfanin ,bare ke karamar yarinya dake banason zunubin laifina ya shafe ki ,gara duk wani hukunci da zai zo min ya sameni ni kad’ai bazan ta’ba barin zunubina ya shafi kowa ba bare ke plz, dan Allah ki dawo daidai mu tafi dan hankalina bazai taɓa kwanciya  ba idan  na kai ki gidanku cikin wannan yanayin lumshe idanunta tayi numfashinta na tsarkewa heart beat d’inta na k’aruwa akai akai.

A tsanake ya zare hannunsa cikin nata ta sake runtse idanunta gam jikinta na sake ɗaukar zafi  jallabiyar jikinsa ya zare, ya ajiye akan madaidaicin table din dake  gefen  gado, idanunshi na kanta yana zance zuci. ‘Allah kada kasa wani abu ya sameta a dalilin wannan shirmen nata na banza ,ban da abunta ma  guda nawa take da zata d’aurawa kanta damuwar  soyayyarsa ?  tayi kankanta da daukar wannan nauyin, matan da suka fita girma da wayewa da komai  fiyye da nata  sun kasa shawo kansa a batu na soyayya bare ita , shi sam babu wannan a ransa “

   Rankwafowa yayi  jikinta tare da tokare hannunsa  da katifa idanunshi na kanta zuciyarsa cike da matsanancin tausayinta duk cikin masu nacin sonshi ita kadai zuciyarsa da gangar jikinsa ta tausayawa ,bai sani ba ko dan ita din yarinya ce mai karancin shekarun da bata wuce autar d’akinsu ba ,hannuta daya ta Kai gefen kanta da taji yana sara mata da karfi  a hankali ta soma  motsa bakinta, matsota ya sake yi dan jin abinda zatace “mr.no name am feeling very dizzy”. tayi mgnr tana bude idanunta akan shi eye’s into eye’s suke kallon kwayar idanun juna “bana gani sosai ta karasa maganar tana kai hannunta kan  damtsen hannunsa ta rike gam jikinta na sake daukar zafi  “Mr.no name!”. ta sake  kira sunansa tana lumshe ido “na kasa fahimtar meke damuna kaina ke…”
tayi shiru tana sake rike gefen kanta, cike da sanyi jiki yake binta da idanunshi yana shafa gefen fuskarta har ya kai   hannunsa daidai kunnenta tare da zira yatsansa ɗaya , wani irin zirrrrrrrr taji a  gbdy ilahirin jikinta mai kama da shoking  take jikinta ya ɗauki rawa ganin haka yasa yayi saurin  yin kasa da hannunsa zuwa gefen fuskarta ya cigaba da  shafawa a hankali ta sake Kai hannunta kan damtsen hannunsa tana lumshe ido matso da fuskarsa yayi daidai nata  har karan hancinsa na gugan nata tare da   riko yatsun hannunta ya dunkule guri daya yana kallon kyakkawar fuskarta yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa ,numfashi kawai take janyowa tana fitarwa da kyar .

Motsin kwankwasa kofar d’akin yasa ta tsaitsaita numfashinta  ta buɗe idanunta fess tana kokarin kallon kofa shi kuwa har lokacin hannunsa na kan shafa fuskarta haka idanunshi na kan fuskarta ya kasa daukesu “mr.no name, kamar wani yana buga kofa”. Ta furta a hankali “karki damu babu Wanda zai shigo d’akin nan sai da izinina tayi shiru “ki yarda dani babu wanda zai shigo hannuwanta duka ta Kai qirjinsa tana yarfesu,  sautin wata murya ce ta doke dodon kunnenta “hey adnan open the door plz, is me”. hade da buga kofor da karfi kamar za’a balla a hankali ya dan juyo yana kallon kofar sakamakon jin kuryar zahra “adnan!”……….
ta furta sunan   tana lumshe idanunta  wani irin dad’i taji ya mamayeta atleast she know his name yadda  yake da tsananin kyau haka sunansa ke dadin ……. .

Tsura mata ido yayi saboda jin sunan daga bakinta “sautin mace naji ko matarka ce?!”. tayi maganar hankalinta a matukar tashe tana mai sake Kai hannuwanta qirjinsa ta fara turesa ya mike yayinda take kokarin saukowa yayi saurin maidaita “ki kwantar da hankaliki ki kwanta ki dan huta bari naje na dawo sai mu tafi”. ya janyo rigarsa ya zira ya nufi kofar  sai ganinta yayi ta mike tana neman hanyar buya yayi saurin riko hannunta “ina  zaki?!”hannunsa tabi da ido  “,ki koma  ki kwanta ki bani minti biyu yanzu zan dawo mu wuce”

  ” adnan dan Allah ka bude min kofa mana!”. Aka Kuma fad’a daga daya bangaren take jikinta ya kama rawa ta soma zazzare idanu hannunsa  duka yasa ya riko kafadunta ta zaro ido tana  kokarin fixge  jikinta “wayyo Allah tsoro nake ji kar matarka ta ganni, if she see me what will she do nasan! kasheni zatai “yes she will definitely kill me, dan Allah ka boyeni”.  tayi mgnr a rud’e sound dinta na tashi tana ko’k’arin buya a jikinsa , hade rai yayi “ke malama ki kwanta nace!”.
yayi mgn a tsawace  yana nuna mata katifa cike da sanyin jiki da tsoro tayi taku biyu ta zauna a gefen katifa jikinta na rawa  ya k’arasa jikin kofar ya Kai hannunsa kan handle yaji kofar a kulle gam tsaki yaja “a she a rufe kofar take  shiyasa Zahra ta kasa shigowa” yayi magana a k’asan ransa , murda key yayi  hade da zarewa ya fito yana sauke idanunshi akanta “Kai da waye  a cikin d’akin?!”. tayi tambayar kamar wata zararriya tana wani irin huci tamkar mijinta .

“Muje”. Ya mata alamu da hannunsa yana nuna mata daya part d’in. Kallonsa tayi cikin zafin rai tabi ta gefensa ta tunkari ko’far da Tanweer take cikin zafin nama yasa hannunsa ya fincikota baya. “Me kake nufi Adnan karuwa ka kawo gidan nan ?”. Tayi maganar tare da k’ura mishi ido. “Ba karuwa bace kar….”. “Karuwa ce mana” ta sake  furtawa cikin d’aga murya, runtse idannunsa yayi jin tana Kuma had’a Tanweer da mummunar kalmar sosai ranshi ya soma baci.
“Na fada miki ki daina kiranta da wannan mummunar kalmar dan ba ita bace”. ya fada cike da bacin rai  yana huci  yayi  cilli da hannunta daya rike , Kallonsa tayi tare da murmushin takaici ta kara yunk’urawa. “Koma wacece wannan karuwa sai na…”. Fisgota yayi da karfi  tare da shimfid’a mata wani irin gigitaccen  mari, kan ta dawo hayyacinta ya fisgeta tuni zuwa hanyar da bataso, bai ajiyeta ko Inaba sai wani katon d’aki.
  Cillata yayi gefe ya juya zuciyarsa na masa wani irin zafi. “Adnan!”ta Kira sunansa cikin d’aga murya tana sha gabansa. “Wacece kuke magana? Wace matsiyaciyar yar kar…”. Tasssss ya sake  d’auke  kyakyawar fuskarta da wani  gigitaccen mari wanda yafi wanda ya mata a baya, fashewa tayi da wani irin kuka. “Nace ki daina me yasa bakya…”. “Yanzu akan wata ‘ya mace kad’au hannu Ka mareni? na shiga uku!”. Ta katse shi cikin muryar kuka tare da k’ara fashewa da wani sabon kukan ta koma gefen gadon ta zauna baka Jin komai sai fitar sautin kukanta.

Shiru yayi qirjinsa na masa wani irin rada’d’i da zafi  wanda baisan na meye ba b’acin raine ko kukanta ko kuma kalmar karuwa  da zahra ta danganta yarinyar dashi ne , shiru yayi yana sauraron kukanta gashi  abunda yatsana kenan  a rayuwarsa  yaga mace na kuka ,sanin hakan yasa Zahra ta k’ara k’arfin kukanta, bud’e  idanunsa dake runtse  yayi , cikin wani irin zafi ya soma taku a hankali har ya k’arasa bakin gadon, zama yayi daga gefenta. “Look Zahra! Kiy…”. Sake fashewa tayi da wani sabon kukan  “Ya Salam!  dan girman Allah kiyi shiru ki daina wannan kukan dan Allah”ya fad’a lokacin daya  Kai hannu yana d’an bubbuga kafad’arta, a hankali Zahra ta sulale ta shige jikinsa. “Baby  wacece wannan yarinyar daka mareni  akanta ? “tayi masa  tambayar tare da sauke  ajiyar zuciya ..

“Bakowa bace!”. Ya furta hakan cikin ko’k’arinsa na kauda zancen dan jinta a jikinsa ba k’aramun tada mishi sha’awa tayi ba musamman yadda ta tura hannunta cikin k’irjinsa tana wasa da kan nipple’s dinsa lumshe idanunsa yayi gaba daya  tare da laso busasshen labbansa.

“Bakowa ba kace?ta fad’a cikin d’an d’aga murya lokacin  daya  ta tashi zaune tana kallonsa. Ganin zata b’ata mishi lokaci  ya jawota jikinsa zatai magana ya had’e bakinsu gu d’aya.

Lumshe ido tayi ganin yanayinsa ya tabbatar mata bawata mai mahimmanci bace a rayuwarsa  dan   daya kusancenta tasan  ba zai  taba bata hadin kai   a  wannan lokacin ba , sai dai tambayar dake k’asan zuciyarta shine ” wacece wannan yarinyar ? tayi ma kanta tambayar zuciyarta na kwad’ayin d’aura  idanunta akan ko wacece ta shigo rayuwarsa da har baya son akirata da kalmar karuwa  ‘tasan akwai tarin mata bila’adadin  masu kawo masa hari sai dai babu wacce tayi galaba  akansa sai ita ,ita kadai yake saurara domin biyan bukatarsa lokaci zuwa lokaci amman duk da haka sai ta sake tabbatarwa kanta da ita kadai yake alqalla   , wani irin kiss yake mata ,gbdy  a rikice yake kamar zai cire naman jikinta  ,yadda yake sa hannayensa yana matsar jikinta da sauri-sauri  haka yake fitar da wani irin gurnani kamar mayun wacin zaki…………

Sai data tabbatar ya gama fita haiyacinsa babu abinda yake muradi kamar yaji yana having sex ,ta zare jikinta  daga nashi  ta sauko daga kan gadon ta tsaya  tana maida brest d’inta cikin riga ta  ɗauki jakarta ta rataya a kafada  tana masa wani mayataccen kallo da   kad’a masa  jiki ita kanta a matukar bukatar take dashi babu abinda take muradi kamar taji jijiyarsa cikin jikinta yana juyata amman still zuciyarta ta dinga karfafa mata gwiwar sanin wani abu dangane da yarinyar da matsayinta gareshi ,  daman  daga  ita sai wani  gajerin  wando iya cinya  da riga otanet mai budadden wuya  ,bude idanunshi yayi da kyar ya tsaida su akanta  batare da yayi magana  ba “bazan yarda kayi having sex  dani   ba  sai na tabbatar da wacece a wancan d’akin tana magana tana kada jiki da bombom  “na killace maka kaina , kai kadai na yarda na mallakawa kaina  a fadin duniyar nan   ,tun daga ranar daka kusanceni naji duk duniya babu namijin da  zan sake yarda dashi bayan kai , dan haka kaima baka isa kayi mu’amula da wata mace  ba muddin muna tare , ta k’arasa maganar tare da tsayawa daf da  kofar d’akin  tana kada masa qirjinta  idanunshi dake cike da matsanancin sha’awa ya dan lumshe kad’an tare da mik’ewa ya karasa ya dauki t shirt  dinsa ya rataya a kafadarsa   yayi mata alamar ta bashi  hanya ya wuce , cike da natsuwa ta matso shi  tana ƙoƙarin shigewa jikinsa  ya haɗe rai ya raba gefenta zai bude kofar , kamshin dake tashi a jikinsa ya ziyarci hancinta hakan yasa tayi saurin riko hannunsa dan tasan halinsa a duk sanda yayi irin wannan shiru abinda zai biyo baya  mai tsanani hatta sex din ma hakura yake dashi …..

Kin Kallonta yayi yana tunanin abinda zai mata ,zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske, “adnan ta kira sunansa tana ƙoƙarin kai hannunta kan joystic dinsa “ka aure ni plz  dan idan baka aureni ba akwai matsala dan bazan iya rabuwa da kai ba ko nace bazamu iya rabuwa da juna ba  zamu  cigaba da ….
Stop…….
      Ya fada a fusace yana mai  juyowa  “I can’t marry you zahra coz you’re  prostitute “ko ina da ra’ayin aure bazan iya auren mace irinki ba bare babu wannan tsarin a rayuwata  “I can’t marry you zahra shine abinda kwakwalurwarta yake maimaitawa tana kallonsa gaba-daya yanayinsa ya sake sauyawa jijiyoyin kanshi sun fito sunyi rudu rudu  “me yasa kike tunanin bazan iya rabuwa dake ba ?”ke kece bazaki iya rabuwa dani ba amman ni Adnan zan iya rabuwa dake ,idan  kina tunanin bazan iya rabuwa dake ba ki daina wannan tunanin  dan wallahi zan iya rabuwa dake a duk sanda naso kuma a  randa na so ya k’arasa maganar yana jan dogon  tsaki ya kai hannunsa ya fizgeta yayi jifa daita ta fadi bisa gwiwarta ta juyo da sauri tana kallonsa a tsorace,  ya bude kofa ya fita a fusace yana bugo  kofar da karfi hanyar main parlou’n d’insa ya nufa ya bude fridge d’insa ya dauki kwalban win ya dawo ya jingina bayansa da Cabinet din dake zagaye da ma’ajin win   kala daban daban  dake parlou’n ya ɓalle  ya kafa a bakinsa yana runtse ido bai cire kwalban ba sai daya sha rabi sannan ya ajiye hannunsa na rike da kwalban tare da dafe goshinsa da hannunsa daya yana huci …….

Tunda ya bar d’akin ta mike ta tsaya bisa kafafunta tana tariyo maganganunsa da sauri ta runtse idanunta kamar zatayi kuka tace “am mad, am stupid ,am crazy why why me yasa nayi react haka ?  wayarta ta ciro ta shiga neman layin Anas kira kusan uku tayi masa sannan ya d’auka a lokacin da yake tafka masha’arsa da karuwarsa a eko hotel  “ya’akayi zahra ?” oga Anas kana ina  plz ?  na fita wani abu ne? nan ta shiga koro masa abinda ya faru  tsakaninta da Jaguwa take ya fahimci akan  yarinyar da suka d’auko ne numfashi ya sauke yana lumshe ido a dalilin cafkar jijiyarsa da karuwarsa tayi , numfashi ya ja ya  fesar sannan yace  “kina jina zahra  ?tayi saurin gyada masa kai  kamar tana gabansa “kiyi duk yadda zakiyi ki shawo kanshi  ,nayi nisa ina cikin gari gashi ba yanzu zan dawo ba zan kirasa yanzu “okay na gode plz ka taimaka ka kirashi yanzu nasan zai hakura idan kai ne “karki damu idan ma bai hakura ba ki tafi ma haɗu gobe ..

Parlou’n ta karaso fuskarta cike da tsoro da fargaba tare da tsantsar nadama ta durkusa a gabansa “am so sorry adnan I don’t mean to hurt you anymore wayarsa ce ta soma qara ya janyo yana dubawa sunan    anas ya gani dan haka ya ja  tsaki  yaki ɗauka kusan missed call  biyar Anas yayi masa ajere amman  bai daga ba yana jan  tsaki ya jefar da wayar akan kujera dake kusa dashi  ganin haka yasa  ta qara  rikicewa  ta soma zubdar da  hawaye tana rokonsa  “wallahi nayi nadama bazan sake magana akan …
“daya fiyyewa rayuwarki ya fada yana furzar da iska “kayi hakuri  i love You much  “nayi but ki bar min gidana yanzu  ya nuna mata hanyar fita “kar na sake ganin kafarki matsawar bani ne da kaina na nemeki ba, ya karasa maganar yana nuna qirjinsa “dan Allah ka barni  bai tsaya jin abinda zata ce ba ya damki tsintsiyar  hannunta “kinsan Allah ba zaki  ƙara ko  minti ɗaya a gidan nan  ba  out  ya turata waje ya maida kofar ya kulle da karfi  ……………..
 
DARLING’S

??????
KUSKUREN BAYA
     ????
??????

    WRITING BY
*BAGUDO& MIMI’S QUEEN*
          

READ MORE AT

https://novels.com.ng/

?️08 
 
“Ke din  wacece da zaki dinga  takurawa rayuwata ? “ni  nake da ‘yancin yin yadda naga dama da rayuwata bake karyar dana tsinta akan titi  ba …….
“hakuri take faman bashi daga wajen da take tsaye “am really sorry Adnan ba nufina na bata maka rai ba you know I love you more than anything that’s why I reaact  but  am sorry …
” sorry for your self
stupid ,ni nake da rayuwata kuma yadda nake so zanyi , baki da hurumin takura min ko shishigi acikin lamurana gbdy ya haukace yana fadar bakake maganganu as ending ya bar parlou’n ya koma d’akinsa ya faɗa kan makeken  gadonsa ya runtse  idanunshi  yana juyi  da tunanin yanke  mu’amula da zahra har kusan karfe 9:00  yana kwance , wani juyi yayi ya janyo pillow ya manne a q’irjinsa  saboda azaɓaɓɓen sha’awar dake  sake bijiro masa “na kori zahra gashi bani da wacce zata  meye min  gurbinta, take zuciyarsa tace “,kaje ga wannan yarinyar mana ko bakayi komai daita ba zaka iya   rage zafi  …
“ko tayi bacci yanzu” ? ya tambayi kanshi yana daga jajayen idawanwansa da suka canza tsabar bala’in da sha’awa ya saukesu akan   agogon dake manne a bangon  d’akin ya ga goma saura tsaki yaja yace “yarinyar nan bata ci abinci ba …. ..

  mik’ewa yai ya  bar da’kin ya fito haraban gidan yana taku tamkar wani zaki ,  jiki a sanyaye ya shiga motarsa  kai tsaye m.s  fast food ya nufa , yai order abinci da abun sha  mintuna  kaɗan  aka  haɗa masa komai daya bukata aka mika masa farar laida  ya dawo  gida  ya zaro key  ya bude d’akin  ya tura kofa a natse   ya  shiga  ,tana ganin  a buɗe kofar ta zabura  ta mike jikinta na karkarwa  ganinsa yasa ta sauke wani wahalallen numfashi .

  ya maida kofar ya rufe ya k’arasa shigowa d’akin sosai , bai kalli inda take ba ya ajiye laidar   hannunsa akan table ya  soma balle mabalin  tigarsa  ya zare, whit singlet d’insa ya bayyana da gajeren wando iya cinya   duk da bata ga kwantaccen sumar gashin  dake kwance a qirjinsa ba tana iya  hango kan nipple’s dinsa dake tsaye ga  santala santalan cinyoyinsa a bayyane  gabad’aya jikinsa kwance yake da laulausan gashi mai tsuma zuciya wani irin shaukin sonsa ke fixgarta , kallon inda take yayi take  idanunsu suka tsarke cikin juna, wani irin abu suka  dinga fitowa daga kwayar idanunshi suna shiga nata masu wuyar misaltuwa ,
kusan minti uku suna kallon juna batare da sunyi magana ba , sai itace tayi karfin halin yin  mgn “ina ka baro matarka ? banza yayi mata ya soma takowa   zuwa  inda take rigingine tana binsa da idanunta, ganin yadda yayi mata banza yasa ta juya  ta kwanta haɗe da  juya masa baya  tana matso ruwan  hawaye.

A hankali ya k’araso idanunshi na kanta yana karewa halittar jikinta kallo   “Ki tashi kici abinci girgiza masa kanta tai alamar bata ci ,saman gadon ya hau yasa hannunsa ya taɓa wuyanta zafi ne ya ziyarci tafin hannunsa  “oh my god your body is hot are you still sick ? ya tambayeta   girgiza masa kai ta sake yi  , matsota yayi sosai  tashi muje  hospital  ina son sani meke damunki ya fadi haka batare daya tashi faɗa ba   “karka damu idan na koma gida i will be alright   “okay tashi kici abinci  ya sake kai hannunsa jikinta yana  shafa wuyanta taushi da dumin hannunsa kaɗai ya isa  ya siye zuciyar mace ya mallaki duk wani abinda mace zata so ga cikakken namiji  shiru ya  ratsa dakin bai sake cewa komai ba  haka itama bata sake cewa komai ba  tana kwance lamo “har ga Allah ba wai bata son komawa gidansu bane tana tsoron nisan da zai sake yiwa rayuwarta tunda ya tabbatar mata bazata sake ganin ko mai kama dashi bane ,  yayinda shi hankalinsa ya kashi gida biyu wani  na wajen ahlinsa wani na gurin aikin da zai tafi gobe bata ankara ba taji ya dauke cak ya sauko daita  ya zaunar daita a bakin gado ya kai hannu ya dauko laidar takeway din daya shigo dashi ya bude ya fito da take way ya bude “bisimilla ……

Yatsina fuska tayi “banason taurin kai ko mutsu akan duk abinda nake so eat ya k’arasa maganar yana nuna mata abinci ,kin ci tayi kamar yadda ya umarceta a ranshi yace “ta fiyye shagwa’ba ni da nake dan oya oya  yaushe zan iya jurar wannan shirmen nata , spoon ya d’auka ya dubo abincin ya kai bakinta  “me yasa kike da taurin kai ? “bazaki taɓa shiryawa  dani ba matukar kina da taurin kai ,  bai tsaya jin abinda zatace ba ya sake  kai spoon karamin bakinta babu mutsu ta bude bakinta ta amshi abincin idanunta na kanshi sai dai cike suke da ruwan hawaye shi kanshi sai daya lumshe idanunshi saboda abinda yaji yana bin jikinsa wanda ya rasa ko menene, spoon biyar ta amsa ta kawar da fuskarta alamun takoshi ya bude kwalin   freshyo ya mika mata sannan  ya mike ya shiga bayi …

Shiru tayi tare da bin bayansa “iya haka ma tasan ta samu wata daraja ta musamman daga gareshi  mikewa tayi ta shiga tsintiri a d’akin da tunani “anya kuwa muryar data ji d’azu na matarsa ne ….? “Idan bana matarsa bace to na wacece ?”meye matsayinta garesa ? a natse ta koma kan gadonta ta kwanta tana sake zurfafa tunaninta gbdy hankalinta a tashe yake jin sautin matar sai dai hakan  bai sa son da take masa ya kau ba hasalima ji tayi zata iya rayuwa dashi da kowacecce  ,a natse ya tura kofar bayi ya fito sam bata ji motsin fitowarsa ba tana can duniyar tunani  sai hucin  numfashinsa taji a daidai saitin wuyanta  ta matsa  kafin ta ankare  ya haɗeta da jikinsa ya soma  rabata da kayan jikinta ,gabanta ya tsananta fad’uwa  da sauri “karfa soyayya ta rufe mata ido ta biyewa mutumin daya tabbatar daya baya sonta,  tana jin yadda hannunsa ke yawo a sansar  jikinta ta fashe da wani irin kuka yayinda qirjinta ke dokawa da matsanancin karfi kamar zai tsage.

gaba-daya  hucin numfashinta da kamshin jikinta ya cika masa hanci ,  jin sautin kukanta yasa ya  juyo daita bai tsaya wata wata ba ya  haɗe bakinsu guri daya  tare da kafe hannunsa daya  akan nipple d’inta yana murzawa a hankali wani irin tsotsa yakewa  bakinta yana murza kan nipple d’inta wanda take jinsa har cikin kwakwaluwarta ,take kukanta ya soma raguwa  saboda hannunsa dake yawo a jikinta, take  fitar numfashinta ya sauya ,shi kasan baya son yadda yake zakewa da jikinta tunda yasan bai dace ya mallaketa ba , sai dai ya rasa dalili   sake  manneta yai  tsam ajikinsa yana sake  shegewa jikinta tare da taɓa duk inda hannunsa yaci karo dashi a sansar jikinta musamman dukiyar fulaninta kusan minti talatin yana romancing d’inta wayarsa ta soma ringin a hankali ta zame jikinta daga nashi ta  kwanta tana sauke numfashi ,  figota yayi  ta faɗa saman faffad’an qirjinsa yana sauke numfashi da kyar batare daya ɗauki wayar ba , duk yadda take jin karfin soyayyarsa a matukar tsorace take dashi cikin sanyi jiki ya dinga shafata yana  sauke numfashi “ana kiran wayarka fa tayi maganar kamar zatayi kuka   ..

  hannu ya kai ya ɗauki wayar ya manna a kunnenshi batare da yayi magana ba daga can bangaren anas ya kira sunansa ” Jaguwa …
Shiru yayi yaki furta komai yana wasa da gashin tanweer  “nasan kana jina ka maida yarinyar nan kuwa ? shiru ya sake yi yana sauke numfashi da ajiyar zuciya “da alamun baka maidaita ba ?  lumshe idanunshi yayi yana yin kasa da hannunsa tare  zagaye kan nipple’s dinta, shi   kaɗai yasan yadda yake ji ajikinsa a duk sanda suke tare.. ..

“Ni ka yiwa gargadi  sai gashi  kai ne ka aikata hakan, jin haka yasa Jaguwa   mikewa ya sauko  yana gyara zaman gajeren wandonsa  dinsa daya dan zamo  daga kugunsa ya nufi kofar fita “bai dace ba gaskiya ,abinda mukeyi ne fa  kana  mana faɗa   me yasa zaka yi  …?saurin dakatar dashi yayi   “ni din ma ba da wata manufa na d’aukota ba ,na d’aukota ne da niyyar  azabtar daita, na gana mata  azaba na nuna mata kuskurenta akan  abinda ta min sai….
Yayi shiru ya kasa karasa maganar  “sai kuma ka bige da  …….

dakata dan Allah malam ni babu abinda nayi daita “to me amfanin rike musu yarinya da kayi  ?  “Ka ….
kit ya katse kiran yana dafe goshinsa tare da rike kugunsa da daya hannunsa  wani kiran ne ya shigo ya sake katsewa ya kashe wayar gaba-daya ya koma d’akin  yana Kallonta idanunta a lumshe alamun tana  jin bacci rabawa yayi jikinta ya kwanta  tare da  matseta   ganin haka yasanya shi gaggawar birkitota suka fuskanci juna  eye’s dinsu suka haɗu zuciyarsu yayi mummunar bugawa a tare laulausan tafin  hannunsa  taji yana yawo ajikinta  tun tana jin abinda yake  har bacci yayi nasarar  d’aukarta amman stil tana jinsa  , gabad’aya ya gigice irin gigicewar da bai taba yi akan kowace mace  ba, duk tunaninsa ya kau burinsa kawai ya samu biyan bukata sai dai  bazai iya  aikata komai daita ba…….

sama da awa biyu ya ɗauka yana romacing din  jikinta daren da yake jin  kasancewarsa  na  musamman  gareshi dan kuwa ji yake tamkar yana tare da matarsa ce  ina ma  zai iya daya yaki zuciyarsa ya  aureta kamar yadda ta bukata dan  yasan zai samu dukkanin wani kulawa daga gareta ,zata shayar dashi soyayya  ,a hankali  har ya samu natsuwa ya kwantar daita a saman faffadan kirjinsa yana sauke numfashi   …
hannunsa ya daura saman gashinta  yana shafawa  zuwa gadon bayanta haɗe da  kissing foring head d’inta  “acikin zuciyar tanweer kuwa addu’a take da Allah ya tsaida shi iya haka batare da ya kusanceta ba , Allah kasa wannan bawa naka ya aureni  dan zan sha  soyayya shi din na daban ne i love you adnan ta furta haka acikin ranta , rufe musu jiki yayi yana sake lumshe kyawawan idanunshi har bacci yayi nasarar daukarsa…..

*****
A hankali ya bude  kyawawan idanunshi ya  daura akan  ƙaramin agogon dake ajiye akan abun gado,  karfe  takwas ya gani har  ta wuce da wasu yan mintuna tsaki yaja saboda ya makara idan akwai abinda ya tsana bai wuce makara gurin sallah ba , ya  kwantar daita tare da lullu’beta da bargo ya mirgina ya sauko  ya janyo towel ya d’aura ajikinsa cike da natsuwa ya  shiga   bathorrom , bathtube ya shiga ya tsaya ya soma sakarwa jikinsa ruwa, wankar tsarki yayi tukuna  domin tsaftace jikinsa sannan yayi wanka soso da sabulu bai dade ba   ya fito yana goge jikinsa yana kallon fuskarta da gashin kanta mai tsantse da sheki komai nata mai kyau  ya furta hakan a kasan ranshi ..

Jallabiya ya ciro wani design din yasa ya  karasa kibabben gurin sallarsa ya soma gabatar da sallah gabansa na faduwa , yana matukar fargaba da tsoron mahalincisa a duk sanda zai yi sallah sai yaji gaba-daya komai ya kwance masa ,yasan abinda yake aikatawa bai da kyau har yana jin tamkar ibadar da yake ma ba’a amsa ,yayinda take zuciyarsa ta kawar masa da wasi wasin data shiga ya dinga yi mata naci da karfafa gwiwar da   ana amsa har ya idar zuciyarsa rawa take ya  mike ya dawo inda take kwance tana sauke numfashi hannuwansa duka ya kai jikinta ya d’agota ta zube jikinsa ta lafe tare da turo masa karamin bakinta gaba , bakinsa ya kai cikin kunneta “ki tashi kiyi sallah lokaci ya tafi  mika tayi ajikinsa wanda ya haddasa masa jin wani irin shock , “uhm zanyi  zuwa anjima bacci nake ji jikina duk ciwo yake min ,gefen kunneta ya  ciza da dan karfi ta saki qara tana sake  shigewa jikinsa “dole ki tashi kiyi sallah me kika yi da kika gaji  ya k’arasa maganar yana busa mata iskan bakinsa take tsigar jikinta suka mike sake turo masa  bakinta  tayi tana kokarin buɗe bakinta taji yayi sama daita ya shige bathorrom daita ya sakata  a bathtube “ba’a lattin sallah a gidana oya kiyi alwala ya juya ya koma d’aki bayan kamar minti uku ya dawo hannunsa rike da jallabiya ya ajiye mata ya sake fita ..

Jiki a mace ta fito tana kallon inda yake zaune rigingine da gado ta isa inda taga dadduma ta tada sallah bayan ta idar    ta koma dayan bangaren da yake ta zauna “good morning ?”morning ya faɗa atakaice batare daya kalleta ba “ya kamata na koma gida ina so..
“zaki tafi nan da wasu awani dan zamanki bashi da  wani amfani , ya fada yana mik’ewa akan  katifa    bata sake cewa komai ba  ta zame ta kwanta tana runtse idanunta “komai cikin gadara da isa da nuna rashin kulawa ta fadi haka a kasan ranta …….

ya mike ya fita daga dakin zuwa  wani dakin , yayi shirin fita operation dinsa tsaf ya shirya cikin bakaken kaya  riga da wonda na suit  ya ɗauki bindigarsa ak47  har guda biyu ya soke ajikinsa yabi jikinsa da turare mai sanyi  kamshi  sannan ya  fito zuwa babban  parlou’n gidan  yana d’aura agogo a tsintsiyar hannunsa turus yayi ganin jabir kamil jubi da Anas zaune suna   tautaunawa akansa  ganinsa yasa  suka mike  suna kallonsa , kallonsu shima  yayi daya bayan daya yana tabe baki  sannan yace “ku kuma fa ? “a tare  suka bude baki mun zo ne akan wannan fitartaka  bama son ka fita aikin nan dan Allah ka hakura  ,”me yasa bakwa gajiya da magana ɗaya nifa wannan ba sabon abu bane agurina,”,Koda yaushe kana jayayya damu akan ra’ayinka  amman  akan  wannan   dole  mu fi karfin ka “karfin wa ? ya furta   yana musu wani irin  kallon kasan ido
“Duk ma abinda zakuce kuce but I must   face tanko gote zasu sake magana ya dakatarsu har zai  fita yaji jikinsa yayi masa  wani iri a hankali ya juya ya koma ciki ,kai tsaye d’akin  da tanweer take ya shiga ya hawo har saman  gado  ya shige jikinta yana kissing din bayan wuyanta jinta yake kamar matarsa ya zira harshensa cikin kunneta sannan ya kamo hannunta cikin  nashi “zani wani aiki mai mahimmanci da zarar na dawo zan kai ki gidanku  ajiyar zuciya ta sauke tana juyo ta zuba masa ido batare da tace komai ba shima bai sake furta komai ba wani iri suka ji ajikinsu a lokacin da kwayar idanunsu suka tsarke cikin juna ,bai sake cewa  komai ba ya fice tabi bayansa da kallo kamar ta hanashi fitar duk da batasan inda zashi ba , har lokacin su Anas   suna  tsaye ya nufi haraban gidan suka biyo bayansa   suna masa magana amman ko tari bai yi bare su saka rai zai amsa musu   , kai tsaye dakin ajiye makamansa ya nufa ya dibi harsashi da kudi masu yawa ya ɗauki keyn motarsa city ya  fito still suna biye dashi ya karasa inda aka tanada domin ajiye motocinsa  ya danna key din hannunsa ya bude  kofa mazaunin direba  ya shiga ya tayar mai gadi na ganin hancin motarsa ya bude masa, ya cilla motarsa waje  .

mutanen dake tsaye jiran fitowarsa suka mike tsaye ,kamar ba zai tsaya ba sai kuma ya tsaya   batare daya kashe motar ba ,yayi warning glass din motar ya  ciro bandir din kudi yan dubu day day ya soma  raba musu kamar yadda ya saba suka dinga  amsa suna zuba masa ruwan addu’a da samun nasara  yana kada kai ,sai  daya sallamesu sannan ya dauki hanyar zuwa donping estate   ..

     “Taurin kai taurin kai mutun kamar mutanen farko duk abinda kaji ance ka barshi barinsa shine alkhairi duk kuma abinda zaka samu a duniya zaka bar shi jubi ya faɗa cike da taikaici da bakinciki taurin kan Jaguwa “wayyohlly Allah wallahi har na fara tausayawa yan’uwansa da halin da zasu shiga idan wani abu ya faru dashi  kamil ya fada yana marairaice fuska , jabir yace ” wallahi tunda ya soma shirin aikin nan naji ajikina babu nasara  “muyi masa addu’a kawai Allah ya dawo dashi lafiya domin shine karfin gwiwarmu bamu taba samun saɓanin ra’ayi ba sai a wannan lokacin inji cewar anas daya fi kowa shiga damuwa ” ameen suka had’a baki gurin fadar haka..

A hankali yake murza stearing  yana tunanin yadda abubuwan zasu kasance gaba-daya ya gama tsara komai da yadda zai shiga ya fito har ya dauki  titin da zai kai shi  estate din  ya  karaso bakin get din estate din yayi parking ya ɗan dade sannan ya fito     daga cikin motarsa yana gyara zaman suit d’insa kai tsaye gurin securitys din bakin get ya nufa suka gaisa a mutunce bazakace masa dan fashi ba bayan sun gaisa yace “ina son ganin Alhaji tanko gote  ..
Daya daga cikin securitys ya leko daga cikin wani karamin daki yana dubansa ganinsa cikin shiga ta kamala ya koma ya zauna dayan yace “me ye sunanka na duba ko kana cikin list din masu son ganinsa ? Shiru yayi ya kasa magana yana ciza lip’s d’insa na kasa security ya sake kallonsa yana  tambayarsa “uhm don’t worry bari na kirasa “better dan ba’a bawa Kowa damar shiga sai da izininsa  wayarsa ya ciro kamar zai yi kira ya koma cikin motarsa ya zauna yana tunanin yadda zai shiga cikin sauki .

”  Anas……..”
jabir  ya kira sunansa yana zama a gefensa “na’am jabir Anas ya amsa jiki a sanyaye”  everything will be fine naga duk ka damu tunda jaguwa ya bar gidan nan  “dole na damu jabir ina jinsa tamkar danuwana bana son wani abu ya sameshi bana son na rasashi yayi mgnr kamar zai zubar da kwalla “jaguwa ba kamar sauran mutane bane , gabad’aya alamuransa akwai lisssfi  ,yana da kaifin kwakwaluwa bazai bari mu rasa shi ba saboda yasan muna son shi “jabir nasan da haka nasan yana son mu duk duniya bashi da aminan da suka kai mu but bansan me yasa yayi irin wannan taurin kan ba ,nayi kokari fahimtar dashi nayi komai akan ya bar wannan aikin amman yaki ya kasa fahimtata jabir zuciyata na cike da tsoro yanzu idan wani abu ya sameshi  adalilin tango gote ya zanyi da rayuwata ? “Anas kana tsoro da tausayinsa with  reason nima zuciyata tana cikin damuwa amman abinda na lura dashi  yana sane so yake mu rasa shi inji cewar kamil wallahi idan wani abu ya sameshi bazan taba yafe masa ba yayi maganar yana goge hawaye “ba haka bane kamil  Anas ya fada shima hawaye ne cike da idanunshi “zai dawo   zai dawo anas ya dinga maimaitawa zai dawo da kafafunsa domin shi din ba mutun bane kamar sauran mutane mutun ne mai matukar amfani ga rayuwar mutane yayi handling din matsaloli a rayuwar data gabata ina da tabbacin zai dawo da kafafunsa suka rungume juna suna kuka ..

****
Alhaji tanko gote  zaune a cikin  tangamemen parlou’n sa daya ji kayan more rayuwar duniya tare da manya abokansa kowane hannunsa rike da glass cup  suna kurban ruwan  win yayinda gabansu table ne dake dauke da kayan itatuwa kala dabam dabam,tun daga kan ginin gidan da tsarin da’aka bi dashi za ka san mamalakin gidan attajirin ne,gidan  zagaye  yaje da flowers sannan  yafi Kowane gida dake cikin estate din kyau da tsaruwa  .

shewa ne ke tashi acikin parlou’n “mutunen  da zasu ce meye namu acikin lamuran   kasar nan ina tunanin mutanen sun tabbata    dakikai ne , domin daga kasar nan tamu har  zuwa kashen ketari sunanmu ya zagaya sannan a san da zamanmu,   maga Wanda ya isa yace meye namu acikin lamarin kasar nan bayan mune gwanati  “wannan haka ne inji cewar Alhaji amadu dan iya wanda ke fuskantar alhj tanko gote   “muna da tarin kudi muna da tarin mutane muna da hanyoyi daban daban akwai connection me muke so  acikin kasar nan da bamu samu ba  da har wasu zasu dinga cewa meye namu aciki ?  “babu ma wanda ya isa domin mune gwanati kuma ko ana so ko ba’a so dole a dama damu  kuma muyi abinda muke so  “wannan gaskiya  ne …

“waɗan kananun maganganun yasa  nake gudun shiga siyasa Gara na tsaya iya haka tunda duk abinda nake nema ina samu sannan ina juya waɗan da nake so  na bada umarni kuma abi inji cewar Alh Tanko gote   suna cikin hirar wayar Alhaji tanko gote ya ɗauki kara ya mike sanye da bakin kaya wando da riga da hula ya ɗauki glass cup  ya dauki  wayarsa ya miko dogon coridor din gidansa  sannan  ya ɗauki wayar  ya soma magana kasa kasa   “ranka ya dade  aka fada  daga dayan bangaren na turo  da kudaden  yanzu haka yarona na bakin get din  estste ” oooooo my  god me yasa baka da fahimta ni da nace a wuce akai kudi banki shine zaka turo min yaro madadin ma ka kirani na turo body guad “am sorry  sir gani nayi idan na turo kudin zaka fi maida hankali   “haka ne   kana da  fahimta dan   a daidai wannan lokacin ina tare da  shi wanda zai saka hannu   “to kagani sai ka  bashi ayi agama komai dan so nake ya fito zuwa jibi dan Allah kasa a kashe wani a madadin falsa ..” shikenan  a gama karkaji komai  ” zan bada umarnin a shigo da yaron  yanzu ya fada yana  canza magana “you have to understand that you should  know that what someone like us can do  in this land be left ,ya maida  wayar zuwa dayan kunnenshi  tare da shiga karamin parlou’nsa ya  bude window dining area  “nasani ranka ya dade  nasan zaka iya komai murmushi tanko gote yayi” ka kwantar da hankalinka komai zai tafi daidai cikin haka amaryarsa ta shigo  tana taku day day ta nufi inda yake tsaye ta rike hannun daya daga cikin kujerun dake zagaye da dining yana ganinta yayi saurin “cewa  I will call you later  uhm alright “my dear  ta matso jikinsa ya cire wayar a kunneshi yana rungumota jikinsa ya manna mata kiss tayi murmushi “darling  har na fara kewarka da tunanin tsawon lokacin da zaka ɗauka idan ka tafi hong Kong dan Allah kar ka dade  kamar sauran lokuta karka  ɗauki lokaci mai tsawo  bana son ka  dade ka dawo da wuri   duk yau sati ne fa da dawowarka  “uhmmm gaskiya ne amman this time a round just 1 month zanyi na dawo nayi wata uku ban fita kowace kasa ba   “really ?  ya gyada mata kai “idan zan dawo zan biya ta itly  “kai dan Allah tayi maganar a shagwa’be “dole na biya dan akwai abinda zai kai ni daga nan naga bilal  ta soma tafiya tana farinciki  yana biye daita  abaya suka zauna akan farar kujera mai zaman mutun biyu har zai ajiye wayarsa ya tuna bai kira securitys ba ya soma ƙoƙarin kiransu kira ɗaya suka ɗauka “hello sir daga ɓangaren Tanko gote yayi shiru yana tsotsa keya yana ciza baki saboda bai tambayi sunan yaron da aka aiko gurinss ba iska ya furzar yaceb”akwai wani yaro  yana ….
“Okay sir gashi nan ma “yauwa ku barshi ya shigo “okay sir ya katse kiran tare da janyo amaryarsa jikinsa “,zanyi missing din waɗan abubuwan ya kai hannu ya shafo qirjinta bata yi sanya a gwiwa ba ta kai hannunta ta soma wasa da sansar jikinsa kusan minti goma suna rungume da juna wayarsa ta sake ɗauka qara  ya zareta ajikinsa yana ƙoƙarin  d’aga wayar  gabansa yayi wani irin muguwar  faduwa  yayi shiru rike da wayar ya kasa ɗauka babu abinda yake ji sai faduwar gaba.

Saurin mik’ewa yayi yana kallon parlou’n kansa na juyawa a matukar zabure amaryarsa ta mike “what happened ?  “gabana ke fad’uwa da matsanancin karfi “gabanka ke faduwa ta maimaita tana kallonsa” ina jin kamar takun mutane “how is there tayi maganar tana kallon kofar parlou’n  tayi maganar a tsorace ganin haka yasa ya riko hannunta “colm down never mind  “what  do You mean never mind ?  tayi maganar a tsorace “don’t leave the parlou “ban fahimceka ba  ? ” Ina zuwa  yayi foring head d’inta kiss “i think  I will back don’t leave the parlou   ya  juya ta riko hannunsa da sauri  “karki damu zan dawo yanzu ya sake rungumeta ya mannata mata kiss  ita dai a sanyaye ta bishi da kallo “meke faruwa ne haka daga gabansa na faduwa yace na tsaya anan na jirasa zai dawo  tafiya yake gabansa na faduwa ya biyo dogon coridor da zai kai  mutun wata kofa data fuskanci hagu ya fito a hankali yana dube dube har inda wata motar take parke yana dubawa gabansa na faduwa wanda duk sanda yaji haka  yasan akwai wani mummunar abu da zai samesa    cigaba da dube dube yayi  a hankali ya juyo yabi wani hanya stil bai ga kowa ba bai ga komai ba, ya tsaya yana waige waige hagu da  dama sannan ya sake juyawa ya nufi kofar daya biyo “Alhaji tanko gote……….”
yaji sauti daga bayansa cak ya tsaya tare da juyowa gabansa na wani irin dokawa a hankali Jaguwa yake daga kafafunsa “waye kai ? tambaya kake ko neman sani ? “duka ya fada cike da tsoro , jaguwa yayi murmushin  “colm don Tanko gote  zaka san komai cikin second daya yayi mgnr  haɗe da ciro bindigarsa daga maajinta  ya soma  gyarawa  yana kusanto inda tanko gote yake tsaye a matukar tsorace yake kallonsa  da bindigar hannunsa alama su shiga ciki yayi masa babu mutsu ya juya Jaguwa  na biye dashi har suka shiga parlou’nsa na uku ya tsaya ” ba wani abu ne ya kawoka ba illa kudin da’aka …
“Dakata kafin wannan kamar baka ganeni ba ?ya girgiza masa kai “Jaguwa yayi murmushin “daman mutane irinka basa iya gane mutane abinda yafi haka ma zaka iya saboda mutun azzalumi irinka ba lallai ne ya zamanto mara mantuwa ba well ba wannan ne abinda ya kawoni ba shiga ka fito dan zuwa yanzu ka fahimceni “sosai ai idan kudi ne zaka samu har sai kabari ni Dai ka barni da Raina da lafiyata “ban soma wannan aikin dan na dauki ran wani ba sai dai a rashin sani amman   kai wallahi  zan iya daukar naka  take jikin Tanko gote ya sake ɗaukar rawa ….

”   muje inda kudin suke jikinsa na rawa ya nufi wani daki suna shiga sanyi ac ya ratsasu buhu ne cike da kudade  daban daban na kasar  negeria  da kasashen ke tare ka ɗauki duk wanda yayi maka “Jaguwa yayi murmushin  yana shafa qirjinshi da hannu “ai gaba-daya zan wuce dasu dan haka   ka soma ɗauka  daya bayan daya “ka bari na bada umarni  a  kai maka  su cikin motarka  tana ina  “ance maka ni karamin kwaro ne karka bata min lokaci ka soma abinda ya kamata kafin na fasa maka kwakwaluwa …..

Darling’s

1 Comment

  1. Thank you, please post the other episodes

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *