Ameenatou Hausa Novel Part 2

Ameenatou Part 3

34Maryama gaba Daya ta cire tsammani daga rayuwa Dan haka cikin rawar murya da tashin hankalin da Bata taba Shiga ba ta fashe Da kuka zata fara rokonsu karsu kasheta BB ya sakar mata wani mugun marin bayan hannu Saida bakinta ya fashe Da jini sosai ya sake cakumo wuyanta Yana Dora wuqar kafin yace komai Baki na jini tace

"Koda ranar tazo tana daukeda tsohon ciki wata Tara……

Wani mummunan zufa da sarawan Kai tareda bugawan zuciya ne ya saukarwa Lameenu da Mam lokaci Daya,Lameenu yayi saurin kallan Mam zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi da tsalle. . .

Please log in or register to read this post.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *