Novels | Hausa | English and Others

Ameenatou Hausa Novel Part 2

Ameenatou Part 2

This entry is part 2 of 3 in the series Ameenatou na Mamuhgee

AMEENATOUMamuhgee ZafafaBiyar blackMoneyLove 2Kaman yanda suka Saba duk zasu shiga Rami a tare suke shiga basa yadda su shiga ba tareda Dan haka Basu taba shigar ba tareda junansu su biyar din ba. Gyara tsayuwa mamman yayi Yana Dan gyarawa daurin jakar kayansa a qugunsa Yana kallan omer da kusan shine koyaushe me zama karshen […]

Ameenatou Hausa Novel Part 2

Ameenatou Part 1

This entry is part 1 of 3 in the series Ameenatou na Mamuhgee

AMEENATOUMamuhgee ZafafaBiyar BlackMoneyLove Littafin da labarin Ameenatou Wanda ni mamuhgee na rubuta gabaki dayansa sadaukarwa ne ga irreplaceable Besty na AMEENAH ABDULMALEEK (Meenal Maleek)🤍💋 1BismillahirRahmanirRaheem. Kaman yanda yake a tabbacen zance Salati baya hana ɗaukar rai, Hakama Ƙasar kabari bata shuka sedai ta binne binnanne,Itadai ƙaddara yashi ce ko an dunƙulata bata dunƙuluwa,Rayuwa da kaddara […]

Kwankwasan Jimina part 2

Kwankwason Jimina Part 2

This entry is part 2 of 2 in the series KWANKWASON JIMINA!!

KWANKWASON JIMINA!!(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯🦾 NA NANA HAFSATUMX ZAFAFA BIYAR 2024 Free page :02 Join our WhatsApp group here __   “Ba kiji ciwo ba ai ko?… Ki dai na tsalle tsalle Amna..” Ta karasa fada tana mai tambayar ta da hannu alamar menene? Amna ta bude dan karamin bakin ta tana furta sunan yafendo a […]

Kwankwasan Jimina part 2

Kwankwason Jimina Part1

This entry is part 1 of 2 in the series KWANKWASON JIMINA!!

KWANKWASON JIMINA!!(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯🦾 NA NANA HAFSATUMX ZAFAFA BIYAR 2024 Free page :01 wannan LITTAFI mai suna a sama kirkirarre ne, wasu sunayen, garuruwa, abinci, al’adu da sauran su duk kirkira ce. Idan hakan yayi dai dai da rayuwar wani ko wata… Toh akasi aka samu👌 بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ Join our WhatsApp group here […]

Gudun Kaddara Part 2

Gudun Kaddara Part 2

This entry is part 2 of 2 in the series GUDUN ƘADDARA

GUDUN KADDARA HUGUMA PAGE 02 Wani irin kuka da gigitacciyar qara sultana din ta saki tana riqe bibi data qaraso gurin. Tallafe sultana din tayi tana fadin “Ashsha,ashsha,haba maina,me ya hadaku da zafi har haka?kai da nace maka baka ta lafiya?” Ta qarashe maganar idanunta saman fuskar sulatana da tayi jazur. Har cikin tsakiyar ranta […]

Gudun Kaddara Part 2

Gudun Kaddara Part 1

This entry is part 1 of 2 in the series GUDUN ƘADDARA

Bismillahir rahmanir rahim 🏃🏽‍♀️ GUDUN ƘADDARA🏃🏽‍♀️ H U G U M A PAGE 01 *Da sunan Allah me rahama me jin qai,dukkan yabo da godiya sun tabbata ga ubangijin talikai,tsira da aminci su tabbata ga shugaban halitta annabi muhammadu S A W wannan karon labarin namu zai sauka ne a qasar nijer,duk inda akaga kuskure […]

Zafafa Biyar Tsutsar nama Part 3

Tsutsar Nama Part 2

This entry is part 2 of 3 in the series Tsutsar Nama

Typing📲 🐛TSUTSAR NAMA….!!🐛(Itama nama ce) 𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻 𝑷𝒂𝒈𝒆 𝒕𝒘𝒐 …….Mal Saminu yazo da daddaɗan labari garemu cewar na samu scholarship na cigaba da karatuna. Misalta muku yanda na shiga ɗunbin farin ciki a wannan ranar ni da ƴan uwana guda biyu ɓata lokaci ne. Yayinda Abba da Mom da su Baby suka nuna baƙin […]

Zafafa Biyar Tsutsar nama Part 3

Tsutsar Nama Part 1

This entry is part 1 of 3 in the series Tsutsar Nama

Typing📲 🐛TSUTSAR NAMA….!!🐛(Itama nama ce) 𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻 Click to join our WhatsApp Group here 𝑃𝑎𝑔𝑒 𝑜𝑛𝑒Free page بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمDa sũnan ALLAH, Mai rahama, Mai jin ƙai. ………Humm wato Bilyn Abdull atawa fahimtar da abinda shekaran jiyata da jiyata har zuwa yau ɗina tazo min dashi zan iya cewa JARUMTA itace asalin RAYUWA. […]

Shopping cart close