Kwaya tabi kwarya Hausa Novels

Kwarya Ta bi Kwarya Chapter 6

*BISMILLAHI RAHMANIR RAHEEM*

*PAGE 6*

            Present

Amjad kamar Abba sule ya buga masa gudumma haka yaji cikin rawar murya da tashin hankali hana shi Ameera da yake neman yi ya fara magana Yana "Abba karka manta kace duk abinda nake so idan har bai fi Karfinka ba zaka min shi,karka manta kafin na tafi karatun nace ma Ina san Ameera kace min kar na damu bata da miji sama dani,Abba na taso da kaunar Ameera a matsayinka na mahaifina ban b'oye ma ba,kayi min alkawari. . .

Please log in or register to read this post.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *