Rikon Kaka Chapter 6

Riqqon Kaka Chapter 2

RIKON KAKA

CHAPTER2

Rukayya na tarba bokitin ta, yan“ matan dake

tsaye suna bin layi suka hayayyaqo mata.

“wai ke Rukayya wacce irin marar kunyar yarinya

ce? Wane ne kikafi duk nan da ba za ki biyo layi

ba?” .

“Yo ai uban kuturu ma Yayi don k0 ‘ ‘ kakar ki ta

zo nan bata isa ta debi ruwan nanba ‘, idan bata

bi layi ba”.

“Wai yarinya Karama amma kin raina mutane, an

‘sangartar dake, to yau zamu gani k0 . mu k0 ke

Duk ‘yan matan dake wurin suka ‘ hayayyaqo

mata kowa da abinda yake fada.

Dayar wadda bata tanka, ba, tace,’ ku saurara, ba

layina bane? Ku barta ta tarba”. ‘

‘ Dukkansu su kai kanta, “haba. Jamila; yanzu –

saiki barta ta dibi ruwan nan? Bafa, rokar mu tayi

bafa. ai sai ki ja yarinyar ta raina mu” ; ‘ Jamila.

1a cc, “Ku dai ku barta

ba yanda suka iya dole suka bARTA

Rukayya ta murguda baki tana ta harareharare

tamkar zata iya dukan su. Wata a cikinsu ‘sai da

ta bari ta cika taf ta_ tattake zata dora akai

Jamila ta zubar da ruwan

RuRayya tai saurin bin bokitin da aka halbar da

kallo, ta ce. ‘ ‘

“Kam uban nan! Ni ki ka zubarwa ruwa? Ai k0

wallahi sai kin biya ni”

Jamila ta riqe kugu ta cc, “Z0 ki bige ni sai in

dibar maki wani ruwa “

Rukayya ba tai wata-wata ba ta cakumi “

Jamila da kokawa wadda a girme ta. girme mata

sama da shekaru biyar k0 ma fi. Kokawa ta

kaure, Rukayya duk inda ta samu cizon Jamila

take, ita k0 Jamila dukanta take, sai ta cicciBeta“

ta kayar. Kokawa sosai suke, yarinya Karama sai

bala’i ana cikin kai da rigima. . ‘ Kaka ta nufo

wurin famfon saboda ‘ almajirin da yaje ya sanar

mata, saboda. dama . suna son suga an takuli

RuKayya fada k0 don suji masifar Kaka. Tun daga

nesa ta soma zabgo ashar. ‘

“Wacce ‘yar… take bugar min jika? ‘Yar gidan

uban wace ce a garin nan? Yau k0 sai naga

ubanki”. ‘

Jamila ta wurgar da Rukayya can gefe ta rike

Rugu cike da maSifa, ta ce

’ “Ai k0 ba dai ubana ba wallahi”.

‘ Kaka ta dauki Salati, “Kalu Innalillahi. wa inn’a

ilaihi raji’un! Yarinya ni kike zagi tsofai-tsofai

dani? Ai k0 zaki gani, ai duk . Wanda bai

girmama tsohon wani ba, to dama can bai saba

girmama nasa ba, ai duniya ce”.

Rukayya tayo kukan kura ta cakumi . Jamila wai

taji zafin an zagar mata kaka,‘ ta. samu ta rike

hannunta ta gaftsa wani irin cizo, ta rike fatar

gam taKi saki har sai da jamila ta

fasa. Karar azaba, kuma ta Ki saki. “

Kamar daga sama taji an cukwikuyo ta‘ gaba

daya, ta saki Jamilar saboda yanda taji riqon

tasan kowaye. Ya sa hannu ya shiga

. makarta tana ihu sai da, yai mata lilis sannan’

ya saketa ta tsere gida tana ihu.

Ran Abubakar a bace ya dubi Kaka wadda ke ta

zazzaga masa masifa, ya ce

Kaka don Allah don annabi” kakabi ki Juya ki tafi

gida

“Naqi in lafi gidan tunda ka dakar mani jika kai

mata jina-jina ”saboda wadannan ‘yan iskan

marasa mutunci, wadanda basu San darajar

lyayen suba”. .

‘ , Abubakar ya ce”Naji Kaka ki wucr, in ba haka

ba wallahi daukar ki zanyi cak in maida ke

gidan”. . . .

Ta ce, “To zoka dauke ni; marar mutunci, wanda

bai san darajar’ yan uwansa ba. Ke: kuma ki

saurari sammaci, sai nayi shari’ a da ‘ iyaycn ki

Ta juya ta nufi gidanta tana masifa. ‘

Abubakar ya dubi ‘yan matan jikinsa a .sanyaye

yace. ‘

“Kuyi hakuri don Allah ku rinqa haquri .da ita,

kunga tsohuwa cc hankali yayi nisa, don Allah ku’

rinqa hakuri da ita ba don halinta ba, saboda

tsufanta.

Ya samu ya lallashe ~su sannan ya juya gidan

A tsakar gida ya samesu su duka suna ta faman

kuka, yana shigowa Rukayya ta kwasa agujc ta

nufi dakinsu ta kulle.

. Abubakar ya dauki farin bokitin fenti ya fita bata

dai tanka masa ba, da alama ta Shaka, shima bai

kulata ba ya debo ruwan ya ciccika randunan

gidan, sannan ya kira almajiri ya bashi ya siyo

mashi koko da Kasai.

Yana kewaye yana wanka almajirin ya ~dawo yai

sallama, kaka la dube shi kafin ta ce.

‘ “Ya shiga wanka, sai ka jira ya fito“: Almajin

yace“Ai makaranta zan koma. Ta ce“To ajiye nan

ka lafi”.

Almajirin ya aje yai gaba abinsa, kaka , ta mike

taja tsaki tai cikin dakin k0 kallon knkon da

kosan batai ba ita ala dole fushi take.

Abubakar ya gama wankan sa ya fito daga

bandaki yai karo da akuyoyi ‘sun zubar da kokon

suna ta lasa, bai ga ma qosan ba sai dai ledar da

akuyar keta tauna a bakinta.

‘ Yai tsaye yana kallon ikon Allah. zuciyar ‘ sa tai

masa ba dadi, ya nufi dakin kakar

daga

bakin “‘dakin ya tsaya ya bisu da kallo, ya girgiza

kai.

“Ina ma ni Allah Ya dauka ya bar iyayena, tabbas

da, ban rayu ina kallon wannan abun bakin cikin

da takaicin ‘ba, zuciyata tayi kankantar daukar.

Wanan takaicin da kuke dora mani. . babu

damuwa, ‘duk ranar da bakin ciki ya kasheni sai

kuma ku yiwa wani.

Kuma da kika bari akuyoyi suka cinye kalacin sai

sai dai ku zauna haka, ba’zan Kara fltar da kudi

na ba na rantse”.

, Kaka. tace, “.Ai“dama ba kai ke ciyar damu ba,

bakin da. Allah Ya tsaga bai hana shi abinda zaici

daka : bamu da ka hana mu duk ci za muyi Da da

kaike ciyar damu

Abubakar ya saki labulen ya juya ba tare daya

tanka mata ba, ya kora tumakan ya kaisu ya

daure, sannan ya debi ruwa ya wanke wurin

sannan ya nufi dakinsa dake zaure ya shirya ya

fito ya kulle dakin yai tafiyar sa ba tare da yai

musu sallama ba. ‘

:,Sai dai yana’ jin Zuciyar ba zata iya daurcwa ba

ya hana su abinda zasu ciba tunda yasan babu

Wanda zai basu ida ba shidinba

” Ya tsaya kofar gidan Mairo mai koku ya kira

yaron gidan dake wasa a, ‘ kofar gida ya bashi

Naira dari yace

. ‘Don Allah ka karbar mani kokon talatin sugan

ashirin cikon hamsin dink kasai kosai ka kaiwa

Kaka a gida”.

Ya bama yaron Naira goma cikin doki k0 ya tafl

saboda ‘yar goman .da ya’ bashi, shi kuma ya

tari acaBa ya tafi wurin aikinsa, …

“””””” “””””””””” “””””””””””” “”””””””””

Yau an tashi da zfine a garin don haka . kowa

burinshi ya kaucema ranar data kunno kai ‘Kaka.

natA famar damun fura da

‘ ludayi ga mafici sai faman yiwa, Rukayya fifita

; take wadda ke kwance saman cinyarta

,”Kaka, ‘ni fa na fara gajiya da

wannan furar, kullum fura kullum fura wai sai’

dare ya yi sannan mutum ya ci abinci?”

Kaka ta ce, “To ai kece jika, da kin

iya sanwar :dakin dinga dafa mana, nik0 tsofai

. tsofai dani ba zab iya gaganiyar girki ba

” Ta ce “To Kaka yaya Abbakar ya rinqa girka

mana Kafin ya tafi wurin aikinsa mana”. Kaka ta

dube ta kafin tace “Yi maza ki

_ rufebakin ki kar ma ya shigo ya ji ki ya far

maki, kin sanshi ba mutunci ne da shi ba, qiris “

= yake Jira yai ta dukan ki kamar jaka”.

‘ Rukayya ta ce, “Ai wallahi daga yanzu ramawa

zan rinka yi tunda ba jaka aka aje masa ba yai ta

duka”

,Kaka tace”Ashe k0 kina tare dashan

wahala, don ko duk randa tsautsayi ya kai

ki k0 zagin ‘sa ki kai Bansan irin dukan da zai

‘ makiba,ina tausaya miki wallahi” _ .

’ Ta zumBuro baki “Haka kawai mutum baya

qaunata yaita dukana toshi wake dukansa .lah shared a profile .

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *